Skip to content Skip to sidebar Skip to footer

AZAL Complete Hausa Novel

*AZAL Complete Hausa Novel * *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK*   _Bismillahir rahamanir-rahim._ *1* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* MASU BUKATAR SHIGA GROUP INMU DAN GANI DA IDO AKACE YAKORI JI DANNA WANAN LINK DIN ZAI SADAMU DAKU https://chat.whatsapp.com/INwtTlr1yFQ5B0AQa2DM6d KARKU SAKE ABAKU LABARI Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*     Kwata kwata ya manta cewa wayarsa ce jone a jikin lasifikar motar dake tafiya da su daga sabon Gari zuwa Anguwar Jeune cadre, hakan ya sa ya gyara zamansa daga gaban motar dake dauke da su, su uku yana sake buga numbar yarinyar nan ama cikin ikon Allah sam ba'a daga ba. Da mamaki ya sake dubawa, eh lalle numbar ce, tunda aka turo masa numbar da hoton mai numbar bai cenza komai Da dan dabara ya kalli wanda ke hakimce a bayan motar yana kallon hanyar nan baya ko kiftawa hannunsa sama wajen girarsa a hankali yana shafa wajen yana tunanin abinda ke cikin ransa A kira na kusan tara aka daga wayar, sai dai babu amsar da aka bada da ta wuce shiru da shuuuuuuuuuuu tamkar karar fanka "Asalamu alaiki, dan Allah ina magana da RAUDA ne?" Ya fada yana sauraro da tabacin zai ji amsa daga ɓangaren wace aka kira da RAUDA domin a irin labarin da aka bashi na ita din wacece ya san ko Muryar yaro karami ta ji in dai namiji ne zata saurara Shiru ya dauki wayar da motar baki daya Sai da ya ja numfashi ya sake furta" Wai ko ba'a jin muryana daga wayar ne?" Daga ɓangaren wace aka kira da RAUDA ta ja wani arnen tsaki sannan ta datse kiran Tsakin da ya ratsa baki daya motar har cikin kwakwaluwar mutumen dake bayan motar nan zaune A hankali ya lumshe idannuwansa sannan ya bude a kan wanda ke gaba zaune daidai lokacin da ya zarro ido ya ciro wayar a rikice ya zuba dubansa yana duban wayar tamkar wanda ke son karantar wani abu a jikin wayar Muryarsa a yannayin dimauta ya shiga magana tamkar ba abokinsa ne ke zaune a motar Ba ya ce" YUSEF, Walahi ban san bata da mut......" Shiru ya yi da maganar da yake yi sakamakon gannin motar na tsayawa dan a bude masu get YUSEF din ya bude motar ya fice bai ce da shi ci kanka ba A kafarsa ya shige baban get din gidan nasa , du irin tsayin tafiyar dake gabansa cikin tafiya ta nutsuwa da kwonciyar hankali A birkice wanda ke cikin motar ya dafe gaban goshinsa lokaci daya ya shiga kiran numbar wace ta bashi numbar Nafisa na dauka ya shiga masifa yana fadin" Yar gidan uban waye kika bani numbarta? Dama bata da mutunci ko bata san abinda ake iya kiranta dominsa bane? A kan mi zaki bani numbar baki min bayanin komai ba?" Nafisa ta yi dan firgigit sakamakon barcin da ya fara fizgarta na bakin magariba dan ta gaji ainun , daga wajen biki take har juwa ke kwasarta dan gajiyar rawar da suka tika tana wara idannuwanta ta ce" Ban gane ba da ka kireta me ta ce da kai?" Rai bace ya ce" da na yi kiranta tsaki ta yi ta katse wayarta, ke kin san waye za'a kawowa ita?" Nafisa ta dantse lebe cike da takaici ta ce" Ba yar uban kowa bace , dama a yadda na ga alamun fadin ranta sai da nace da kai oga du yan matan nan ita ta maka? Kace eh, menene kake nema a wajenta wanda babu a wajen sauran? Ama ka yi hakuri zan tardata sai na mata rashin mutunci, Duda ba ni ta ba numbarta ba , Ni ko magana bata taɓa hadani da ita ba dan na tsani ire irin yan matan nan masu shegen dagin kan tsiya!" Takaici ya saka shi kashe kiran ya bude motar ya fice shima ya shiga a kafar yana takawa da sauri dan burinsa ya je ya bashi hakuri , dan shi ya san shirunsa ba alkhairi bane A lokacin da ya karasa bangarensa da kyar ya kama madubin kofar ya bude ya shiga , a nan ya sake yarda cewa mutumen da ya tsane su na wajen, dan haka sai ya kama kansa bayan ya yi salama ya nufi kujerar zaman mutun daya ya zauna yana sake kama kansa Tunda ya shigo RISLAN ya yi shiru da bayanin da yake yi sannan ya daure fuska yana jin kirjinsa har zafi yake yi saboda yawon da ɗan uwansa ke yi da ISHAK , yawo na shashanci, yawo na watsar da kai da watsar da adini Murmushi kadan YUSEF ya yi yana dauke dubansa daga kan RISLAN ya dan dubi Ishak ya ga ya gyara zama bashi da niyar tashi bayan ya tarda magana suke yi wace ta shafi family isu Dan gyaran murya ya yi a hankali ya ce" ishak shiga ciki mana " Ishak din ya mike yana jin zafin RISLAN har kasan zuciyarsa, domin a duniya wannan mutun yana matukar saka masu ido a shige da ficensu da YUSEF, ama shi jiransa yake yi wata rana ya shiga huruminsa WALAHI sai ya nuna masa bashi da wayo! Dan ya nuna masa dan duniya ne shi Ciki ya shige yana hura hanci, Sai da ya shige RISLAN ya iya sauke ajiyar zuciya ya sake fuskantar YUSEF A tausashe ya ce" ya dace ka san me kake ciki zuwa yanzu, ya dace ka yiwa kanka wa'azi ka kuma gane a kulun shekarunka karuwa suke yi ba ragewa ba, ka sada kanka ka yafe wasu abubuwan ka kuma kyale wasu ka rayu da su a haka, ka je ka ga HAJIA ana ruwan saman nan na jiya ta fadi ta samu karaya kuma an kirayeka an sanar maka, HAJIA fa mahaifiyar mai martaba ce YUSEF" Murmushin nan nasa wanda yake kama da ashariya ya sakar masa kafin ya dauke dubansa a Nutse ya ce" To " RISLAN ya zuba masa ido da duba irin na tsoron yannayinsa Hannayensa ya hade yana dubansa ya ce" Yaya zaka ce to bayan na san ba yi zaka yi ba? Dan Allah na roke ka ka je....." "Kar ka saki ka rokeni kan abinda bai zame mini wajibi ba!, na goge zumuncina da ita, ubana ta haifa ba Ni ba shine dolenta, maganar na bar abinda nake yi nace maka to zan bari, me yasa kake so sai ka saka na daga maka murya ne?" Ya fada a kausashe, ama a hankali dan ko me yake yi tsakaninsa da ɗan uwansa bai taba yarda wani ya ji ba RISLAN ya rintse idannuwansa da suka cika taf da kwallah, wannan wani irin Fitina ne ke yawo a jinnin ahalinsu, sai kace ba jinnin sarauta ba? Daga mashaya sai mazinata, sai masu halaya irin na bera? Ya Allah ka dubu lamarin wannan ahali A hankali ya ce" Ka tabbata zaka je dan uwana?" Shiru ya yi da farko, sai kuma ya sakar masa murmushi a hankali ya gyada masa kai ya ce" Zan je bi izinillah" "Ka san me Abanmu ke buri? Burinsa ya ga ka yi aure kaima, ka san burinsa ya ga kaima ka kawo matar da kake so ka yi aure Dan uwana" RISLAN ya fada a tausashe yana sake zuba masa ido dan gannin reaction dinsa Mikewa YUSEF ya yi a Nutse ya bale rigar dake jikinsa ya cireta ya ajiye nan saman kujerar falon ya zamto abinda ya rage a jikinsa farar singileti ce cikin nutsuwa ya juya ya nufi wajen frij din falon ya bude ya ciro galan din ruwa mai sanyi ya juyo ya dawo falon ya bude yana mika masa Amsa RISLAN ya yi yana furta" Thank you" YUSEF ya zauna yana janyo computersa ya bude ya yi connecting da wifi din gidan sannan ya ajiye ya juyo ya zubawa RISLAN ido kamar yadda shima yake kallonsa Murmushi ya yi a Nutse ya ce" Ni fa ba mata bane bana so, Idan na ki mata waye zai bani abin sakin mara?, Usatz soyayya da mace daya ne nake yiwa lakabi da *AZAL*!, ba zan taba yarda ganganci ya jani wannan ba, aure kuma ka cewa babanka kar ya damu idan na shiryawa hakan zan kawo mashi hudu ya kula!" Tunda ya fara bayanin a tausashe ne, harufan a bayyane ne, sai dai yannayin maganar wani iri ne tamkar wanda baya son fitar da amon muryarsa , ko dan abokinsa na ciki? Wanda yake yiwa boyon sirin dake tsakaninsa da ɗan uwansa ne? Maganar dai gatanan tamkar wanda ya maku haka dai , sama sama dai kuma kasa kasa dai, maganar kamar wanda yake so daga shi sai RISLAN zasu ji ta "Soyayyar ce *AZAL?* soyayya itace abar da ta fi komai dadi a duniya, wanda baya so bai morewa rayuwa ba, kai da ba dan so ba ai da duniyar nan ta tashi, soyayya farin ciki ce, kwonciyar hankali ce, nutsuwa ce, kar ka yi mamakin ka wayi gari ka samu kanka a cikin so YUSEF " RISLAN ya fada a tausashe yana kallon Yusuf Dan murmushi ya yi ya masa shiru, bai dauki computer ba da da irin tarin aikin dake gabansa, dan shi din yana da halaya mabanbanta ne, koda Akoy hali taurare Akoy sansanyan hali a tare da shi, YUSEF yana da daraja mutane da yannayi irin nasa Gannin yanzu firar ta zama ta shi daya a dole ya mike ya yiwa YUSEF Salama sannan ya yi tafiyarsa yana ji inama zai iya da ya shiga ya fitar da wancen dan dabar dake ciki dan ba zai so ya fitar da shi ba a gabanan kuma, yana addu'a a kulun Allah ya shiga tsakanin dan uwansa da bata garin nan, su din da kansu yana binsu da Adu'ar shiriya Bayan tafiyar RISLAN da kamar minti goma sha biyar ishak ya fito daga ciki ya karaso ya zauna dan nesa da YUSEF kadan a tausashe ya ce" Dan Allah ka yi hakuri da wannan banzar cikar da ta yi maka tsaki dazun a mota"" YUSEF ya dan dakatar da dogon rubutun da yake yi dan yana nema ya bada shi sanadiyar maganar da ya fada wace bata da wani tsari Ishak ya ci gaba da fadin" ban san marar rabo bace sai da ta aikata aikin jahilai da wa'inda basu da rabo ba, ama Ni na yiwa kaina alkawarin sai na masheta doki ta yadda kowani kare zai hau tunda har ta kasa amsar mai daraja irinka" "Ka daina magana sama sama mana ina typing din abu muhimi ne" YUSEF ya fada tamkar bai ji magangannun da Ishak ke fada ba Shiru Ishak ya yi, baya so ne ya fita ya bar shi a wannan yanayin ya san ya bata masa, shi yasa ya tsaya dole dan ya bashi hakuri, Sai da YUSEF ya gama rubutunsa sannan ya rufe computer bayan ya kashe ya dubi Ishak dake zaune gannin ya kashe computer ya ajiye wayar dake hannunsa A Nutse ya ce" Ta san Ni ne da zata raina Ni?, kaine ka raina Ni, ina fatan zai zamo na farko kuma na karshe da zan ga irin wannan rainin ka fahimta?" Ishak ya yi gagawar amsashi har yana bashi hakuri, hakan sai ya daure min kai, domin a tunanina a kuma zatona YUSEF aboki ne wa Ishak, ba yaron gida ba, sai abin ya daure min kai ainun domin shi din kansa ishak shigar jikinsa ta manyan kudade ce, shin menene ya sa yake yiwa YUSEF magana kamar yana yiwa wani wanda ya isa da shi? Isa irin ta iyaye ba ƙawance ba? Ishak bai bar falon ba sai da ya kawowa YUSEF abincinsa dake saman table sannan ya tafi YUSEF ya jima a falon nan bayan ya gama cin abincin sannan ya nufi dakinsa yana jin gajiya tatare da shi da kuma launin bukata irin ta lafiya, wace lafiya ke kawota, ama bacin ran jin tsakin nan ya tsaye masa a kahon zuka Murmushi ya yi kawai yana janyo filonsa fari ya rungume dan ko ba komai ai zai tashi sallar asubahi sannan ga auren Elhaji goben wanda ya tabbata idan bai halarci auren ba yana iya haduwa da surutu mai girman gaske da jajen bai kyauta ba, sai kace auren fari a wani damu mutane da gayata..........   Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsatatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *2* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* MASU BUKATAR SHIGA GROUP INMU DAN GANI DA IDO AKACE YAKORI JI DANNA WANAN LINK DIN ZAI SADAMU DAKU https://chat.whatsapp.com/INwtTlr1yFQ5B0AQa2DM6d KARKU SAKE ABAKU LABARI Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL* Washe gari karfe hudu da rabi na yama   "Rauda, dan Allah ki yi hakuri ki tashi ki yi ja gabar kai abincin nan, kin ga Elhaji baban mutun ne yana da abokai manya da ya dace a darajasu, dan Allah ku je tare kar ki ki zuwa" Amaryar wannan rana ke fada kasa kasa bayan ta rike hannun wata wace ta yi kira da Rauda A hankali Rauda ta lumshe idannuwanta tana jin wani irin nauyi ne kawarta Bara'atu zata dora Mata, sai dai zata yi kokarin ganin ta yin dan ta fidata kunya, domin a tarin kawayen nan nata kamar yadda Bara'atu ne ta fada gagawar da suke na tukwuicin da ake iya basu ne idan sun je kai abincin nan ba na a fitar da ita kunya ba, ita kuma itace babbar kawarta dole zata jajirce ta ga an fidata kunya Tana kokarin mikewa Auntyn Bara'atu wato yayarta salaha ta leko bayan ta bude part din da murmushi kwonce saman fuskarta ta ce" RAUDA, yaushe zaku kai abincin nan ne? Yan matan amaryar nan Akoy jan aji fa, har karfe hudu na neman shigewa baku kaiwa mutane abinci ba?" Rauda ta mike tana mika hannu ta dauki dan madaidaicin mayafinta ta ɗora saman kanta, domin gashinta a bude yake dama ta saka dan karamin ribom ne ta daure shi, ko kitson bikin Babar aminiyarta bata yi ba, hasalima tunda ta samu ta dinka shadar fatiha sai atampar ranar nan daga su bata karra komai ba sanadiyar abinda ke mamaye da rayuwarta Tana mikewar kusan yan matan dake wajen sai faman hoto da vidio suke yi sai da suka yi mata kallon kasa kasa, gatanan dai a yannayin shiga sun dameta sun shanye, sai dai wani irin tsari da Allah ya yiwa halitarta mai zubaben sanyi da jiki luwai luwai yakan zamo abin kallo a wajen du wani mai son kallon abu mai kyau.......... Murmushi ta sakarwa auntyn kawarta ta ce" Yanzu zamu tafi aunty" Sai kuma ta juya wajen Bara'atu ta ce" Ki sanar ma wa'inda zamu je da su Ni Bara na yi gaba" Daga haka ta wuce da yar karamar jakarta a hannunta wace ke dauke da wayarta Takalminta plate ta saka baki mai nutsatsen kyau sannan ta karasa wajen motar da aka saka abincin wajen mazan tun dazu ta bude gaba ta shiga ta zauna ta janyo earpeace dinta ta makala a kunnenta a hankali ta lumshe idannuwanta tana sauraron wakar dake cikin wayar Jim kadan wasu yan matan su uku suka fito, ciki harda wace ta bada numbarta wato Nafisa, dan tunda safe da suka zo ta so tada mata zancen ama Rauda din bata zauna ba, ita kuma ta daukarwa kanta alkawarin sai ta tada mata zancen nan dan ta fada mata me take nufi? Kai ba kowa ba, ba dan kowa ba sai wani isa da takama ta rainin wayo, ta tabata ko waye ke son numbarta ba karamin mutum bane tunda wanda ya tambayarma ba karamin mutum din bane shine zata wani rainawa mutane wayo? Sunna karasowa suka ganta zaune gidan gaba ta wani hade rai , da kyar Nafisa ta yarda ta shiga bayan nan ranta a mugun bace, ta daukarwa kanta alkawarin a zuwa ba ta shiga gaba ba? A dawowa Sai dai baya dan uban ubanta! Da wannan direban gidan su Bara'atu ya ja motar ya nufi gidan su angon da su da niyar kaiwa angwayen abincinsu kamar yadda al'adunmu suke a garinmu, ranar wunin biki yan matan amarya na yiwa angwaye girki gwargwadon iyawarsa su tafi su kai su zuzuba masu idan aka ci aka gama sai a basu tukwuicinsu mai tsoka mai kashi Gaban wani makeken vila suka ja suka tsaya a Anguwar kwaliya dake cikin Damagaran Tunda suka tsaya yan matan nan hankalinsu ya rabu gida biyu, domin ta yadda suka ga jikakun motocin dake parker a kofar gidan nan hankalinsu ya karra tashi, nan fa kan mai fitar da jan baki da madubi daga jaka sai mai fitar da hoda suka shiga sake gyagyarawa, dama kwaliyar yau ta musamman ce, mijin Bara'atu dan kasuwa ne sun san ko ba komai sa jimki kudade da