Alkama Bisa Dutse Complete Hausa Novel
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
Alkama Bisa Dutse Complete Hausa Novel
*ANFA*
*1*
Bismillahirrahmani Rahim
Kwance take acikin uncompleted building that is sorrounded by wall,and two side of the wall are demolished.
Ahankali takalli yarinyarta Yar shekara biyar dake zaune tazuba mata ido ,idonta da hancinta yayi kace kace da hawaye da majina tatab'e Baki both the two side of her cheeks sun lotsa ,yarinya so cute gata fara tatas da ita,tanasanyida wata y'ar jemammiyar riga dako cinyarta dak'yar rigan takai ,gashinta dayake bak'i sid'ik duk yayi datti da k'ura,jelar gashin tarik'e tana kuka da turje turjen k'afa still tana kuka ,kana ganin yarinyar kasan muguwar shagwab'abb'iyace ,she look so adorable ,kwata kwata batayi la'akari da uwar datad'an jingina kad'an tana lumshe ido Alamun batawahi jindad'i ,cikin sansanyar muryarta irin tawanda yaked'an fama daciwo tace."
"Yanzu *MAYA* yakikeso inmiki? Kullum Baki gajiya dakuka, ke indai bamusamu abunda zamuciba saikiwuni kinakun kuka da tijara,kiduba wurinnan damukasamu muka d'an rab'a bawanda ketaimakonmu saimun fita munnemu ,gashi yaunatashi inajin jikinnan kekuma kinyi yarinya bazan iyabari kifita kekad'ai ba infact kika fita kikace abaki nasan inkikaga anaci baa bakiba kukazakisama mutane tunda kwata kwata keba hak'irine dakeba.
volume d'in kukanta yak'ara had'e da kwanciya takwaye rigarta harciki d'an kamfai d'in dake daye ajikinta yayi duk'un duk'un duk yakarkarce.
"Tobaga shagonchandinnanba kije kid'ebomana bread muci kid'auko dawannan abin mekala da akatab'abamu nai amai Ni yanzu wlh na iyasha baxanyi Miki amaiba.
shiru maman tayi tana kallon Maya duk yadda taso talallab'ata Bata tab'a ganewa Kota hak'ura sai ansamomata abunnan datake rigima akai.
idan tafitada damaya baran abinci harkallonta akeyi saboda intaga anacin abinci tatsaya ta tab'e fuskarnan da kumatu tags baa bataba kawai saitahau kuka Kota fad'i agurin tadingamata borida rigima ,sai Wanda yadubi Allah yabata sabida yarinyar nada shigarai saboda muguwar shagwab'arta da rigimamarta.
"Let's go and find something to eat ,Ni abinci zanci yunwa nikeji .
kallon Maya tayi wani tunani yashigeta yanzu batajin d'ad'i kwata kwata tasan ciwonta inyatashi sosai Allah ne kawai zai taimaketa ta tashi tasan tana famada chronic ciwon zuciya ,tasan bawanda zai iya da lalurar Maya sai ita ,inayarinyanta zata Ina zataf'ad'a wazai taimaka yatallafi y'ar babynta ,wani hawayene maizafi yagangaromata akumatu abunda take yawantunawa kenan yakesata kuka she luvs her only dougther,tasan yarinyanta shagwab'abb'iyace ga rigima gata batada hak'urin yunwa ,what if wani yacucen mata ita yalalatata fa gabantane yayi wani mummunan fad'uwa tajawo Maya ajikinta tafashe dakuka.
Maya tana ganin momd'inta nakuka tad'agokai takalle fuskar mom d'inta taga kukatakeyi ,sai yak'ara rikicewa dakuka Dan she hate seeing her only mom tana kuka .
Murmushi mom d'inta tayi cikin k'arfin Hali tace"come here my dota tana Kiran Mayan databar jikinta zata aza wani sabon borin.
Hannunta tarik'o tajawota jikinta talek'a fuskan Mayan datai k'asa dakai tana sheshek'ar kuka .
"My luv do you know what?ahankali Maya tad'ago Kai tak'ura mata ido"kinada kyau wani blushing Maya tayi saboda mamanta nayawan fad'amata tanada kyau duk kukandatake intafara mata wad'annan maganganun ko wak'a saita saki murmushi da cute face d'inta tana kallon mom d'inta.
"Kinsan kyawawa basa rigima saboda kyansu, ammani tawa kyakkyawar rigimammiyace ,tab'e fuskanta tayi talank'wasa wiya so childishness still tana blushing, taci gaba dacewa.
"You are my world sweetheart idan bani akwai so many challenges agabanki ,all my advice as a mother shine kiyi hak'uri, there's alot of miracles agaba ,nasan Baki fahimci wasu magan ganunba saboda you are too young to understand what I mean by saying all dis.
Rik'ota tayi tad'orata akan cinyarta fuskanta na chanjawa into sad mood tace ."
Maya we are not Muslims,kinajina kai Maya tad'ago tana kallonta Dan bawani gane maganganunta takeyi Dan sun mata girmanda Bata wani fahimta, Amma still haka mom d'inta taci gaba da cewa.
"Muslims have left a scar and a bad impression in my heart,they gave tormented my life,cikin zafin zuciya sosai tace"so I don't want you to convert to their religion even if we are not together.
"Kimun wannan alk'awarin Maya bazan gaji dafad'amikiba har girmanki karkisake kimusulunta I hate them with fassion ,haka suka nunamun k'iyayya sune silar tagayyarata ,put it at the back of your mind Baki ba musulunci *MAYA*.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*2*
"Zonan yarinyana inmiki kitso guda biyo duk kin b'ata gashin gurin borinki Mara dalili.
Kai tagirgiza had'eda mak'e kafadanta cikin yarinta had'edasa kuka"nibanasan kitso kibarmunshi haka banmasan gashin."
"Aiko indai bakizo na lallab'a namikiba bazan Miki karatuba "nibansan kimun kikaini makarantar danaga anakai yara Randa mukafita kikace innadena kuka nadingajin magana Zaki kaini .
Nunfashi tasauke had'eda ajitar zuciya "Kinga Maya I have no money to sponsor your education,I will be teaching you my self ok?
Kai tamak'ale gefe zatasa wani kukan Dan duk tanajin abunda mom d'inta kefad'amata because she used to speak english to her.
"Zonan my baby angel ,tadowatayi tahaye cinyarta tad'ora kanta ak'irjinta "kinaso amiki gori Baki iya karatu da rubutuba inkika shiga cikin k'awayenki?
Baki ta turo tace"to ai Banda k'awaye bazasumin dariyaba daganiseke muke rayuwarmu.
Hannu tasa taja kumatunta had'eda murmushi tarasa wane irin wayo Maya takedashi .
"nafad'amiki duk Wanda kikazauna dashi zaisoki Maya duk inda kikashiga sekinyi masoya bawanda yake kyararki danhaka kidinga sawa aranki duk inda kikashiga se kowa yasoki.
Dariya tayi tarigume ta "tashi inlallab'a mufita musamu abunda zamuci kodan rigimarki dabata k'arewa da rashin hak'urin yunwa.
Hannunta tarik'o cikin k'arfin halin ciwondatakeji .
"Toni kigoyani muje "Maya inanakeda k'arfin dazan goyaki, Bari inmundawo naji sauki kinci abinci kink'ara nauyi sai ingoyaki .
Hannunta ta damk'e cikin na momynta suka fito cikin kwangon,kalle kalle tafarayi tana kallon ko Ina Dan mom d'inta batabari tafita ko bakin k'ofa batare da itaba, so seyazama new awurinta .
Tsalle tayi tana dariya kana ganinta kasan she's so excited "aidama nasan dalilinki naborin yunwa kikeji mufito,saboda kiyita kallekalle kina tsalle inborinki yatashi kifad'inmun a titi.
Kai tad'ago takalli fuskar mamanta tayi wani dariya duka cheeks dinta nalotsawa .
"Aiyanzu nagirma bazan mikiba "bawani kingirma aike fitinanki tinda kikafara wayau kikeyi haryanzu Baki rageba se abunda yak'aru.
Haka sukadinga tafiya sunahira abun shaawa kamar batada damuwa atattare da ita.
Suna shawo kwanar layin kwangon da suke akwai wani isiya maishago duk sukafito sayyaba Maya biscuit saboda yarinyar tashiga ranshi gata dakyau ga wayau .
Yana hangosu yafara murmushi ,Maya nahad'a ido dashi ta fizge hannunta daga hannun mom d'inta tatafi bakin shagonshi.
"Maya ya akai kwana biyu bana ganinku keda mamanki?
"Momy nace take hanani fita ,Kuma inatamata kuka saboda mufito tak'i Wai batada lafiya.
ceke da tausayawa yakalleta yace"anty *ELA* meke damunki gashi fuskanki yanuna bakida lafiya duk Wanda yaganki yasan u look sick .
murmushin k'arfin Hali tayi had'edacewa bakomai isiya ba abunda kedamuna yauda gobene kawai.
Kallonta yayi aranshi yasan tabbas akwai abunda kedamunta ,yaza'ai sudinga rayuwa cikin kwango duk ruwa duk zafi duk sanyi ai kowannanma ya isa yasamata ciwo Dan ko dayazo unguwar Nan yasamesu gashi Bata shiga harkar kowa ,shima dalilin kula Maya dayakeyine Yana Bata abubuwa tafara kulashi harsuke tsayawa su gaisa.
Kallon Maya yayi dataketa cin biscuit d'in dayabata tana wasanta ,cekeda tausayawa yace."
"Anty ELA koza muje asibitin mariya adubaki tunda shima nagwamnatine bakyata zama da ciwoba ,zatayi magana yakatseta dacewa.
"Dan Allah kibari muje inkaiki adubaki kodan farincikin y'arki itama bazataso taga kinkai kwanceba dukda batada wayau Amma zatashiga damuwa taga Baki wasa da ita yadda kikasaba please.
"Toshikenan isiya nagode sosai,mik'omata wani take away d'in abinci yayi dayasayo zaici beciba Ashe rabon sune.
Dasauri Maya ta k'ank'ame take away d'in tana murna da tsalle,wani mugun kallo ela tabita dashi, ita batama luraba murna kawai takeyi sunsami abundad.
batasan wane irin soyayyah ne ketsakanin Maya da abinciba.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*3*
Murmushin yak'e tayi cekeda takaicin abunda Maya tayi tace.
"To shikenan isiya nagode sosai zuwa gobe semuje idan kafito shago.
Kallonta yayi sanyeda maroon d'in rigarda tunda yasansu da ita yake ganinta dawani zanin atamfa datake yafawa akan rigar ,data jikin Maya ,yarasa yasuke suna rayuwa da kaya d'aya ,kocirewa suke suwanke in yabishe sai su sa oho , ammadai bazai iyamata wannan tambayarba Dan kwata kwata batabashi fuskar yin hakanba ,Dan Bata tab'a yadda suyi wani magana data shafi rayuwarsu kokad'an saidai mituncin dasuke d'anyi na gaisuwa saboda sandayakewa Maya.
Allah yagani yanaso yataimakesu zama cikin kwangonnan bedace da itaba ga yarinya ,inyace zaikaisu gidanshi yasan dawiya matarshi ta amince Amma zaigwada yin hakan.
Dasauri yad'ago Kai daga tunanin dayakeyi jin ela tanacemishi "muntafi isiya segoben .
"Toshikenan anty ELA se goben innafito zanlek'o gurinku insha Allahu.
Hannun Maya tarik'o data juya tanama isiya murmushi had'e da bye bye.
Cikin kwangonsu suka koma ,suna shiga ta d'aure fuska ta rik'o kunnenta daya cikin haushi da takaici tace.
"How many times do I have to tell you develop and attitude of looking away when ever you see food?
"Ke yanzu kod'an kawaicinnan na abaki Abu kik'i amsa bakidashi Maya nayi fad'an harnagaji , don't go and eat something that will harm you one day oo.
Kuka Maya tasa mata tayi jifa da take away d'in abinci yafad'i gefe itama tafad'i gefe tana Shure shuren k'afa Allah yasa take away d'in k'ulle yake aleda da duka seyazube.
tagumi ela tayi tana kallonta bahalin Tama Maya fad'a shikenan tajawo makanta burinda intafarayinshi baji bagani,tanajin tausayin Maya dawannan bak'ar d'a bi'a datakeyi na shegen kuka da borinnan nata Kuma setakai kwance kamar me isa.
nunfashi tasauke tana murmushi tak'arasa kusa da ita,Dan bazata tab'abari taga Maya nakukaba Bata lallashi abuntaba.
Zama tayi kusa da ita tana murmushi had'eda jawota jikinta tace .
"My beautiful baby ,my lover ,my dear friend,my happiness, masoyiyan kowa da kowa there's nothing I love more than you in this world.
Dasauri Maya takalketa tana washe bakin jin momyn tacemata k'awarta.
"Dagaske Ni k'awarkice momy?Amana ,ke k'awatace tunda Banda kowa seke "tomu meyasa bamuda kowa inmunfita semuga mutane sunfi su five (5) atare Amma mu dagani seke.
Kallonta tayi tarik'o hannunta tana dariya .
"To aisu inkingansu dayawa to makaranta zasu insuna gida zakiga wani shikad'aine azaune baida abokin Hira ,muko Kinga Muna hirarmu muyi wasa muyi karatu.
Duk taimata tambaya saita Sami abun fad'a mata saboda kartafara sa wani Abu aranta tana y'ar k'an k'anuwarta.
"Yanzudai let me teach you something kafin muyi bacci.
"A a mufara cin abinci inmungama se ayi karatun .
Murmushi tayi had'e da girgiza Kai tana cewa Maya will Never Change aranta ,ledan take away d'in tajawo tabud'e musu ,indomine aciki wacce tayi sanyi Dan andad'e da yinta dak'wai guda d'aya soyayye ,murna Maya tafarayi tanasan taga ammusu irin kyautar taliyannan ,Nan duk wani b'acinrai yakau sai murna kawai take tasami farincikin rayuwarta.
Spoon d'in naroba tad'auko da aka had'oshi da take away d'in indomin tasa tafara Bata abaki.
Saida Maya taci fiye da rabi da k'wan tace ta k'oshi, pure watern dake cikin ledan taciro dashima Allah yamishi arzik'in rashin fashewa,fasawa tayi tabata Tasha kad'an tamatsa tad'auko y'ar k'aramar babyn da isiya yabata tafara wasa da ita.
Sauran indomin tacinye Tasha ruwa Dan bawani k'oshi tayiba ruwan datashane tad'anji nauyi acikinta.
Mik'o littafin da isiya yabaki muke karatu dashi mud'ank'ara wani koyayane kafin mukwanta bacci Kinga dare yayi nasan bawiya yanzu zakiyi bacci.
Littafin ta dauko had'e da Kwanciya i kan cinyanta tad'ora kanta kan k'irjinta ahaka tafara koya mata adittio and subtraction, dayake brain d'inta is very sharp bawiya take d'aukeshi akanta ,Ana cikin karatun Nan bacci yad'auketa ,gyaramata kwanciya tayi ajikinta itama takwanta ta lullub'esu dazanin jikinta ,lullub'e Mayan tayi sosai ita Bata wani rufu dakyau ba Dan zanin beda wani girma.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*4*
K'arfe takwas taji Ana sallama a bakin k'ofar kwangon dasuke ciki.
Dasauri tabud'e ido tatashi zaune tana mamakin wane irin baccine sukayi haka.
Mayama datake tashin wuri yau tunda takwanta Bata farkaba tunda ba wani sanyi akeyiba .
zanin tayafo tafito bakin k'ofar taga isiya atsaye da d'an fara'a afuskanta tace.
"Isiya muntashi lafiya?ya iyalin ,harkafito kenan.
"A nafito wlh anty ELA inasone mufara zuwa asibitin mudawo sai inbud'e shago.
"toshiken Bari mud'an kuskure Baki sai mufito mitafi.
"To Bari inje inkawomuku ruwan bunu da biredi daruwa ko bokiti d'ayane saikud'an watsa ,Amma inda zaasami ruwan zafi dazakud'an had'a kuyi wankan saboda ad'ankwai sanyi duk da basosaibane.
"A a karka damu isiya ruwanma ahaka yayi ,ai basabon abubane wanka da ruwan sanyin balle muce zai mana illa.
"Toshikenan Bari inje inkawo.
Daga haka yajuya yatafi .
Ciki Takoma tatadda Maya tatashi saka makon d'an kwanan da Isa yasa aka bugamusu saboda ruwa saman gefenshi ya d'aga ,ranan datashigo ta haske fuskanta yasa tatashi.
"Yauwa beauty tunda kintashi zo inwanke Miki Baki muyi wanka mutafi asibiti.
Baki ta turo idonta yayi narai narai da hawaye Alamun kuka takesonyi.
"To haka zamuje bamuci komaiba bake kikace mutum beshan magani beci komaiba ?
"To idan likitan yabaki magani yazakiyi Kisha bamuci komaiba.
Ahankali tamatso jikinta tace"kawo kunnenki kiji .
Duk'owa tayi takawo kunnenta bakin Maya saijitayi tace.
"Muje shagon isiya irinnajiya mugaisheshi yak'arabamu abinci tunda ai jiya barok'onshi mukayiba ,kince Kar insake indinga rok'o Amma inan bani indinga amsa Amma indinga kawaici ko?"
Kallonta ta tsayayi batasan sanda murmushi ya sub'uce mataba Wai ita Maya zatama wauyau.
Suna haka isiya yayi sallama ,dagudu Maya tayi k'ofar kwangon tana ganin isiya ta kofin d'an jug ahannunshi da biredi da bokitin ruwa sai murna da tsalle.
Dariya isiya yayi yace,Maya y'ar kyakkyawar mamanta zoki amsa biridin kikai ciki Dan bazaki iya d'aukar ruwan bununba .
Amsar biredin tayi ELA tak'araso tana cewa.
"Sannu isiya baka kajiya dawahala munatasaka hidima .
"Bakomai anty ELA Bari inje bakin shago wani na jirana inkungama saiku k'araso tawurin muwuce.
"To isiya Allah yataimaka saimunfito ,jiyowa yayi yama Maya magana Ina harta wuce ciki ,murmushi kawai yayi yajuya yatafi Yana bala'in San yarinyar baitab'a ganin yarinya maishiga Rai irin mayaba.
Komawa ciki ela tayi tasameta harta bud'e biredin tanaci ,zama tayi kusa da ita tad'auki jug d'in ruwan zafin tazuba ak'aramin cup d'in daya had'o musu dashi acikin ruwan wanka.
Ruwan zafin tazuba, Maya zata d'auka tace "kibari yahuce dazafi karki k'ona bakinki.
shagwab'e fuska tayi ta b'ata rai zatai kuka ,da ELA taga haka saita sa Baki tana hura mata ,Yana d'an Shan iska ta mik'a mata itakuma tafarashan nacikin jug d'in.
Suna gamawa taciremata riga tajawo d'an k'aramin sosansu dasabulun wanka tarik'o hannunta suka fito cikin langalangar tamata wanka ta lullub'eta da zanin datake yafawa takaita cikin y'ar rumfar tashafa mata Mai tamaida mata rigarta.
Zanin ta d'auka itama tazaga cikin bayan kwangon tayi wankanta sharp sharp tafito itama tamaida kayanta tarik'o hannunta sukayi shagon isiya."
Suna Isa tasameshi zaune abakin shagon Yana jiransu ,Yana hangosu ya mik'e da biscuit a hannunshi Yana y'ar dariya yace.
"Maya ga biscuit d'inki ,dasauri ta amsa tana washemishi fararan hak'oranta both sides na cheeks d'inta na lotsawa .
"Kuma Baki iya godiya in anbaki abuba ko?
Dasauri tace "nagode uncle isiya Dan mom d'inta tahanata Kiran sunan duk Wanda yagirmeta Dan hakan rashin girmamawane.
ahaka suka k'arasa bakin titi suka tari napep d'in dazai kaisu asibitin mariya dake cikin hayin malan bello.