kuma nasu summa abokin rayuwar ko abokin shashancin, lokaci ne Alkali, abinda suka sani a fitowar nan tasu sai sun yi wufff da ɗan wata ko uban wata Ficewa direban ya yi ya je ya bubuga bisa umarnin RAUDA wace kasa kasa sosai ta ce" Baba buga masu kofar Atu tace Akoy kare , idanma daga nan zamu sauke masu mu juya fine" Tana kiransa da baba ne saboda yana dauke da sunnan mahaifinta, sannan mutun ne mai daraja dan Adam, a kulun idan ya dauki Atu sai ya biya ya daukota ya ajiye su a makaranta, tun tana kiyawa har Atun ta kai kararta wajen Mamanta sai ta mata fadan a kan me zata ki shiga a kaisu da kawarta? A dole take shiga har ya zamo kamar yar gidan du inda zasu je tare ake kai su a motar Bugawa ya yi ya fi a irga , gannin ba'a bude ba ya dawo yana fadin" HAJIA Rauda Inaga sai an yi kira ko kawai mu tura mu shiga?" Rauda ta girgiza kai ta ciro karamar wayarta tana masa alamun tana zuwa Numbar mijin Atun ta dannawa kira Wayar na fara ringin ya daga yana fadin" Da girman kujerarki aminiyar aminiyata" Murmushi ta yi , da salon muryarta ta ce" Muna kofa fa aminin aminiyata" Mikewa ya yi da wayar a hannunsa daga cikin mutanen da basu wuce su shida ba, dan kuwa a dole ya tsame daga cikin taron hayaniyar jama'a ya kilace Wadinnan, domin mutanensa ne na kusa sannan abincin da za'a kawo daga gidan su amaryarsa yake so a kawo masu su, dan na jama'ar da aka yi ya tabbata da wahala a dadada masa rai, duba da ba kowa ke maraba da auren nasa ba Da kula ya masu ja gaba har baban falon, yan matan amaryar saura sunne a gaba, sai Rauda dake rike da wani kula madaidaici tana tafiya cikin yannayinta na sanyi sanyi da kuma tsarin salon tafiyar da Allah ya haliceta da shi har ta karaso kan dokin kofar daidai direba zai juya da kula ta ce" Baba kar ka yi nisa, ba jimawa zamu yi ba" Angon ne da kansa ya juyo yana fadin" Haba aminiyar aminiyata, ya koma idan muka gama ci sai a maidaku gida ko?" Ajiyar zuciya ta sauke ba dan ta so ba tana jin dari darin shiga falon, bata yi tsamanin a falo zasu samu angwayen ba maimakun filin gida, sai dai bata ki shiga ba gannin ba ita kadai bace mace a cikinsu, kuma ita dai ba jimawa zata yi ba gaskiya Takalminta ta cire a kofar dakin, kasa kasa tana binsu da kallo ta yi salama sannan ta sako kafarta mai haske da tsafta tana taka tiles din ta nufi wajen da aka ajiye abincin ta ajiye coolar ta sake juyowa dan neman wajen zama Idannuwanta suka sauka cikin na Ishak da Nafisa Shi Ishak din ba zata iya tantance kallon da yake yi mata ba, ama na Nafisa zata iya ajiye shi a matsayin kallon jin haushi ko na laifi? Allah masani, abinda take hangowa dai kamar tarin jin haushi ne, ta yiwu laifi ta yi mata bata sani ba? Ko ita dinma a wajenta bakin jinnin ta dauko? Dan kuwa ta kasance budurwa mai bakin jini a cikin yan mata, ba kowace budurwa ke mata magana ba, akan ce wai ta cika girman kai , da sauransu, ita kuma tana rayuwarta ne daidai misali Kujerar da ta nufa da nufin zama ce ta ga wata tanfatsetsiyar waya ajiye, a hankali ta dauke dubanta ta dan juya dan zaunawa a wani wajen tana dan sakin murmushin abokin ango na mata tayin gefensa Idannuwanta ne suka sake sauka bayan wani saman salaya, hannayensa harde a kirjinsa, kansa sade kasa , a hankali ta dauke dubanta a kansa ta juya ta karasa saman kujerar dake facin din wace ke dauke da wayar ta zauna ta maida dubanta wajen angon dake miko mata ruwa na cikin jarka yana mata fira a ranta kuwa ta ayana' Na tsani na ga namiji har namiji yana Sallah a daki, dan rashin mutunci ko yana aikin uban me aka yi sallar aka barshi?' Salamce sallarsa ya yi a hankali ya sada kansa yana addu'a har ya gama ya shafa sannan ya mike ba tare da ya kalli kowa ba ya nufi wajen zamansa ya dauke wayar dake ajiye ya zauna yana sake hade rai gannin natacen kallon da yan matan nan suka bi shi da shi, kai subahanalah ya ki jinnin irin wannan hadin da ake yi yan mata da maza, su ba yara ba, ba komai ba ama sai a hadu wai a ci abinci a biya yan matan su tafi, shi kam idan ya tashi dauko hudun nan ba za'a yi wannan badalar da shi ba, yan matan kowace zata yanka ainahin abinda take so a biyata sai a biyata ba sai an zauna ana rainawa junna hankali ba Dubansa ya kai wajen daya daga cikin abokan ango mai sunna Idriss a lokacin da ya miko masa ruwa yana fadin" Biya maradi Allah dai ya kaimu ranar aurenka, a wannan rana ban san wa zai iya amsa sunnansa ba, Allah ya karra lafiya namu" Yannayin fuskarsa bai cenza ba daga daurewar ya amshi jus din ba dan zai sha ba ya ajiye gefe kasa kasa ya ce" Ku salame su mana bafa ba son damuwa" A lokacin da yake furta kalmar "ku salame su mana...." a daidai lokacin ne ya sauke dubansa a kan wace take face da shi tak tak kamar an ajiyeta ne hankalinta sam ba a kan kowa ba, tana rike da goran ruwa bata bude ba , kuma bata ajiye ba Dubansa ya so daukewa tashi daya daga kanta, sai ya samu idannuwansa da dawowa suka sake sauka a kan fuskarta a daidai lokacin da take karanta sakon Bara'atu wace mijinta ya sanar mata mutuniyarta fa gatanan ta daka fuska bayan harda biya maradi a taron, shine ta mata msg din da ya sakata sakin tautausan murmushin da ya saka gefen idannuwanta kadan suka lotsa hancinta ya sake dan budewa kadan sai kuma ya koma yannayinsa saboda gimtse murmushin da ta yi ta dago dubanta a hankali ta kai kan angon kasa kasa ta ce" Kai ko?" Dariya angon ya yi yana fadin" Eh, ba zaki dago mu yi fira ba? Zan kuma kai kararki ne " Murmushi ta yi tana dauke dubanta ta juyo da nufin kallon hanyar kofa, dan mamaki ke neman kasheta na abokanan tafiyar tata, yaya za'a yi su zo waje su wani saki jiki haka a gaban mazan da basu sani ba su ringa fira haka da iya yi? Tun ba'a ce su raba abincin ba har sun bubude sun shiga zubama abokan angon a plate plate sai wani irin iya yi suke yi da Gwali, ita abin har daria ya so bata, ina ajin? Ina jiji da kan? Zamani ya zo mana da sabon salo mai wuyar fasara, ace yanzu mace itace zata yi iya yin da namiji zai gane ta? Lalle wahala bata bar wasu matan ba, WALAHI tsakaninta da namiji sai dai ya bita ba dai ta bi shi ba! A hankali idannuwanta suka sauka a kan fuskarsa, sai dai abin mamaki ko second biyar bata yi tana kallon gefen da yake zaune ba ta dauke kanta tare da nunin alamun bata san da zaman dan Adam a wajen Bama bale ya isheta kallo Mamaki ya kama shi mai girman gaske Har angon da wanda ya sanarwa a salami yan matan suka dawo dan waje ya ja shi ya sanar masa sakon *YUSEF* din cewar a salami yan matan nan baya son takura Rasa yadda zai yi ya yi, a dole cikin murmushi da basu daraja ya ce" Amare, har kun fara raba abincin? Ai da baku ba kanku wahala ba, so nake a maida min ku da wuri ku shirya min hajiata a kawota da wuri wuri, sai kuma na ga har kun fara hidima da mu? Nafisa ce ta yi gagawar dagowa tana sakin fari hadi da murmushi ta ce" Haba elhajinmu, ai ba dawainiya, an riga an zama daya, mun fara ai bari mu gama ku ci idan kun gama sai a maidamu, amaryarka kar ka damu kaima ka san tana hannun manya dole ta sha gyara " Sai da ta dasa Aya Rauda ta dago da mamaki ta zuba mata ido A hankali ta lumshe idannuwanta ta maido dubanta kan Elhaji, yannayin muryarta kasa kasa sannan da sanyin nan ta ce" A'a , a maida mu ya fi, sai ku samu sarari ku ci abinci cikin nutsuwa aminin aminiyata" Da sauri Nafisa ta juyo tana kallonta, duk yadda ta so Hanna kanta nuna bacin ranta sai da ta ce" Mu zamu Hanna su sakewa ne? Ko dama an taba yi basu ci abinci ba mu mu juya? Me muka yi Kennan?" Rauda ta sake tsareta da duban dake nunin abinda ke cikin zuciyyarta, ama bata yi magana ba, sai da ta sake bude baki zata yi magana sai ta ga Rauda din ta mike hankalinta kacokam a kan angon da ido ta masa alamun ita fa tafia take so bayan fuskarta ta wani irin nuna lalaci irin na shagwababen yaro , sannan ta masa nuni da agogon hannunta siriri mai ruwan zeba cewar lokacin ta tafi ya yi Daga yadda yake ya sake dagowa ya zuba mata ido a tsayen da take tun daga yalolon jan mayafin dake yafe saman gashin kanta har zuwa yatsutsanta masu ɗauke da abin lalle irin na mata Kansa ya sake daukewa ya kai dubansa kan Ishaq, sai ya ga shi din ma shi yake kallo da kuma wannan dake tsayen Elhajin ne ya samu da dabara ya nunawa su Nafisa ai ba komai sannan ya rako su har wajen motar dake parker ya mikawa kowace embulop da ya zo kan RAUDA ya miko mata Tata du ta fi tasu girma da alamun ta fi tasu nauyi yana fadin " sai mun hadu da dare wajen kawo min aminiyar ko aminiyar aminiyata?" Murmushi Raudat ta sakar masa tana ajiye kudin da aka bata saman cinyarta a saman labanta ta furta" In sha Allah" Direban ya ja su, matashi da shi irin matasan nan masu zuciyar nema dan yaro ne a shagon Elhajin , haka kuma direbansa ne da gidansa baki daya A lokacin da motarsa ta tsaya bakin Danja kunnayenta suka ringa jiyo mata shewace shewacen su Nafisa dake baya, ama sam bata jin abinda suke fada har sai da motar ta tashi suka dauki hanyar gidan bikin kasa kasa ta jiyo magana kamar haka" Ke kuwa, meye a ciki banda gayar tsiya? Itace fa jarin matar marin nata, shi kuma marikin mashayi ne kuma mazinaci!, Wai nan bikin aminiyarta ake yi ta kusa da kusa ama bakin ciki da bakin hali ya hannata ta yi kwaliya irin na sauran yan mata, ki duba ki gani sai hade rai da jiji da kai na banza , isar baka isa ba, ita ba yar kowa ba sai kwonbo da gashi da kuma kirar nan wace a wannan zamani du mai son ajiye kira irin nata tsaf zai ajiye in ya shiga wajen masu magani, aikin banza bata san yanzu maza yan kyale kyalen yan mata ke jan su, ba wai ire irenta ba?" Kanta ta dauke , bata da niyar tankasu, har wace ke maganar tare da Nafisa ta ce"     Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsatatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *3* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   Kanta ta kawar, bata da niyar tankasu har wace ke firar tare da Nafisa ta ce" FIFI, wai dan Allah baki ga irin yadda mijin aminiyar Tata ke kure mata waje ba? Ke kudinta fa ta yiwu ya fi namu yawa!" Nafisar ta ja dan tsaki ta sake rage murya, domin magana ce suke yi kasa kasa sosai dan kuwa direban dake jan su ko kadan baya jin abinda suke fada , ama ita Allah ya mata karfin ji shi yasa dukkan furucinsu a kunnayenta, kasa kasa Nafisa ta ce" Na zaki gane ba, wannan fa da kike ganninta babbar yar hannu ce, idan kin ga tarin samarinta sai kin sha mamaki, ba za'a ce a'a ba in akace shima yana soyayya da ita din, bata da haram fa, kuma tsaf zata rabaki da saurayinki sai dai ki yi hakuri, gashi ita iyayenma bata da su bale a kai kararta wajensu, iyayenta hatsari suka yi suka mace harda yayarta da kannunta uku, ita dayar nan uwa maya suka bari a hannun kannin mahaifinta, shi kuwa baya hanawa bale sakawa, inma ka kai masa kararta tsaf yake iya daure mata, Ni dai abinda ba zan lamunta ba da ta wulakanta Ishak, ban san waye ke son numbarta ba na amso na bashi ta wulakanta su, ko ji take ba zata samu biyan bukata a wajensa ba?" Da ido dayar ta saci kallonta, gaba take ama tana iya fasara yannayinta, a gaskiya a yanzu da take zaune ba kwaliyar a fuskarta ana iya daukanta a bar su, su da suka shafa hoda da ja gira da su jan baki da gashin ido, to ita gashin idannuwanta kadai sun isheta, danma ba fara bace cen cen din nan, ama yannayin fatar jikinta tamkar ta yan Ethiopia wankaku masu rantsatsen hutu, kai kamanunta kansu tamkar wace ta samo usuli daga su, saima hannayenta da kaffafuwanta, sunna da tsafta da kyan kallo, hannayenta kuwa harda yan faratuna take tarawa na ra'ayi mikaku farare tas tas da su, tana dauke da quality masu fuzga, ba wai manyan duwawu ne da ita ko manyan breast ba, a'a, komai dake jikinta ne dan daidai da tsarin halitar jikinta, sai kuma ta iya saka kaya da wasu yannayin dake daukan hankalin har mata ba iya maza ba, sau tari idan ta halarci taron mata kawai zaka ji ana tambayarta wai gashin idon nan nata ne? Wai me take shafawa? Dan Allah me take anfani da shi a lebenta? Dan Allah yaya take yi kaffafuwanta da hannayenta suke haka cikin tsafta? Sai dai ta yi murmushi tace haka Allah ya haliceta, kuma haka din ne , sai dai wanka kawai da ta karra, ko kwali na koda yaushe take sakawa ba bale kwaliya, ama a haka din dai take da nata farin jinin da ya tsolewa wasu ido Kasa kasa kawar Nafisa ta ce" Fifi gaskiya Atu ta yi sake, Ni idan nice ba zan taba amincewa da haka ba gaskiya, cap, wannan ai sai ta kwace min mijina ina ji ina gani" Daidai motar ta tsaya kofar gidan su Bara'atu , direban ya sauke madubai sannan ya cire masu sakatar motar A Nutse ta bude bangarenta ta fito sannan ta je gefen da suke ta saka hannu ta bude masu ta kuma tsaya a kan hanyar fitowar ta saka idannuwanta cikin ma Nafisa, wace sai da gabanta ya fadi ta dan samu kanta da dan ja baya tana kallonta lokaci daya tana fadin" Ke kuwa lafiya?" Rauda ta bi su daya bayan daya da kallo, sai kuma ta saki murmushi, cikin yannayin da zaka rantse ba zata iya furta wata kalma sama da hakuri ko hailala ba ta ce" Kina da matsala da Ni ne?" Ba yan matan nan kadai ba, hatta direban nan sai da ya juyo ya zuba mata ido, domin a yanzu ras yana ji dan ya tsayar da amon rediyon motar Nafisa ta sake dubanta da mamaki ta ce" Wai da Ni kike RAUDA?" Rauda ta lumshe idannuwanta da wani yannayi ta daga kafarta ta saka cikin motar sannan ta janyo kofar ta rufo da karfin tsiya ta juyo bayan ta ajiye wayarta a aljihun motar tana kallon yan matan gaba dayansu ta ce" Da ke, da kuma ku nake, Akoy mai matsala da Ni ne? Mu warware ta saboda bana son kwonciya da tunanin wani banza, nace inada matsala da ku ne ta yadda zaku ringa wulakantani a gabana?!" Ta karashe a kausashe tana juyowa gaba dayanta Direban ne da sauri ya shiga yana fadin" HAJIA, kin ga kar ki kula su sauko ki yi tafiyarki, ko me suka maki ki yi hakuri kin ji?" Nafisa ta cafe maganar tana fadin" Karma ta sauka, ta yi mana abinda zata yi!, da ke din nakkkkkkkkkkkkkk" K din kawai ya dan fito a karshen furucinta ta samu kanta da dantse harshenta lokaci daya sakamakon dauke fuskarta da Rauda ta yi da mari sannan ta rike mata wuya harda kokarin daneta a cikin motar Ihu suka kwasa sauran yan matan biyu suka shiga kokarin kwantar Nafisa, sai dai gannin abin na neman zuwa kansu dayar ta bude motar ta fice tana haki har takalminta ya cire saboda yadda ta fito daga motar hankali tashe ta sake duban Nafisa dake kai duka a iska bata samun Rauda din, ita kuma Rauda har idannuwanta sun juye ta rike mata wuya taf tamkar wace zata aikata kiyama Gannin za'a yi kisa ya saka shi fitowa da sauri ya bude bayan ya damko Rauda ya fizgota da dukan karfin da Allah ya bashi, ama cikin ikon Allah sai da ya wartota da dan kunnen Nafisa guda wanda ya yi fitar karfi ya janyo ya ja mata shatinen da ya farke mata da jinni Kusan a tare suka saka ihu, shi direban da Nafisar da kuma dayar kawar da ta kasa fita saboda gaba daya Nafisa kanta ta dane garin fadan Mutane tuni sun fara taruwa a wajen motar a lokacin da ta warce jikinta ta sakar masa harara ta sake ridar motar shi da kansa ya so yin hali irin na mata, wato ya ware muryarsa ya kwala ihun a taimake shi, sai ya ga ta janyo wayarta ne da dan yalolon mayafinta Ido tuni sun kade mata ta dubi Nafisa dake ihun ta yanka mata fuska murya a dake ta ce" Ban maki komai ba cikin tarin abinda nake son maki, ba kin ce a ce min idan kika ganni sai kin wulakantani ba? Ni zan fada maki gwa da gwa kin ciri katin fada da Ni mai rabamu sai Allah!, dan na maki alkawarin haduwa goma sai na kawo maki hari sai dai ki kasheni, zan nuna maki mayar nake ta kirki idan na riki wuyanki, haka kuma zan nuna maki mai kwacen mazan mutane nake ta hanyar bin duk wani namijin da zai nuna yana son ki, ke sai na zame maki *AZAL* a rayuwa tunda kika zagar min iyayena!, sannan ki je ki sake bincike labarin da kike da ba daidai din bane karamar yar is....." "RAUDA?" Muryar mahaifiyar Atu ta katse ta Tun daga kanta har kafarta dake ja ba takalmi ta bi da kallo sannan ta karaso da dan sauri tana yiwa ya'yan Atu magana kan ya watsa mutanen dake neman yin taron idi a wajen ta sake zubawa Rauda ido sannan ta leka motar da kuka da ihu ke tashi Sai da ta tsorata gannin yadda jinni ya BATAWA Nafisa atamfarta da fuskarta A tsoracen ta ce" Subahanallah, innalilahi wa inna ilaihi raj'une, menene duka wannan? Yanzu RAUDA dama baki daina fada irin wannan ba? Me ya yi zafi haka? Kai Usman maza fitar da mota a kai wannan asibiti, ke kuma wuce mu je ciki wuce, dan Allah kowa ya tafi ku tafi kawai , du kun tsatsaya an rasa mai kama masa a kashe fitinar nan sai da ta zama haka? Subahanallah Rauda yau sai na saba maki yau sai na saba maki Rauda!" Nafisa da ake tarewa tana kuka ita kadai ta san me take ayanawa a zuciyarta, abu daya ta sani in har wannan mahaukaciyar ta mata ila sai ta rufeta dan na zata taba yarda ba, ashe mahaukaciya ce bata sani ba? Da ta san bata da hankali na zata taba yarda su shaki iska daya da junna ba, a irin yadda take kafa kafa da jikinta ita ko fada bata taɓa hada jinni da kowa ba, abu daya ta sani in dai tana fada da kai in ta sakoka a gaba da habaice habaice da harare harare har sai ka ji kamar ka daina fita cikin sa'ani, sai gashi tun kafin abin ya kaisu da haka daga magana wannan mahaukaciyar ta mareta hadi da yi mata rauni? Ba zata iya yafe wannan wulakancin ba Rauda kuwa bata tsaya ko'ina ba sai cen kuryar su Atu Tana shiga ta samu waje ta zauna a kasa ta sada kanta Jim kadan sai ga mahaifiyar Atun ta shigo , tun kafin ta zauna ta shiga fada tamkar zata ari baki, fada take yiwa Rauda irin fadan da uwa ke iya yiwa y'arta cikin fadan ya ce" Ashe bakya jin magana? Inace nan ma maku maganar fadace fadacen nan kuka ce min kun daina, shine zaki hada jiki da mace har ki mata wannan raunin? Ina anfanin wannan abin da kika aikata Rauda? Ya Salam me ya haɗa ki da ita da zafi? Me yasa wani lokacin bakya kwabar zuciyarki ne? Ko menene idan kika yi hakuri ba Shikenan ba? Mai hakuri yakan dafa dutse , a matsayinki na mace a kulun fada maku nake yi ko muryarku ba kowani banza bane zai ji kai tsaye, komai na mace abin a kilace ne a ririta, komai naki daraja ne da shi, har wancen ya kamo ki ya fitar da ke daga mota? Ya Allah haba RAUDA " A hankali Rauda ta dago idannuwanta tana kallon maman aminiyarta wace take kira da Mama itama, a sanyaye ta budi bakin da nufin fadin abinda suka yi mata sai kuka ya kubce mata, domin a duniya idan kana so ka ga hawayenta ya zamto zata fadi wani abin da aka yi mata har ya mata ciwo a zuciyyarta A hankali ta iya furta" ban masu komai ba, har iyayena suka zaga" Jikin Mama ne ya yi sanyi sosai, ta sani abinda ya shafi iyayen yarinyar na rikitata sosai, ko dan Kadara mai zafi ta daki rayuwarta ne? Idan abu ya shafi iyayenta bata iya yiwa kanta tsawa ko fada, ama du da haka sai ta ci gaba da yi mata fada mai shige da nasiha hadi da gargadin rayuwa kafin ta umarceta kan ta KWONTA ta huta ta kuma share hawayenta Allah ya sanyaya ya shirya Ta kwonta din, ama bata samu hutun da ya dace ace ta samu din ba sakamakon tinowa da Tata RUBUTACIYAR (litafin KwAte), tabas ta san Tata kadarar mai zafi ce, haka kuma bata cika son tinowa da ita ba saboda a duk lokacin da ta tuna tana iya wuni ta kwana cikin halin kuncin zuciya da bacin rai, kwata kwata bata so hakan ta faru a wannan babbar ranar ba, rana ce ta farin cikin aminiyarta wace ta jima tana hasashen irin wunin farin cikin da zasu yi, sai gashi wata wace bai dace ace ta shiga huruminta ba ta saka ta aiki irin na rashin hankali A lokacin da ake hada haɗar zuwa a dauko amarya daga wajen da take wuni ta samu ta silibe jiki ba kwari ta fice a gidan ta je ta samu dan sahu ta shige ta nufi gidansu A lokacin da mai adaidaitar ya tunkaro gidansu sai ta ji inama ace zata iya samun shiga ba tare da ta hadu da kowa ba? Kai da ta ji dadi sosai Idannuwanta kyam a kan kofar shiga gidan bayan mai adaidaitar ya tsaya ta sauko ta Bude ambulop din nan tana duba kudin ciki ta zaro ta mika masa sannan ta juya ta sake zubawa kofar ido kafin ta sauke ajiyar zuciya ta nufi cikin gidan tana rokon Allah ya sa kar ta hadu da kowa Tana shigowa gidan daidai Farisa na watso ruwan wankin da ta gama tsakar gidan ba abinda ya shafeta da gudun wajen ya cakule Kallon Rauda ta yi daga kasa har sama ta tabe baki ta yar da robar wankin nan cikin rana ta yi shigewarta cikin madaidaicin falon gidan Ajiyar zuciya ta sauke sakamakon jiyo sautin Muryar Farisa tana fadin" Mama ga Rauda nan ta dawo fa, dan Allah ta dora maki girkin Ni na gaji da yawa" Takalmanta take cirewa kunnayenta suka jiyo mata magangannun da suka gama zaunawa a kirjinta masu kayar mata da gaba da hadasa mata bugun bugun zuciya, gashi amon Muryar na Maman matsowa yake yi tana fadin" wace Raudar? Yau da ban ci mutuncinta ba marar mutunci da bata gaji abin ALKHAIRI ba? Ace ana auren a gidan kawar taki masu kuɗi kina babar kawa ba zaki tsaya ki kawo mana abin arziki ba zaki dawo min yanzu? Uban me kika zo dauka a gidan ko dan nice banza da bani da mai tausaya min kika dawo ki ci dan abinda na kurkurta na ajiye? Ina take munafukar banza da wofi wace babu ta sauka a gidansu ta yi ya'ya ta yabanya Shegiya wace ta gaji tsiya?" Kai ta sauke kasa tana sauke ajiyar zuciya hadi da ambaton Allah a cen kasan zuciyyarta sannan ta dago da sauri tana kallon inda Mama ta ja ta tsaya tana kare mata kallo da wani matsiyacin kallo Jiki ba karfi ta ciro ambulop din da aka bata, wace ta amsheta ne dan ta ba Mama ko zata samu ta numfasa cikin Salama, tana rayuwa a gidan nan ne dan tana kawo irin gudunmuwar da Mama ta fi so wato kudi, ba ruwanta da sannin ta hanyar da zata kawo mata, ita dai burinta ta ciro ta miko mata, ba godi bare na gode zata tisa kudin da bata bada abin siyarwar da aka Saïda aka kawo mata ba ta irga ta toshe a harshen zani ta boye ba, dan na ita ta haifa ba bale hakan ya dameta , wannan din itace kadai hanyar da RAUDA ke iya samun abinci a gidansu, gidan kannin mahaifinta , marikinta Ambulop din Mama ta bude ta dubawa, ido ta zarro sakamakon kudin da ta gani a ciki ta dago tana dunanta ta ce"     Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsatatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *4* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nijar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   Ido ta zarro sakamakon kudin da ta gani a ciki ta dago tana dubanta ta ce" Wadinnan kudaden duka naki ne? Ama sato su kika yi ko?" Cikin nauyin harshe da zuciya Rauda ta girgiza kai ta ce" A wajen kai abincin angwaye aka bamu" Ido Maman ta sake kwalalowa tana fadin" Ikon Allah, shi yasa nace maki yau din nan ki dage bakin rai bakin fama ki warto abinda kika samu kar ki yi sake ko kadan a fi ki ci, ke ce fa aminiyarta ta hannun dama, kin ga dalilin auren nan kema sai na fara maki dan tare tunda an mutu an barni da wahala dan ko shi wanda ya dauko ya kawo min ya zura min ido ina ta fama ina faduwa ina tashi, YANZUN me ya dawo da ke gidan tun warhaka bayan ba'a yi mai kankat din ba, ba'a kai amaryar ba?" Da kyar Rauda ke iya daga idannuwanta, muryarta a raunane sosai gaban wace bata iya dagawa murya ta ce" Kaina ke min ciwo sosai, shi yasa na dawo gida dan hayaniyar jama'a ta yi yawa a cen din" Sai da Mama ta yi mata kallon shekeke kafin ta tabe baki ta juya tana fadin" Kin ga, karma ki cire takalmi maida shi, inada panadol a nan bari na baki ki kora da ruwa ki juya, hayaniya ai dole a yi, in banda ɗorawa kai abu kai ba kowa ba kace ba za'a yi maka hayaniya ba, ki wuce kawai ki koma dan WALAHI na tabbata tunda yanzu kika samu wannan wanda zaki samu in an jima sai kaina ya kule wajen irge" Tana fadi tana nufar dakinta ta dauko maganin da ledar ruwa daya ta dawo ta fasa ta mikawa Rauda dake tsaye har kamar juwa zata bugata da kas ta ce" Sha maza juya ki koma " Jiki ba karfi ta hadiyi maganin cikinta ko abincin kirki babu a ciki ta juya tana langwui ta nufi kofar gidansu kunnayenta na jiyo mata Maman na fadin kar fa ta dawo da wuri sai an karkare komai an gama........, wannan din itace kalar rayuwar da take yi a gidansu, gidan kannin mahaifinta, wanda ya je ya daukota a wajen cousin sister din mahaifiyarta tana cencanarta daidai karfinta yana fada yana komai yana fada mata cewar shine gatanta shine dolenta bata da wani uba sai shi bata da wani dangi sai shi yana raye ba zata je gidan yar uwar yar uwa ta rayu ba, sai dai kashhh, eh lalle uncle dinta mai zuciyar yi ne, ama kuma tasa jarabawar rayuwar shine shaye shaye, idan akace wata ya kai karshe dama ba mai nemansa, gaba dayan yan kudaden na aikin yake kwashewa ya je gidan giya ya yi zamansa ba za'a kuma ganninsa ba kuma sai ya cinye abinda ya samun ya fara rasa abinci sannan zaka ganshi a gidan , wannan dalili ya sa matarsa ke Tata rayuwarta itama yadda ta yi niya, eh lalle da nemanta ake dora tukunya a gidan, ama kuma wani barin ta maida yar rikonta jarinta, dan a mutu ko a yi rai sai Rauda ta nemo mata kudin da bata dora Mata kayan sana'ar nemowa ba, idan bata kawo ba zata riski wulakancin rayuwa ita da yaron uncle din nata wanda mahaifiyarsa ta rasu ta bari mai fama da tabin hankali, kusan a gidan Allah ne gatansa sai ita dake fama da ragamar hidima da shi ta yau da kullum, wahalhalunsa kadai sun isa su sakata a wani hali duba da shekarunta da kuma kasancewarta mace, sai ga wahalar da ta fi kowace , wace kiri kiri take gane Yaren marikiyarta in har bata kawo mata ba komai na iya faruwa ciki harda korarta, shi yasa take tafiyar da rayuwar ta tsakaninta da maza masu sonta ba jin tausayi in dai ba zaka bata ba dama kai din ba abokin tafiyarta bane, bata taɓa sakawa ranta zata auru ba, shi yasa take tafiyar da rayuwarta yadda hali ya bada,.....cikin kudira ta Ubangiji a haka din har yanzu bata bankadar da kyauran da ake yi mata kallo ba, sai dai ita da kanta ta san da wahala har ta bi iyayenta da kanninta kiyama ba tare da ta barar da mutuncinta ba, duba da yadda yannayin ya koma yanzu tsakanin samarin da yan mata bani in baka ne, da wahala ka zauna zance da saurayi ba tare da ya kawo maka lalata ba! A sanyaye ta karasa bakin titi ta tari san sahu ta masa kwatancen gidan su Bara'atu bayan ta saka hannunta a rigar Mamanta wajen da ta boye kadan daga cikin kudin da aka bata dan ta samu na cin abinci idan an Hanna mata ta kuma siyawa yaron wajen uncle dinta ta ciyar da shi koda a boye ne dan yawancin lokuta idan tana cikin punition har shi shafa take yi, dan abincin da ake zuba masa a robar nan blue ta almajiri tsaf ake iya Hanna masa ace abincin ya yi kadan A lokacin da suka karasu tuni ana cikin gidan ana ta haramar daukan amarya wace ta rikicewa mahaifiyarta da tambayar ina RAUDA? Mahaifiyar Tata kanta ta nemeta ta rasa har ta shaida mata ga inda ta barta , wato a dakinta tana barci A karro na bakwai Kennan Atu ta kuma kiran layin Raudar, nan ta ci Sa'a ta daga kiran tana kokarin daidaita muryarta a sanyaye sosai ta ce" Aminiyatahhhhhhhhhh, yau zan kai aminiyatahhh dakinta" Atu dake ta rike hawayenta a hankali ta sake su tana sauke ajiyar zuciya gannin Rauda ta daga labulen falonsu ta shigo idannuwanta a kanta Soyayya Allah ne ke haɗawa, zumunci Allah ne ke haɗawa Atu ta fi RAUDA komai na rayuwa, kama daga jin dadin gaban iyayen har zuwa yannayin halitta dan kuwa ba laifi Atu jinni ce ma larabawa gaba da baya, ama Allah ya saka mata soyyayar aminiyarta a zuciyyarta kamar yadda Allah ya tankwaso zuciyar RAUDA duk irin yadda ta cinkushe da sama da kasar rayuwa ta samu budewa Atu take rayuwa da ita tamkar y'ar uwarta ta jinni, aminiyarta da zuciya daya Sunna da alkawaririka a tsakaninsu masu girman gaske, haka kuma sunna iya yinsu san gannin zumuncinsu ya haifa masu abu mai alkhairi duniya da kiyama A hankali ta zauna daf da ita, a sanyaye sosai Atu ta dora kanta da ya sha sarkar nan ta larabawa saman gashinta wanda ya sha turare da nadin lafaya a gefen kafadar RAUDA kasa kasa ta ce" Kin san kafarki kafata? Na zan taba yarda na je na barki ba" Murmushi Rauda ta yi wanda ya ratsa har zuciyyarta, a sanyayan itama ta ce" Kin san ba'a taba yin haka ba? Karma ki rakito mana rikicin da bashi da anfani" Dagowa Atu ta yi tana kallonta ta ce" Kar mu yi haka da ke, na sh fada maki in dai bamu yi aure tare ba idan na rigayeki sai dai ki tare a gidana, nima haka ko?" RAUDA ta dan kwalalo ido kasa kasa ta ce" bana son iskanci fa " Atu ta hade fuska ta ce" Ni shi na fi so, me zaki yi a gidan cen? Bana sonki a cen" A hankali RAUDA ta dan zuba mata ido, sai kuma ta yi gagawar kawar da tunaninta, domin da farko ta so ta sanar mata abinda ya faru yau dinma, dan a duniya Atu ce kadai halitar da take tardowa da zafi zafi ta sanarwa damuwarta, sai dai yau ba ranar ta daga mata hankali bane, sai kawai ta wayance ta mike tana fadin" Bani da lokacin shirme irin na auta, bari in idasa harhada maki komatsanki dan mun kore ki fa, ba kuma zamu sake karbar shirginki ba yanmata " Ita dai Atu wata Salama ta samu a cikin zuciyyarta, Duda yanzu suka gama hawa sama da faduwa da kanwar mahaifiyarta a kan RAUDA, Tati ta nunawa mahaifiyarta bata son kusancin Atun da RAUDA, wai yanzu duniya ta lalace , yaushe rabon duniya da ƙawance, har ta karɓe tarin suturun da Atu