Suna sauka isiya yaciro kud'i yana me adaidaitar suka shiga cikin asibitin
wurin siyan Kati suka nufa yace anty ELA kizauna muje mubud'e kati.
Yana rik'e da hannun Maya yanufi record office d'in ya yatadda mutum uku Saida suka d'an jira sannan layin yazo kansu yaciro dubu d'aya yabayar yafad'i details d'in unguwansu yabada phone number nashi yayi aka bud'e musu katin.
Saida sukayi zaman awa d'aya da y'an mintoci sannan layin ganin consulting ya iso kansu .
Ana kiranta tatashi tacema isiya yarik'e Maya barita fito.
Kujeran ganin doctor ta zauna tana facing d'inshi .
"Good morning doctor.
"Good morning, meyake damunki?
" da daddare nikan d'an kwanta da fever.
Sannan ina ganin jiri musamman idan nawuni zaune band'an mommotsaba.
Tana magana doctor narubutu,d'agowa yayi da kyau yakalleta yace."
"Have you noticed your heart beating quickly than normal?
Kai ta d'aga kishi ahankali .
"Gaskiya kinkamu da heart palpitation,Amma bawani abun tashin hankali bane zamu d'oraki kan medication inkikakiyayi zakiji sauk'i kidawo nolmal kamar Baki tab'ayiba harda depression dayamiki yawa.
"so pls koma meyake damunki kirageshi for your healthy life .
Kodan y'an uwanki da yayanki dazasu shiga damuwa idan suka rasaki please u should seriously take note about dis ba abunda yakamata kiyi wasa dashibane life d'inkine.
"Insha Allahu zankiyaye doctor nagode sosai.
Magani yarubuta mata ta d'auka tafito tana mishi godiya.
Tana fitowa isiya yace "anty ELA me doctorn yace ke damunki?
"Bawani abubane isiya zazzabine nadare danake fama dashi,shine yarubutamun magani.
Amsar takardar yayi yanufi pharmacy ya Basu ,amsa sukayi sukaduba sukacemishi dubu goma .
Ela dake gefe tanaji ta k'araso tace.
"Dan Allah isiya abar siyan maganin Nan yayi tsada dayawa .
"Bakomai anty ELA ciwo ai yawuce wasa konawane Dole akashe anemi lafiya ,bansaniba kotaimakonane Baki so .
"Shikenan nagode sosai isiya Dan bataso suyita ja'inja tunda Basu Saba hakan dashiba.
Kud'in dazaije kasuwa ya mik'a musu ya amsa ledar maganin yarik'o hannun Maya suka fito daga asibitin sukasami adaidaita tamaidasu d'anbushiya inda suke zaune.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
ANFA
5
Haka rayuwa ta yita ta fiya har Maya tayi shekara Tara ba Wanda ke taimakon su sai isiya .
Duk da shima bawani k'arfi ne da Shiba ,Amma haka Allah ke rufa musu asiri dukkan su.
Kwance suke a cikin y'ar langa langar rumfar su da daddare ,Maya ta k'ara girma, Amma ba wani haske da ta k'ara saboda wahala da rashin samun wada tacciyar kulawa.
Kanta ta d'ora a cinyar ELA, shafa kanta ela tayi tace.
"My beauty yanzu Nan da wasu y'an shekaru zan Miki aure,in Sami siriki .
Baki Maya ta turo ta tab'e fuska cikin sanyi kuka .
"Ni bazanyi aure ba ,in nayi aure sedai in tare zamuyi in dai Nika d'ai zanyi bada keba bazan yiba.
Bakya so in kinyi aure kidanga cin irin kayan dad'in da isiya yake Baki?
"To sedai in tare za muje mudinga ci .
"A a ni bazaniba,bayan in isiya ma ya bayar ka d'an kike rage mun ki cinye saura.
Dariya tayi kumatunta na d'an rawa da lotsawa tace.
"To aiyanzu na girma bazan cinye in barkiba, yanzu in yabamu sekin k'oshi zanci.
Dariya tayi cike da farinciki tace.
"Maya zan so mijin da Zaki aura,ko saboda San da nake Miki , musamman in ya kular min da ke, ya tausaya ma rayuwar ki ,shiyasa nake San isiya ,Dan Yana nuna Miki so da k'auna.
"Duk mijin da ya aure ki Maya ki mishi biyayya ki soshi karki raina shi Nima Ina sanshi ,saboda shine zai zama rayuwarki, Allah ya kawo shi inganshi shima ingani Yana San abinci da kayan dad'i irin beauty na.
Dariya Maya tayi tana jin dad'i tace.
"Yanzu shima in yanasan abinci haka zaki dinga zuwa kina samo mana?
"A a ai bazuwa zan dinga Yi samo muku ba ,in ya kawo ke Zaki dinga dafa mishi Yana ci kema kici.
"Kema in zuba Miki, tafa d'a tana dariya.
Haka sukayi ta hirar su har bacci ya kwashe su tana mak'ale da mom d'in ta.
Dasafe k'arfe takwas ta tashi , ahankali ta bud'e idonta , tana mamaki yau ta akai ta riga mom d'in ta tashi ,tasaba sedai taji mom d'in ta na tada ta, taci d'an abunda ya rage musu da daddare.
hannu tasa gefen k'afar mom d'inta tana Kiran sunan ta Amma taji shiru,ci gaba da Kira tayi still taji shiru.
Kuka tafara tana "momy ,momy kitashi Ni na tashi tun d'azu inata ta daki baki tashi ba ,tana fad'in tana kuka tana jijjiga ta.
da taga tak'i tashi da gudu ta tashi tayi gun isiya tana kuka ,tana Isa ta tadda shagon shi cike da mutane y'an siyayya,Yana hangota tana kuka yacema y'an siyayyar subata hanya.
Kuka tak'ara fashewa dashi tace.
"Uncle isiya momy ce tunda muka tashi nake tadata Bata tashi ,Kuma ko motsawa tak'iyi.
Subahanallahi isiya yace "tome yafaru, jiya batada lafiya ne kafin ku kwanta?
Shiru tamai tana kuka ,hak'uri yabama masu siyayya yarufe shago ,wata tsohuwa dake bayan layin su isiyan tana Saida k'osai data zo sarar man gyad'a tace.
"isiya kardai matar da Nike gani da wannan yarinar da ke zama kangon k'asan layin Chan?"
"Wallahi kuwa baba itace .
"Innalillahi to mugarzaya muga meyafaru uwar Bata tashiba ,aizama baiganmuba dulo aje a duba.
Hannunta isiya ya rik'o suka nufi kwangon .
"Kiyi shiru kidena kuka kinji ba abunda zesame ta ,share wahayenki maza.
Hawayen ta goge Amma sheshek'ar ta k'i tsayawa ,saboda kukanne ke cinta sosai ,hankalinta ya tashi darashin tashin momyn ta.
Tafe suke da wad'an da suka zo siyayya a shagon shi.
Suna Isa bawata wata suka shiga cikin kwangon, kwance suka tadda ELA ba Alamun numfashi a tattare da ita.
Sabida kauda ko konto baba Mai k'osai ta k'araso kusa da ELA ta d'aga hannunta tasaki taga yatafi sharaf, ta sa kunnen ta saitin zuciyar elar shima taji ba nun fashi .
kallon isiya tayi dake rik'e da hannun Maya tana kallon fuskar mamanta tana kuka.
Girgizama isiya Kai baba Mai k'osai tayi ,Alamun she is no more.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*6*
Da mutuwar jiki isiya ya k'araso kusa da baba Mai k'osai dake gaban gawar ela yace.
"Yan baba abunda za'ayi Bari mud'auke ta mukaita gidana aimata sutura sai akaita ma kwancin ta."
"A a basai katafi da itaba muje gidana aimata tunda yafi kusa da Nan d'in koya kagani?
"To shikenan baba duk d'ayane Allah ya biya.
Maya jin Ana cewa za'a tafida mamanta tasa kuka tazo tarik'e hannun isiya tace.
"Uncle isiya Ina za'a kai mun momy na ?karku tafi da ita kubarni ,tare muke bacci muci abinci Tamun karatu muyi wasa Ni karku kaita ko Ina.
"Ba inda zamu kaita Maya ,zamu kaita asibitine Kinga batada lafiya .
Kuka tak'ara fashewa dashi tace.
"To meyasa Bata motsi?"
Dasauri baba tajuya tana hawaye n tausayin Maya .
Shikan shi isiya dauriya kawai yakeyi Dan yarinyar ta bashi tausayi ,Dan shika d'ai yasan irin sabon da ke tsakanin ta da mahaifiyarta.
"Dan Allah ku matso mud'auketa akaita gidan baba a suturta ta akaita makwancinta.
D'aukarta sukayi, baba tarik'o hannun Maya suka nufi gidanta dabaida nisa dasu.
Sallama sukayi da k'ar aka amsa musu suka shiga, sun tadda mutane sunfi takwas a tsakar gidan ,dayake gidan hayane da yake acunkushe baida wani girma sosai,d'aki takwasne sai bayin wanka Dana bayan gida.
"kukaita d'aki nabiyu ,cewar baba dake bayan su.
Matan gidanne suka kalleta ,maman ummi tace "baba daga Ina haka ,Naga kun shigo da mutum kamar gawa.
"Wallahi kuwa maman ummi ,Dan Allah kuzo kutayani mu suturta ta suna jira a waje sukaita.
"Cindo Dan Allah Kai yarinyar Nan d'akinki gurinsu sumayyah suyi wasa.
rik'o hannun Maya tayi cike da tausayawa ganin irin kukan da mayar keyi.
Sauran matan gidan dake zaune juyawa sukayi sunata yatsine yatsine.
Tunda cindo takai maya d'aki gurin su sumayyah take kuka ta takure guri d'aya tak'i matsawa kusa dasu har cindo tabar d'akin.
Kallon ta sukeyi kamar sunga wata sabuwar halitta ganin irin kyaun datake dashi da gashi dake kanta irin na y'an k'asar waje,sai abun yake Basu sha'awa suka k'ureta da ido kamar sunga tv.
Tana d'akin Bata saniba har aka gama ma ELA wankan suka fita zuwa kaita mak'abar ta.
Abinci cindo takawo mata tak'i ci tana kuka ita mamanta takeso,lallashin ta tazauna tanayi Amma tak'i Shure Shure kawai take da bori,garin Shure shurenma ta Shure abinci.
Suna cikin haka isiya yayi sallama ,babace tafito tace."
"Isiya yamukaji da hak'urinnan ,yanzu yazakai da yarinyar,Ni wlh banida wani Hali Dana rik'eta gashi d'ana yace wata meshigowa zaizo yad'auke Ni in koma inda yake d'an k'wada gonshi.
"Bakomai baba zanje da ita gidana gurin matata ,ink'ara lallab'ata kozata rik'e yarinyar tunda ita kad'aice, kwanakin baya natab'a yimata magana kan inaso sudawo gidana Amma wallahi baba tak'i amincewa Wai saidai in zab'a kosu ko ita.
"Kinga Kuma Inna barsu suka zauna bansan wazai rik'emun yarana.
"Gaskiyane isiya to yanzu abunda za'ai.
"Ka kaita gidan *SHEIK* *MUJAHID* tunda mutumne dayake rik'e mutane da ban daban yad'auki nauyin karatun su.
"Amma baba kina ganin ba matsala?Maya zata iya rayuwa a irin wannan gidan kuwa?
"Mezai Hana bazata iyaba ,Dole haka zaka kaita,in baka kaitaba Ina zaka ajeta,ai nanne yafi dacewa ma ka kaita.
"toshikenan nagode baba fitomun da ita mutafi inkaita Allah yasa Yana k'asa.
Shiga ciki baba tayi tafito da Maya da fuskarta ta bushe da hawaye idonta duk sun kumbura.
Godiya yama baba yarik'o hannuta sukabar gidan.
bakin titi suka nufa ya d'auki napep suka nufi malali GRA.
Ido Maya tazuba tana kallon unguwar Dan Bata tab'a sanin akwai guri maka mancin haka a duniyaba, Basu tab'a kwatanta zuwa irin wurare hakaba.
Saboda tsabar tsaruwar layin bama titi aka shinfid'a akanshiba , marbles aka watsa a gabaki d'aya farko har k'arshen layin,gabaki d'aya gate d'in gidajen layin iri d'ayane.
Tundaga bakin layin akwai signboard me d'auke da tambarin *MUJAHID* *AL'MUSTAPHA* *AVENUE*.
security ne yatsaidasu ganin sun nufo layin security d'aya yataso yayi coking bindiga akansu yace.
"Hey!!!Stop right there!!!.Where are you going to???
Atsorace Maya tasa kuka tarik'e Isa da shima yake a tsorace da wad'an Nan zabga zabgan sojoji daya gani.
Cikin d'an broken English d'inshi yace .
"I wan see SHEIK, na dis girl wey need help I come Carry am come.
Kallonsu yayi yakalle mayar dake a tsorace tana kuka yace.
"Kujira Bari mukira shi awaya inyace kushiga se ashiga daku.
Waya sujan yaciro a aljihun shi yakira SHEIK .
Yana d'auka yarusuna cike da girmamawa yace.
"Assalamu alaikum warahmatullahi wabarakatuhu.
Shiru yad'anyi Alamun Ana amsa sallamarshi daga d'ayan b'an garen.
"Malam wanine yakawo yarinya k'arama yace taimako sukenema Kuma Kai sukeson gani abarsu su shigo?
Godiya yayi cikin girmamawa ga uban gidan nashi,sai yakashe wayar yace.
"Kubiyoni muje.
Ciki suka wuce geat d'ai d'ai har biyar duk inda suka wuce matakan tsarone akota ina ,Saida suka Isa parlourn dayake ganawa da bak'i cike yake da mutane,Saida suka d'an jira aka ragu sannan security d'in yashiga ya musu iso.
Nan yabarsu atsaye isiya nata mamakin irin wannan tarin dukiya da Allah Yana wannan bawan Allahn me karamci ga talakawa.
kalle kalle kawai itama Maya takeyi gani take wurin kamar ba'a duniyaba.
Sunacikin wannan tunanin security d'in yafito yace sushigo.
Cikin wani k'aton falo Mai d'auke da kujeru set biyu suka shiga,tv Mai projector yacika bango guda ,sanyine keta sirarowa daga na ura Mai sanyi ,gawani sassanya k'amshi dake tashi Kota Ina.
Azaune suka tadda wani dattijo sanye da jallabiya faritas dashi sai Alamun manyanta dayayi Wanda be nuna sosai ba saboda ilimin addini da k'ud'i daya ratsashi,hannunshi rek'e da chasbaha Yana tasbihi.
Duk'awa isiya yayi rik'e da hannunta Yana mik'a gaisuwa ga adalin shehi.
Da murmushi afuskarshi yakira Maya ,bawani kwiya ko Alamun tsoro tanufeshi ,rik'ota yayi jikinshi yace .
"Ya sumanki.
Ahankali takalli fuskarshi tace "Maya ,yace Masha Allah ,sai yakalli isiya yace.
"Ya akai d'an saurayi meke tafe daku.
cike da girmamawa isiya yafara koromishi labarin Maya da mahaifiyarta harzuwa yau daba ta Raye.
Ceke da tausayi yakalleta yace,sai ya maida idonshi kam isiya yace.
"To naji duk abubuwan dakafad'i lallai yarinya tana buk'atar taimako ,to zaka bar yarinya agurina Ni zan rik'eta har zuwa lokacin dazatai aure.
da murmushi isiya yad'ago Kai yace.
"Mun gode malan ,Allah ubangiji yak'ara girma da lafiya ,Allah ubangiji yasa agama lafiya,nizan koma malan.
"Ameen ya Allah badamuwa kana iya tafiya.
Maya jin ance isiya zaitafi tasa kuka ita seta bishi karyatafi yabarta.
Rik'eta SHEIK yayi yace.
"Kiyi shiru zaidawo yaganki ,bakiso insai Miki kayan wasa?
"Nikaryatafi yabarni yakaini gurin mom d'ina .
Security yasa yarik'eta yacema d'ayan sutafi sannan aima isiya alkhairi amaidashi gida.
Waya yad'auka yakira hajiya babba, uwar gidanshi kenan yace yakira sauran y'an uwanta suzo.
Ba'a d'auki minti biyar ba sai gasu atare sun nofo fallonshi, kowacce fuskarta ceke da annuri.
Suna shigowa cikin parlourn shi ,idonsu akan Maya yafara sauka, suna ganinta annurin dake kan fuskarsu ya d'auke.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
Wuri suka samu ko wacce ta kame a cikin kujera cike da aji da k'asai ta.
Bud'e Baki yayi zaiyi magana saiga wata tsohuwar mata wacce ak'alla zata iya haure shekara saba'in da hud'u a duniya Amma digir gir take tafiya saboda kulawar da take samu da jin dad'i.
kallonsu tayi duka ta tab'e Baki tace
"Mujahidu yanaga kakira matanka kun zauna afalo kunsa yarinya agaba kuna kallo,yanzu fisabilillahi mujahidu inwani Abu zaka bayar ko neman shawara banice babba a gidannan ba,ince Ni yaka mata ka fara samu da kowace maga na kafin wani ya fara ji,Amma dayake Banda wannan k'imar da zan sani, da badan naji wannan k'atuwar matar Mai kama da samudawa samudawa tana tana fad'ama wannan y'ar bushashiyar kana kiransu ba da shikenan bazansan wace wainar ake toyawa , kuka ta fashe dashi had'e dasa gefen zaninta tana fyace majina.
Kanshi dake k'asa yad'ago yakalle mahaifiyar shi yace"kiyi hak'uri haji bahaka bane inada niyyar in mungama magana inje insameki mu tattauna akan maganar da mukayi da sud'in .
Cikin d'an b'acin rai anty bilki wacce itace take bima hajiya babba tace.
"haba hajiya ,bafa cewa akayi baza'a nemi Sha wararkiba ,kinsan malam Bai tab'a zartarda hukunci batareda saninki ba ko....."
"Dallah rufe mun Baki!!bagashi kun fara b'ata munshiba ,Ina magana kinsako mun Baki da wannan k'aton cikin naki agaba, duk ancinyemishi dukiyarshi Amma shi kwata kwata be ganeba.
"Yi hak'uri hajiya ,zauna anan muyi magana Dan Allah kiyi hak'uri.
tsaki tayi sannan ta zauna kusa dashi tana k'ara had'e rai.
Itadai anty amarya tunda hajiya ta shigo tai k'asa da kanta Bata d'ago kaiba Dan tana bala'in shakkar hajiya tunda ta tab'a zageta tatas gaban y'an aiki da y'a y'an ta.
"Yanzudai abunda yasa nakiraku......Nan yabasu labarin duk abunda yafaru akan Maya.
Harararshi hajiya tayi tace"haba mujahidu yanzu fisabilillahi karasa wacce zaka amso sai kafira,kafirarma kashigo da ita har cikin falonka tsarka kakke , basai ka kaita wanchan gidan da ake ajesuba sai kazo kabamu labari basai mun ganta ba ,Amma Dan d'ebema addini albarka sai kashigo da ita inda kake ganawa da mutanen arzik'i.
Hajiya bilki ce tayi tsumul tace"to gaskiya kema kyafad'a hajiya ,basai yabarta achan inda yake aje suba Dan Allah?"
Harararta hajiya tayi tace"kenifa bansan kafid'iri ban San rashin kunya, mujahidun kike fad'ama haka?kekika ginamai gidan ,kowacce Tamun shiru banceke da tsiya.
Hajiya nata sababinta sai jitayi yace"wato abunda yasa na barta anan harkuzo ,acikin gidannan nikeso ta zauna tareda y'ay'ana.
Afirgice suka d'agokai anty amarya da saiyanzu tayi magana tace"tabd'i towazai rik'emaka kafira?"gaskiya Ni baxan iya had'ata da y'ay'anaba ta dinga koyamusu d'abi'a irin tasu.
"Gaskiya Nima baxan iyaba wallahi cewar hajiya bilki.
Itadai hajiya babba batace komaiba Amma itama alamu yanuna cewar batayi na'am da rik'e yarinyarba.
Kallonsu hajiya tayi duka su hud'un tace"gaskiya Kuma maganarku abin dubawace ,inazaka iya rik'on d'an da baka saniba awannan rayuwa da yaro d'an shekara ukuma seya saceka ,kana cike dajin dad'in duniyar ,jifa shiyasa ko fita bansanyi inba da AL'MUSTAPHA ba.
Shiru SHEIK yayi yana jin sababin da hajiya ketayi ,yasan Dole yasamu yashawo kanta ,Dan matanshi me sauk'ine tunda zamanshi sukeyi ba zamansu yakeyiba.
Yana cikin wannan tunanin yaji hajiya nacewa.
"To bazai yiwu ya ajeku d'irka d'irkan mata yadinga ciyar daku kuce bazaku faranta mishiba ,Dan haka wallahi sai yarinyar Nan ta zauna a b'an garen d'aya acikinku tunda ba wacce ta taimaka mishi da sisinta dazai Gina gidan.
Tana cikin sababin fad'a taji Maya ta fashe da kuka cike da shagwab'a tana cewa"Ni yunwa nakeji uncle.
Kuyi hakuri da short Page dinnan pls .
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*8*
Sake da Baki hajiya ta d'ago kai tana kallonta "Kai kujimun tambad'ar banza ,ke ankawoki yau dagazuwa Zaki ishemu da sangartar banza da wofi,to wlh da sake ba'a haka a gidannan ,Kai kuji min sanabe.
"Haji Dan Allah kiyi hak'uri yarinyace, wannan Bata wuce sa'ar su nabila bafa ,shiyaro Dole a lallab'ashi,suma su nabilar ai haka sukeyi Naga.
"Sukema wa"?sukema Wanda suka Raina dai ,uwar data d'ure musu gindi ai ita sukemawa ,shiyasa wallah na Matsu watannan yak'are d'an albarkar Nan AL'MUSTAPHA yadawo Inga k'arya iyashegen kowa agidannan ,Danni nafad'a banida jika seshi kad'ai ,Babu Mai ganin mutuncina a gidannan sai AL'MUSTAPHA tafad'a had'e da hararar su gabaki d'aya.
Shiru d'akin yad'auka se muryar haji dake sababi kawai kakeji da kukan Maya dake tashi cike da shagwab'a sheikh yanata aikin lallashinta.
Waya haji tazaro k'irar Samsung tamik'ama sheikh tace"
"Ungo kakiramun AL'MUSTAPHA infad'amai wannan yayibe yayibe da kake Muna idan bayanan ,sukuma su ibirahimu baganinsu nake ba kullum suma sunachan mak'ale gindin mata, ahto shiyasa nibanda madogara daga Allah sai AL'MUSTAPHA,maza kiramun shi.
Wayar ya amsa yayi Mata dialing number da sunan jikallen hajiya Dan haka tasa aka mata saving d'in sunan shi ,Dan tace batada masoyi sai AL'MUSTAPHA Dan duk gidannan da za'a Basu bindiga harbeta zasuyi ,tunda sun tsanetabame ganin girmanta.
zaune yake acikin master bedroom d'inshi saye da farar jallabiya akan lallausan Turkish sallaya yajingina da kanshi ajikin king size bed d'inshi Yana tasbihi ,hannunshi da it's so so damn cute d'aure yake da limited edition na rolex da it's very expensive,gashine dayake bak'i sid'ik ya kwakkwanta akan hannunshi ,komai farine dake cikin bed room d'in.
Kan gadon wata matashiyar mata ce kwance wacce bazata haure 30 ba tana baccinta peacefully.
Wayanshi k'irar iPhone 14 pro max tad'auki ringing,har wayan yakatse bai d'aukaba ,k'ara Kira akayi baid'aukaba Saida ya idar da addu'a yashafa yad'ago kanshi ,wasu irin dara daran ido farare tas dake wani maik'o m'aiko yazubama wayan, inkaganshi kamar katab'ashi jini yafito,gefen fuskarshi zagaye take da man's pride,kana ganin fuskanshi zakasan mutumne kamilale Mai cike da natsuwa, haiba Kamala Wanda A shekaru zai haure talatin da shida zuwa da bakwai
d'an yatsine fuska yayi sannan yad'auki wayar ,ceke da natsuwa da k'warewa yakira number hajiyan dayaga tana kiranshi.
Tana zaune tana sababin sheikh yak'ara kiramatashi saiga kiranshi yashigo,d'aukar mata yayi ya mik'a matawayar.
Cikin sanyayyar muryarshi dake fita ahankali yayimata sallama.
"Waalaikassalam AL'MUSTAPHA yakuke ya gurin naku ,saikuma tasa kuka,yanzu AL'MUSTAPHA kadiba irin abunda MUJAHID yakeyi Dan bakanan.
Shi SHEIK kallonta kawai yakeyi ,Yana mamaki sai tadinga cema AL'MUSTAPHA Wai Dan bayanan yake kaza yayi kaza to shiya haifi AL'MUSTAPHA koshi ya haifeshi komai in bemata dai daiba saita Kira AL'MUSTAPHA ta fad'a mishi, shikuma dayake akwai girmamawa da kunya dake tsakanin d'an fari da iyayanshi ,to haka take tsakaninshi da mahaifanshi ,intafad'amai zai Kira mahaifinshi yace ,me akama hajiya Dan Allah malam adinga binta ahankali Dole ayi haku'uri da ita kidan tsofanta,to one thing dayasa mahaifinshima yakejin maganarshi ,yanada kwarjini da matuk'ar natsuwa da iyamagana ga iyayanshi da mutane.
Yana wannan tunanin yaji taci gaba da cewa"yanzu yarinyafa yakawo saura kad'an tazama budurwa Kuma abin haushima kafirace kumawai ajeta zaiyi cikin y'ay'an shi ,salan ka haihu yaranka sudinga kwai kwayonta agidan nan,danma wannan matar taka Mai kama da janbiri tak'i ta haihu saidai taita cikamaka Masai tana cinyema kud'i ,duk k'asar dazakaje saitawani bika kamar jela Yar banza da ita.
"To nagaji wallahi y'a y'anka nikeson gani kadawo da ita inzata haihu ta haihu ,gadai k'aninka Bashir koyau ko gobe ze aurar da y'a,to badai wannan maganar mukeyi yanzuba,nidai kadawo kasashi yamaida yarinya inda yasamota.
Tunda tafara magana be tanka mataba Saida yaji tayi shiru ,cikin natsuwa da kamewa irin nashi yace.
"To kiyi hak'uri hajiya innadawo za'asan yadda za'ai insha allahu,daga haka yakashe wayan kafin tak'ara magana.
Cigaba dacewa hello ,hello tayi Amma taji shiru sai cewa tayi,hmmm shidai kamar Mai ciwon Baki haryanzu be chanjaba tun yarinta sai yazo d'akina kamar abun arzik'i Wai yazo Hira Amma haka zanta zuba kamar kanya becemun komai,to Allah dai ya kyauta.
"To tunda AL'MUSTAPHA yace abar yarinya har yazo sai amaidata ,to a kyaleta har yadawo k'asarnan nariga nagama magana ,ke bilki d'auketa kije da ita b'an garenki har AL'MUSTAPHAN yadawo.
A rud'e tad'ago Kai zatai magana hajiya tace "wallahi idan kika k'ibin umarnina yanzu zakiyi gidanku Dan dama ciyardaku duk jahadine ahto.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*9*
K'attan mata daku se rashin kunya bakwa koyi da Hali irin na AL'MUSTAPHA.
Harararsu tayi tana yatsine fuska tace"to kowa ya tashi na sallame shi,harararta hajiya bilki tayi ta k'asa k'asa, tana cewa sekace ita takirasu Wai ta sallamesu,ita wallahi matarnan batai mataba tacika fitina da sa ido akan komai nagidannan, Dan haka wallahi in bata kiyayeta ba zata kawadda ita kowa ya huta da jaraba,tana wannan tunanin taji hajiya tace.
"Wallahi kin harari kyamurarran tsohonnan Mai fuska kamar kwanannan k'osai ,d'an kindimashin ,Allah kad'ai yasan mutane nawa yakama tunda dama imanin su sai ya gudu suke aika aikarsu,duk arzik'in d'ana da kike kwasa ki kai mishi bai gode Allah ,bushasshan banza kamar bushasshiyar kub'ewa ,kagansu kamar na Allah anshanya atire, sai an kad'a suyita bori acikin tukunya.
Dariya anty amarya ta duk'ar dakai tanayi ,itakuma hajiya bilki tasa kuka tana cewa.
"Toyanzu hajiya mena Miki kike zagarmun iyaye ,inace yarinya ce kikace intafi da ita Kuma nace zantafi da ita.
"A dakikaji nace in Baki tafi da ita ba gidan tsoho Zaki koma ba,Kuma wallahi dasaidai kitafi ke kad'ai ba d'an daxaki tafi dashi ,duk da yaga ganin jikokinshine ba tausayi zai kwamushesu da yasami kud'i,haka kawai kija mana yadinga kirarmu da wata lamba Yana kwamushema jikana kud'i ,ahto jijana mana Dan nasan aka kamasu AL'MUSTAPHA ne kad'ai agidannan zai biya asakosu ,to bakudin banzane dashiba ,ko ubansu bazai biya ad'auko suba tunda yaran dayawa bazai yiyu Dan ankamasu su kad'aiba aita asarar dukiya akansu tunda bawani amfanine dasuba inbanda suci suyita ma mutane rashin kunya.
Girgiza Kai SHEIK yayi yace"Dan Allah hajiya kiyi hak'uri duk baikai hakaba ,bilki zata tafi da yarinya gurinta shikenan .
"To nidai nagama magana inma Bata tafi da itaba daganan ko hijabi bazata shiga d'aukaba nizan mik'o mata Dan karta shiga tacigaba dajin rab'a ta mak'ale ah to.
Tana gama fad'ar haka ta mik'e .
"To kowa yatashi abashi wuri ya huta Kar adameshi dawani kafid'irin Kuma.
Hajiya babba ce tafaramusu sallama tawuce sai anty amarya sannan hajiya Hindu sai hajiya bilki data d'ora idanunta akan mayarda ta mak'ale ajikin malam ,wani irin muguwar tsanar yarinyarne yabala'in Dakar zuciyarta ,jitai tafi tsanar Maya akan mutuwrta batasan ganin yarinyar Nan ,duk dalilin rik'eta ne akamata wannan cin mutunci gaban kishiyoyin ta.
"Wai miye kika k'uremusu y'a da ido ,kardai alashe musu y'a ,Kinga, Kinga bilki baruwana kamata ku wuce.
Kuka Maya dake k'an k'ame da SHEIK ta sa "Ni uncle bazan bitaba bansan taba,amaidani gurin momy na had'e dak'ara fashewa da kuka.
Itama hajiya kuka tasa tace"wallahi sai Mara imani ne dangin Fulani zaik'i yarik'e yarinyarnan, yarinya mai d'auke da abun tausayi ba uwa ba uba ba dangi sai yanzu da Allah yabata dangi bilki da y'ay'anta maza kamata kuje y'ar albarka ,najima tace yunwa takeji maza kuna zuwa kibata abinci.
Hannunta hajiya bilki ta fizgo tayi hanyar k'ofa da ita.
"Ah bilki yimata ahankali wannan ba irin k'ashinki ne da itaba wannan da gani shagwab'abb'iyace ,kodaga Ina tafito to bak'aramun sangartata akaiba Dan haka bi musu y'a ahankali har AL'MUSTAPHA yadawo amaidata .
Batareda tatsaya jin me hajiya zata ceba tafita daga falon ranta ab'ace ,hajiya tabi bayanta tana sababi.
A b'an garen AL'MUSTAPHA Yana ajiye waya ,yamik'e daga kan sallaya ,yanufi gadon yakwanta agefen gadon.
Ahankali ta bud'e ido jin k'anshin turaren Tom ford daya sauka cikin hancinta.
Jiyowa tayi kusa dashi tasa hannunta ta rungumeshi had'e dacewa "baby good morning,how was your night,tana k'arasa fad'a had'e da manna mishi light kiss a saman leb'enshi.
K'urama kyakkyawar fuskar ido tayi wacce akoda yaushe Bata gajiya da kollon ta ,tana ganin yanzu wannan halittar Mai cike da tsari girma matsayi kud'i kyau ilimi duk natane ita kad'ai tabbas duk maccen da ta kuskura tashiga gonarta seta rabata da rayuwarta,tanama AL'MUSTAPHA San da bazata iyabari wata ta rab'eshiba.
Tana wannan tunanin taji yashafa kumatunta ,murmushi tayi tana k'ara rungumeshi ta sa bakinta daidai kunnenshi tace "I want you to spank me baby.
Rufe ido yayi yakauda fuskarshi gefe Yana d'an basar da Yanayin da maganarta tad'an sashi ,lumshe ido yayi yace"tashi kiyi sallah ,Yana fad'a Mata haka yajuya baya yaja bargo yayi kwanciyar shi.
Da d'an b'acinrai ta sauka akan gadon tanufi bayi tana k'unk'uni ,Dan bazata iya musamishi akan abunda yaceba saboda kwarjininshi da kamewr da Allah yamishi.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*10*
Tana fitowa ta d'auki doguwar rigarta tasaka had'eda yafa mayafinta ta shimfid'a dadduma tahaukai tafara duddungura sallar da sai gari yawaye tan gararan takeyi lokacin dayake sallar walha inya matsa sannan zata tashi tayita ,tana idarwa bawani tasbihi ko addu'a zata mik'e warta abunta tacigaba da harkar gabanta duk ta idar da sallah inhar Yana nan,Dan indai bayanan to baruwanta da yin sallah, tunda ba damunta tayiba tana idarwa,
Gadon tahau takwanta kusa dashi had'e da rungumoshi .
Cikin kashe murya tace "baby ,jin takira sunanshi a hankali yabud'e lumsassun ida nuwanshi yasaukesu akan fuskarta dake dab da tashi.
I'm one of the luckiest wife in dis world,you are one in a million baby,Ina matuk'ar Sanka, Ina kishinka ,I can do everything for you sweetheart,you are the source of my happiness.
Gentle kiss ya manna Mata a full lips d'inta ,yace *SAFINA* I need to rest now, can we talk later please.
Murmushin k'arfin Hali tayi da d'an takaicin k'in kulatan dayayi tace "sure baby.
Daga haka yaja bargo yarufe jikinshi yajuya mata baya ya kwanta.
Hajiya bilki tana shiga d'aki ta wanchakalar da Maya gefe ta d'auke ta da mari ,fad'uwa k'asa maya tayi tafara bori, agigice tab'are Baki tasa kuka Mai ceke da tashin hankali ,Dan tunda take ba'a tab'a tab'a lafiyar jikinta ba saiyau .
Kukan da Maya keyi ya firgita su nabila agigice suka fito daga d'akin su sukaji mom d'insu nacewa.
"Ai wallahi saikin gwammace mutuwarki da zama a hannuna ,kina kafira za'ace in rik'eki cikin y'ay'ana ki b'atamunsu ,u will live in hell,u are misfortune to be in this family,but u will realize very soon.
"Momy who's she ,taji nabila ta fad'i dake kallon Maya dake kuka kamar ranta zai fita ,kukan datake na zataci abinci ,batama sake kwatanta yinshiba ko cewa zataci abinci Dan wani irin bala'in tsoran hajiya bilki ne yakamata.
"Kuzonan takira nabila da sumayyah dasuka tsaya daga gefe.
"Kunga yarinyarnan ?to kafirace idan kuka sake kuka rab'eta wuta zaku shiga ,Kuma mutane zasu tsaneku ,zaku daina k'ok'ari amakaranta ,zan iya ganin k'arshen duk Wanda yaso yarinyar Nan I hate her , she's the course of my pain.
"But momy she's beautiful cewar sumayya dake kallon gashin Maya.
"Ke dallah rufemun she's beautiful d'in ubanki , miye abun kyau ajikin kafiri ,Kuma Allah bazata tab'a musuluntaba indai inada Rai haka zata mutu kafira.
"Aikin gidannan duka ita zata dingayi harda wanki ,abinci d'aya za'a dinga Bata ,kiramun binta Mai aiki nabila.
Dasauri nabila tayi hanyar kitchen takira binta da duk tanajin abunda ke faruwa Amma bawanda ya kuskura ya lek'o acikinsu gudun fitinar hajiya bilkin.
Tana fitowa ta rusuna tace"gani hajiya.
"Kina jina"?Kar asake adinga ba yarinyar Nan abinci sau biyu ko uku a gidannan sau, d'aya za'a dinga Bata ,duk Wanda yasab'a umarni na saiyabar gidanan.
"Insha Allahu hajiya zamu kiyaye yadda kikace haka z'ai rik'eta kikaita d'akin gefen d'akin ku,acire katifar dake Kai amaidata guest room a rufe aciki ,sannan aciromun glop d'in d'akin abarta tadinga kwana da wuni cikin duhu ,duk Wanda yasake nakamashi da cin amanar dokokin Dana sa ,zai bambance kid'a da karatu ,daga haka taja hannun y'ay'an ta suka nufi upstairs d'in dake cikin falon.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*11*
Duk'awa binta tayi kusa da Maya dake kuka kamar ranta zai fita ,duk ta galabai ta saboda yunwar datake fama dashi,Dan ba abunda tasama cikinta tunda ta tashi taga halinda mahaifiyar ta take ciki tanufi gun isiya,har kawo yanzu da aka kawota gidannan gashi har Ana Kiran sallar la'asar,hannun ta binta ta rik'o ta mik'ar da ita tsaye cike da tausayawa ganin duk fuskarta tayi ja idonta ya kumbura ga hawaye da majina da suka bubbushe bayan wasu dake k'ara sakkowa a kumatunta tana maida ajiyar zuciya.
"Muje in kaiki d'aki kizauna ki huta ,Kinga inkika cigaba da kuka hajiya zata dinga dukanki.
Binta tafad'a mata cikin lallashin.
"To yaushe za'a kaini gurin momy na?"Ni bazan zauna agidannan ba dukana zata dingayi ,Kuma inajin yuwa bazata dinga bani abinci ba ,momy na kobatada lafiya saita fita ta nemomun abinci.
Murmushi binta tayi tace"Nan ma zan dinga Baki abinci ba yadda taceba, karki sake kibari tasani ko yaranta inba hakaba zasu fad'a Mata kinji.
Kai ta d'aga Mata ahaka suka Isa falon dazai sadasu da d'akin ma'aika tan.
D'akin da akace takai Maya tanufa da ita ,wutan d'akin takunna ko Ina yad'auki haske ,d'an madedaicin carpet ne shinfid'e a k'asa sai y'ar k'aramar katifa kamar ta y'an boarding,katifar ta nannad'e sabida bin umarnin uwar gidanta,tana tausayin y'ar yarinyarnan dawai saboda ita acire katifa ,tana mamakin me yarinyarnan tai Mata haka ta tsaneta daga kawota yau.
Fita tayi da katifar takaita guest room d'in tadawo ta tadda Maya tsaye inda ta barta tana ta kalle kalle.
Tana tsaye taji binta tace zokici abinci amaida plate d'in kartazo ta gani ,Kinga yace so d'aya za'a dinga Baki abinci ,inaso anjima Inna kawo Miki zance bakiciba d'azu kuka kikeyi ,maza zauna ki cinye intafi.
Zama tayi kusa da plate d'in takalli shinkafa da miya da Naman kaza da salad agefe,bakinta tawashe cikeda farinciki tace.
"Anty innabar kuka Zaki dinga bani irin abincin Nan?nida momy na bamu tab'a samo irin wannan abin ba ,Kuma bamu tab'a cin nama irin wannan dakika samun ba.