ta warewa Rauda zata bata tace ba za'a bata ba, duniya ta lalace ta daina tausayin kawar nan Tata tana iya son mata miji, ire iren abubuwan nan dai mararsa dadi, har sai da Atun ta fara kuka sannan ta kyaleta, dan ba zata iya ganewa ba, sam ba zata yarda da irin zumuncin dake tsakaninsu ba, amana daya ce, gamon jinni ne daga Allah, tunda *AZAL* ta fada ratuwarta RAUDA ta rufa mata asiri bata tunanin a nan duniya wani abu zai rudi Rauda ta wukakantata ba, wai ba maganar miji bane ake yi? Su auri miji daya har zuciyyarta ba zata yi bakin ciki ba, tana son RAUDA domin Allah kamar yadda itama take sonta Bayan sallar isha i aka shiga hada haɗar tafiya da amarya A cikin motar da aka dauko amaryar mutun uku ne kawai a ciki, amarya, gefenta auntynta kanwata mahaifiyarta sai RAUDA a dayan gefen tana rike da hannun amaryar sunna magana kasa kasa tana ta rarashin Atun kan ta daina kukan hakanan dan sun sha kuka tare har kamar zata kamu da ciwon kai Anguwar jan gwarzo ne gidan Bara'atu, da yar tafia kafin ake isawa, motarsu na shiga gidan aka datse taron mutanen dake waje dan mutanen sun yi yawa sosai gashi an shigo da amaryar A Nutse Teti cike da isa irin ta uwar amarya ta ce" Direba, bana son kowa a hanyar dakin yarinyata, idan na shiga da ita dan Allah a dakatar da kowa, bana so kowa ya shigo, idan nace kowa ina nufin kowa da kowa!" A lokacin da take wannan bayanin RAUDA kadai ke jinta, ita Atun hankalinta na wajen mutanen dake tare tana mamakin karar da aka masu, yawanci kuma saboda RAUDA aka masu wannan karar A hankali RAUDA ta dauke dubanta daga kan Teti, tana iya cewa ta jima da Sannin matar bata son zumuncinta da Bara'atu, Akoy lokutan da kiri kiri ta nuna bata son zumuncin nan nasu saboda yanzu ba'a kawar arziki, a lokacin ta daukewa Bara'atu kafa da gidansu sai da mahaifiyarta ta sameta da kanta ta mata fada ne suka koma kamar da, a kulun idan ta ga irin haka takan jadadawa ranta Adu'ar da take yi wace ta tabbata Allah ba zai kunyata mu'amalarsu ba domin saboda Allah take tare da ita, a yau in bata yi farin cikin ci gaban Atu ba , ba zata zamo mai bakin ciki ba, Atu itace yar uwar da ta rasa, itace wace take fadawa damuwarta ta yi kuka ta share nata hawaye A hankali ta samu ta silibe daga cikin kawayen makarantar su har ta samu ta fito bakin baban titi cikin nutsuwa ta shiga takawa a kafarta, ba dan bata da abin hawa motar komawa gidansu ba, a'a sai dan fatanta Allah ya sa idan ta isa Mama ta yi barci Shikenan ba sai ta tisata da cin zarafin da ta saba ba Tun kafin ta fito daga Anguwar su Atu, wato gidan da aka kawota aure wasu motoci biyu suka shawo kwanar masu shegen daukan ido da kyan gaske Bata yi zato ba sai gani ta yi sun tsaya daf da ita, hakan ya sa ta dakata dole da tafiyar da take yi , tana kallon motar A lokacin da madubin baya ya bude idannuwanta suka sauka a fuskar ango murmushi ya bayyana a fuskarta ta ce" Kar dai kace min har an rako ka?" Shima cikin barkwoncin da suka saba da junna bayan ya roki amini kuma aboki a wajensa kan sai ya zo rakiyarsa har yana fadan kar ya tsayar da shi zai je gaisar da HAJIA yau , sai kace auren farko yace da shi eh lalle ba auren farko bane ama soyayar farko ce dan Allah ya raka shi, sai gashi kuma ya tsayar da su a bakin hanya wai ga aminiyar amarya ko me? Shi yasa ya gama cika fuskarsa ya zuba masa ido shima yana jira ya gama wulakancin su tafi Dan murmushi ya yi ya ce" To yaya zan yi da raina aminiyar aminiyatah, ban gane ba har kin taho baki tsaya kin kwaci budar kan ba?" Murmushi ta saki yanzunma, cikin tsarariyar sanyayar muryarta ta dan girgiza kai ta ce" Wannan ai ka san koda ban kwata yau ba bashi ne, bana so na yi dare ne na rasa abin hawa daga nan zuwa gidanmu" Daya daga cikin abokan su dake gaba ne ya leko shima cikin shigar tasa gizner sai kanshi suke ya ce" A'a haba aminiyar aminiyar aminina kin san dai ba zamu bar tsaleliyar budurwa irinki neman abin hawa ba, me anfaninmu? Shigo Mu je idan muka ajiye shi da kaina zan kai abata nima gida ko?" Tunda suka fara kyarkyarar kamar yadda ya ambaci abinda suke yi a gaban karamar yarinyar da muryarta ya saka shi fasarata haka baima gane ta dazu da rana bace ransa ke kuna har sai da ya ji wani balagagen rashin da'a wai ta shigo su je ya saka shi kallon na gaban da duban hakan ba zata gyara ka ba sannan ya dan kalli angon kasa kasa ya furta" Bana son bata lokacin mu je mana"......ya karashe yana sauke idannuwansa a kan fuskarta a lokacin da itama ta kalli tasa fuskar dan sarai yannayin magana a kamilancen da jimula ta rashin mutunci ta mata kama da ta wanda yace a kore su dazu baya son surutu, ai kam tana sauke idannuwanta suka sauka a fuskarsa , kasancewarta mai baiwa irin ta ji ya saka abinda ya fada tsaf a cikin kunnayenta, har ya zamo a yanzu ta kasa hadiye yannayi na harara da watsarwa da idannuwanta suka dauko sannan ta kalli angon bayan yi murmushi kasa kasa sosai ta ce" Zan dawo ne, kar ka kakabe aljihun dan nawa bashi ne" Daga haka ta juya ta mikar da tafiyarta dan gaba daya nunawa ta yi bata ji Yaren dayan abokin angon ba "YUSEF Please kar ka fita mana" Elhaji ke fada yana kokarin Hanna shi fita a motar dan takaici su ya saka shi saka su tsayawa da nufin zai fice Idannuwansa ya dan lumshe kasa kasa ya ce" Zan zo fa, ka ga zan je har wajen su Elhaji ne bana so na cika dare" A dole Elhaji ya bar shi yana kallo har ya bude dayar motar ya shige baya, motar dake dauke da yan mata biyu , sai abokinsa da kuma direbansa suka dauki hanyar Fada Ajiyar zuciya Elhajin ya sauke yana fatan ganin ranar da amininsa zai daina wasu halayan da suka zamo basu da anfani a duniyarsa, a matsayinsa da darajarsa sam basu kamaceshi ba, sai dai abinda za'a fasara ahalin nasu da shi menene , shin *AZAL* ya sauka a gidan nasu, ko karfin jinnin dake yawo a jikinsu ne ya jaza haka? Rayuwar dai gatanan kowa da tasa a boye, shine uban garin nasa ba boyaye bane tunda ba ubanda yake tsoro!   Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsaftatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *5* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   A lokacin da Rauda ta karasa gidansu dare ya tsala sosai, ama kofar gidan a bude take ham, hakan ya sa ta gane cewar Uncle dinta ya dawo gida yau Ajiyar zuciya ta sauke a lokacin da ta ganshi zaune saman kujera yana kallon kofar shigowar Karasawa ta yi inda yake zaunen tana dubansa da kula ta ce" Barka da warhaka Abu" Yannayin da yake ciki na damuwar gannin dare na neman tsalawa bata shigo ba bai gushe a fuskarsa ba ya ce" Daga ina kike yar gidan Abu har dare ya yi haka baki shigo ba? Tara fa je neman yi" Ajiyar zuciya ta sauke, tana ji a cen kasan zuciyyarta tanada wanda idan yana cikin hayacinsa yake tunawa da ita, tanada wanda ke damuwa da shigowarta in har yana cikin hayacinsa A sanyaye ta ce" Ka manta yau ne auren Bara'atu? Daga kaita muke Abu" Ajiyar zuciya ya sauke mai nunin ya samu salama a zuciyarsa a sanyaye ya ce" Raudana ki yi hakuri da yannayin rayuwa kin ji? Ki ci gaba da sakani a addu'a, kin ga wannan lokacin ban kashe kudin ba na dawo da na tuna da ke da kanninki, in sha Allah Ni na san zan daina abinda nake yi na zo na kula da ke, ki kama mutuncin kanki kin ji yar gidan Abu?" Idannuwanta ta ji sun cika da kwallah ya Allah, inama ace ta wayi gari bafanta ya daina dukkan rayuwar nan da yake yi ta wulakantar da kai? Da sai ta fi kowa farin ciki, kuma tana kyautata zaton samun yanci irin na wasu ya'yan masu yanci, sai dai kashhh, haka yake fadi kulun, kuma Adu'ar kuwa yi take yi, ama ko yanzu alhamdulilah mutumen da idan ta yi zafi za'a kawo shi a watsar ya sha bashin giya yau har ya riko cenji? Kwonci tashi wata rana ana iya wayar gari a ga ya daina abinda yake yi din, babu abinda addu'a ta bari da izinin mai duka "Nima burina ki samu miji na maki aure, in sha Allah kafin na mika ki dakinki sai na daina shan komai kin ji Raudana?" Rauda ta sakar masa murmushi ta mike ta shige a hankali ta fitar masa da yar yololuwar katifarsa ta shinfida masa sannan ta koma ta dauko sangenta ta daura masa ta masa sai da safe ta shige dakinsu ita da kannin nata ta raba ta KWONTA ko tufafinta bata cire ba, dan burinta ta samu hutun dake hadasa mata ciwon kai, sosai kanta ke ciwo rashin gata ya sakata bin rana dan nemowa Mama kudi _______________________________ Fada Tunda aka sanar da shigowarsa fadar ya saka duk wani mai motsin kai daidaita kansa Ba harkar kowa zai shiga ba, ama kwarjininsa da jinnin dake yawo a jikinsa ya saka duk wani marar ji ke kama kansa idan zai shigo gidan koda na second daya ne Gannin motocin dake parker ya saka shi dan tabe baki ya bude motar ya fice da hannunsa ya yiwa su Ishak alamun su zauna a ciki kar su fito, dan mahaifinsa na nan , ko me yake tsakaninsa da kakarsa ba zai so mahaifinsa na fada baya ji ba Bai damu da muryoyin da yake ji sama sama kadan na tashi a baban falon ba Ya dana kai yana salamar da shi kadai ya ji abinsa a cikin zuciyarsa Hular dake kansa ya cire bayan ya sauke idannuwansa a kan duniyarsa, mahaifiyarsa, wace bai san cewa harda ita a irin zaman nan ba, duba da ba lafiya ne da ita ba kulun cikin ciwo bai yi tunanin tana nan ba da daren nan, tunda ba gida daya suke da sarakuwarta ba wace ta dora Mata karan tsana tana kiranta da lalura ce zama da ita kulun ciwo har ta karra rikita mata yannayi da masifarta, har hakan ya zo ya shigar da fitinaniyar gaba tsakaninsa da ita , dan ba zai taba iya amincewa yana ji yana gani haka na faruwa ba! Bai iya kallon kowa ba sai da ya karasa har daf da mahaifiyarsa ya cire hular kansa ya duka har kasa ya kamo hannayenta da ya ji su dumi sosai ya dora a gefen fuskarsa kasa kasa ya ce" Khalb, me kika fito yi bayan na shinfidar da ke dazu?" Murmushi ne ya subuce mata a saman lebenta, tana kallon yaronta, wai ya shinfideta sai kace yarinyar goye ya dai kofar mata y'a ya sakata hawa gadon dole wai jikinta da zazabi , to bayan fitarsa ne mahaifinsa yace ta fito su gaisar da HAJIA A hankali ta ce" Baka gaisar da mutane ba BIYA MARADI" Sai a lokacin ya sauke dubansa a kan mahaifinsa, wanda shi dinma shi yake kallo da tarin abubuwan dake cikin zuciyarsa Dan musmushi ya sakar masa yana dauke dubansa a hankali daga kansa da girmamawar da ta zame masa wajibi wace mahaifiyarsa ta yi yaki kan dorashi a haka bayan ta fada masa cewar ya guji fushin ubangiji a kansa, babu ruwansa da tsakaninsu, ko me zai mata nasa ido ne babu ruwansa, ama ina, sai da suka yi abinda ya daina gannin girmansu, domin du irin yadda ta ringa gujewa wasu yan wulakanci lokaci zuwa lokaci tsakaninta da su sai da suka ringa yi a gabansa, ya zamto du irin soyayar da kakarsa ke masa shina yake yi mata tsana mai karfi Tata ta shiga zuciyarsa, saboda bata ragawa mahaifiyarsa a gabansa Sai da ya gama bin kowa da kallo, daga inda yake tsugune gaban mahaifiyarsa ya yi masu gaisuwar jimula ta hanyar fadin" Sanunku dai" Kanwar mahaifinsa ce ta tabe baki tana dauke kanta a ranta tana ayana' Haka fa, dan so wanda aka daurewa, ana iya zagin namu ya'yan tassss ama banda shi, in iskancin ne da rashin mutuncin ya dame kowa, nan dan rashin da'a har ware kansa ya yi daga cikin familly ama kuma a haka ake masa tarbar da ta fi kowace mutunci a cikin ya'ya, ba damuwa shi din da ake so sai ya kawo abin kunya a wannan ahali da izinin mai sama!' Sai dai du bacin ranta ba zai fito fili ba, bakinsa a zuciyarta, dan HAJIA dake wajen, dan du abinda za'a fada banda zaginsa a gabanta, basa shan inuwa daya da junna ama kuma kowa ya san tana shayinsa "YUSUFA, gaisuwar Kennan ?" HAJIA ta fada, da muryarta mai dauke da tsufa da alamun rashin lafiya Sarai ya ji ta, ama ya yi tamkar baya wajen, har sai da suka ringa mintsininsa bibiyu mahaifiyarsa da mahaifinsa sannan ya yi dan murmushi ya kallo wajen da RISLAN ke masa alamun ya gaisheta mana, ga janwar RISLAN din tunda ya zo kanta ke sade tana wasa da yan yatsunta zuciyyarta na dokawa da rigimar da take son rajabowa kanta Kansa ya cire ya maida kan hajiar, kamar daga sama ya ce" Sanu fa" Sai kuma ya daure fuska yana dauke kansa Sai da HAJIA ta sauke ajiyar zuciya na bacin rai tana kallonsa ta ce" Shikenan gaisuwar? Shin baka ji na karye ba? Ko baka ji ba da ka shigo yanzu ai ka gani ko? Ama maimakun ka min gaisuwar da ta dace da tausayawa sai kace da Ni sannu? Haba YUSUFA " "Haba HAJIA, haba HAJIA, wai kar ya gaishe kin mana, dan Allah kar ka gaisheta Yusuf sai me? In ba dan sarkafa irin ta HAJIA ba yaya za'a yi uwarsa ta ki ki shi ya so ki? Ba zai taba sonki ba HAJIA ko me zai same ki ya same ki ba damuwarsa bace, to wai da wane zai ji ne? Mutumen dake fama a gidan giya da kuma bin mata yaushe yake da tunanin tausayin wani nasa ko jin kai?" Kanwar mahaifinsa ke fada da yannayin hayaniyar da ta dan lafa bayan shigowarsa Mahaifinsa me ya fara maganar shima ransa bace ya ce" A'isha kar ki saka mahaifiyarsa a ciki, yaro ne ka haife shi baka haifi halinsa ba, da ace halayar mahaifiyarsa ya yi da mun ji dadi, ama yaron nan sam baya jin magana, ba sai kin hada da mahaifiyarsa ba, bata da laifi a halayarsa, itama babu yadda zata yi da shi ne, giya kuwa da mata ai su ya ba gaba sai hakuri" Kansa ya sake sadawa sakamakon matse hannunsa da mamansa ta yi HAJIA itama ta budi baki rai bace ta ce" Kin cuceni Balaraba, ban san me na maki da zafi ba, kin yi tsaye tsayin daka kin hadasa gaba da jikana, Ni da ke sai dai Allah ya saka min dan ba zan taba yafe maki ba, domin inada iko a kan yaron nan kuma Allah ya sani!" "Dan Allah ku yi hakuri" RISLAN ya fada a sanyaye yana jin zuciyarsa na karyewa, da yake da fashewa da kuka kamar yadda kanwarsa ta fashe da shi dan ana zagin Yusuf , dan sauran ya'yan tunda ya shigo suka fece, itama tana zaune ne saboda Mamanta na wajen, bata san haka zata faru ba da bata zauna ba, shin yaya zata yi da ranta a kan kiyayar da mahaifiyarta ke yiwa Yusuf?, Mamanta na masa kiyaya wace ta kazanta ita gashi Allah ya jarabeta da jarabtar dake neman halaka tunaninta, a Tata kadarar rayuwar tana ji a ranta koda makashi ne Yusuf tana so, ko menene hakayansa ta ji ta gani zata iya rayuwa da shi a haka, dama tana daya daga cikin masu masa yaki a gidan nan, ko yanzu itace ta tunawa kakarsu baya so fa yana waje kishiyoyin mamansa na nan ai kuwa kakar tasu ta salami kowa sai su ya su, gashi su dinma sunna neman daga masa hankali, dan a yadda kansa ke sade daga inda take tana gannin tarin zufar dake taruwa a goshinsa Itama muryarta a sanyaye sosai ta ce" Mama dan Allah ki yi hakuri ki bar yiwa Yaya biya maradi haka" Idannuwansa da suka kada suka yi ja ya dago a