D'akin ta kalla tace"Kuma anan zamu dinga kwana tare har wannan da matarnan tace inyadawo za'a maidani gurin momyna ko.
Murmushi binta tayi Dan batasan wace mata Maya ke nufiba, itadai yarinyar tashiga ranta gata da surutu ga kyau ,Kuma ita duk maganar da zata fito bakinta tsakani da Allah take yinta.
"Kinga in anacin abinci ba'a magana kiyi maxa ki cinye infita da plate d'in Kar wani yaji yafad'a Mata.
Baki ta turo ta tab'e fuska Alamun san yinkuka dimple d'inta na lotsawa cekeda shagwab'a cikin k'asa da murya tace.
"Nifa anty bansan batannan muguwa ce,gashi ta dokeni ,batada mutunci.
Harararta binta tayi "banace kidaina surutun Nan kici abinciba ,bakisan bakyau zagin babba ba.
Kai Maya ta girgiza tace"to meyasa ta dokeni ban mata komaiba"?
"Laifi kika Mata shiyasa ta dokeki ,wayace kimata kukan banza'kar insakeji kin zageta.
Baki Maya tabud'e zata sake magana binta ta hanata "maza cinye abincinki Kar inkumajin wani magana yafito.
Haka Maya ta cinye abincin tas Bata rage komaiba har k'ashin Saida ta tattaune shi ta washe Baki tace"anty dama ki k'aramun yanzu bazanyi maganaba shiru zanyi incinye.
Harararta binta tayi tad'auki plate tayi hanyar fita tana cewa"dakika samu wannan Dole kice ak'aromiki lallai yarinya kinada aiki, jiyowa tayi dasauri tace in dare yayi Zaki kwanta zanzo inkashe Miki wutar d'akin ,bazan ciremiki glop d'inba saboda cikin dare inzaki shiga toilet sai ki kunna, daga haka tafita tabar d'akin.
Tunda Maya taji shiru shiru binta Bata dawoba sai kawai ta kwanta a carpet d'in har bacci ya d'auke ta.
Sai kusan hud'u darabi binta ta lek'o d'akin taga tana bacci saita rufe k'ofar Takoma kicin domin Dora abincin dare.
Maya Bata farka abacciba sai k'arfe bakwai da rabi na dare ,tana tashi da kuka ta farka "Ni yunwa nikeji, Ni yunwa nikeji.
Dasauri binta dake kitchen ta fito itada maman malan dasuke girki tare tace.
"Wai meyasa kike San kuka"?so kike hajiya taji ta sauko ta dukeki.
"Toni yunwa nikeji cikina ciwo yakemun .
Murmushi maman malam tayi tace"binta wacece wannan?saboda dazu da aka kawota batanan tafita sai bintace kawai agida.
Nan talabarta mata abunda tasani na Kiran da hajiya tamata takai Maya d'aki da duk sharad'od'in data gindaya akan mayar.
Kai maman malan ta girgiza cike da lallashi tace"to kiyi shiru yanzu za'a kawo Miki abinci kici kinjiko,maza share hawayenki.
Bayan hannunta tasa tagoge hawayenta Takoma ta kwanta gashinta duk yasauka akan carpet d'in yarurrufe Mata fuska.
Kitchen suka koma maman malan tana mamakin wannan Hali na hajiya,koda yake ba abun mamaki bane tunda sunsaba gani Amma basuyi tunanin zatama y'ar k'an k'anuwar yarinya hakaba ,haka sukaita jajanta abun harsuka kammala lokacin Tara saura kwata.
Lek'owa binta tayi jin k'arar tv d'in babban falo to tasan hajiya ta sauko ,yanzu batasan yadda zatai takaima Maya abinciba.
Maman malam tace karki damu kije ki shirya dining Ni zansan dubarar dazanyi inkaimata abincin.
Binta nafita ta d'auki abinci a plate tafito zata wuce a falo hajiya ta ganta ,ganin tana nuk'u nuk'u hajiya tagane akwai abunda ke hannunta tunda saye take da hijaba.
Tasowa hajiya tayi tace"rabi miye ahannunki?jiki narawa tafito da plate d'in waina taji nama da k'ashi asama,kallonta tayi cikin b'acinrai ,binta naganin abunda yafaru jikinta itama yad'au rawa duk addu'ar datazo bakinta yitake.
"Ina zakikai abincinnan,shiru tayi tana rawarjiki ,cikin daka tsawa hajiyar tace batambayarki nakeba,bataduba shekaru irin na rabinba Amma haka tadinga daka Mata tsawa kamar y'arta Dan ashekaru zasuyi sa'a da Rabin kokuma Rabin tad'an girmemata.
"Dama hajiya ,binta ce tace inkaima wata bak'uwa abinci.
Cikin mugun b'acin rai hajiya tajuya dining tace "d'azu bakin Bata abinciba ,dasauri ta girgiza Kai Alamun Bata bataba ,d'akin datace akai Maya tanufa,tanazuwa tabud'e k'ofar da k'arfi takalli d'akin taga haske tangararan ranta yai bala'in b'aci,atsorace Maya ta d'ago kanta jin anbud'e k'ofa da k'arfi ,jikinta ta kama guri d'aya gabanta nafad'uwa ,cikin daka tsawa hajiya tace mata kinci abinci dazu?
Atsorace Maya ta d'aga Mata Kai Alamun taci,fita tayi Takoma falo gurinsu binta ,takalli binta cikin b'acin rai tace.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*12*
"Nasaka doka binta kintaka,to kisani tabbas kingama aiki agidannan kowa ya tsaya Miki,bansan cewa ke maciya Amana bace tun tuni sai yanzu.
Akid'ime binta ta matso gabanta ta zube tasa kuka"Dan Allah hajiya kiyi hak'uri kimun Rai,wallahi kuskure akasamu,kuka tadamemu dashi yanzu Wai yunwa takeji.
Katseta tayi cikin daka tsawa tace.
"watoma kuka tasa yunwa takeji,meyasa Baki zanetaba, kin targad'ata ,wato ke gaki Mai tausayi ko ?"to tausayin ki yaja Miki ,wallahi saikinbar gidan Nan duk Wanda zaici amanata akan yarinyarnan sai yaga badai daiba,maza tattara kayanki kibarmun gida yanzu basai anjimaba.
Kallon maman malam tayi tace"saurake wallahi yadda nakori binta sabida ha'intata datayi ,kika sake nakamaki da Abu makamancin haka kema Zaki tafi ad'auko mun wasu ma'aikatan.
Daga haka tayi hayewarta sama ta barsu agurin.
Jiki ba k'wari rabi tamatso gaban binta tace"Dan Allah kiyi hak'uri binta ,ban kyauta mikiba,bansan wannan hukunci zata yankeba Dan Allah.
"Karki damu bakomai rabi ,haka Allah ya tsara, dama Allah yarubuta sainabar gidan yau , Allah yahad'amu da alkhairi daga haka tawuce d'akinsu ta had'a kayanta tana hawayen tausayin y'ar baiwar Allahn Nan dazata Bari.
D'akin Maya tashiga ta taddata zaune tana kuka,ganinta da kaya Maya tataso dasauri tace.
"Anty Ina zakije?
Shafa kanta tayi tace"Maya tafiya zanyi ,zanbarki anan karki dinga rashinji kinji.
"Anty meyasa Zaki tafi kibarni,bakince tare zamu dinga kwanaba inkika tafi dawa zaku dinga kwana?"nidai karki tafi kibarni.
Rabi ce tashigo ta taddasu ahaka tace"binta kibari dasafe saiki tafi yanzu dare yayi.
Kai binta ta girgiza tace"bazan kwanaba rabi yau zantafi ,bakiji me taceba ,inbar Mata gidanta yau basai gobe ba.
Hawaye rabi tak'ara sharewa tace "gani nake kamar nice silar barinki gidannan hankalina yaki Kwanciya binta.
"Bafa kebace karkiji kokai rabi k'addarata ce take bibiyata ,innace kece ban yadda da k'addaraba kenan?.
Juyawa tayi saboda wani kuka dayazomata data kalli Maya wacce itama kukan takeyi tafita.
Tana fita Maya tabita dasauri har tabud'e k'ofar falon Bata San cewa mayar na biye da itaba ,tana rufe k'ofa, taji k'arar rufe k'ofa Kuma ,dasauri ta juyo sai taga Maya abayan ta da maman malam wacce itakuma tabiyo Maya ganin tabiyo binta.
"Meyasa bakijin magana Maya?sokike hajiya taganki tabugeki....."
"Wace hajiyar? cewar hajiya data fito daga b'angarenta zata zo Nan b'an garen bilki.
"Miye Kuma Naga duk kunyi cirko cirko kamar ance k'yamushasshan zakaran daya haifi bilki ya mutu anrage mugun iri.
Shiru duk sukayi ba Wanda ya tanka tak'ara cewa.
"Meyake faruwane binta naganki dakaya aka da wannan daran?
Labarin abunda yafaru binta ta Bata ,hajiya taja dogon nunfashi tasa kuka.
Cikin kukan take cewa"Ni menama bilkine arayuwa ,ban Isa ince ga abunda za'ayiba ita vazatabiba Dan batada kunya ,to datahana abata abinci tsohonta ne yakawo abincin, gidansu ko garin kwaki akwaine duk ba arzik'in AL'MUSTAPHA suke ciba ,tundashi ansan hannunshi asake yake,tana wannan kukan alhaji sani yashigo k'anin SHEIK hajiya tak'ara dagewa da kukanta tace.
"Sani wallahi bilkice tace seta kasheni ,dasauri yakalli hajiya yace"subahanallahi kisafa kikace hajiya?
"Tonamaka k'arya sani ,matarda jiya agaban MUJAHID ta dinga d'agamun murya kamar zata dokeni bece komaiba saboda tashanyeshi ,yanzukuma nafad'ama tace zata kasheni kana k'aryatani "nifa hajiya bak'aryataki nayiba ,baganarce babba Dan Bata wasabace .
Kallon juna rabi da binta sukayi suna mamakin halin hajiya yanzu seta d'aureka daranka .
"Ina ita hajiya bilkin take cewar alhaji sani.
"Tana ciki Mana almugirar banza dama d'an talaka Bai iya cin arzik'iba ,kiramun SHEIK da husaini kace su shigo b'angaren bilki yanzu yanzu su samemu.
Waya alhaji sani yaciro yakira SHEIK da husaini yace suzo b'angaren bilki hajiya nakira.
falon hajiya bilkin suka shiga hardasu binta dake rik'e da hannun Maya.
Ko minti hud'u ba'aiba saiga SHEIK da husaini sun shigo atare ,wuri sukasamo kowa ya zauna.
Harara hajiya tabi SHEIK dashi tace"to zakasamu damar kiramana komad'add'iyar almugirar ko Yaya?
Baice komaiba yaciro waya yakira hajiya bilki.
Kowa yayi shiru Yana jiran sai sababin hajiya dake tashi har hajiya bilkin tasakko.
Harara hajiya ta dinga zabgamata har tak'arasa shigowa falon tasamu d'aya daga cikin kujerun falon tazauna.
Alhaji sanine yace"hajiya bilki me hajiya tamiki kikace Zaki kasheta"?
Akid'ime ta d'ago Kai tace"Ni nace zankashe hajiya!!wallahi bance zankasheta ba.
"K'arya namiki kenan ,to wallahi kap d'in zuri'arku zansa ad'auresu ,kina fama da k'aton ciki duk kincinye ma mujahidu abinci da tattalin arzik'in shi,har zakice Kar asake abama y'ar yarinyar Nan abinci Dan kina muguwa to wallahi duk sanda naji labarin kin hanata abinci saikin koma gidanku Kuma datakardar shedarki zakikoma ,itakuma binta zatadawo b'an garena da aiki tunda kikafara nuna mata bak'in Hali nasan bazataji dad'in zama dakeba.
"Bilki banasan wannan halin dakikeyi ,kan y'ar k'aramar yarinyarda Bata wuce y'ar cikinkiba kike wannan tashin hankalin sai kace yarinya ,karki sake kikaini bango ,innayanke wani hukuncin bazai Miki dad'iba , SHEIK yafad'a cikin b'acin rai.
"Aidena b'ata bakinka baridai AL'MUSTAPHA yadawo komai zaizo k'arshene cewar hajiya ranta fes saboda worning d'in da SHEIK yama bilki ,akan hukuncin dazai d'auka intak'ara sab'a umarnin shi Kona hajiyar.
"AL'MUSTAPHA yakirani hajiya ,yace daga England zasu wuce Dubai wani aiki Kuma zai dauki tsawon shekaru hud'u kafin yadawo.
Kallonshi hajiya tayi raib'ace kamar yafad'amata mugun Abu tace"wane aiki zasuyi da zai d'auki har tsawon shekara hud'u haka?
"Zaije akan aikin wani hotel ne dazasu Gina Mai hawa d'ari hud'u da hamsin atsakiyar ruwa.
Ido hajiya ta zaro!!?tace"shi injiniyanne zai Gina hotel Mai hawa d'ari hud'u da hamsin?.
Sai yace" a'a shi nashi bada umarni ne na yadda ma'aikatan zasuyi aiki dakuma sa ido akai.
"Amma shine yakiraka baifara kirana yafad'a munba , AL'MUSTAPHA Bai kyautamun ba.
"Ai hajiya jikannaki ne baiso ya b'ata Miki Raine kinsan ke y'ar gaban goshin AL'MUSTAPHA ce.
Murmushi tayi tace"Ai wallahi kazama na Allah ma dad'ene dashi yanzu kaduba AL'MUSTAPHA duk gidannan bamai kud'in shi saboda kyakkyawar zuciyarshi tunda yasha nonon miskila ,Dan itama uwar kamar shanyayya haka take kamar ba y'ar me kud'iba ,Amma kaga d'an talaka kagujeshi baida mutunci ga had'ama da zalama ga munin tsiya ,dariya Maya tasa dake jikin binta, hajiya tace ,ah to kema yarinya Kya dara kintab'a ganin mace Mai munin fuskar chan ,tanuna fuskar bilki datayi kicin kicin darai batace komaiba saboda worning d'in da SHEIK yaja Mata.
girgiza Kai Maya tayi Alamun Bata tab'a ganiba tace ,isiyama yafita kyau Amma beda Hali Mara kyau tunda Yana bani abinci halinshi me kyaune,tsingulinta binta tayi ,azabure tajuyo tayi ihu had'edasa kuka ,hajiya tace menene"anty ce ta tsinguleni.
"Miye na tsingulinta binta banfa San mugunta barta tafad'i gaskiya ,ba'asan mutum mak'aryaci ,shiyasa nake burge kaina indai gurin fad'in gaskiyane
"To kutashi mubarmata falonta kafin tasamana bomb Dan Naga sai harararmu takeyi adakedai baxamu dakuba ,mutum yayi iskanci yayi gida yacigaba dacin tuwan gero da miya Mai tsami.
"Binta muje kika zauna kamar bakyasan bina kema,dasauri binta tatashi tana kiyi hak'uri hajiya.
Kuka Maya tasa ,hajiya tajuyo tana kallonya.
"Keyima mutane shiru yanzu haka zakizauna Nan har shekara hud'u gashi bilki batasan ciyar dake.
Bari gobe zansa akawo Miki kayayyakin danasa akawomiki na sawa kinji cewar SHEIK.
Kai ta gyad'a mishi tana kuka ganin hajiya sun fita da bilki.
Alhaji husaini ne yarik'o hannunta Yana murmushi yace"ya sunanki?Maya tabashi amsa,to kiyi hak'uri zamu dinga shigowa muna kawomiki kayan wasa kinji.
"Harda abinci da sweet, murmushi yayi yace duka zamu kawo Miki.
Baki tawashe tana jin dad'i.
Daga haka suka fita kowa yakoma b'an garenshi.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*13*
Suna fita hajiya bilki ta rufe k'ofa ,gadan gadan tayo kan Maya ta shak'eta "nizaki ma dariya hajiya na magana acikin mutane?tana zagina har kinasa Baki kafira dake.
Tana kaiwa nan ta d'auketa da Mari,wani ihu Maya ta yanka na azabar Marin da tasha,Amma kwata kwata ihun Bai fita saboda shak'ar dataimata.
"Ai nafiso in kasheki inkashe banza ,Kuma wallahi yadda nafad'a rabi kinajina ko,dasauri rabi ta d'agamata Kai.
"Aka sake aka Bata abinci agidannan sai namiki fiyeda abunda nama binta ,tana kaiwa nan ta ture Maya tafad'i hartana bige kanta da jikin kujera.
Hannun ta rabi tarik'o ta mik'ar da ita tsaye da kyar,hannu tasa tadafe dai dai saitin kanta inda ta bugu tana kuka maiban tausayi tana Kiran momy.cikin lallashi rabi tadinga Bata hak'urin tayi shiru uncle husaini yace zai dinga kawo mata kayan dad'i da kayan wasa.
Suna shiga d'aki rabi ta kwantar da ita tajuya zata fita,sai Maya ta d'ago Kai tace "anty kaina ciwo yakeyi Kuma yunwa Nike ji,d'an Jim rabi tayi tace"kiyi hak'uri Maya ,Kinga hajiya tace Kar abaki abinci,Kuma yanzu ba magani ,kiyi hak'uri kidaure zuwa da safe sai inkawo Miki magani Kisha,inkika Dena kukama kikayi bacci Zaki daina jin yunwa da ciwon kan kinji?.
Kai ta d'agama rabi Dan bazata iya maganaba saboda kanta dake ciwo saka makon bigewar datayi.
Haka taita y'an gunji gunjin kukanta har bacci yayi nasarar d'auke ta.
Washe gari da safe wurin k'arfe bakwai ta tashi tanufo falon ,ganin bakowa tanufi k'ofar fita ,ahankali tasa key ta bud'e saboda jiya binta na bud'ewa taga yadda ake bud'ewa ta bud'e tafita,koda tafito compound d'in gidan bakowa sai y'an tsurarun ma'aikata da security d'in dake tsayyaye saboda bama gidan tsaro.
Hanyar wani part tayi dataga anbud'eshi tayi wuff ta fad'a ciki.
Ganin wacce tabud'e k'ofar tadawo tarufe sakamakon mantuwar da tayi tabar k'ofar abud'e,dasauri Maya ta b'oye bayan kujerar data gani kusa da ita.
Matar na rufewa tawuce ciki Maya tafito daga bayan kujerar data b'oye ,Bata tsaya wani kalle kallen miye acikin falonba tafara tafiya hartaga wata k'ofa batai wani tunaniba ta fad'a ciki ,d'akin madafa taga tafad'o ,ai ganinta aciki Bata tsaya wani b'ata lokaci ba tafara dube duben Ina zata Sami abunda zata sama cikinta dake kukan yunwa tun jiya.
Wani tukunya tagani d'aure akan gas ,rigarta ta d'aga ta bud'e murfin tana ganin indomie daketa zuba k'amshi taji uban kifi ta sauketa ,tukunyar duka ta d'auko tanufi falon ta aje tukunyar tasa hannunta tafara ci ,batawani damu da zafin indomie d'inna cikawai takeyi ,sai intasa ya tsunta suka d'au zafi saita yarfeshi a shagwab'e tasa kuka.
Kukantane yafito da y'ar yarinya wacce Bata wuce sa'ar taba , direct tanufi inda takejin kuka nafitowa,tana zuwa wayan kujera kawai taga Maya mak'ale da tukunyar indominta da ake dafa Mata Dan itace maiyar indomie agidan.
Kuka tasa tanufi Maya tarik'o tukunyar indomie d'in tana kuka,itama Maya kuka takeyi tana "taliyata , taliyata , taliyata,ganin Maya na kuka sai yarinyar ta ture Maya ,fad'uwa k'asa tayi indomin ta zube Mata agefen ciki.