karro na biyu ya zubawa mahaifinsa su, sai kuma ya dauke ya sake duban mamansa wace kanta ke kasa ba zaka iya gane hallin da zuciyyarta ke ciki ba Hannayenta dake kafadarsa ya kamo a hankali ya dan murza sannan ya mike daga gabanta ya maida hularsa saman kansa ya juya da nufin tafiyarsa HAJIA ce muryarta na rawa ta ce" Tafia zaka yi ko kallona ba zaka yi ba?" HAJIA A'isha ta ce" HAJIA dan Allah ki koyi hakuri da shi, tunda ya nuna maki baya sonki ki yi hakuri mana, Allah ya sa ba shi kadai kika malaka ba bale ki yi kukan rashin jika, ita uwar tasa ya jika ya sha ta iya masa komai in an isa" "Haba aunty....." Yusuf ya fada a hankali yana sauke mata kaifafun idannuwansa a saman fuskarta tar da tar A hankali ya dauke ya sauke saman fuskar RISLAN da ya sada kansa saboda jin nauyin dan uwansa, wanda suke kaunar junnansu ama a kulun iyayensu na kokarin hadasa fitina a tsakaninsu, sam mahaifiyarsa bata son tarensu A tausashen da sosai mahaifiyarsa ta yi mamakin ganninsa a haka ya ce" Ka gani? Sai da nace maka ba zan zo ba, ka nuna min ikon da kake da shi na iya tankwasani ka sakani zuwa wajen da ake kallon idannuwa a wulakanta min mahaifiyata sannan a kirayeni mashayi mazinaci bayan mawakin kansa ya boye nasa kirarin?, RISLAN ka fadawa mahaifiyarka ana dane wasu abubuwan saboda albarkacin albarkaci, dan Allah ta rufa mini asiri kar tarin sunayen lalatacen dake kaina su karu ace bayan shaye shaye da zinar kuma na kara wasu, dan ina mai tabbatar maka irin yadda take jin mahaifiyarta Ni na fita ji, domin Ni ba zan kasance kananzir din daga hankalin uwata ba, har abada, abinda ya sa zan bar nan ba tare da na karya yatsar da aka nuna mata ba, kuma ka yi hakuri ka daina zuwa inda nake na roke ka!" Daga haka ya fice ya mako masu kyauran kofar da ya yi wani irin karan gaske sannan ya nufi wajen motarsa ransa a bace ya bude ya shiga ya ga babu yan matan sai ishak da direba kadai, dan tunda ishak ya ga ya shiga ciki ya salami yan matan nan dan ya san yau ba show sai masifa Bayan tafiyarsa shiru ne ya fara zagaye dakin baki daya kafin HAJIA A'isha ta shiga share hawaye kamar yadda ta saba ta ce" Shin yaya zai iya karbar mulkin garin nan? Shin me yake yawo a cikin gidanmu wanda YUSUF ke son falasamu ? Du fadi tashin da ake yi da sauki tunda bai fita waje ba, gashi yana so sai duniya ta san me muke ciki?, Yusuf sai kace annoba a cikin wannan ahali!" Da sauri Anna ta zubawa HAJIA A'isha ido, zuciyyarta na tafasa sosai da magangannunta Ya Allah, shin basu san karra bane mutanen nan ko ake yi ta yi wani motsin da za'a ce ta yi ba daidai ba? Kai ta sake sokewa tana ta hailala da ambaton sunnan Ubangijinta, dan tana so ne har su yi su gama bata tanka su ba, sannan tana nemawa danta tsari daga furucin bakunnansu Mahaifinsa ne ya dauki magana cikin yannayin da ya riga ya zama jikinsa rayuwar yau da gobe yana fadin"   Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsatatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *6* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   Mahaifinsa ne ya dauki magana yana fadin" Wace sarautar? Shima ai ya fito fili ya nuna bata gabansa, kema kin san a matsayin da ya taka a yanzu babu mai tankwasa shi amsar sarautar kauye, Bama zai yarda bane da wannan maganar, Ni ba abinda ya fi daga min hankali irin yadda HAJIA ke saka shi a ranta, ba zata iya hakura da shi bane ko menene oho, tunda ya nuna baya son zama a nan din ai sai a hakura" HAJIA dake fama da kanta ga kuma abinda ya faru ido rufe ta shiga fada tana fadin" Ni dai abinda kuke min bana so, a kulun fada maku nake yi a kan yaron nan ina iya BATAWA kowa, yanzu da baku masa haka ba ai da bai yi fushi ya tafi na, rabona da shi a kadan an kusa wata biyu, yau dalili ta yi ya zo inda nake kun harzuka shi, Ni bana gannin laifin jikana, na uwarsa nake gani, itace ta bude min hanyar komai ta halayarsa, ta Saïda gadonta ta masa jari bayan ita ta san mu ba matsiyata bane, ta saka du ya tsani kowa sai ita kawai yake so, ba damuwa Allah sai ya saka min ku tashi ku bar min waje Ni na ji da abinda yake damuna!" Anna ce ta fara sauke ajiyar zuciya ta ciciba ta mike da kyar sannan ta karasa daf da HAJIA ta duka a tausashe ta ce" Allah ya bada lafiya HAJIA, Allah ya huci zuciyarki" HAJIA ta kawar da kanta bata amsata ba har ta mike ta fice daga dakin gaba daya tana tafiya a Nutse ta nufi hanyar ficewa a kafarta du irin daren da ya tsala Kasancewar mahaifin Yusuf bai fito da wuri ba sai da ya salami sauran matansa ya je ya yiwa ɗan uwansa salama wanda shine sarki a yanzu sannan ya fito ya nufi motar yana Adu'ar Allah ya sa ta kunna AC kar aje haka ta zauna ita da bata son zafi Yana karasowa ya ga motar wayam babu ita a ciki gabansa ya yanke ya fadi Da sauri ya sake dubawa ya ga eh lalle fa bata cikin, hakan ya sa da sauri ya shiga nemanta a farfajiyar gidan dan ya san da wahala ta koma cikin gidan wajen kowa dan kusan tsanar da HAJIA ta yi mata ya sa bata shiri da kowa, kowa ya tsaneta a gidan sai shi da yake son abarsa tamkar ransa Yana son mahaifiyar Yusuf fiye da tunanin bawa Ciwon ta bai taba damunsa ba Bai taba gajiya da tatalinta ba Duk irin tsakaninsa da mahaifiyarsa ta gaza sakawa ya saki Mahaifiyar Yusuf wace take ikirarin nauyi ce a wuyansa marar anfani, bata da wani anfani a duniya sai na karar da dukiyar yaronta, kulun ita ba lafiya kulun ana hanyar fita da ita neman lafiya, babu irin matsin da bata masu ba dan mahaifiyar Yusuf ta fita daga ahalinsu da kaffafuwanta ama ta jure ta kawar da kai take zaune a gidan ba dan komai ba sai dan yaronta daya jal dake rayuwa cikin gararin yau da gobe da yan uba gaba da baya, wanda abin ya shafo harda Mahaifinsa domin yau da gobe ta saka abinda kanwarsa da wasu ke fada masa a kan yaron nasa shima ya fara kwaikwayar yarensu yana fadin abinda ba ALKHAIRI babu kuma magani ma yaron nasu, tana zaune a wannan ahali ne dan ta sani komai tsiya adu'arta itace a sama da ta kowa dan haifa ta yi, kuma ita ta sani koda kare da sata dadawa da warinta, Allah ya kadarta mata aure a irin wannan ahali bata da yadda ta iya sai hamdallah da neman hanyar gannin shiryuwar yaronta dan babu abinda ya gagari Allah, kuma ko wa zai zagar mata ba zata rama ba, zata fadawa Allah ya isar mata ta hanyar shiryar nata gudan jinninta mai sonta da kiyaye bacin ranta, to in bandama abin fada da baya masu kadan yau har sunna da bakin gorantawa wani abubuwan rashin ji na yau da kullum? To wane ba wane ba makaho a bisa makahon doki! Kiyaya ce an dasa a zuciyar mahaifiyar mijinta Tata tun kafin ta shigo gidansu, an fadawa mamansa cewar idan ta yarda aka auro irinta to fa zata rabata da danta, sai aka yi rashin dace dan nata na yiwa maman Yusuf makahon so din da cece kuce din mutane suka yi tasiri a zuciyyarta, tun ana boyayiyar kiyaya da shayi har aka dawo yau da gobe da zama waje daya ya sa ake abu kamar a zamanin jahiliyya, sai dai basu sani ba, ciwon da take fama da shi na gwuiyoyi bai taba kwakwaluwarta ba, hakurinta kuwa ta jima da YANKEWA kanta zata ci gaba da yinsa ne da mahaifiyar mijinta kadai, itama dan tana yar halak, duka sauran zata basu amsoshin tambayarsu a daidai lokacin da ya dace Nemanta yake yi hankalinsa tashe har bangaren HAJIA, inda ta ja tsaki rai bace ta ce" Ni kam yau na hadu da balakin wannan mata, to yarinya karama ce da zaka wani daga hankali dan baka ganta ba? Allah ya sa Allah ne ya rabaka da kaya!" Jiki a sanyaye ya fito daga ɓangaren hajiar ya nufi motarsa ya tayar yana tambayar masu tsaron fadar a zuciyarsa yana tunanin ina ta nufa duba da yar tafiya tsakanin fadar da cikin baban gari Damagaran, inda gidanta yake, gashi dare ya yi kuma Yusuf ya jima da tafia Sosai kirjinsa ke dokawa, hankalinsa gaba daya ba a jikinsa ba har ya samu ya karasa gidansa Tun daga bakin kofa masu gadi suka sanar da shi HAJIA ta dawo hakan ya saka shi sauke wata irin ajiyar zuciya sannan ya karasa wajen ajiyar motoci ya parker watsetsiyar motar da YUSUF ne ya cenza masa ita cikin sababin da suka shigo ne sai da mahaifinsa ya fara murzarta kafin ya sake su kasuwa A sukwane ya karasa baban falonta yana ambaton sunnanta Shirun da ya ji ya tabbatar masa bata nan dan haka ya nufi karamin falonta na cen cikin dakinta Zaune ya sameta saman kujera waya a kunnenta tana magana a hankali, wanda ya tabbata da Yusuf take maganar dan idan ka ga ta maida hankali tana magana cikin nutsuwa da tausasawa sosai da yaronta take magana shi kuwa yana zuba mata rigima A tausashe ta ce" Ka tabbata ka daina fushin? Idan baka daina ba nima fushi zan yi fa?" Yusuf ya saki dan murmushi yana jin nutsuwa na shiga dukan gaban jikinsa, shin yaya suke tunanin zai iya gannin darajar duk wani mai son wulakanta masa ita? Idan ya rasata a duniya shi ya san ya gama lalacewa, ko a yanzu ya san cewa adu'arta ke tafe da shi ba komai ba A Nutse ya ce" Na hakura Anna, ina gidana yanzu haka" "Allah ya maka albarka ya tashemu lafiya" Da kula da tarin kauna ya amsa ya katse kiran har yana sauke ajiyar zuciya ya lumshe idannuwansa yana jin ciwon irin yadda ake saka masa uwa a gaba a wulakanta saboda shi A hankali mahaifinsa ya karaso inda take zaune ya zauna ya mika hannu ya riko lalausan hannunta yana kallonta ya ce" Me yasa kika tafi kika bar ni? Wa ya kawo ki? Kin san irin yadda hankalina ya tashi kuwa?" A hankali ta janye hannunta daga cikin nasa tana kallonsa ido cikin ido a tausashe ba da rigimar komai ba ta ce" Aban Yusuf, me yasa tsanarka a kan yaron nan ke hauhawa a kulun ne?" Dan tsai ya yi yana kallonta , a hankali ya koma ya gyara zamansa cikin kujerar still yana kallonta gannin amsarsa take jira Da kula sosai ya ce" Ban tsane shi ba, ke kin san shi din shine mafi soyuwa a zuciyata a cikin yayana, ina yi masa haka ne dan ya ji haushi ya daina abinda yake yi, me amfanin kana aikata laifi kuma kana yi a idon kowa? Ai ko Allah ya Hanna ka ringa tonawa kanka asiri, gashi baya son danginsa, ban san me suka yi masa ba baya son su, ace du irin yadda HAJIA take da shakuwa da shi ba zai iya sonta ba? A kansa kadai HAJIA ke yin kuka a duniya ama fir ya kasa ganewa ya rabeta ko dan tsufanta?" Kai HAJIA AMEERAh ta cire daga duban gefe ta maido kansa tana dubansa, a Nutse ta saki dan murmushi a tausashenta ta ce" Ka yi hakuri ka ringa duba furucinka a kansa, saboda mahaifi kake a wajensa , ko me yake aikatawa fatan shiriya shine ya dace ya fito daga harshenka, ka yi hakuri ka fi karfin zuciyarka domin baka sani ba abin ya fara fin karfin son ka ga ya dawo hanya ya koma abin birgewa wa zuciyarka yin daidaya da zuciyarsa" A hankali ta ajiye maganar kafin ta dago ta saka idannuwanta tar cikin nasa ta ce" Me kake jira daga wajensa ? Ina ganin shi yana sara da duban bakin Gatari , da ace irin halayan da ake masa zai yi da an shiga uku, shin wani d'a za'a zagi mamansa yana tsaye bai dauki mataki ba? Fin karfin sa na yi shi yasa shi kuwa ya kaurace dan kar ya aikata aikin da za'a Dube shi da shi, me yasa bakwa masa adalci ne? Me yasa bakwa dora abinda yake iya ji a zuciyarsa kamar yadda kuke iya ji? , me yasa kuke gagawar yanke masa hukunci idan ya wulga koda bai yi tari ba?" Wannan karronma a hankalin ta ajiye maganarta sai dai dubanta na iya fasara daf take da tsinkewa A Nutse ta dora da fadi " Yau da gobe nake guje maku, dan ba zan ware kowa ba, idan Ni na zamo takalmin takawarku shi a abu mafi daraja yake kallona, in ma me na aikatawa ahalinku wanda kai ake iya yafe maka Ni ake kallona a matsayin *AZAL* din da ta afko ahalinku da cikin da na ba kaina wace ba za'a iya hakuri a Dube Ni ba, shi yana dubana a mutun mafi daraja a duniyarsa, shin yaya kuke so yaron da kuke kiran uwarsa masifa shi ya zamo maku mai biyayya a gabansa? To ai koda ace shine shegen da muka yi Ni da kai ba zai taba fa......." "AMEERAH!" Hon Bello Muctar Gali ya fada yana dagowa daga jinginar da ya yi hankalinsa na neman tashi zuciyarsa na bugawa, domin tunda suke da ita du irin abinda yake faruwa bata taɓa dubansa ta nuna bacin ranta ba, kai komai bata fadi bale har ta tado abinda shi ya birne yake kuma zaune da matarsa da zuciya daya da so da kauna Duda ita ya san ba lallai in ta iya manta baban abin da ya shiga tsakaninsu a zamanin samartaka ba, sai dai ga dukkan alamu abin na ranta har yau kunnayensa ke jiyo masa maganar dake daf da dauke nutsuwarsa A hankali ta zuba masa ido kafin ta tari numfashinsa tana dan Bude lumsasun idannuwan da yaronta ya yi gado a wajenta tana kallonsa ido cikin ido a kausashe sosai ta ce " BELLO, idan maye ya manta uwar d'a ba zai yiwu ta manta ba, yayana da aka ciro a dakin tiyata aka nunan sun mutu ba zasu taba guguwa a zuciyata ba, ba zan taba mantawa ba!" Sai kuma ta sasauta muryarta tana jingunuwa da jikin kujerar nan a hankali ta ce" Ina daukan zamana a ahali irin naku matsayin jarabawata ina kuma rokon Allah ya zamo silar yafewar laifin da na aikata, sai dai ka sani ina guje masu yau da gobe a kan D'ANA!, i love my love fiye da raina, ku kun san biyayar aure da shi ke rikeni ba dan bani da yadda zan yi ba!, Ni ce AMEERAH (GIMBIYA) ta DAMAGARAM, banbancin mai nisa ne!" Daga nan ta yi shiru tana jin kanta na neman yi mata ciwo Hon Bello kuwa sai ya rasa shin mamakinta yake ciki ko firgicin halin da take ciki? Lalle a yau an kaita bango, ashe itama tana iya nuna bacin rai a kan abinda ake yiwa Yusuf har haka? Ajiyar zuciya ya sauke a sanyaye ya mike dan ya dauko mata maganinta da ya zamo kulun sai ta sha take kwonciya Sai da ya je ya dauko ya kawo ama fir tace ba zata sha ba, wannan shi ya karra daga masa hankali domin idan ta yi fashin sha da wahala in bata KWONTA rashin lafiya ba, a hankali ya so sake fahimtar da ita ba zai taba iya kin gudan jinninsu ba, ama akace ka guji fushin wanda baya gagawar fushi, cikin wani bacin ran kafin ta mike ta nufi dakinta ta ce" Ka shiga tsakanina da A'isha!, ta fita a hanyata, abinda na hadiye na shekarun baya ba zan iya hadiyewa yanzu ba, kanwa take a wajenka , koda yaya ce ina iya dakatar da ita bale kanwa, ta guji budar bakina dan idan ta kirayi YUSUF mazinaci mashayi bata san me zan kirayi nata ya'yan ba wa'inda ba hasashe nake yi ba ko Kazafi, tana yawan kirana *AZAL!