Ihu ta kwala Wanda yasa Saida hajiyan tafito daga cikin falon ciki itada yaranta da ma'ai katan arud'e tace"hafsa meya faru? hafsan nakuka tace "wannan mayyar abincin ce ta d'aukekun indomie na tana cinyewa.
Kallon Maya hajiya babba tayi da kyau sai yanzu ta ganeta itace yarinyar da SHEIK yakawo jiya,fuska hajiya ta d'aure tace"fita maza koma inda aka kaiki,batare data daki Mayan ko zaginta ba, daga haka taja hannun hafsa tace kowa yaje yayi abunda ke gabanshi.
Maya na kuka tafito Mai aikin hajiya ta fito ta d'aga rigarta daidai inda indomie yazuba ganin baitashiba sakamakon hucewar da indomie d'in yad'an yi Amma gurin yad'an yi ja,hak'uri ta dinga Bata ,Kuma tana mamaki maiyasa hajiya Tama yarinyarnan haka? tasan hajiya da mutunci ga tausayi ,haka tadinga lallashin Maya har takusa Rakata bakin part d'in data fito.
Haka Maya taita rayuwa cikin k'unci da rashin gata tsawon shekara hud'u,makarantar ma da sheikh yasata inda su nabila ke zuwa hajiya bilki Bata Bari taje islamiya saidai boko saboda Kar takoyi abubuwan musulunci.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*14*
Kwance take ad'aki tana kuka ,saka makon mararta dake ciwo,gashin kanta dukya barbaje yasauka gefen fuskarta saura sun sauka abayanta ,kana ganinta zakasan kukan harda shagwab'a take yinshi , sanye take da T_shirt bak'a da red d'in skirt,Wacce tafito da haskenta da zallar kyan datake dashi Wanda Allah yamata, kana fan nta zakasa y'an matanci yabayyana ajikinta kasan cewarta Mai d'an girman jiki.
Da k'yar ta lallab'o tafito daga d'akin tafito falo dafe da mararta ,ganin ba kowa afalon tafita tayi hanyar b'angaren hajiya.
Tana shiga b'an garen hajiya a falo ta tadda hajiyan ,hajiya najin motsin mutum da sheshek'ar kuka abanya tajiyo akid'ime, jiyo tayi tana kallonta had'eda k'ank'ance idanuwa tace.
"Amma wallahi yarinyarnan anyi bak'ar almugira ,yanzu saboda mugunta dazama da bilki shine zakizo ki tsoratani saboda kowa yamatsu inkau yayi yadda yakeso agidan d'ana da jikana,to wallahi ta Allah Bata mutumba.
Cikin shagwab'a da buga k'afa Maya tace"Toni ba Banda lafiya ba,marana tunjiya yake ciwo ko bacci banyiba cikin dare.
"Toshine Dan Ni kin rainani bazaki tsaya gurin munafukar uwar taki kice Mata bakida lafiyaba Saida kikazo Nan kid'agamun hankali saikace ninace mujahidu yakawoki gidannan,Kinga kikiyayeni kitafi chan gurin ubannanki kicemai bakida lafiya ,tunda shiyaji yagani zai iya ciyadda k'attai agida, ai yananan saikiyi chan gurinshi tunda Bai fitaba..."
Tana cikin wannan fad'an nata dabataji Bata gani ,sai gani tayi anbud'e k'ofar falonta ,k'amshin turaren Tom ford da agurin mutum d'aya kawai tasanshi tajuya tana kallon k'ofar falonta.
sanye yake da red d'in polo da farin wando ,bayanshi SAFINA ce cikin doguwar riga y'ar Dubai had'e da mayafinta.
Sake da Baki hajiya tak'uramai ido tanaganin kamar amafarki ne bashibane.
"Kaine AL'MUSTAPHA Koko mafarki nakeyi?
murmushi yad'anyi kad'an dayatsaya saman labbanshi yak'araso kusa da ita yarungumeta, cikeda farin ciki tak'an k'ameshi itama kamar za'a k'wacemata shi.
"Maraba maraba da jikalle na ,shina baka kirani kafad'a mun zaka dawoba?
D'aya daga cikin kujerun yasamu yazauna ya lumshe idonshi Alamun agajiye yake batare da yaba hajiya amsaba,kusa dashi SAFINA tazauna tana gaida hajiya,harararta hajiya tayi ta amsa dakyar.
Kuka Maya tasa tana kallon k'afarta da jini yakebi Yana b'ata gurin datake tsaye.
Azabure hajiya tamik'e tana kallonta itama tasa kuka tana cewa.
"Wallahi yarinyarnan muguwace kirasa inda Zaki tsaya kib'ata da k'azantarki sai falona?"wannan wane irin jinine ,ke kenan daga yawo ba d'ankwali da rashin sa rigar nono ,gaki nono bakad'an ba kitamuna yawo cikin gida ga maza da wad'annan shegun kayannaki kamar Zaki tsallake wuta,nidai bantab'a ganin hakaba ,to wallahi ki tsaya karki matsa kib'atamun wani gurin barni inji da tiles d'ina dakika b'ata,Ina binta fito kikiramun bilki tazo ta gyaramun guri tunda ita akaba rik'onta baniba.
Ahankali AL'MUSTAPHA yabud'e idonshi ya saukeshi kan Maya dake kuka tana yarfe hannunta cike da shagwab'a,idonshi yad'auke dagakan fuskarta data duk'ar yad'aura akan k'inrjinta dake rawa saboda yarfe hannun datakeyi,dasauri yad'auke idonshi ya lumshe ya k'ara relaxing akan kujerar.
Kallonta SAFINA tayi cike da tsana saboda taga sanda AL'MUSTAPHA yajuya yad'an ma mayar kallon sakonni yakauda kanshi had'e da basarwa.
Hajiya data buga tagumi tana ganin binta tafito tace"yauwa binta fita kikiramun bilki yanzunnan tazo Ina kiranta.
Tunda binta ta fita SAFINA ke hararar Maya kamar zata daketa saboda jitake kamar takasheta ita daga ganin yarinyar batai mataba ,kallonta hajiya tayi ta tab'e Baki had'e dacewa.
"Kinsan Allah sai kinbiyani d'akina dakika b'ata ,duk kikatashi aure saina fad'ama mijinki zubar jini kikeyi gashi bakisa rigar nono ,nononki yazube abanza yak'aro Miki watamai d'agaggen nono.
Kallonta Maya tayi ashagwab'e tana turo Baki still tana yarfe hannu.
Hajiya zatayi magana bilki tashigo tai mamakin ganin AL'MUSTAPHA da matarshi Kuma da Alamun isowarshi kenan ,dama sunsan indai yadawo saiyafara shiga wurin tsohuwarnan kafin yaje b'an garen kowa harna iyayanshi ,tana ganin yadda jini Kebin k'afar Maya tahau salati"shikenan Allah nagode maka, tunkafin muje asibiti acire cikinnan gashi zai fita dakanshi ,kallonta hajiya tayi "bangane ciki ba ?a Ina tasamo ciki wazaimata ciki?cewar hajiya data mik'e tsaye tana kallon mayar dake kuka tana yarfe hannu da girgiza Kai.
"Ai hajiya idan suka tafi makaranta insun tashi Bata dawowa da wuri ,sunce tafiyarta take gun wani saurayinta sai chan yamma sai tadawo,wallahi hajiya yarinyarnan har dukanta nayi Amma batajin magana ,abunda yasa bantab'a fad'ama kowaba cewa za'ai sharri kakema d'a tunda bakai ka haifeshiba.
Kallon bilki kawai binta keyi idonta nakawo ruwa Dan tasan sharri kawai bilki kema Maya.
"Aiko wallahi yau sainasa anzaneki ,bilki kiramun Tahir na lallasamun ita,agidannan za'ai ciki daga taimako Zaki b'ata Mana y'ay'a.
Ai bilki najin haka takira Tahir awaya dan tabbas tasan Yana nan Bai fita aikiba .
Sunanan tsai tsaye sai AL'MUSTAPHA da SAFINA ne kawai azaune Tahir yashigo .
Yana shigowa hajiya Bata bashi damar gaisuwaba tace "yarinyarnan attahiru zaka zanemun seta suma ,sai tafad'amana agidan ubanwa tayo ciki ,karwanda yakira SHEIK saita daku tafad'i gaskiya.
Tahir najin ance ciki tayi gakuma jini dake zuba Nan yagasgata maganar su hajiyan ,bulalar Cable yajawo yayo kanta ,dagudu tayi kan AL'MUSTAPHA da mik'ewarshi kenan zai shiga d'akin hajiyar yahuta.
rungumar data mishi abazata yasa itadashi suka zube akan kujerar daya mik'e ,k'irjinta daba bra Yana sauka kan k'irjinshi ,k'an k'ameshi tayi dak'arfi tana k'arasa wani kuka Mai bantausayi ,sai falon yad'auki shiru kamar anyi mutuwa sai kukanta kawai dake tashi.
Bulala Tahir yad'aga zai rik'ota ya zabga Mata , AL'MUSTAPHA yamishi wani mugun kallon dayasashi komawa baya.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*16*
FOR ADVERTISEMENT CONTACT ANFA VIA THIS NUMBER 09036676645
Hajiya bilki tana fita direct sashen anty amarya tanufa ,azaune ta taddata da tana kallon tashar Bollywood.
Dasauri anty amarya tajuyo taga hajiya bilki agabanta tana huci.
"Meya faru hajiya?
"Kina jina da wannan tsohuwar ,attahiru tana zaman zamanshi tace akirashi yazo yazane kafirar yarinyar chan ,Amma saboda ganin shegen miskilin yaronnan shikenan tafara xagin attahiru ,dame AL'MUSTAPHA yafi sauran yaran gidannan ,Amma taita nuna banbanci atsakaninsu Dan kawai yafisu arzik'i shima waye baisan kud'in sata bane,Dan bazai yiwu ace nemanshi bane yabashi ,ai harda kud'in ubansu yake had'awa Kuma duk sunada hak'k'i aciki ,to wallahi nagaji zansami SHEIK infad'a mishi inzai d'au mataki ya d'auka inko ba hakaba wallahi sai mu d'auka da kanmu.
"AL'MUSTAPHAN yadawone?yaushe yadawo har akai wannnan bdirin bansaniba,cewar anty amarya tana mik'ewa daga zaunen datake ceke da tashin hankalin dayawanzu afuskarta.
"Ina fatandai bashi kad'ai yazoba?Allah yasa da y'ar arzik'in Nan yataho kinsan Saida ita komai zai tafi yadda mukeso,tunda kinsan hajiya ba santa takeba dama damama uwar AL'MUSTAPHAN.
"Da ita yazo kinsan itama tasan hannunta bazata zauna yataho shikad'ai ba Dan batasan wace tsiyar tsohuwarnan zata k'ullah mataba.
wayar hajiya bilkice ta d'auki kukan neman agaji sai tace.
Amarya Bari zamu k'arasa magana domin neman mafita.
"To badamuwa akwai dama maganar danikeso muyi koda zuwa anjimane ko gebe zan shigo b'an garenki mutattauna akai.
"To sai kinshigo d'in, daga haka tajuya tafita tai sashenta.
Tunda suka d'auki hanyar asibiti,Tahir baicewa Maya komaiba sai lokaci lokaci da yake juyowa yakalleta sakamakon kukan shagwab'ar da takeyi,kawai yadda yarinyar keda kyau da shagwab'a shike matuk'ar birgeshi, yarinyar so take away ,gata d'anya shakaf shidai tunda yake neman
Mata Bai tab'a ganin wacce tamaiba haryadawo Nigeria yaganta a wurin mom d'inshi, everything about her is very attractive.
Haka yayita kallonta tausayinta nad'an ratsa jinin jikinshi kamar yasaceta haka yakeji, kallonta yayi yace"can u tell me about your self?"
Kallonshi tayi ta turo Baki cike da shagwab'ar datasabayi wacce ke matuk'ar birgeshi batareda ita ta luraba Sam, Baki ta turo tace.
"There's nothing special about me"yeah just want to know anything about you , anything.
Kuka tasamishi ,dasauri yakalleta yace"oh sorry maganar danamiki ne bakiso ?Yi hakuri bazan sakeba I mean no harm.
Cikin kukan datakeyi tace "nibashi bane banida lafiya yanzu bazan iya maganaba innaji sauk'i zan fad'amaka.
"Toshikenan badamuwa ,haryabud'e Baki zai k'ara tambayarta akan abunda akacemishi na fitan datakeyi daga school sai yafasa ganin tana cikin halin ciwo ,dakuma maganar cikin da akacemai shine yafita ajikinta.
Shiru yayi yafasa yimata maganar har suka Isa asibiti likita yadubata yace musu menstrual pain ne kawai bawani abuba ,allura zai Mata tace bataso ita abata magani,haka doctor d'in yarubuta magani yaba Tahir d'in , pharmacy suka shiga yasai mata maganin sukai gida.
Suna shigowa ta nufi b'an garen hajiya da sallama ciki ciki tashigo palon ta tadda hajiya da SAFINA a palon suna zaune bamaima wani magana ,kallonta hajiya tayi cike da k'yan k'yami tace.
"Wai miye ne sai kidinga zuwa kina cutata bayan k'azantar dakika gama zubarmun apalo Dan tsabar mugunta irin naki,me akace a asibitin?"
"Cewa akayi ciwon al'ada nefa hajiya.
"Aidama nasan bilki makirace wallahi ,salan atsaneki shine tamiki sharrin kinyi ciki,toke yanzu a inama kikasan ciki Ina kikeda Wanda zaimiki inba achan tab'ararrun y'ay'annan nataba zasu k'urmusheki ad'aki,yoo inma cikin kikayi aigwamna ke kina haihuwar munsheda Dan wannan jini dakika zubar da alamu ba wani jinkiri Muna Miki aure sai y'an dugwi dugwi ,baci zakiyi kiyita cika ma mijinki tangaran Masan shi ba ,ko kiyita kafid'irin banza bakomai acikinki sai luta lutan Kashi,tafad'i had'eda bankama SAFINA harara ,wacce tunda hajiya tafara magana tayi shiru ta d'uk'ar Dan tasan ita hajiya kema wannan habaicin ,Kuma tana tankawa zata tado AL'MUSTAPHA dake bacci asama tace tazageta har marintama takusayi shiyasa tayi shiru takama bakinta.
"Zo kizauna binta ta kawo Miki abinci badan halinkibai,kidena tsayuwarmun aka ,Kar iskanuna sutashi suyi biji biji da dukkan ku y'an falonnan Dan ban ceke da iskanci.
Dariya Maya tasa harda dafe ciki tana kallon hajiya ,cikin dariya tace.
"Narantse hajiya aljanuna sunfi naki k'arfi,nakifa tsofaffine irinki ,keda d'auka d'aya za'amiki koda aljanunki suntashi awujijji gaki ,kumafa hajiya in aka d'agaki sama kankine zai kalli k'asa k'afafunki asama.
K'an k'ance ido hajiya tayi tana kallon mayada haryanzu dariya takeyi.
"Kinci uban daya kawoki gidannan ,Ina mujahidu yazo yamaidaki inda yasamoki dama y'ar daba ce ke bamu saniba toh inh.."
Maganar dazatayi ne ta mak'ale sakamakon SHEIK dasukayi sallama shida sani da husaini.
Kuka hajiya tasa tace"dama nemanka nake mujahidu tun d'azu na aika halimatu takiramun Kai Ashe Bata kirakaba dama aljanar yarinya ka samo y'ardaba bamusani ba,to tunda Allah yayi shigowarku to kowa ya zauna anan Kar Wanda yafita atsaya har AL'MUSTAPHA yatashi ayi magana.
[8/12, 10:21 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*17*
FOR ADVERTISEMENT CONTACT ANFA VIA THIS NUMBER 09036676645
Gaisheta sukayi ta amsa had'e da cewa,kukira mun matanku da yaranku kowa yashi falon Nan domin tarone za'ai na fad'in gaskiya ,kowa yafad'i abunda ke cikinshi gameda d'an uwanshi Kuma inkayi k'arya ka cuci kanka Allah na kallonka Danni ba ruwana nafita hak'ik'in kowa, mujahidu,sani ,husaini kowa yakira iyalanshi yanzu ,itama hadiza bacin tabiyewa namiji hartabishi k'asar yahudawa god'ai god'ai da ita kibar mahaifiyarki da y'an uwanki ,namiji dai ba'a mishi haka ,duk inda zashi ka mak'alemai to dama damama tana haihuwa,Dan narantse da batayi da tuni iyayan mijinnan sun sa yasaketa ,aibakowa zai iyawannan jahadin da hak'urinba saimu masu imani dakuma rainamun da akai saboda anga jikana nadahak'uri sai aitamai iskanci ,to baridai inyi shiru Kar ink'arar da abunda zan fad'a ba'a gama taruwaba balle kowa yasan damuwar danike ciki da hak'urin da nakeyi.
Jikin SAFINA ne yafara rawa saboda San wannan taron na hajiya harda saboda ta wulak'anta ta cikin y'ay'an ta tajikokinta ne ta had'ashi ,Dan tasan duk wannan habaice habai chan hajiya da ita take.
Murmushi alhaji sani yayi yace"to ai hajiya duk Wanda kikaga Bai haihuba lokacine ,lokaci nayi zakiga kamar ba'aiba.
"Ta'ina kamar ba'aiba duk Wanda kaga Bai haihuba iskancine kawaidai rainamu akai Dan anganmu da hak'uri komai akai bama tankawa ,shiyasa natara wannan taron k'wanku da k'war k'watarku kowa yataru ayita ta k'are.
Hajiya babbace tafara sallama tashigo sannan su anty amarya dasu hajiya bilki hajiya hindatu,sai y'ay'an su dake bayansu ,kowa yasamu guri yazauna,Saida suka shafi kusam minti goma hajiya tahana kowa magana ,shidai SHEIK shiru yayi yad'uk'ar dakai,Dan akan AL'MUSTAPHA kowa hak'uri yake da hajiya ,shikanshi baisan wane irin so hajiya kema AL'MUSTAPHA ba Wanda ko y'ay'an datahaifa batama rabinshi,kodan ita tarik'e shine oho ,Dan har nononta Saida AL'MUSTAPHA yasha lokacinda tana goyon hadiza autarta, zuwan hajiya babba hajji na farko ,shine silar zaman AL'MUSTAPHAN gurin hajiya, tundaga Nan yadawo hannunta haryanzu ,shida iyayanshi saidai yashiga sugaisa yawuce bawani shak'uwa sosai tsakaninshi da uwarshi.
K'amshin turaren daya bad'e falon shine yaja hankalin kowa kan stairs d'in dayake sakkowa,yana sanye bak'ar jallabiya wacce tak'ara fito da ainibin kyanshi da kamewarshi na asalin magidanci.
Cike da murna da fara'a hajiya tace"zoka zauna tamatsamishi kusa da ita , zaune take kan two siter tahana kowa matsowa kusa da kujerar ,kana sa hannunka sai ta buge hannun tace ,ita batasan rashin tarbiyya ,yara duk sun lalace kan kujerar da take zasu d'ora hannuwansu saboda tsabar raini.
AL'MUSTAPHAN na sakkowa ya duk'a gaban iyayanshi maza yagaishesu,cikeda jin dadi alhaji sani yace"Masha Allah babana barka da dawowa ya hidindimu ?hidima nata k'ara hawanka.."
Charaf hajiya ta chab'e zanchan"danma Bai aje d'a ko d'ayaba ,ga hadizanan da aka haifesu tare gatanan da budrwar y'a sa'ar Maya take kowa daka jajib'o Mana ,yarinya duk ta isheni ta rainani ,Ina matake Yar banzar bangantaba,binta ta k'walama Kira, tanazuwa tace kiramun Maya ko bacci take kitasomun ita tafitonan tazauna da d'uwawunta yadda kowa yazauna.