* idan aka bibiyi tarihi kalmar AZAL ta yiwa ahalinta kadan , a kan YUSUF babu abinda ba zan yi ba ciki harda rabuwa da UBANSA!" Daga nan ta yi dakinta ta rufo ta saka ky ta murza da karfi sannan ta karasa wajen gadonta tana rike kanta ta KWONTA jiri na neman summar da ita daga kwoncenma A falo kuwa da kyar Mahaifin Yusuf ya iya samun waje ya zauna yana dafe kansa da hannayensa bibiyu A hankali ya bude idannuwansa sakamakon tuno ranar da yayansa ya fito da wani zannin gado a hannunsa rungume da jajirai biyu farare sal masu kama da shi tak tak Duda jajirtakarsu kamar ya yi kaki ya tofar kamanin har sun bace ko dan Allah ya nuna masu cewar ba gardama abinda suke gudu nasu ne? Yan jarirai sun yi fari fat na alamun ba rai a tare da su ya nuna masa, bai ko bashi damar runguma ba ya fice da su yana fadin abinda aka tsara za'a sanarwa duniya cewar ba kumburin cikin haihuwa bane ta yi dawainiya da shi, kumburi ne na kari dake girma tamkar cikin haihuwa yana ji yana gani bai san inda aka birne masa yayansa ba, haka uwarsu ko ganninsu bata yi ba aka yi rufa rufa ga zafin haihuwa na cs ga radadin rashin ƴaƴanta aka dawo gida aka daura masu aure a ranar tare da wasu matan biyu, wa'inda HAJIA ta zaba masa yana ji yana gani bashi da ikon furta ko kalma daya kuma aka nuna aurenta shine karshen daurawa kai fin karfi dai aka nuna ba zata tare a gidanta ba a kalla ta kusan shekarewa a tare da HAJIA , galazawa babu irin wace bata gani da Hajiar da kanwarsa A'isha, yayansa kuwa dama basa ko ga maciji da ita, shi dai bai nuna mata tsana ba ama kuma bai nuna mata kauna ba, a wajen su HAJIA kuwa nan ta ringa tsintar sababin sunnaye masu girgiza zuciya, gashi a lokacin ba damar ta je wajen Tata mahaifiyar saboda ta yi fushi da ita sosai, sai a rasuwar mahaifinta suka amsheta suka yafe mata har suka janyota jikinsu, ama Duda haka babu ruwansu da damuwar dake damunta na dakin mijin da a ganninsu ba gidan aurenta bane, gida ne mai hatsarin gaske , gida ne da jita jitar da ake yadawa a kansa ya sa da yawa ke masa wata irin fasara, su tasu sarautar mai hatsarin da baki ba zai iya misaltashi bane, wani abin ne a bine a ahalinsu ya sa haka ko Allah ne ya kadarto masu haka a rayuwarsu? Allah shine masani, ama yannayin matarsa na yau ya girgiza shi fiye da tunanin bawa Menene bata gani ba? Bata taba nuna masa ba Idan yana fada ma Yusuf takan kauda kai ta yi murmushi ne ta ce" Sai addu'a Aban Yusuf" Ama a yau ta fadi abinda yake gannin shi dai bata yi masa adalci ba Shin yaya take tunanin zata haifo masa d'a tsatsonsa ya tsana? Yau ko ba nasa bane in dai daga jikinta ya fito ba zai taba tsanarsa ba, bale nasa ya Allah yaya zai iya tankwasa zuciyar wace bata cika fushi ba?.......     Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsatatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *7* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   A gidan su RAUDA Tun karfe shida na safe hayaniya ta kaure a tsakar gidan, wace ta hannata mikewa bale ta je ta samu ta dauro alwallah ta gabatar da sallar asubahi, rikici ne wanda yake tashi sama sama, fada ne irin na matar mashayi da mashayi, fadan da farkonsa aka sani ba'a san karshensa ba, fadan da du tsiya da zarar ya nuna zai rabu da ita take komawa ta yi mikis kamar ba ita ba, du gorin da take yi, du masifar da take yi cewar an hadata da balaki an aurota ba'a ciyar da ita, ba'a shayar da ita, an kawo mata rikon ya'ya an zuba mata irin tsiya gayar tsiya ba zata iya ba fatanta Allah ya rabata da masifa da BALAKI, domin auren Umar masifa ne da BALAKI ba komi na, ba karuwa sai raguwa , babu farin ciki sai bakin cikin rayuwa, na kulun hauhawa yake yi ba raguwa ba, da zarar ya nuna wai su saki hannun junna mana sai ta shige daki ya labe ba zaka kuma jinta ba sai ya fita ta fito ta wulakanci su RAUDA da dan uwanta wanda tsoron maman nasu ya saka ko muryarta ya ji sai jikinsa ya kama rawa ya shiga neman wajen buya Ido Rauda ta rintse sakamakon wata ashariya da Mama ta kyatsa tana fadin" WALAHI baka isa ba, baka isa ba Umaru, kudin da nake binka ai sun fi haka, a kan me zaka ce zaka siyawa RAUDA kayan makaranta da kudina? Kar ta yi karatun mana, karatun nata da ba anfanar uban kowa zai yi ba, yawon banzan da take fita ne kake kira karatu ko me kake so ka daukeni? Yau da ace wannan yarinyar ba y'ar zumunka bace har na yi maka wata fasarar, ama Duda haka zan zuba ido sosai dan WALAHI karya ne ba'a yi y'ar da zan gogi arzunzumi ta goga ba.... ba z........." Wani irin karan duka da ya shiga kunnayensu ya saka su duka biyun rintse idannuwa, hawayen da RAUDA ke rikewa suka samu damar fita da gurbin idannuwanta shar masu zafi da radadi, shi kuwa kannin nata ya rarafa ya boye a jikinta jikinsa na rawa kirjinsa na dokawa kamar zai summa Ihun kukan Mama da y'arta ke tashi sama sama tana fadin " Allah ya isa tsakanina da kai, dan na fadi gaskiya zaka dakeni? Menene ba'a yi a duniya yanzu? Ni dai da RAUDA da iyayenta sai Allah ya mana hisabi, tunda suka fadi suka mutu ka zama mashayi ka kawo min ƙatuwar budurwa ka saka min ga wani dama da nake riko, ba zan yafe masu ba kuma kaima ba zan yafe maka ba dukana da ka yi, kuma na fada sai na saka ido a kanku dan ban yarda da mashayi ba, in kuka sha kun san abinda kuke yi ne? Ba zan kyaleka ka wulakantani ba Umaru!" Shi din da kansa a tsayen da yake yana haki zuciyarsa tamkar zata balo kirjinsa ta fito hawayen ke wanke masa fuskarsa Gannin idan ya zauna yana iya kasheta ya saka kansa a uku ya saka ya juya kansa na sarawa ya nufi hanyar fita A lokacin da ya fito waje idannuwansa suka sauka a kan makocinsa da kuma limamin anguwarsu sunna tsaye daga nesa da gidan kadan ama ga dukkan alamun gidan hankalinsu yake Yana yin ido hudu da su kunya da tsananin takaicin kansa suka rufe shi, a hankali ya dakata ya so juyawa sai dai makocinsa ya ki bashi wannan damar ya karaso inda yake tsaye ya mika masa hannu yana masa Salama Hannun nasa ya kalla, sai ya ringa jin dari darin bashi nasa dan na makocin nasa a wanke tasss ga tabjinsa a hannunsa yana ja har wani kanshi yake, shi kuwa nasa harta miyar da ya ci jiya da dare bai wanke ba, sai kunya ta saka shi kallon nasa hannun ya nemi nokewa Karasowar liman ya riko hannun nasa suka yi musabahar dole yana kallonsa shima a tausashe ya ce" Shin ka yi sallar asubahi?" Wata kunyar ce ta sake kama shi, to rabonsa da yin Sallar asubah a kan lokaci ai har ya manta, dan haka ya sada kai yana cike da jin da kunya Ajiyar zuciya liman din ya sauke a tausashe ya ce" Mu je ka gabatar da sallah, itace abinda take gaba da komai a yanzu, bismillah" Kamar kanninsu ko dan gidansu suka saka shi gaba, ba da niyar tozarci ba, a'a da niyar taimakonsa, dan kuwa kasancewarsa mutum dake rayuwa cikin halin maye bai Hanna masa girmama duk wani mutumen Anguwar ba, datijawan Anguwar na binsa da Adu'ar shiriya, da kuma fatan Allah ya shiryi matarsa, dan babu wanda bai san wacece ita ba, dabi'unta a bayyane suke ba a boye ba, irin yadda take yiwa Rauda kuwa da kanninta ya zamo kowa na yi mata wani kallo, gashi dai kiri kiri tana son mayar da yarinyar kamar wata mai zaman kanta, a koda yaushe cikin zance da masu motoci a kofar gida, a koda yaushe tana karbar baki a kofar gida Makocinsa na hannun dama ne da liman din suka zauna sai da ya gabatar da sallar asubahi har karfe bakwai na safiya ta gota sannan suka zauna tare da shi, cikin nutsuwa da kula suka ringa yi masa nasiha da nuna masa irin illar wannan rayuwar, abinda ya riga da ya sani, ya kasa zaunawa ya yiwa kansa fada ne saboda bashi da mai tunatar da shi A tausashe Liman ya ce" 300Babu yadda rayuwa bata zuwarwa bawa, kuma komai girman laifinka idan ka tuba Allah mai karbar tuban bawansa ne, babu abu mafi hatsari irin maye, maye bashi da anfani Malan Umar, mai yin maye bashi da daraja kuma bai san abinda yake yi ba , kana da ya'ya yan mata, ga namiji masu bukatar taimakonka, dan Allah ka ceci kanka ka daina wannan halaya, ka rufawa kanka asiri kar ka samu matsala a wajen aikinka, domin rayuwa yau kana gannin idan mutun bashi da aikin yi damuwa ce, gashi kai din nan uba ne kuma Magidanci ne malam Umar" Makocinsa Elhaji ashiru, mutun ne mai abin hannunsa daidai gwargwado kuma mai kyauta da taimako, ya jima yana da burin gannin sun samu kusanci da makocin nasa dake gaishe shi idan ya ganshi ko a ina ne Allah bai yi ba sai yau, ya Dube shi da kula sosai ya ce" Kowani bawa da irin tasa jarabawar makan Umar, kuma kowa lalube yake yi , babu abin tsoratarwa da wannan duniyar sai irin yadda babu wanda ya san ranar mutuwarsa, idanma babu mutuwa malam Umar Akoy tsufa wanda ke yiwa mutuwa fadan garaje gareta ta bar bawa da shi ta gani, malam Umar duniyar nan mutun ya yiwa kansa abin kirkima yaya ya kareta bale yana wasa da damar da Allah ya bashi? Bama kamar sallah da kiyaye hakokin ubangiji, ga nauyi a wuyanka a rataye, kaine uba kuma uwar ya'yan nan, ka yi kokari ka fi karfin zuciyarka ka fuskanci rayuwarka ka daidaita abinda ya dace ka daidaita, idan kana bukatar taimako ko na menene ka same ni in sha Allah Ni zan kawo dukkan talafin da ya dace, kana da halaya masu kyau, domin kaf Anguwar nan babu wanda zai ce ga abokin gabarka ko wani abin ya haɗaka da wani saboda dukiya ko ya'ya, hakan kuwa baban ALKHAIRI ne shi yasa yanzu na zo shiga gidana daga masallaci na ringa jin hayaniyar nan na kasa hakura na tabo liman muka yi jiranka, ba dan mun saka maka ido a shige da ficen gidanka bane, a'a, damuwa muka yi da dan uwanmu musulmi muka kasa hakura sai mun sauke nauyin hakin makotaka " Sosai uncle din Rauda ya karra jin zuciyarsa ta yi sanyi, hakan ya sa shima ya gyara zamansa yana sauraron nasiharsu da kuma tunatarwa a kan gobe kiyama da kiyamarsa, ya shiga halin tunanin idan mai kasancewa ta same shi a irin wannan halin? Me zai cewa ubangijinsa? Tsoro ya kama shi ainun hakan ya sa ya zauna tare da su sunna ta zamtawa A cikin gida bai san ya fita ya balowa RAUDA gagarumin rikici bane A lokacin da ya fita Mama ta gama kukanta ta mike ta nufi dakin su RAUDA ta bankada kasarin dake kofar dakin ta shiga rai bace ta mika mata hannu ta ce" Bani!" Gaban Rauda ya yanke ya fadi, dama ta san a rina wai an ari zanin mahaukaciya A hankali bayan ta sake riƙe hannun kanninta dake ta rawa ta ce" Mama jiyan dare na yi gudun kar ya min shi yasa na dawo gida dan kar na yi dare ki kasa barci ba'a rufe gida ba" Sai da maman ta dan kankance ido tana kallonta kafin ta shigo gaba dayanta ta ja yar kujerar tayani tsegumin da ita ta sanyota dakin ta zauna tana kallon Rauda ta ce" Ama ban taba gannin yar bakin ciki, marar mutunci irinki ba, ban taba gannin munafuka algunguma irinki ba, dan ubanki na taba zaman jiranki idan kika fita ne? Nan ko zance kike yi sai ki kai karfe goma sha biyu na dare a waje kina yi na taba zaman jiranki ne? Ko saurareni da kyau na rantse Miki karya kike yi, kin ga a yau idan har baki bani abin kirki ba sai na maku horon yinwa ta wata guda cir kuma sai kun bar min gidana , tunda kin san ba ubanku ke biyan haya ba, ke in banda raini da wulakanci da bakin ciki har nice zaki kawowa wannan maganar? Ai ba ubanki ya kawoni duniya ya tafi ya barni da wahala ba bale na zauna ina ciyar da gandamemiyar kamarki a banza ba, na fada maki kirarki ta ki nemo min kudi ce, ba ruwana da wa ta yaya! Matsalata kudi, idan kuwa tsiyar da iyayenki suka mutu cikinta zaki nuna min ba matsala, dama ke kin san har ki mutu ba zaki mallaki abin kanki ba, ama Ni WALAHI sai kin nemo min in ba haka ba......." Da karfi ta janyo Abdul Hakim ta rike hannayensa ta kashe shi da marin da ya saka RAUDA saurin mikewa ta janye shi jikinta na rawa ta kafe fuskar Mama da kallo Maman kuwa ta mike tana kallonta itama ta ce" Dukana zaki yi yar mararsa mutunci? To WALAHI na fada maki idan baki nemo min kudi ba sai na halaka wannan kafin na halaka uban baki kema na halaka ki, ba kin fada min saboda su nake taka ko ba? Zan ci gaba da taka ki ko bayan na halaka su in dai kika yarda kika yi wasa da umarnina y'ar matsiyata mai shegun idannu kawai, ki miko min shi ya je ya kai surfen masara tunda ba ubana dake kabari zan taso ya kai ba!" A hankali RAUDA ta sake tare hannunta tana kallonta a tausashe da yannayin tsarin halitarta ta ce" Ki ba almajiri ya kai zan biya, ki bi Ni bashi zan kawo maki" Dan tsura mata ido ta yi kafin ta juya ta fita tana sababi da aibata RAUDA, da yawan lokuta takan so ta kai hannunta jikin RAUDA sai dai tun ranar da RAUDA ta riki y'arta ta yi mata wani tsinanen duka dan ta ga Maman na zagin iyayen Rauda ana zama lafiya itama ta kalleta ta zageta ita kuma ta nuna mata bata da hankali Maman ta yi ta yi ta kwaceta ta gaza karshema da Raudar ta yi kukan kura ta hankade Maman da y'ar Tata sai da Maman ta fi wata tana zuwa ana murza mata bayanta dan ta baya ta je ta fada ta ji rauni sosai, shi yasa idan Raudar ta mike tana huci sai Maman ta ringa kiyaye abinda ke saurin sakata fita a hayacinta wato zagin iyayenta Mama na fita Abdul Hakim ya rukunkume Rauda yana fashewa da kuka ya ce" Aunty tsoronta nake ji, kasheni zata yi" Itama zuciyyarta ce ta karye ama ta ki nuna masa a hankali ta zaunar da shi ta zauna ta dora kansa saman cinyarta tana shafawa a tausashe ta ce" Dama Akoy wanda ya isa ya karar da kwanan wani in ba lokacin mutun ne ya yi ba? Haba boy din aunty, ka daina fadar haka ka ji? In sha Allah babu abinda zai sameka sai abinda Allah ya kadarta maka ka ji? Fada minda me zaka karya yau? Zaka je ka siyo ne ko na je na siyo maka? Yau zaka je makaranta kuwa an kanena?" Ajiyar zuciya ya ringa saukewa a jejere da sauri ya gyada mata kai ya ce" aunty zan je, kin ga Malamin mu na islamiyya yace ko me aka yiwa bawa ya barwa Allah, sakayar Allah ta fi ta kowa, Allah zai saka masa ya saka shi a aljanna ama kuma yace bawa ya kasance mai yafiya, na yafewa Mama aunty kin ji?" A hankali ta dauke hawayen gurbin idannuwanta ta lalubo kudin dake cikin rigar Mamanta ta mika masa dan idan bata saka kudi a nan ba tana kwonce za'a lalubeta a kwashe Abinda ta ajiye, gashi nauyinta da na Abdul Hakim a wuyanta yake, Mama na ikirarin hana masu abinci dama ba basu take yi ba ai a tausashe ta ce" Maza karbi je siyo mana abinda ranka ke so bari in zuba maka ruwan wanka idan ka dawo ka yi sai mu je na kaika makarantar daga nan na kaika wajen inna kaka zaka je?" Cike da farin ciki ya amsata kan zai je kafin ya mike ya tafi da gudu daga gidan danma kar ya hadu da Mama ko yayarsa su daki banza su kwace kudin A hankali RAUDA ta karasa bayi ta yi wanka da brush ta fito ta daura alwallah ta shige ciki dan gabatar da sallar da aka sakata yin lati dan dole, inda yar gidan Mama ta bita da kallo a lokacin da ta shige daure da zani daurin kirji cinyoyinta du a fili da cen wajen wuyanta da hannayenta dai da kuma gashin kanta Baki ta tabe kasa kasa ta ce" Du kyanki sai na auri mijin da ya fi ki in ji Mama, aikin banza kyan banza!" Bayan ta gama sallah carbinta ke hannunta tana ta istigfari, a hankali a hankali ta fashe da kuka