Juyawa yayi yad'uk'a gaban mahaifiyar shi yace"hajiya munsameku lafiya"shiru tayi ta d'uk'ar dakai ahankali Kuma da k'yar tace "Alhamdulillahi barka da isowa,harararta hajiya tayi ,Wai d'anki yadawo kikasa rungumeshi kimai oyoyo kindad'e Baki ganshi ba,ita wallahi wannan Hali na halimata Yana Bata takaici.
Kusa da hajiya yazauna, Ahmad ne yashigo yaron alhaji k'asim wan hajiya dake zaune acikin kaduna shima da y'ay'an shi maza da jikoki sai matan wanda wasunsu sunyi aure garuruwa da dama.
Gaishe da hajiya yayi da iyayanshi maza dake gurin hajiya tace"yanzu kuduba ahmadu zasshawa shima da y'ay'an shi Dan natabbata da lokaci d'aya sukai aureda hadiza da yanzu ya auras wallahi , murmushi yayi yace"hajiya Hala da mutumin kike fama?"inafa nibadashi Nike famaba da Wanda nake ai yasani,ahto Niko nace yasan kanshi takuma maimai tawa.
Maya ce tafito kanta ba d'an kwali ta chanja kaya,yanzu sanye takeda riga bak'a da wando bak'i still ba bra ajikinta tunda Bata Saba sawaba ,hajiya bilki bata bari tasa bra ko native Kaya Wai tana kafura aisa native ba nata bane ,kanta ak'asa tana wasa da yatsunta tashigo cikin falon, kayan sun fitomata da zallar haskenta da ainufin kyanta Wanda Allah yamata.
"Waike miye haka kiyita Simi Simi kamar wata ta Allah,bayan da ba mutane cikin idona kike kallo kifad'amun duk maganar da kikaga dama saboda kin rainani Nan kikagama cewa aljanu gareni ,Kuma duk da aljanuna haka zakid'agani sama k'afafuwana sukalli sama kaina yakalli k'asa Dan kina Yar banza.
Kallonta SAFINA tayi cike da tsana ,kan k'irjin Maya idonta yasauka sai tamaida idonta kan AL'MUSTAPHA taga ina yake kallo,Wanda shi tunda suke maganarsu ya lumshe ido kamar me bacci batareda yace k'alaba.
Zahra ce takalli Maya cike da tsana ,wacce itama tun tashinta take mutuwar San AL'MUSTAPHA Amma shibaisan ma tanayiba.
Security ne yayi sallama yarusuna cike da ladabi yace"Wai wanine yake San ganin Maya ,yace ace inji isiya.
Azabure Maya tatashi cike da murna tace"isiyane yazo dagaske ?shiru kowa yayi Yana kallonta , AL'MUSTAPHA ne yad'an bud'e ido jin ihun data k'wala na murna ,mik'ewa yayi zaifita itama da saurinta tayi hanyar falo har tana k'ok'arin bige AL'MUSTAPHA saita d'an tsaya yafara fita,tana fitowa zatawuce da gudu ganin security d'in zai fito taku d'aya yajawo hannunta tafad'o kanshi,yabud'e corridor d'in hajiya suka shiga ciki ,mannata yayi da bango had'e da d'aure fuska ,atsorace takalleshi ta tab'e fuska cike da shagwab'a zatasa mishi kuka,hannu yad'ora saman labb'anshi Alamun tayi shiru ,kanta ta d'uk'ar tana had'iye kukan daya tasomata Wanda yahanata yi,ahankali yakalli cikin idonta yakalli k'irjinta dake rawa ,takaici yak'ara kamashi yak'ara d'aure fuska yace"bakida tunani ne?nan gidan malamaine ba gidan yahudawaba,cike da shagwab'a hawaye na sakko mata tace ,to aini ba musulma bace ,bana sallah ,bana azumi ,ban iya wankan tsarkinnan da akace anayiba ,natab'a zuwa islamiya sod'aya naji malamin yafad'a ,ba'a barina naje isilamiyar ,mamana tace Kar inyi musulunci,yanzu inaso inyi bilki mom tahanani, tace in inaso inshiga musulunci sainaje wani yamun ciki daga haka tak'ara fashewa da kuka.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*18*
FOR ADVERTISEMENT CONTACT ANFA VIA THIS NUMBER 09036676645
Kllon d'an k'aramun bakinta yayi ,harzaiyi magana sai yafasa jin hajiya tafito tana k'walama Maya Kira.
Da sauri Maya tazame jikinta tawuce dasauri tanufi gurin hajiya.
"Daga Ina kike yanzuke Dan tambad'a haka Zaki gurin isiyan Kai ba d'an kwali ,to shigo kafin kije gun isiyan ,yad'an Yi hak'uri mugama magana.
Cikin falon suka koma ,suna shiga AL'MUSTAPHA shima yadawo cikin falon had'e dak'ara d'aure fuskarshi cikin natsuwa da Kamala batareda yakalli kowaba ya zauna ,Yana zama cikin ladabi da natsuwar dake tare dashi akoda yaushe yace"hajiya ya'akai yarinyarnan Bata musulunci ,meyasa batasan komai akan addinin Allah ba tana cikin gidannan?"gaban hajiya bilkine yafad'i ,dasauri tad'ora idanunta kan Maya taji mezatace.
"Bangane Bata musulunci ba,ke y'ar Nan dama bakya sallah ?to inkikayi jini bakya wanka dama,ta tabbata kifirace ke ,ai Wanda Bai iya wankan tsarkiba kafirine, inacewa adenamuna harkar yahudawa Ashe akwai babbar bayahudiya agidannan.
Kuka Maya tasa tace"Toni ba ba'a barina inyi sallaba Kuma bana zuwa islamiyya .
"Ubanwaye ke hanaki zuwa islamiyya acikin gidannan?ta fad'a had'eda mik'ewa tsaye.
"Wake hanaki zuwa islamiyya bacin su nabila suna zuwa Kuma makarantarku d'aya cewar SHEIK da yacika da mamaki da alhinin maganar.
Ke mukeejira kiyimana bayani ya'akai haka cewar hajiya tanajin yau ko ita ko bilki agidannan.
"Kanta ak'asa ta labarta musu same abunda tafad'a ma AL'MUSTAPHA.
"Lahaula Wala k'uwata illah billah,yanzu ke bilki Dan bakida imani yarinyarnan zakicema setayi ciki Zaki barta tayi musulunci, tunda musuluncin na ubankine daga gidan tsoho kika taho dashi ko? cikin matsanancin b'acin Rai hajiya tace"to zanyanke hukuncin da wallahi bazaima kowa dad'iba ,tunda har amfara tunanin atura d'an dake cikin gidannan yaje yayi alfasha to gabaki d'aya ku had'a y'ay'an Nan ku aurar dasu ,da nabila ,hafsa ,zahra mariya hasana da husaina harda ita mayar,ko wacce zan Mata miji acikin y'an uwa sanin kowaccenku ne bawanda yake aure awaje.
"Ke Kuma bilki kitafi gidanku.
Kuka tasa tazube gaban hajiya tana Bata hak'uri.
"Dan Allah hajiya kiyi hak'uri kodan albarkacin y'ay'an ta ,cewar alhaji sani.
"Narantse seta tafi gidansu bazan iya da wacce keja da musulunci ba.
AL'MUSTAPHA ne yakalle hajiya cikin sanyayyar murya yace"Ayi hak'uri hajiya kuskurene insha allahu yawuce.
Kallonta hajiya tayi kamar zata doketa tace"kinci darajar me daraja wallahi dasai kinbar kidannan almugirar banza kinyi nafarko da k'arshe.
Gaban SAFINA ne yafad'i tunda taji ance harda maya za'aima aure,itako Zahra murnace takamata Allah yasa ahad'ata da AL'MUSTAPHA.
"Inasan Maya zan aureta.
Kuyi hak'uri dawannan please.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*19*
FOR ADVERTISEMENT CONTACT ANFA VIA THIS NUMBER 09036676645
"If you get married to her your are not longer my son,count your self out among my children cewar hajiya bilki harjikinta na rawa
"Mekike cewa kika chanja yare dankina munafuka ,to wallahi kika zageni duka zan Miki da kaina baruwana da iskanci ,karkiga na tsufa da k'arfina ehe.
"Cewa nayi inhar ya k'ara furta zai aureta na yafeshi cikin y'ay'ana.
"Todan kinyafeshi saime tsinuwarki binshi zatayi ,inakikayi imani dazakima d'a Baki yabishi.
"Gaskiya momy Ni inasanta bazan iya rayuwa ba itaba ,can't you see she need someone that will take care of her?
"Baza ai hakaba attahiru kaji maganar mahaifiyarka uwa ba abun wasa bace ,tunda bataso kazab'a acikin sauran y'an uwanka kaji.
"Amma momy why Zaki Hana in aureta , because she's an outcast?baga engineer Nan ba aiba auren gida yayiba ,awaje ya auri Mata,balle Maya data zama y'ar gida yanzu.
"To banyardaba ban aminceba.
"To ubanwaye ke neman amincewarki dama, cewar hajiya had'e dajan tsaki cikin jin haushin bilki.
"To tunda abun yazama haka kince Zaki tsinema d'anki inya auri Maya ko ?to inada Wanda zaisharemun hawaye .Nasaka ranar auran AL'MUSTAPHA da Maya Nan da wata d'aya ,Kuma duk Wanda yaja da maganata zaiga b'acin Rai.
A rud'e Maya da SAFINA suka d'agokai atare .
"Wallahi babu y'ar iskar dazan yadda ta auran mun miji cewar SAFINA tana sakin kuka.
"Wake neman shawararki?kekuma asuwa, kina zaune inbanda kici ki kwanta kin saki jiki kin zama uwar Mata Baki komai cewar hajiya cikeda masifa.
"To wallahi ta auranmun miji saidai wata ba itaba.
"Sani bada sadakin Maya yanzu ad'aura aurannan ingani in mutuwa zatayi tayi.
Dagudu SAFINA tatashi tafita tana kuka.
Harara hajiya tabita dashi tace"makirar Banda juya bak'ar almugira me shegen mugun Hali.
Kud'i alhaji sani yaciro a aljihunshi Wanda ak'allah zasukai dubu hamsin ya mik'o yace gasadakin hajiya.
AL'MUSTAPHA dayayi shiru baice komaiba ,Yana mamakin wannan al'amari shibazai iya musu da iyayanshiba shiyasa baida abunda zaice.
Ahmad ne yakalleshi fuskarshi d'auke da murmushi,suna had'a ido AL'MUSTAPHA ya harareshi had'eda d'aure fuska.
Nan take aka d'aura auran AL'MUSTAPHA da Maya kan sadaki dubu hamsin.
Da ido Maya kebin ko wannensu da kallo gani take kamar wasan kwaikwayo akeyi.
Shiru hajiya babba tayi kanta ak'asa kana ganin fuskarta itaba bak'in cikiba itaba farin cikiba.
Ihun da Zahra tasa shiya jiyoda hankalin kowa gareta.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*20*
FOR ADVERTISEMENT CONTACT ANFA VIA THIS NUMBER 09036676645
Kallonta hajiya tayi dafe da k',irji had'eda zare ido tace!!"Dan Allah kudubamun yarinyar nan lafiyarta k'alau kuwa,haka kawai Muna zaune cikin amincin Allah kisamana ihu kamar gidan kafirai ,Ni ban tab'a ganin haka ba wallahi ,Abu sekace me iskanu.
Cikin kuka tace"ba'a kyauta munba , wallahi ba'a kyautamunba,ba'ayi abun tsakani da Allah ba ,ya za'ai ,ya ...za'ai ace Wai...Wai..en..."kedallah rufe ma mutane Baki ,kike ta wata munafukar i'inarki murya kamar ta k'attai,to waye beyi adalciba anan,kema dama Ina kallace dake ,Sam bakida hankali, bansan shegen kafid'iri ba kida aiki sai yima mutane bak'in ciki ,shinedai zaiyi ajalinku.
hajiya bilki ce tamik'e batare datace ma kowa komaiba tafita zuciyar ta na bala'in tafasa.
tsaki hajiya tayi tajuyo Kan alhaji husaini tace "arufemana taro da addu'a domin kauda idon munafukai da algungumai masukama jajayan birai.
Ana gama addu'a AL'MUSTAPHA yamik'e ya haye sama ,Ahmad naganin yahau sama yabishi d'akinshi.
Jin anbud'e k'ofa AL'MUSTAPHA yace "miye nabiyoni d'aki bansan damuwa hutawa zanyi.
"Aidole kace bakasan damuwa tunda kama attahiru bak'in ciki ka aure yarinyar da yakeso ,Dan yasan bak'aramun shanawa zaiyi da yarinyar ba.
Harararshi AL'MUSTAPHA yayi batareda yacemai komaiba yazauna abakin gadon.
"Waikai miye haka ,aitamaka magana kayi banza da mutane saboda tsabar miskilanci.
Still shiru AL'MUSTAPHA yamai Bai tankashi ba.
"Yadai kamata kasan mekake ciki ,gashinandai zan aurar da y'a yau ko gobe ,ga hadizama ma, kap d'inmu kabamu watanni Kaine gaba damu,kafad'a Mana inbaka iyawa mace cikine musani,sai muneman maka magani ,inkuma abunka Bata kaiwane to saiii..."
"Please Ahmad get out ,Naga Alamun bakada hankali.
Dariya Ahmad yayi yace"aiba k'arya nayiba kadai fad'a Mana gaskiya..."
Yana Danna waya yace "zansa security sufita dakai bawasa nikeba get out.
Tashi Ahmad yayi,Saida yakai bakin k'ofa yace"mata maza kawai.
Dasauri AL'MUSTAPHA yajefa mishi spoon d'in dayasha tea d'a zu ,dasauri yakauce had'e da rufe mishi k'ofa Yana dariya.
Hajiya bilki nashiga d'akinta ta tadda SAFINA zaune afalo tana kuka,kusa da ita tazauna tarik'o hannunta,cikin matsanancin kuka tace"anty bazan iya zama da kowacce yarinya ba,baxan iya shearing AL'MUSTAPHA da kowaba ,wallah zan kasheta da hannu na.
Dasauri bilki tarufe Mata Baki gudun Kar wani yajisu tace"Dena kuka SAFINA zafin danikeji azuciyata dazanyi kukan danarage wani d'an rad'ad'i da k'uncin da yake damuna,bazan iya zubama yarinyarnan ido tayi rayuwa da AL'MUSTAPHA ba ,kinsan irin kud'in da yake dashi,kinsan Yana d'aya daga cikin wad'anda suke fad'a aji a Nigeria, AL'MUSTAPHA yafi mahaifinshi kud'i Taya za'ai Maya ta auri kamar AL'MUSTAPHA Wanda y'ay'an mu Basu Sami hakaba.
Karkidamu kibar komai ahannuna wallahi sai tazama abun tausayi ,abun k'yama acikin gidannan ,zansa uwarshi ta tsaneta shima kanshi AL'MUSTAPHAN yaji ko ganinta baisan Yi,share hawayenki.
Hannu tasa tashare hawayenta zuciyarta na d'an samun natsuwa da maganganun hajiya bilkin.
Maya ce tashigo falon tagansu zaune ,d'uk'ar dakai tayi zata wuce d'akin ta, SAFINA ta d'agokai takalleta cike da tsana idonta yayi ja saboda kuka.
Mik'ewa tayi tazo gaban Maya ta tsaya ,kallonta Maya tayi had'eda kaucewa zata wuce,saiji tayi SAFINA tajawo rigarta baya had'eda zabga mata Marin da seda ta dafen bangon gurin saboda jirin daya d'ibeta, Dan marin ya bala'in shigarta.
"Ni Zaki aurema miji ,wallahi saina kasheki da hannuna had'e da zabga Mata wani Marin ta shak'o wiyanta ,kuka Maya tasa ganin SAFINA na k'ok'arin kaita lahira,kallonsu kawai hajiya bilki takeyi ranta fess tana addu'ar Allah yaba SAFINA sa'a ta hallakar da y'ar banza.
Da Allah yabata sa'a hannunta da ta dafe hannun safinar dashi takama ta matse da k'arfin bala'in azabar datake Sha ,a gigice SAFINA ta saketa tana ihun fatar hannunta da takeji kamar zata fita.
Dagudu tafita tayi b'angaren hajiya tana kukan dake fita kad'an kad'an hannunta biyu dafe da wiyanta,agigice tashiga falon tana waige waige cike da tsoro ganin take kamar zata biyota.
tana shigowa dataga bakowa a falon ba,D'akin dataga AL'MUSTAPHA yashig d'azu tanufa ,tana bud'e k'ofar taji wani sanyi da k'amshi turarenshi da har tasan shi dashi ya bugi hancinta ,rufe k'ofar tayi ganin d'akin da d'an haske kad'an ,bakin godon tanufa cikeda shagwab'a ta k'ara fashewa da kuka.
Ahankali yabud'e idonshi dake cikeda baccin daya fara d'aukarshi.
Remote yad'auka yakunna gabaki d'aya hasken dake cikin d'akin,kallon fuskarta yayi datayi facha facha da hawaye ,gashin kanta dukya barbaje yasauka gefen da gefen fuskarta.
Hannunshi takama cikin kukan shagwab'a still hawaye na sauka ,ta d'ora hannun akan k'ir jinta ,tana d'ora hannun yasauka akan nipple d'inta ,dasauri ya rintse ido yazare hannun asaman lab'ab'an shi yace "ya Allah,batareda itakanta taji meyace ba.
Ganin yazame hannun akan k'irjinta ta,rigarta ta d'aga mishi daba bra aciki ,tana d'agawa akan k'irjinta idonshi yasauka,cikin shagwab'a yaji tace .
"Wannan matar da hajiya tace Bata haihuwa itace ta matsemun k'irjina da wiyana ,tace seta kasheni tunda na auran Mata miji tafad'a cikin matsanancin kuka.
Kauda kanshi yayi gefe cikin kamewa dabasar da Yanayin da yashiga yace" sauke rigarki .
Kai ta langwab'e so childish ,rik'e k'irjinta d'aya tayi had'e dacewa"kakaini asibiti zafi yakemun kamar zai cire da gefan fuskata ,harda marina tadinga Yi Kuma ban Mata komaiba.
"Sauke rigarki induba fuskar ,zatai magana yad'aure fuska Yana kauda fuskanshi daga Kan k'rjinta ,daya gansu acike kamar bana y'ar 15 years ba,shibaiga abunda zaiyi da y'ar cikinshiba, kawai dai zai taimaki rayuwarta ya musuluntar da ita yakoya mata abubuwan musulunci ,shiyasa zaid'an dinga tausasa halshe agareta yadda zata saki jiki ta rink'a d'aukar dik abunda zai koyamata Dan bayason tadinga jin tsoran shi ,Dan intana jin tsoranshi yasan bazata natsu tayi abunda yakamata ba,shine kawai taimakon da zai iyamata.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*21*
Rigarta ta sauke had'e da zama bakin gadon kusa dashi,kallon k'asa k'asa yamata had'e da cewa"kinaso kishiga musulunci yau ?
"A inaso in shiga,Amma bilki mom bazata barni inyi musuluncin ba.
"Badole sai tasani ba ,duk abunda zakiyi sai ki b'oye ki dingayi ,kamar inzakiyi sallah sai kije b'an garen hajiya ko hajiya babba.
Kai ta d'aga mishi game da batun zuwa sashen hajiya babba ,Dan bashiga takeba sai hajiya ta aiketa ,Dan bataga fuskar dazata shiga har ta zauna ba
"La security fa yazo yace isiya na kirana,wallahi shap namanta ,k'ilama fushi yayi ganin ban fitoba ya wuce,ta fad'a cike da shagwab'a.
Shiru AL'MUSTAPHA yayi batareda ya tankata akan maganar datai ba yace.
"Yanzu Zaki amsa kalmar shiga musulunci ,sai ki koyi yadda akeyin wanka Kuma,zan Baki Al_q'urani me translation yadda zai Miki sauk'in karantawa.
Kai ta d'aga mishi Alamun gamsuwa .
Kalmar shahada yafara fad'a Mata tana amsawa ,daga haka yace.
"Yanzu kina menstruation ko?Kai ta d'aga mishi ,sai yaci gaba da cewa.
To inkin gama zakiyi wankan tsarki ,shi wankan tsarki guda d'aya ne Amma ya kakkasu daban daban ,Kuma dukansu niyya ce ta ban bantasu.
"Kinga akwai wankan haila,akwai na bik'i akwai na idi akwai na juma'a akwai na janaba akwai Kuma nashiga musulunci.
"Yanzu zan koya Miki yadda zakiyi wankan shiga musulun ci,kamar yadda nafad'a Miki duk wankan iri d'ayane niyyace kawai ta bambantasu.
"Tashi muje toilet,mik'ewa tayi ahankali tabi bayanshi har cikin toilet d'in dayake atsare kamar ba'a Nigeria ba ,komai na bayin farine tas dashi.
Tana wannan tunanin taji yace"ba kalle kalle nace kibiyoni kiyi abayiba ,akwai uzurin dake gabana.
"D'auki towel ki d'aura kicire Kaya.
Gefen k'ofar ya tsaya ,kafin ya ankara tuni tacire riga ,had'eda zame wandonta ta tsaya daga ita se pant ajikinta.
Kallonta yayi suka had'a ido ta sakar mishi murmushi
d'aure fuska yayi yakawad da kanshi gefe ,tap d'in ya kunna ,batareda ya ankaraba kawai yaji ruwa na jik'ashi daga sama ,dak'yar ya d'an bud'e idonshi da ruwa yashiga yakalli sama Ashe shower ta kunna.
Jawota yayi tayi tangal zata fad'i tadafe bangon bayin ,cike da takaici yace "kinatsu ki tsaya inkoya Miki abunda zan Miki nafad'a Miki inada abubuwanyi dayawa,tunda yafara magana ta k'urama soft lips d'inshi ido,itadai bakinshi na birgeta kamar bad'an k'asarnan ba,zata iya cewa Bata tab'a ganin halittar data Mata kyau tunda tafara ganinta irin AL'MUSTAPHA ba ,duk kyan da mahaifiyarta Tasha fad'amata tanadashi tun tana k'arama ,sai taga kwata kwata Ashe batada kyau.
Ganin ta k'ura mishi ido tana tunani yajuya zai fita daga bayin ,itako ganin zaifita tadawo daga tunanin datakeyi , dasauri tasa hannunta tazagayo dashi cikinshi ta kwantar da bayanta akan k',irjinshi.
Tsayawa yayi chak yarintse ido jin saukar k'irjinta da basuda riga.
Dakewa yayi daga Yanayin da yafaraji yajiyo da ita gabanshi zai cireta ajikinshi takuma maida hannu zata rungumeshi.
"Ke, yakirata cikin daka tsawa,ad'an tsorace Maya ta d'ago yacigaba dacewa.
"Me kikeyi haka ,yarinya dake kinsan ki tsaya gaban namiji bariga?Ni tsarankine,ahaife na haifi wacce ta fiki , ko matata kinga tayi kama da sa'ar ki? Karki sake ki k'ara tsayawa agabana ahaka da wad'annan k'ananun abun,kikama kanki ban San shirme? are u traying to seduce me? please stop oll dis drama
"Kallon y'a Nike Miki , rayuwar ki nikeso in taimaka.
Jikin mayane yayi sanyi , hannu tasa takama k'rjinta d'aya hawaye na skko Mata a idanunta , Dan taji ciwon abubuwan da yafad'a Mata ,ba abunda yafi Mata ciwo irin Wai is she traying to seduce him,kawai Dan tacire riga agabanshi shine zaice tanaso tayi seducing nashi,ita haka tasaba ,ba'a koyamata wannan kunyarba ,kallonta yayi yaga tarik'e k'irjinta d'aya ,hararanta yayi yakawadda Kai ,Yana ganin da alama yarinyarnan zata bashi ciwon Kai .
Batareda yakulada kukan da takeyiba yafara koya Mata wankan tsarki ,har yagama koya Mata kuka takeyi.
Ahankali yakalleta saikuma yayi saurin kawar da kanshi gefe had'e dacewa kin gane?
Kai ta d'aga mishi tajawo towel ta d'aura itama tafita daga toilet d'in ganin yafita,kayanta ta maida batare da tace mishi komaiba tajuya tafita daga d'akin still tana hawaye.
"Yi sauri SAFINA ki fito ,Kinga k'auyennan da nisa ,banso muje gurin boka na tudu mu tadda layi,dasauri SAFINA tafito cikin shigar doguwar rigar abaya ,fita sukayi hajiya bilki ta da'auki motad'aya suka shiga ta tada suka tafi.saida suka d'au hanya takalli hajiya bilki tace"
Kuyi hakuri da wannan na d'an shiga hidimane.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*22*
"Nifa inajin tsoro anty.
"Tsoran me ?miye zai Baki tsoro ,to kizauna kina gani wacce batakai ko y'ar aikin gidanki ba ta k'wace Miki miji,kinadai gani yanzu agabanki aka d'aura mishi aure ba abunda kika iyayi.
"To shikenan Allah yasa adace ,cewar SAFINA jikinta asanyaye Dan ita Bata tab'a zuwa gurin boka ba sai yau da hajiya bilki zata kaita.
wayan safinane yad'au k'ara ,dasauri ta d'auki wayan tana ganin heart ajikin wayar gabanta yafad'i ,akid'ime ta kalli hajiya bilki tace.
"Anty AL'MUSTAPHA ne ke kirana fa"to saime ki d'auka Mana, ji yadda kika wani rikice Dan yakiraki.
"To anty baifa San na fitaba.
"Ki natsu ki d'aukar karkiyi wani gargada yaganeki.
Muryarta ta gyara had'e da d'aukar wayar tace.
"Sweet how far.
Daga d'ayan b'angaren AL'MUSTAPHA yace"where are you?
"I'm together with anty bilki.
"Where are you going to?Saida takalli hajiya bilki sannan tace"we are on our way to the hospital.
"Ok inkin dawo insan ganinki,murmushi tayi had'e da kashe murya tace.
"Kana missing d'ina ne?
Kashe wayanshi yayi batare da yabata amsaba.
"To yanzu duba ,haka zakici gaba da hak'uri da mutuminda baiwani ganin mutuncinki ,dubafa kigani bakugama wayaba yakashe wayarshi ,bayan yakamata ace ke yakamata kirigashi ajewa bashi ya ajemiki ba.
SAFINA kamar zatayi kuka tace"wallahi anty nayarda muje duk abunda za'ai ayi indai za'arabashi da kowa yazama nawa Ni kad'ai.
Haka sukayita hirarsu hajiya bilki nak'ara zuga SAFINA har suka Isa gurin boka,suna shiga mace d'aya suka tadda, tana fitowa suka shiga,kirari hajiya bilki tafara mishi ,murtike fuska yayi ba alamun rahama afuskarshi Sam yace"duk nasan abunda ke tafe daku,mijinki hankalinshi Bai wani kanki,itama wacce ya auran ba santa yakeba,Yana hak'urin zama dakene saboda bazai iya rayuwa ba mace akusa dashi ba,shiyasa yake d'an kula dake ,tunda Bai neman Mata.
"Aikinki yanada wiya, arud'e SAFINA tace.
"Dan Allah kataimakeni ,wallahi Ina bala'in sanshi kamar zan mutu,bazan iya rayuwa bashiba ,ko kallonshi Naga mace nayi jinake kamar nakasheta.
Wata dariya boka yayi wacce ita kanta SAFINA Saida ta tsorata.
"Mijinki yanada addini yanada tsari ajikinshi ,Amma zamuyi amfanida lokacin da yake samu yaruntsa sai muyi aiki akanshi.
"Zaki kawomana dattijon bunsuru me gemu uku.
"Ina zamu samu bunsuru me gemu uku boka?ai sedai mubada k'ud'i kasa aljanu su Nemo cewar hajiya bilki
"To kuna iya bada kud'in sai asa bak'in aljani yanemoshi yau,za'ai aiki bazai tab'a San wacce aka aura mishi ba,ze tsaneta ,ak'arshema ze saketa ,Kuma bazeji maganar kowaba setaki.
Cike da farin ciki SAFINA tace nawane kud'in aikin boka?"
Kibada dubu d'ari uku Dan aikinki nada wiya.
Bawani gargada ta zuge jaka taciro ratar dubu dubu guda uku ta ajemai ,daga haka suka tashi suka tafi had'e da fad'in dik yadda ake ciki zasu dawo.
Suna shigowa gida suka had'u da hajiya itada AL'MUSTAPHA zasu shiga b'an garen SHEIK,tsayawa hajiya tayi rik'eda Baki tana kallon SAFINA da hajiya bilkin da suka dawo tare, tana mamakin Ina sukaje to.
K'arasowa sukayi gaban hajiya da AL'MUSTAPHA Wanda yaduk'ar da kanshi Yana Danna waya tunda yamusu kallo d'aya yamaida kanshi k'asa.
"Daga Ina kuke?"mufa ba'a Mana yawo agida ,bamu tab'a cin kareba balle k'afafunmu suzama irin nashi,k'afafunmu amik'e suke wuri d'aya suke tsayawa ,yanzu ke bilki y'ar yarinyarnan daga zuwanta Zaki jata yawo Ina tasani ?koda yake batada d'a balle jika ,Dole aita zuba uban yawo.
"Hajiya bafa yawo mukajeba ,k'awar anty ce mukaje gaisarwa a asibiti.
"A k'awar anty Kuma k'awarkice dazaki kwashi jiki kibita,toh gwamma ita ta haihu duk da y'ay'an gasunan kamar and'ebe musu albarka.
Daga haka tace, kaga d'an albarka irin albarka ,insha Allahu bazan mutuba sai Naga y'ay'an ka....."
Ganin Maya tafito fuska ad'aure Kuma tayi ja alamun kuka Tasha yasa takasa k'arasa maganar dazatai.
Maya na k'arasowa ,jin wani k'amshin turare yasa AL'MUSTAPHA yad'an d'ago kanshi Yana ganin mayace yamata kallon sakon uku yamaida kanshi k'asa sanye take da doguwar riga Mai gajeran hannu peach wacce Bata kaimata har k'asa ba.
Gurin hajiya taje tashagwab'e fuska tace.
"Hajiya gurinki zanje.
Saida hajiya ta harareta tace"meyasami fuskarki Naga tayi ja? " me zan miki,zakiwani kwaso jiki kice gurina zakije?nifa bansan iskanci da bala'i ,kawai kiwani tsayamun agaba kamar Zaki had'iyeni kice guna kikazo ,Kya k'arata da gulmarki ,gundai binta Zaki tana ciki shiga kisameta Kuma karki dade mun ad'aki Kar indawo intaddaki ,kowa ya tsaya amatsayinshi atoh.
Ganin bagama magana zatayiba AL'MUSTAPHA yayi wucewarshi yabarta.
Wurin binta taje ta tadda ta afalo tanama hajiya moping, ashagwab'e tak'arasa gurin binta had'eda samata kuka.
"Kai Maya miye Kuma na kuka ?kawai Dan kid'agamun hankali shine zakizo kina kuka,to me akamiki,mekuma yasamu fuskarki tayi ja?
K'afa tafara bugawa tana kukan shagwab'ar ta tace.
"Wiyana ke ciwo ,Kuma yunwa nikeji.
Kafin binta tayi magana hajiya da suka shigo itada AL'MUSTAPHA da dama badad'ewa zasuyiba tayi charaf tace.
"Yunwa kikeji shine kirasa inda zakiyi tab'ararki sai Nan ,bakida uwane,nifa bansan haka ,duk da mijinkine yake saimun kayan abinci,to ba kud'in banzane dashiba ,ba shukasu yakeba ,inace Saida na tambayeki meke damunki Amma saboda kin maidani me iskanu kikak'i fad'amun.
Kallon AL'MUSTAPHA tayi daidai yad'ago kanshi daga Danna wayarshi suka had'a ido,murmushi tasakar mishi,fuska yad'aure had'eda harararta.
Kallon ta hajiya tayi da mamaki had'eda waiwayawa baya taga watakema dariya.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*23*
"Amma yarinyar Nan anyi bak'ar munafuka,kiduba kiga abunda takeyi binta,yanzu fa talangwab'e batada lafiya,Amma ji daganin AL'MUSTAPHA ta gyare to k'walelenki.
dariya binta tayi ,tana jin dad'in diramar hajiya da maya had'e da cewa.
Toke hajiya inbanda abunki taga mijinta badole tayi dariya ba.
"To aike binta bakisaniba Ni abunda yafi tafarfasamun zuciya nifa nafara tambayarta meke damunta Naga fuskarta tayija,Amma dayake tamaidani Mai kama da uwarta bilki saitamun banza,kodakema Allah yamun tsari da kwatanta kaina dasu bilki y'an kindimashin.
AL'MUSTAPHA yajuya zai hausama ,Saida yazo daidai saitin kunnen Maya yace mata"kisameni ad'aki ,kallonshi tayi had'e da marairaice fuska kamar zatai kuka so childish,dasauri yad'auke kanshi yak'arasa hayewa sama.
Saida yawuce hajiya ta harari Maya had'eda cewa"bazaki wuce kitafi Kiran dayake mikiba ?nifa bansan rashin kunya , wallahi Kan AL'MUSTAPHA sai insa amaidake gidan ubale.
Hararar hajiya tayi had'e da turo bakinta tajuya ta nufi d'akinshi.
"Kin harari Mai k'aton kannan daya kawoki ,duk da banganshiba nasan bazai wuce hakaba,Dan duk masu k'aton Kai basuda kunya ,yakoya Miki d'abi'ar banza.
Tunda tajuya ko juyowa batayi ta kalli hajiya ba balle tabata amsar b'ab'atun datakeyi, bud'e k'ofar d'akinshi tayi ta shige.
Tana shiga taga d'akin ba haske ,gurin gadon shi tanufa ahankali kamar me sand'a,Bata ankaraba taji tayi tun tub'e da gefen gadon Dan batasan ta iso gurin ba ,bawani gargada ta fad'a saman AL'MUSTAPHA wanda har bacci yafara fisgarshi.
Ahankali ya bud'e idonshi dake cike da feelings ,Yana jin mararshi kamar zata bar jikinshi,Amma saboda dauriya irin ta AL'MUSTAPHA bazaka gane beda lafiya ba.
Jin tafad'o kanshi,hannuwanshi yasa yarungumota had'e da lalubo fuskarta yasa bakinshi cikin nata atare suka saki wawiyar ajiyar zuciya, atunaninshi SAFINA ce ,saboda yasan ita keshigomai d'aki takuma haye gadonshi ta rungumeshi,so dayaga Maya ta fad'o kanshi sai yayi tunanin safinar ce ,Dan yafad'a Mata Yana nemanta,Dan shi yaman ta yace Maya tazo tasameshi.
Sosai yake kissing d'inta ,rigar datasa yazame hannun ta ,Dan dama ba bra ajikinta ,hannu yasa ya damk'i k'irjinta guda d'aya ,Wanda hakan dayayi yasata sakin shagwab'ab'an ihu akunnen shi ,k'ara damk'e nonon yayi ,kawai tasa mishi kuka ,ita Sam batasan ihun datakemai cikin kunnenshi ba shike affecting nashi.
Abunda yakeji kwata kwata baisa yagane cewar ba SAFINA bace ahannun shi.
Bakinshi yasa aguda d'aya,dasauri Maya ta k'an k'ameshi tasaki wani Nishi me k'arfi ta rik'e kanshi dake manne ak'irjin ta,ganin kamar yanaso ya tsinke Mata k'irji, hannu tasa da k'yar ta zame k'irjinta cikin bakinshi ,Wanda garin cirewa tasaki ihu saboda zafi,arud'e yace.
"Feena why?
K'ofar aka banko da k'arfi ,SAFINA ce ta shigo saboda k'aran ihun mace dataji tana gab da shigowa,wutar d'akin ta kunna ,Aiko ko Ina yad'auki haske tar.
Lum sassun Idonshi yabud'e ahankali yasauki su afuskar Maya datayi face face da hawaye,k',irjinta na dab da fuskarshi ,mamakine ya kamashi Amma Bai nunaba afuskarshi Sam.
Ihu SAFINA tasa had'e da d'ora hannunta akai tace.
"Wallahi yau da hannuna zan kasheki ,karuwanci ad'akin mijina ,yau koni koke ,tafad'a had'e dasa kuka Mai cin Rai.
Kallon AL'MUSTAPHA Maya tayi ,yanajin yadda zuciyarta ke bugawa k'an k'ameshi tayi cike da tsoro.
Dube dube SAFINA tafarayi ahaukace tana neman abun da zata nakasa Maya dashi.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*24*
Plate ta hango akan stool batareda tunanin komaiba ta d'aukoshi,Maya data k'ank'ame AL'MUSTAPHA cike da tsoro sai jin saukar Abu tayi akanta.
Ihu tasa jikinta nasakewa ajikin AL'MUSTAPHA, sakamakon jirin daya d'ibeta Dan abun yazo Mata unexpected ne goshinta da gefen fuskarta yafashe.
Arikice AL'MUSTAPHA ya d'agota jin jikinta ya sake.
Kallon SAFINA yayi ranshi a bala'in b'ace,wacce tana ganin yadda ran AL'MUSTAPHA ya b'aci inbanda fad'uwa ba abunda gabanta keyi cike da tsoro.
Kuka tasamishi tanajin kamar ya matsa yabarta da Maya ta k'arasa ta,Dan wallahi batayi nadamar abunda tamata ba ,hasalima ita tasone tana bugamata taga Bata nunfashi.
Ruwan dake kusa dashi ya d'auka yashafa Mata afuska,ajiyar zuciya tasaki had'eda fashewa da kuka itama.
Shiru yayi yakalli SAFINA dake kuka ,yakalli Maya da ta k'ara k'ank'ame shi tana ganin kamar SAFINA Kuma fasamata cikin kuka tace.
"Dan Allah kakaini gun hajiya ,nibani nace zanzo gurinkaba hajiya tace inje kace kana kirana banjeba,cike da shagwab'a take maganar fuskanta yayi face face da hawaye,kallon k'irjinta yayi dake abud'e Yana kallon albarkatun k'irjinta saboda haryanzu tana samanshi tak'i sakinshi saboda tsoro.
Fuska yad'aure had'eda kawadda kanshi yakalli SAFINA wacce itama kukan takeyi kamar ranta zai fita ,tana bala'in kishin AL'MUSTAPHA.
"Yau gawarki ko gawata a d'akinnan,mijina sa'an kine dazakishigo Mai d'aki ,wayiya jahila karuwa dake.
Kuka Maya tak'ara fashewa dashi tace.
"Wallahi niba karuwa bace,ban tab'a iskanci ba ,Ni bana bin maza ,karki dakeni bazan sake shigowa d'akinshiba.
Rigarta ya gyarama ta coz haryanzu baijinshi daidai abuk'ace yake ,kallon Maya yayi yak'ara b'ata rai yace mata"tashi ki fita,fuska ta marairaice dimple d'inta na lotsawa sai tayi bala'in kyau .
"Tsoro nakeji zata dakeni ,tafad'a nunfashinta nasauka akan fuskarshi, rintse idonshi yayi had'e da d'agata ajikinshi yamik'e da ita tsaye,hannunta yarik'e yakaita har Bakin k'ofa ,yabud'e k'ofar zata fita ,SAFINA tazo da gudu zata damk'eta dasauri ya rufe k'ofar yarungumota jikinshi yahad'e bakinshi da nata batareda yace nata komaiba.
Kissing d'inta yake had'eda cire doguwar rigar dake jikinta ,Saida yaciremata komai yad'auketa sai kan gadonshi, kallonshi tayi zata tashi ya danneta yafara aiki ihu tayi Dan one thing dayasa take tsoron had'uwa da AL'MUSTAPHA kenan inyarik'e mace ba sauki.
Maya na fita tana kuka tasauko k'asa hajiyace da binta zaune suna hira, hajiya na ganinta tace"miye haka Naga kina kuka kanki afashe yayi ukun nawa yanzu?
Kuka tak'ara fashewa dashi tace"ba wannan ce da sukazo itada jikankibane Dan yace inzo shine tashigo d'akin tafasa mun kai.
Sake da Baki hajiya takalleta tace"wannan tsohuwar guzumar da hayyau takasa aje k'wai ko d'aya agidannan shine tafasa Miki Kai Dan Bata tsoran Allah?to Bari tafito tasameni,inashi AL'MUSTAPHAN yake taji Miki ciwo haka?"
"Yana kwance baisaniba"ahto lallai kam baisaniba inyana sane bazai Bari ayi wannan gagarumin yak'in agabanshiba ,Dan wannan yak'ine irin nazamanin da dubafa kiga binta harda fashe fashe.
Kai binta ta girgiza had'eda cewa "Allah yakyauta.
"Wane Allah ya kyauta jifa bansan bular munafinci ya ancuci yarinya kice Allah yakyauta,bayan yarinyarnan biyetake dake duk inda Zaki,keda zakice inma SAFINO shegen duka in k'watarma matar jikana y'anci ,tashi kiban guri binta duk da irinku ake had'a Baki aita b'arna ak'asa.
Tashi binta tayi batareda tacema hajiya komaiba tawuce Dan taga rigima hajiyar keji.
Zauna kekuma tunda Baki iya komaiba sai shegen ci da kuka ,bayan data dakeki ki d'agata sama kimata shegen duka kice iskanune ,nikuma inhau inzauna wallahi da harkyauta zan Miki.
"Cewafa tayi Kar ink'ara shigo Mata d'akin miji,Wai mijinta ba sa'ana bane inko nayarda nadawo saita kasheni.
Mici mici da ido hajiya tayi had'eda cewa"to Tama k'ara ja makanta wallahi bici bici zanyi da y'ar banza.
Suna zaune afalo hajiya nata surutai Maya har bacci yafara d'aukarta saiga AL'MUSTAPHA yasauko da jallabiya zashi massallaci,kallon hajiya yayi ahankali cike da natsuwa da kamewa yace"barka da hutawa hajiya.
"Yauwa AL'MUSTAPHA barka dai ,za'aje massallaci kenan,to Allah yabada sa'a.da ameen ya amsa yafita had'eda ma Maya kallon k'asa k'asa yafita,sai nauyin hajiya yakamashi yasan dawani ne da tijarar da zatamai Allah kad'ai yasani Dan yasan har meeting saita Tara akan haka.
Bayan minti shabiyar yadawo had'eda zama kusa da hajiya yace "nadawo hajiya"barka da dawowa AL'MUSTAPHA.
Mayace tamotsa had'eda dafe kanta tasa kuka.
Kallonta hajiya tayi ganin tabud'e ido tana ganin AL'MUSTAPHA ta rage kukanta.
"Dan Allah AL'MUSTAPHA taimaka kakaita asibiti"basai ankaita asibiti ba zan Bata paracetamol Tasha sai ad'an wanke gurin,Yana cikin magana saiga SAFINA ta sakko zata wuce tana yatsine yatsine duk tagaji.
"Kika dakarmun jika ko?to kije zakiji sammaci Dan Baki daki banzaba incemiki akai batada gata zanji,dakike cewa karta Kuma shiga d'akin AL'MUSTAPHA to agaban idonki zai Mata ciki duk shekara saita haihu gurne zata dingayi ,shiyasa nazab'a mishi lafiyaytar mace wacce zata iyamai komai bawai yayita yawo kana ganinshi kasan beda natsuwa Dan bakibashi abunda yakamata.
Dasauri AL'MUSTAPHA yayi k'asa dakanshi had'e da lumshe ido Dan kaf maganganun hajiya yasan inda ta dosa.
"Bak'in ciki shizaiyi ajalinki safino ,hajiya ta fad'a cike da b'acin Rai.
Kuka SAFINA tasa tafita daga falon dagudu ,harararta hajiya tayi ranta fess Dan dama haka takeso baduka ba zagi maganama ta ishesu.
"AL'MUSTAPHA,hajiya takirashi ciken tattausan lafazi Dan dama yadda hajiya kemai magana daban da yadda takema sauran mutane.
Dan Allah Ina neman alfarmar agurinka ,karka bar yarinyar Nan haka,inaso Inga y'ay'anka kafin inmutu,kataimakeni AL'MUSTAPHA Kar in mutu Banga k'wanka ba banso inmutu batareda wannan burin nawa yacikaba.
Wayan shine yad'au k'ara ganin mamanshi ce yacema hajiya Yana zuwa yafita.
Yana d'auka tafad'a mishi tanasan ganinshi,b'angarenta yanufa afalonta yasameta Dan baya shiga bed room d'inta.
Cike da natsuwa yad'uk'a yagaidata ,baya ta juyamai ta nad'e hannunta ta bayan had'eda cewa.
"Dalilin dayasa nakiraka banyarda inzaka koma katafi da yarinyar da aka auramaka ba ,saidai kajeda matarka,banso wata mu'amala ta aure ta shiga tsakaninka da yarinyar ban amince ba,ban aminceba ,ban aminceba,shikenan kana iya tafiya.
Batareda yace mata komaiba yafita kanshi na d'aukar zafi ,yanzu miye mafita miye abinyi,yanaso yafarantama hajiya ,Kuma baiso yasab'ama mahaifiyarshi infact baisan yarinyar.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *DUTSE*
*ANFA*
*25*
Part d'in hajiya yakoma zaune yasameta itada Maya da binta suna hira.sallama yayi had'eda shigowa parlon.
"Yauwa tunda kashigo AL'MUSTAPHA Bata maganin Kar zazzabi yarufeta zuwa anjima ko yasakar Mata ciwon Kai cewar hajiya dake nuna alamun tausayawa ga mayar.
Mik'ewa yayi had'eda cewa "tabiyoni ta amsa.
"To tashi kibishi ki amsa"nifa hajiya tsoro nikeji matarshi tace Kar ink'ara shigarmata d'akin miji cewar Maya cikeda shagwab'a.
"Kaji sakarya da k'aton kanki kamar na binta,nibansan kafid'iri da iyashege,Nan in rashin kunyarki ta taso haka kike saukemun ita kwando kwando,Amma Dan iskanci kirasa wayi zai Baki tsoro saiwata Wai ita SAFINO,nifa bantab'a ganin mummana irin SAFINO ba bayan bilki ,shiyasa duk bak'in Hali garesu dawiya kiga mummuna me farin Hali narantse.
Dariya binta tayi had'e da cewa"hajiya bafa akushe halittar Allah duk Allah ne yayi kyakyawa yayi mummuna .
"Nifa binta zan maidaki gurin bilki bankawoki Dan ki isheni dawani guntun wa'azinki da ko k'asan zanina be tsallako ba.
"Ke zonan y'ar albarka inkinje gurin AL'MUSTAPHA kimai kuka kice kema kinason yarinyar dazaki dinga wasa kindaiga gidannan kowa nada d'an uwa seke kad'ai inko kikak'i fad'amai mujahidu zai maidaki rugar daya kwasoki atoh tashi kitafi.
"To hajiya innafad'a Mai zakidiga bani abubuwan dad'i kullum?"murmushi hajiya tayi cike dak'ara d'ora mayar ahanya tace"me zai hana harda nama Mai uban yawa zansa asoya Miki a ajiyeshi danke kad'ai maza tashi jiki y'ar albarka daganan kishawo maganin kinji.
Kai tad'agama hajiya had'e da tashi tanufi d'akin AL'MUSTAPHA.
Tana kaiwa bakin k'ofa sai taji sallamar nabila tsayawa tayi batareda tak'arasa shiga d'akinshiba Dan jin me nabilar zatace.
Batareda nabilar ta gaida hajiyaba ta tsaya atsaye tana yatsine yatsine tace"Wai momy tace Maya tazo yanzu kartasake ta k'ara minti d'aya Kuma muzo tare.
Saida hajiya ta harareta tace"ita balkisun tace Akira maya sabida ita tayo nishinta ko,ya yarinya na b'angarena zata Aiko Dan rashin kunya akirata to kifadamata mijinta na buk'atarta ta tafi ,tabari idan ta fito tazo Kiran ita uwar tamu duka,fita kiban guri Kan inyi zuciya iskanu na suhau in hayeki wallahi.
Cike da rashin kunya da gunguni nabilar tabar parlourn hajiyar tanaji kamar tashak'e hajiya Dan tasan hajiyar duk ta tsanesu.
Ganin hajiya ta Kori nabila ,sai kawai tabud'e tashiga d'akin gabanta na fad'uwa ,tana shiga taganshi da towel d'aure ak'ugunshi batareda wani kunyar ganinshi ahakanba tak'arasa gareshi had'eda duk'ar dakanta tana wasa da yatsunta,Saida tazo gabanshi ta tsaya k'amshin Elemis shower na wanka na dukan hancinta Mai shegen dad'i, kallonta yatsayayi ganin yadda ta k'urama k'irjinshi ido ba alamun tsoro Sam atattare da ita,mamakine yakamashi ,ya yarinya kamar wannan tasan ta tsaya gaban namiji ta dinga kallonshi haka,shifa kallon yarinya Mara wayau yake Mata,Yana wannan tunanin yaji tace.
"Ance inzo kabani baby mudinga wasa,hajiya tace Kar indawo seka bani baby,tafad'a cikeda shagwab'a da yarinta.
Goshi yadafe had'e dacewa"ya Allah,kinyi sallah,ya tambayeta Yana basar da wannan maganar,why hajiya zatamai haka ,yazata dinga fad'ama Yar yarinya irin maganar nan.
Kafad'a tamak'emai ashagwab'e tasaki murmushi ta d'ora hannunta Kan k'irjinshi tace.
K'irjinka akwai gashi Amma Wanda yakaini asibiti nashi Babu.
Kallonta yayi dasauri had'e da rik'ota yamatseta abango yamugun d'aure fuska yace"kallon maza kikeyi saboda bakida tunani meyamiki har kika ganshi ba kaya waye yakaiki asibitin ,yafad'a ahankali cike da k'osawa da maganar da yakeyi ,yarinyarnan tanasashi magana shiyasa yanzu bini bini yayi ciwonkai.
Kuka tasamishi tace"nifa ba wani Abu yamunba rigar dayasa dazai kaini asibitince abud'e yaron bilki mom ne attahiru tafad'a cike da sakalci da kukan shagwab'a,hannunta tad'ora akan nashi dake kan k'irjinta ya matseta take k'ok'arin cirewa daga wiyanta.
Wani tunanine yazomai sai yasaketa had'eda ruk'o hannuwanta yazauna abakin gadon yazaunar da ita akan kujerar dake facing d'inshi,cikin kamewa da natsuwa da sanyayyar muryarshi yace mata.
"Kinason baby right?Kai tad'aga mishi hawaye na sakkomata itadai Allah yasani dagashi har matarshi Bata sansu ranan matarshi ta shak'eta shima yau yashak'eta wallahi tagaji guduwa zatai,duk gidan bamai santa gurin hajiya kawai take samun rangwame da SHEIK da y'an uwanshi maza,momynta ta fad'a Mata ba inda zatashiga ba'a sotaba Amma gashi gidannan basa santa ita tagaji wallahi.
Ganin yadda take kuka tana tunanin mom d'inta yasa AL'MUSTAPHA k'ara tausasa muryaarshi dakeda bala'in sanyi yace.
Zanyi tafiya zan tafi dake batareda kowa yasaniba se hajiya achan Zaki Sami baby ,Kuma biyanki zanyi zan Baki kud'i me yawa zansai maki gidan da Zaki zauna zambaki ilimi Mai yawa insha Allahu,Babu ciki acikin tsarinmu inkinsamu zaa zubar shekara d'aya zamuyi inkuma mahaifiyata ta chanja raayi akan haka fyn bana sanki Nima banso kisoni abune base on contract.
Kallonshi tayi da jajayan idonta dake cike da hawayen bak'in ciki Dan duk da take yarinya tagane wasu maganganun nashi da yawa ,Amma meyasa ze cuci rayuwarta haka,Dan batada kowa tana auranshi zai tafi da ita wata k'asa yadinga yin yadda yakeso da ita sai yabiyata.
Hawaye suka k'ara zubomata cike da tausayin kanta tace"Inna samu cikin gurin zubarwa Inna mutufa?"kallonta yayi da mamakin furucinta ,meyakawo maganar mutuwa Ashe tana d'an da wayau Yana Mata kallon wawiya"wayace Miki Ana mutuwa gun zubar da ciki,ba abunda zai sameki kiyi fatan karkisamu cikin shine best.
Shiru tayi cike dajin haushinshi sai jitayi yace"in Baki yardaba Zaki bar gidannan coz u are not welcome here mahaifiya ta batayadda da zamana dakeba duk abunda zai b'ata ranta Ina k'ok'ari inyi avoiding d'inshi.
Kanta nak'asa still tanawasa da yatsunta idonta nakawo wasu hawayen tace"to muyi anan gidan,kallonta yayi yayi shiru Bai Bata amsaba yasan wayeshi bazai iya jure takan matanshi a side d'in hajiya ba zai iyajin kunya wata rana,d'agokai tayi ganin irin kallon dayake Mata Yana tunani ahankali tace sorry.
"Tashi kitafi AL'MUSTAPHA yafad'amata Yana k'ok'arin mik'ewa yasa kaya"to ban iya sallah ba kace zaka koyamun ,Bari sai anjima maganannan tazama in-between me and you karkisake kowaye yaji.
Kai kawai ta d'aga mishi tabar d'akin Dan jitayi tawarke daga d'an ciwon kan datakeyi batama b'atama kanta lokaci gurin amsar maganinba ,wani mugun haushin duka y'an gidan takeji tasan batada gata balle y'anci zata bishi kodan yabata kud'ad'an dayamata alk'awari da gidan dazai Bata.
Falo tadawo gurin hajiya zatai magana taga anbud'e k'ofa wata Mata tashigo da budurwa abayanta wacce bazata wuce sa'ar taba,kallonta hajiya tayi sake da Baki sai Kuma tasa kuka had'e da cewa hadiza kece?jama'a ga autata ta dawo.
[8/12, 10:22 AM] +234 903 667 6645: *ALKAMA* *BISA* *BUTSE*
*ANFA*
*15*
Kallon fuskarta yayi datayi facha facha da hawaye ,Yana mamaki yaza'ai y'ar yarinyarnan tayi ciki metasani ,jin shiru yasa Maya ta d'ago Kai had'e da bud'e lumsassun ida nuwanta dasuka d'an kumbura saboda kuka.
Tana bud'ewa direct suka sauka cikin nashi idon,d'an lumshe idonshi yayi yazameta ahankali zai mik'e ,Maya jin zai ajiyeta yatashi ta tab'e fuska zatasa mishi kuka, ganin zatai kuka ,ya girgiza Mata Kai had'e da d'aure fuska ya maidata kan kujera ya mik'e,kallonshi hajiya tayi datayi mutuwar tsaye tana mamakin wannan makirar y'a ,tarasa Wanda zata b'atama Kaya sai d'an jikallenta ,wani k'ololo ne ya tsayama hajiya.
Kallonsu itama hajiya bilki takeyi zuciyar ta na tafasa narashin dukan daba'ayima mayaba ,itako SAFINA kawai yadda zatayi da rayuwar Maya tafara tunani ,yaza'ai saboda bak'in karuwanci tarasa Wanda zata runguma sai AL'MUSTAPHA ,har jininta na b'ata mishi wando,ita tunda take ko kallar jinin period d'inta be tab'a ganiba , wallahi Dole tatashi tsaye tasan yadda zatai da yarinyar Nan.
AL'MUSTAPHA Yana mik'e wa Saida yafara hawa stairs d'in batare da yajuyo ba cikin sanyayyar muryarshi dake cike da natsuwa yace"kar asake atab'ata hajiya ,akaita asibiti kuma,Yana kaiwanan yashiga d'akinshi dake kusa Dana hajiyar.
Kallon Tahir hajiya tayi dake rik'e da bulalar Cable a hannunshi tace.
"Wallah attahiru bansan Kai mugu bane sai yau,Kai yanzu dan kacika me bak'in zalinci yarinyarnan zaka duka da wannan zabgegiyar bulalar sai kace tayi kisan Kai ,insu nabila ne zaka barine atab'asu?almugirin banza Wanda yasha nonon y'an kindimashin.
Fuska yad'aure Yana harararta yace bake kikace azaneta ba ,inda su nabilarne zasuyi abunda tayine ,bakiji cewa akayi yawonta take tafiyaba....?
"Ka harari bilki da k'yamushasshan kakanka uban bilki,wallahi inda AL'MUSTAPHA yafiku kenan bama had'i narantse,shifa ko k'annan ubanshi basukaishi hankaliba da hangen nesa ,dabadan wani abubama danace har mujahidu,Amma dai Bari inyi shiru tunda shiya haifeshi, shima baxaiso inzagi ubanshiba ,shiyasa Sam bana zagin halimatu agaban AL'MUSTAPHA saboda nasan bazaiji dad'iba ,Dan duk abunda zai b'ata ran AL'MUSTAPHA banasan shi ahto.
Cike da b'acinrai hajiya bilki tafita fuuuuu idonta yayi ja saboda haushin hajiya da takaicin AL'MUSTAPHA.
Tana fita hajiya ta harari inda tabi had'e dacewa ,mummunar banza kawai Mai bak'in Hali.
"Wuce kakai y'ar mutane asibiti yanzu kafin ranka yab'aci ,inko kamusamun wallahi uwarkace zatabar gidannan.
"Binta kamata ki taimaka Mata ta gyara jikinta yakaita asibitin.
Daga haka hajiya tafita tayi b'angaren hajiya babba.
Tana shiga taga hajiya halima zata fita,hajiya tace Ina Zaki halima dawannan ranar ,rana Mana tunda shad'aya tayi ,aikyabari sukusa gama na rana tunda dai yanzu ancinye na safe,Kinga bama wannanba ,zuwanai infad'a Miki AL'MUSTAPHA yadawo Yana b'angarena yakwanta yad'an huta,nafita hak'k'inkine nafad'a Miki amatsayinki na wacce ta haifeshi .
Murmushi tayi tace"haba hajiya aibakomai ,basai kinfad'amunba AL'MUSTAPHA ai nakine.
"Wallahi shiyasa halimatu duk kinfisu hankali gaki y'ar masu ku'di , shiyasa fa zakiga masu kud'i akwai hankali mutuncinsuma dabanne wallahi,murmushi hajiya babba tayi tana kallon hajiyar.
"Yanzu dai matar AL'MUSTAPHA tare suka dawo bance ki sakar Mata fuskaba ,duk had'u zamuyi muja jikinmu daga gurin y'ar banzar harse tayi ciki ta haihu,bantab'a ganin d'an me kud'in dabaida hankaliba se safino,bazai yiwu taita wani binshi kamar jilaba kullum tana nahik'e dashi tak'i yin ciki.
"Hajiya to kikasani ko laifinshine Bai tashi haihuwar ba.
"Kedallah rufemun Baki ta Ina , AL'MUSTAPHA dakeda tsinannan hankali ta'ina zeyi wannan wautar ,Baki ganin idansu maryama yaransu sukazo yayita nannan dasu ,suma gashegen mak'alemai dasuke kamar shiya haifeshi yayita asarar kud'inshi,baridai ya haifi nashi wallahi kowa rik'e nashi zaiyi baruwana dawani zumunci, zumunci me bamai ba d'an bawan Allah ko biyar to bazai yiwuba ,inzaki wuce kifara biyawa b'angaren mujahidu kikiramun shi idan AL'MUSTAPHA ya huta za ayita ta k'are.
Post a Comment for "Alkama Bisa Dutse Complete Hausa Novel"