tana hade bayanta da jikin bangon dakinsu mai dauke da dati, dan a gidan idan Akoy wajen ajiye kowani tarkace dakinsu ne, duk yadda ta kai da gyaran dakin a banza ne tunda datin cikinsa ya ishe shi A hankali take kukanta mai gunji da ratsa zuciya Shin ina zata saka ranta ne? Ina ake so ta kai kanta ne? Dan ta hadu da maraici shine ta yi laifi? Me ta yi da zafi? Tana bakin kokarinta dan gannin ta faranta ran Mama, ama ba zata taba cin arzikin mutuntawa ba bale arzikin a dauketa tamkar y'a? Me Mama take tunani ? Dama ita bata sakawa ranta zata yi aure ba a duniya saboda ba zata taba yin aure ta haihu ta mutu ta bar abinda ta haifa ya ga irin izinar da take gani na rayuwa ba, haka kuma bata taɓa sakawa ranta zata yi arziki ba, sai dai nacin da Mama ke mata na yau da kullum kan natawa cewar a duniya babu matsiyaci irinta dangin tsiya dan iyayenta da yan uwanta sun rasu a halin talauci wanda Allah ne ya halicce su haka Shikenan sai ya zama abin zagi? Idan ta samu zama irin wannan takan ji kamar zuciyyarta zata tsaya Ita a zuciyarta babu gurin farin ciki Babu gurin tunanin samun jin kai a duniya Mutun biyu ke sakata cenza tunani lokuta da dama BARA'ATU da ABDUL HAKIM, ita Bara'atu ta riga ta san lagonta har tana sakata daria da murna, shi kuwa Abdul Hakim yana da uwa da uba a duniya da dangi ama irin rayuwar da yake fuskanta mahaifinsa ya ki bada shi wa dangin mamansa ya sa ta dauka itace duniyarsa, itace uwarsa, ubansa danginsa Da sauri ta shiga share hawaye tana cire hijabinta ganninsa ya shigo da salama hannunsa dauke da bakar ledar da ya siyo kayan karin nasu sai farin ciki yake yi ya nemi waje ya zauna yana fadin" aunty harda kifin babale mai ayaba yau na siyo mana" A dole ta kakalo murmushi tana gyara zama ta ce"iyeah bari na wasa hakorana Sarkin cin dadi ya samo mana kayan dadi" Shima farin ciki ne ya mamaye zuciyarsa ya bude yana mika mata nata, da nasa sannan ya bata cenjinta Murmushi ta yi ta rike cenjin a hannunta tana tunanin yau ko da isheta zuwa wannan gagarumar restaurant din mai sunna ABUSA? dan tana so ta yi sabon kamu ko ta samu masu nauyi, ama kuma ba zata yarda ta tsaya daga nan ba sai ta samu baki ko uku ne yau din dan ta dan samu kudin ta ba Mama ko a bar mata Abdul ya kwana cikin nutsuwar zuciya ba zagi bare hantara Sunna gama cin abincin ta haɗa ledojin ta raka shi bakin bayi ta tsaya ya shiga wankan Yana fitowa ta bashi brush dinsa ya wanke bakinsa sannan ta raka shi daki ta kuma tsaya ya saka kayansa na islamiyya domin yannayin kwakwaluwarsa kin daukansa suka yi a boko , dan yannayin na Abdul Hakim sama sama ne Cikin nutsuwa suke Tahowa daga dakinsu zuwa falo tana rike da hannunsa yana magana kasa kasa Murmushi ta yi kasa kasa ta ce"   Asalamu alaikum jama'a....mun zo maku da nagartacen ingantaccen maganin Ulcer, magani ne na Hausa jikake wanda Dubai suka gwada suka ji dadinsa, nagartatun tsatatatun itaciyoyin da suka bamu sasake masu anfani ne ake anfani da su, a nan jamhuriyar Nijar a garin Damagaran a farashi mai rahusa dubu biyu yan naija , yan nijer kuwa 1500francs mai bukata ga numbar +227 96897192 , HAJIA RAHAMA *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *8* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   Murmushi ta yiwa maganar da ya yi, kasa kasa ta ce" Ba Abul bane bawa, Abdul ne, kuma kai bawan Allah ne ba na mutun ba boyboy" Dan rabewa ya yi jikinta a lokacin da zasu fice sakamakon gannin Mama ta dosa falon Itama dakatawa ta yi har maman ta shige sannan suka fita kusan sunna sauke ajiyar zuciya a tare A Nutse suke tafiyar, tana rike da hannun Abdul har suka karaso kusan masalaci daidai inuwar su malam da su Liman Kamar yadda ta saba gaishe su a mutunce ta duka ta gaishe su sannan suka yi gaba Sun dan yi gaba kadan Muryar babansu ta saka su dakatawa suka juyo kusan a tare Da dan mamaki saman fuskarta ganninsa sanye da farar jalabiya kuma yannayinsa na nunin wanka ya yi harda kanshin turare ta ce" Baba?" Shima murmushi ya yi yana kawar da mamakinta, dan sarai ya karanci mamaki ne ya kamata ganninsa a Anguwa a irin wannan lokacin , a da idan suka yi fada da Mamansu ya koma gidan giya Kennan sai ya yi niya dan kansa ya huce zai dawo gidan Da kula yace" Ina zaku je?" Dan murmushi ta yi tana jin kamar kwallah na neman cika mata ido ta ce" Makaranta zan raka shi, daga nan na kai shi wajen inna ya masu kwana biyu in bai tada rigimar sai an kawo shi wajena ba" Murmushi baban ya yi cike da jin tausayinsu dan ya san saboda sun yi rikicin ne zata matsa shi nesa da ita kar Mamansu ta dake shi, yana laluba aljihunsa ya ce" Bari na ga ko na alewa na baka ɗan gidan auntynsa" A aljihunsa babu wani abun kirki ko kwondala babu dan bai yarda ya zauna da kudin da ya yi niyar yi mata siyayar kayan makarantarta a gudun kar matarsa ta sace kudin , Da yar kunya ya dubeta zai yi magana ta yi gagawar fadin" Baba munada cenji a nan fa, zan bashi ko Abdul din baba?" Abdul ya gyada kai yana bangalar darkyar da ta wuce misali yana kallon baban nasa, shi dai ya san babansa ne ama ba wata shakuwa a tsakaninsu sai ta shinfidar fuska, to yaushema baban ya zauna bale har ya wani shaku da shi? Umar sai ya ji wani iri a zuciyarsa, yarinyar nan ba aikin fari take yi ba ba baki ba, ama kuma a wajenta ake amsar kudi, ya Allah ka sa Rauda bata wasa da mutuncinta duk rintsi Kasa cewa komai ya yi sai jadada mata da ya yi yana wajen su liman , hakan ya saka mata farin ciki sosai a zuciyyarta suka tafi ita da kanninta a kafa har makaranta A lokacin da ya shiga ya zauna suka gaisa da malam yana ta faman yi mata annuri ta dawo karkashin shuka ta zauna dan sai an tayar da su ta kai shi wajen inna ta koma gida, ta zauna ta shiga contact dinta a hankali tana dubawa da son ganin wanda ya dace ta sakawa Hi, wanda yake nacin son ganninta kuma ta san idan ya zo baya tafiya bai yi mata ALKHAIRI ba A gaskiya ta irga mutane da yawan gaske, har sai da ta saki murmushi mai ciwo tana kallon cikin makarantar su Abdul a ranta ta ayana' Sai kace mai zaman kanta? Wannan ko mai sana'ar amsa a hannun maza ta biya masu bukatu ai sai haka, babu kalar wanda bani da shi Ni RAUDA ' , Sai kuma ta sauke ajiyar zuciya ta kore tunanin dan bata so ta dagawa kanta hankali a tunanin da ba zai fisheta ba Mutun biyu ta iya tabowa saboda ba zata tabo sama da haka ba ta haɗa su a kofar gidan su a yi abinda aka taba yi, ta haɗa samari aka shiga fada Mama ta rufe mata gida a ranar sai gidan makota ta kwana Mama tace ba zata saka a zo a kwasheta a kaita police station ba! Cikin ikon Allah biyun nan da ta zaba suka amsa gayatarta cikin dabara, domin babu wanda ta nuna da sanninta ta tabo shi, cikin yannayin kisar da ta koya dole dan ta kubutar da ranta ta iya yarda da son ganninta da suke yi da kyar, bayan ta shardanta masu tsakanin magariba zuwa isha'i da kuma bayan isha'i zuwa karfe takwas , dan daga nan ne zata je restaurant ta samu koda awa daya ne ta dawo gida , tunda Abdul baya nan bata da damuwar ta bar wani a gida bale ta dawo a gagauce, idan kuwa kwana zata yi a cen da wahala a gane bata kwana gida ba bale ya damu wani Sai da aka sake su daga makarantar ta raka shi gidan inna, a hanya suka sayi yan fruits suka jewa innar da shi Sosai inna take masa oyoyo tana dan goge masa yawun da yake dan zubarwa kadan ta rungume shi tana ta shiga RAUDA albarka tana fadin" Yau ya tuno Ni? Oh mijin Allah ya sa ka yarda koda kwana biyu ne ka min kar ka dora min rikicin aunty aunty" RAUDA na kallonsa ta ce" Zai zauna Inna in sha Allah, ko Abdul din baba?" Kai ya gyada ya shige dakan inna yana gigibo kayan wasansa da RAUDA ke kawowa ajiya nan in dai tana so ya mora, kaya masu yawan gaske dan da yawa ya wuce shekarun wasa da su ama ita idan ta gani sai ta kwaso ta kawo masa ta jibge, shi yasa a kulun inna dake matsayin kakarsa ta wajen uwa ke girmama Rauda da Binta da addu'a, ko mahaifiyarsa dake wata kasar tana aure a kulun idan ta samu halin yiwa Rauda alkhairi takan yi mata haka kuma tana Binta da addu'ar fatan alkhairi, dan ta mata komai da take kulawa da gudan jinninta Da dabara RAUDA ta tafi , gudun kar ya ganta ya ce sai ya bita Tana fitowa ta tari dan sahu ta masa kwatancen saloon din da take gyaran kai, wajen maman aisha Tana zuwa ta tarda mutun biyu ne gabanta dan haka ta zauna ta shiga chatting tana gannin kiran Atu ta ki dagawa dan ta yi alkawarin sai ta yi sati biyu cir zata je gidanta ta mata fatan ALKHAIRI sannan zuwan ya zama sai da dalili domin ba zata taba ajiye kafa gidan aminiyar Tata ba, dan gudun abinda ke iya je ya dawo Ana gamawa wace ke gabanta aka kama gashinta, A lokacin da ake caje gashin kanta sosai na sha mamaki, ashe dunkulewar nan da ta masa ta dunkule ainahin yawansa da kyansa da tsayinsa Wanke mata shi aka yi aka sakata cikin na'ura mai busarwa mai dumi sannan aka shiga gyara mata faratunnanta na hannayenta da na kafarta aka saka kafar cikin abin wankewa aka shiga wanke mata ita, dama bata da wani dati ama a haka aka wanke mata ita tassss har tana daukan santsi a takalmin da ta saka Hannayenta kuwa cikin wata na'ura mai dumi aka saka su suka dauki dan lokaci aka ciro mata aka sake gyara faratunnan sannan aka shiga warware gashin ana tambayarta abinda take so a mata da gashin Da dan murmushi ta ce" Maman A'isha kar ki masa komai daure min" Maman aisha ta yi yar dariya ta ce" Dama na sani, shin yaushe zaki fara kitso ne da gyaran gashi a yi masa kaloli? Ni da inada ko rabin gashinki ne da an shiga uku Murmushin dai ta yi ta bude bayan wayarta ta ciro kudinta ta bata ta mata Salama ta nufi gida a lokacin har yama ta yi sosai ana daf da kiraye kirayen magariba Bata tsaya bata lokaci ba wanka ta shige Tana fitowa ta daura alwallah ta shige dakinta ta kunna fitila da fanka ta rufe dakin Sallah ta gabatar ta saka wata doguwar riga ta zumbula hijab ta fesa turare sosai ta dan murza lips a bakinta ta dauki wayarta ta amsa kiran da kusan na biyar Kennan ana mata shi ta sanar masa cewar gatanan zuwa ta mike ta fita Bata wani jima a wajensa ba suka yi Salama ya zo mata da abinda suka yi magana ta waya dan ta sanar masa ne ba shi ta so kira ba sakonta take ta neman yadda za'a bata kafin ta kai kudin ɗinkin , cikin dabara dai ta yadda ba zai ce ta roke shi ba ta amso kudade ta dawo cikin gida tana ta tuna a lokacin da ya zo bata kudin sosai ya so shafar hannunta itace ta kiya saima da ta masa alkawarin zata neme shi yanzu bata so babanta ya dawo ya ganta a kofa ne ya yarda ya tafi da ta tabatar duk masifa sai ya yi wani abin ko shafata ko yace zai rungumeta koma sama da haka, dan abin yanzu ai kowa ya sani bani in baka ne soyayar in dai kwadayi ka saka a gaba Na biyunma sai da suka so samun matsala da shi, dan shi a kulun dama sai ya zo mata da maganar aure, shi aurenta yake son yi, da kyar ta salame shi ta dawo gida ta ajiye kudin nan ta shiga kimtsawa Cikin nutsuwa ta saka atampa riga da sket masu ruwan fari da ja da dan sirkin baki kadan, ta ciro takalminta mai dan tsayi kadan ta ajiye da jakarsa bakake sai dan yalolon mayafi baki mai shara shara sosai ta turare shi sannan ta sake kunce gashinta a hankali ta caje shi ta daure da dan ribom siriri baki sidik ta dauki jambakinta mai ruwan lebenta ta shafa ta ɗora masa man lebe kadan ta dauki wayarta baba ta saka a yar jakar nan da kudaden nan kaf ciki, ta sake yiwa kanta wankan turare sannan ta dauki wayarta karama ta yiwa mai adaidaitan dake kaita Anguwa da dare flashing ta fito a Nutse ta nufo falon tana jin Mama na yiwa y'arta fadan wai ko nata da saurayi ko mene? A hankali ta ce"Mama na tafi" Da sauri Maman ta kalleta, sai kuma ta dan tabe baki kadan ta ce" Sai kin dawo, kin dai san tarin bashin dake kanki, ki tabbatar da fitar ta maki anfani in ba haka ba WALAHI ina nan ina jiranki!" Dan murmushi ta yi ta fice ba tare da tace komai ba, Maman kuwa ta ja tsaki ta ce" yar gidan matsiyata sai dan banzan kyau uwa ita ke karra kera kanta kulun a daki, ki je ko nemo min dan kudin nan baki na zai zamo na banza ba ina ji ina gani!" Y'arta dake gefe ta tabe baki ta ce" Mama wai me yasa ita RAUDA kowama sonta yake yi ama Ni kina ta bani maganin farin jinni babu mai so na ko dai ba zan yi aure bane ni?" Bakin uwar ta bige mata tana fadin" Ke dilla tashi daga nan dan ubanki ki yi wanka, tun jiya nake bin kanki ki yi wanka ki wanke wandon nan na jikinki wari yake yi daga kin zo kan mutun ama kina min kunnen kashi, ke idanma an nemo na sai kin gyara ba zai kama ki? Ban san wannan tsinaniyar daudar a inda kika samota ba, gashi ki dan yi kama da Umaru baki yi ba kin kwaso kankanki baki bar komai na babanmu ba ke mace sai dati da tsami, ki yi wanka ki zo ki yi kwaliya ki dan zaga baya gidan su kawarki ki dawo ko a dace da wani rantsatsen ya dauke min na maki gadon yar gata" Tana tura baki ta cika buta daya da sabulu ta yi bayin kasa kasa tana fadin" WALAHI na zan yi wanka ba, shekaran jiya fa na yi, wani abinma ai barnar ruwa ne, wandona kuwa bashi da dati ko kadan abinda ba fitsarin kwonce nake yi ba bale ace na masa fitsari, wanke jikina zan na shafa turaren RAUDA da kayan kwaliyarta na ari kayanta na je na zo kafin ta dawo, ba dole a ki so na ba kin haifoni da muni!"...........   *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *9* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*     Daga nesa da watsetsiyar restaurant din ta saka ya ajiyeta sannan ta shaida masa duk rintsi kar ya yi nisa zata tabo shi A Nutse take jefa kafarta cikin takun salon tafiyarta mai tsarin gaske da ɗaukan hankali ta nufi hanyar shiga ta asalin Babar hanyar tana mamakin yau wajen babu tarin tarkacen yan mata da samari da cikar abubuwan hawa kala kala Mai tsaron kofar ne ya dakatar da ita yana fadin" Yau Akoy baki a ciki ba'a shiga ko tare kike da ita ISHAK?" A ranta ta ayyana ' Ku ga sakarci, ai yau ko wa ya siye wajen nan tunda na fito sai na shiga' A bayyane kuwa sai ta yi dan murmushi tana dubansa ido cikin ido ta ce" Tare muke mana, bai ce maka zan bane?" Gaba daya yannayin Rauda ya saka shi gaza yi mata gardama, irin sansanyan kanshin da take fitarwa da yannayin shigarta kuwa ya tabbatar masa tabas ita din kalar tafiyar manyan dake cikin wajen nan ce, dan haka ya kauce mata ba tare da ya ja ta wata maganar ba ya bata damar shiga ko tikitin shigar bata cira ba dan yau ai ba zancen ka ciri tikiti restaurant baki daya yau babu mai cin abincinsa sai wa'inda ke ciki sun tafi, dan yan oder kadai aka amshi odarsu, suma an fada masu sai fa daga bakin karfe goma sha daya zasu fara zuwa amsar abincinsu, duka kaf ma'aikatan wajen yau sun dukufa ne dan biyan buƙatar BIYA MARADI da bakonsa. Bata ji Dar ko daya ba a zuciyarta har sai da ta shiga filin da ake cin abincin idannuwanta suka sauka saman manyan kujerun dake ajiye da asalin VIP da mutanen dake zaune, gashi su dinma hanyar shigowar suke kallo, hankalinsu a nan wajen yake sunna fira ne kadan kadan , inda muryoyi biyu suka fi tashi ta ISHAK sai ta bakon Yusuf wanda ya masa ja gabar kawo masa wasu motoci tun daga Chaina a jirgi, motocin ne da yawan gaske kuma manyan motoci ba kannanu shi yasa abokinsa wanda suke harkar motar tare kampanin kerata ya ga dole shi zai kawo motocin ya biyo su a baban jirgin da ya sauka yau din a kasar ta Nijar, to tunda ya zo bai ci abinci ba, yace babu irin abincinsu shine Yusuf din ya kawo shi nan ya ci su wuce, domin daga nan cen park dinsa zasu wuce sai kuma ya sayi tiket komawa dan ba zama ya zo yi ba shima Bata san me yasa ba, bata taɓa tsintar tsigar jikinta da mikewa ko alamun jin tsoron shiga cikin duban mazama ba wai kwaya ukun cen da dake zaune ba sai yau, a hankali ta lumshe idannuwanta sakamakon jin Muryar wannan matar mai dauke da tufafin wajen tana fadin" Bismillah ki karaso" A hankali ta dan hadiye yawu gannin kusan su Dukansu dake kallon wani abin da wannan mai kama da kwai dan haske wanda du jan dan Chainar nan baya ɗaukan hankali kamar nasa yannayin fatar , yana sanye da wandon da za'a iya kira 3/4 damatsunnan kaffafuwansa a wani irin cike ga gashi kwonce jikinsu luflufluf , sai riga mai ruwan baki sidik karamar riga domin ta lafe a jikinsa ta bayyanar da yannayin jikinsa irin na mai abdo, harda wata sarka a wuyansa wace tashin farko ta ayanawa ranta cewa Christa ne suka dago jin an ce da mace ta karaso, ISHAK yana tunanin ko Nafisar ce ta shigo bayan ya fada mata idan aka bata damar shigowa ta tsaya daga baya ta yi kiransa ya taso bosss na tare da bako kar ta zo inda suke ta zo? Sai dai kafin ya idasa tunanin ya samu kansa da zubawa wace ke tsaye ido itama tana masu wani kallon da zuciyarsa ta shiga dokawa da gudu gudu Dawowar babar masu kula da bakin hannunta rike da wata kwalba da kuma wani kofi na kwalba fari kal mai dan tsayi ta ga Rauda a tsaye bata karasa ba ta samu kanta da tsayawar itama ta kalli Rauda ta juya ta kalli wajen su YUSUF ta karasa tana fadin" SIR ba bakuwarka bace wannan?" A hankali ya dauke dubansa tun kafetan da ya yi da ido ya kalli kwalbar jus din dake hannun matar zai yi magana Ishak ya rigaye shi yana fadin" Bakuwarsa kuma?, ba Bakuwarsa bace!" "Bakuwarsa ce" RAUDA ta fada a hankali a lokacin da ta karasa wajen kujerun da suke ta zauna a warariyar dayar dake facing dinsu tana hadiye yawun da ya kafe mata a baki dan ta samu kwarin gwuiwa " A karro na biyu ya sake zuba mata ido, ita kuma matar gannin bai bada umarnin komai ba sai kawai ta budewa Rauda kwalbar nan da abin budewa ta ajiye mata bata cire marfin ba da kofin a daf da ita saman wani dan table din ta juya dan kawo mata takardar abinda suke sarrafawa ta zaba Kirjinta ne ya yi wata irin bugawa sakamakon idannuwanta da suka shiga cikin nasa saboda tun dazun basarwa take ta yi danma kar ta yi ido hudu da wani ya koreta " *A salame su, bana son takura!, mu je mana bana son shirme zaka tsaya kana magana da yarinya ka salameta idan kana salamarta bana son takura* " magangannun da ya fada a shekaran jiya Kennan tun a wajen kaiwa maza abinci da wajen hanyarta ta dawowa gida A hankali ta ji lebenta na bushe mata Duda irin man leben da ta dan goga Kasa kasa ta yiwa idannuwanta tana jin wani yannayi mai kama da muzantuwa ko rashin jin dadin zama a haka a kusa da su da kokarin rasa kuzarinta har kunnayenta suka jiyo mata murya a shake ta Dan Chainar nan yana fadin" Wauh, a yau na yarda da maganarka ISHAK, da kake cewa kuma a nan Akoy yan mata masu classs da iya gyaran jiki, ban taba gannin buzurwa a nan da ta yi gyara irin wannan ba, ka ga wannan wani level ne da sai macen da ta san kanta take yi, mu a cen mun saka shi cikin Layin tarbiyyar Yayanmu, koyar da su zuwa ana gyara masu jiki a saloon, ka ga hannunta da kaffafuwanta ta yi manicure da pedicure, kalli fuskarta tamkar santsin kwai, lebenta ga alamun taushi ne da su, idanun........................." Kallon da YUSUF ke masa ya dan bashi mamaki har ya saka shi dan takaita maganarsa, dama ba wai wani zuuuuuuuuu bane yake yin maganar ba tsari, no a hankali ne yake yi sai dai duk abinda yake magana kansa ya kura masa ido ne kuma a hankali yake fadan cike da mamakin yannayin RAUDA da kuma yarda eh ashe da gaske ne a nanma Akoy yan mata masu classs haka Shiru ya yi a zuciyarsa yana tunanin ko dai budurwar YUSUF ce?, wannan duban ba dan kawai ya yi magana a kanta bane, ama da mamaki yaushe ya fara yin budurwa daya kwal? Ko a Chaina ai YUSUF mai yanmata ne bale a nan kasarsa Wani irin takaici ya rike mata zuciya a lokacin da aka bata dan litafin restaurant din dan ta zabi abinda zata ci, ba komai yasa ba sai gannin eh fa da gaske yau babu Sa'a a fitowar domin Wadinnan ukun ne kawai zasu zauna a nan din su isasu, sai kawai ta ba matar litafinta tana mata alamun ba zata ci komai ba ta maida dubanta kan ISHAK dake magana a hankali maimakun da dan karfi karfin da ya fara maganar dazu, yanzun kamar wanda baya so ta ji abinda ke bakinsa ya ce" Sir, na fitar da ita ne?" Bai san dalili ba, tambaya aka masa da Yaren da ya ji bayan Yaren mahaifiyarsa Larabci, ama sai amsar ta so gagararsa har ya dan zuba masa ido na yan SAKWANI ya ki ce masa eh ko aa, ya dai dauke dubansa ya maido duban nasa kan bakonsa ya ce" Wannan motar da ka gani ita nake so a kawo ama kwaya biyu, daya Moma zata hau, dayar kuwa Baban YUSUF" Yar dariya mutumen ya yi ya ce" Man kana ririta iyayenka fa, to ba za'a zuba su a park bane?" Kai ya dan girgiza kasa kasa sosai yana sake dago kaifafun idannuwansa ya ɗora saman hannunta a lokacin da ta amsa waya tana sauke kafarta da ta dora kafa daya kan daya ya ce" Sai sun hau kafin wani ya hau a nan" Kasa kasa RAUDA da zaman ya gundureta da tarin haushin mutanen wajen kansu take amsa wayar wani tsohon saurayinta wanda ta masa lakabi da 'ANDADI' , ba yaro bane, mutun ne mai shekaru sai dai kuma ba tsoho bane, a yadda ya fada mata shi Maraya ne gaba da baya, kuma wai bashi da Kani ko kanwa, mutumen maroko ne yanzu haka lambar ta kasar marokin ce ya yi kiranta da ita, ya yi ya yi ta gwada masa gidansu ta kiya har ya yi tafiyar nan a yadda ya fada mata zai je ne ya gama dukiyar iyayensa kaf ya siyar na SIYARWA na bayar da na bayarwa ya tattara ya dawo Nijar da zama ɗan yanzu maroko bata masa dadi tunda bashi da shakiki ko daya, ya jima a kasar Nijar yana dan jin Hausa da French sosai da larabci, ya nunawa RAUDA da gaske ya zo wajenta hakan ya sa ta sulube, dan ita kam bata ganta a duniyar aure ba , kuma fa zai kai uncle dinta a shekaru fa, ba zata so ta ja shi a kasa kamar yadda take jan kannanun samarinta, ama shi baya ji , ga kyauta irin mai gigitatan nan A Nutse ta mike tana jan dan mayafinta da ya sauka daga kanta ta mayar ta dauki jakarta ko ci kanku bata ce da su ba, hasalima ko sake kallonsu bata yi ba ta yi gaba cikin tafiyarta mai tsarin gaske tana amsa wayar a tausashe sunna magana da Yaren freinch dan da shi tana gane komai shima haka Dubansa ya dauke yana jin zufa na tarun masa a tafin hannuwansa, sai kuma ya bi bayan Ishak da kallo wanda ya mike har yana hade tafiyarsa ya bi bayanta "Man, rigima kuka yi da madame ne? Na ga ta zauna bata ce komai ba kuma ta tashi ta tafi?" Abokinsa ke tambayarsa bayan ya dan tabo shi dan gannin ya kurawa hanyar da suka bi ido Idannuwansa ya maido kansa, sai ya rasa gane yarensa, kwata kwata ya kasa gane abinda ya fada sai kawai ya budi bakinsa a Nutse ya ce" Ko a yi mana take away? I'm tired Man" Cike da gamsuwa cewar ya gajin ne dan gannin ya fara lulumshe ido ya nuna masa ai normal ne a hada masu abincin su tafi da shi Mikewa ya yi ya masa nunin yana zuwa ya nufi hanyar da Ishak ya bi haka kawai ba tare da ya san abinda zai tsinta a wajen ba da hannunsa ya yiwa masu dafa abincin magana ta biyo shi da sauri a hade ya furta" Ku yi emballer " Daga haka ya yi shiru ya ci gaba da tafiyarsa har kunnayensa suka ringa jiyo masa magangannun mace kamar wace ke kuka kamar wace ke cikin yannayin tashin hankali A hankali ya ja ya tsaya yana soke hannayensa cikin wandon dake jikinsa ya zuba masu ido su uku, ISHAK a tsakiyarsu, Nafisa na magana tana fadin" Walahi sai na kai kararki, me na maki? Me na yi maki? Ishak itace fa ta ji min ciwon nan shekaran jiya da ka kaini asibiti, dan kawai muna maganarta a mota ranar da muka kai maku abinci ta shakeni ta ja dan kunnena, kuma yanzu ta mareni? Ta fada na ciri tikiten fada da ita tunda na zagi iyayenta , hakan na nufin tana iya halakani walahi sai na kai kararta a mini tsakani da ita sannan na kaita fadar mai Damagaran ko ta sarki SANDA a mana tsakani da ita idan ita mahaukaciya ce Ni ba zan yarda ta kuma dukana ba, kema ki zagi iyayena mana dan kawai na zagi iyayenki?" Da karfi Nafisa ke maganar, hawaye na shatata a fuskarta dan a wajen da RAUDA ta dauketa da mari YANZUN a gefen wajen da ta ja mata shatine ne, har ga Allah ita bata ganta ba da bata bari ta cin mata ba, sai jin saukar mari ta yi a lokacin da suke rigima ita da mai tsaron kofar nan yace ba zata shiga ba wace ake jira ta jima da shiga, bata san mahaukaciya bace RAUDA da bata shiga harkarta ba, ama walahi sai ta kai kararta dan ba zata ci bulus ba, yaushe rabon duniya da fadan duka in ba wulakanci ba? A hankali Ishak ke fadin" Nafisa yi magana a hankali na fada maki bos na ciki fa , kin ga mu je waje na masu masalaha, ina amfanin fada yan mata da ku? Mu je waje na shirya ku na tabbata an samu rashin fahimtar junna ne......" Yana fada yana damko hannun Nafisa ne, haka kuma ya miko hannunsa da nufin riko na RAUDA, a hankali ta ja baya tana sakin lebenta na kasa da ta dantse tana dubansa ta ki yarda ya kamatan ta kuma ki yarda ta bi su Dakatawa ya yi yana kallonta, tsakani da Allah da farko niyarsa sai ya wulakanta yarinyar nan tunda ta ja masa tsaki a mota, ama a yau gaba daya tunaninsa ya sauya a kanta har ya zamto yana jin koda wani yace zai wulakanta ta ba zai barshi ba Da kula ya ce" RAUDA ko?" RAUDA ta sake kicin kicin da fuska ta ki bashi amsa A tausashe ya ce" Ki yi hakuri an bata maki, ki yi hakuri ta zage ki, mu je waje na sasanta ku, a nan bana so oga ya fito ya same mu cikin wannan halin ransa na iya bacewa, ki yi hakuri mu je waje ku sasanta kin ji?" Rauda ta dan tabe baki ta ki kama hannun da yake miko mata kasa kasa sosai ta bude bakinta cike da yannayin yangar da take ainahin asalin halitarta ta ce" *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *10* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   A Nutse ta ce" Ni babu inda zan bi ku, masalaha kuwa Ni da ita sai a gaban sarki wanda zai ja min kashedin kar na kuma in ba haka ba na rantse maki yanzu na fara tsaga fuskarki dan mai zagin iyayena ya zauna lafiya Dube shi duba, shima zan yi shiru ne ba zan amsa shi ba ama ba zan taba gannin girmansa ba...!" Da sauri ya sake zubawa fuskarta ido da yannayin furucinta ya saka shi kafe lebenta da ido har ta dasa Aya ta juya ta fice ta babar kofar hankali kwonce A hankali ya samu kansa da lumshe idannuwansa dan ya daidaita bugawar da zuciyarsa ke yi, yana bude idon ya ga Ishak ya rungume Nafisa a jikinsa yana bata hakuri da alkawarin tunda ta san gidan su RAUDA zasu je a sasanta su, ama ta kiyayi zagin iyayen mutun wasu fa a kan iyayensu mahaukata ne Kansa ya dauke sanadiyar wayarsa karafa fara da ta fara vibration Wayar mutun biyu kawai ke kiransa da ita, k Layinma su kadai suke da shi, mahaifiyarsa da mahaifinsa dan haka tana fara vibration ya zuba idannuwansa yana karanta sunna kamar haka *MAI MARTABA* Idannuwansa da suka dan cenza kala ya juyar a hankali ya daga kiran cen ciki ya yi Salama sannan ya saurara Salamarsa ya amsa da sauri ba tare da ya tsaya ja masa aji ba kamar yadda ya saba, hakan ya sa ya sake gyara tsayuwarsa yana sauraro "Uminka ce, tun jiya da dadare muka dan samu matsala ta shiga ta rufe, na zata zata bude min da safe , ta ki budewa na kasa hakura na sa aka kirawo mai gyara ya Bala min kofar shine na sameta ciwonta ya tashi, yanzu haka muna Clinik Nandu ta ki min magana shine nace bari in kireka na ga baka kirayeta ba yau" Tunda ya fara magana kirjinsa ke dokawa, zuciyarsa na neman balowa daga bakinsa ta fito waje Jin karshen furucin mahaifinsa bai iya ce masa komai ba sai katse kiran da ya yi har baya gani da kyau ya karaso inda su Ishak ke tsaye ya ce" Zan je Nandu Anmy bata da lafiya, ka kula da shi kawai, kuma kar ka zo ka san aba yana nan" Daga nan ya yi gaba da sauri bai ko tsaya ya kula motar da suka zo da ita ba dan ba zai iya tsayawa har su fitar da motar Ba su tsayar da shi, a inda yake ji yake yi inama yanada wata baiwa ta bacewa a bayana a inda ake so, da ya bace ya bayyana a jikin mahaifiyarsa Yana fitowa da sauri ya sha gaban wata adaidaita, bai tsaya jira ba ya zagayo ya shiga yana fadin" Clinik Nandu zaka kai Ni" Mai adaidaitar ya kasa motsawa saboda budurwar dake cikin adaidaitar zaune tana amsa waya Sannin kowa ne a garin Damagaran idan har mace na cikin adaidaita namiji ya tsayar da ita ba za'a dauke shi ba ko nawa zai ba mai adaidaitar sai in ita MACEN ce ta bada lamunin a dauke shi, dan haka cikin tausasawa mai adaidaitar ya ce" Ka yi hakuri malam ka tsayar da wata na dauko mace ce a ciki" A irin wannan lokacin gani yake yi yaushe zai fita ya tsayar da wata? Ta yayane? Gaba dayama ji yake yi tamkar bashi da jinni a jikinsa, dukkan wata gaba ta jikinsa ta daina aiki sai dokawar da zuciyarsa ke yi wace ta wuce misali wanda ya tabbata in har yanada hawan jinni to ya hau a yau Da sauri ya kalli macen da aka ce an dauko yana karkatawa dan lalubar kudin dake aljihunsa gaba daya ya ciro yan jaka goma goma sababi kal kal lokaci daya yana shaƙar kanshin dake jikin mayafinta haka kuma yana dubanta ya samu kansa da jin zai iya fada mata inda zai je ya san zata aminta su yi tafiya tare ko dan furucin da ya ji ta yi a kan *IYAYE* A tausashensa yana kallonta, sai ya ji nauyin niyar da ya yi na bata kudaden nan duka, bai san dalili ba, a hankali ya ce" Mahaifiyata ce ba lafiya, idan ba takura ki bari a ajiyeni" Bata taba jin damuwar wani bawan da bata sani ba na neman zama damuwarta sai yau Bata taba dagawa wani gardi kafa ba komai laushinsa da tsarin halitarsa ba sai yau, bata taɓa ragawa wani dan uzurinsa ta bar nata ba sai yau A hankali ta dauke dubanta daga saman fuskarsa ta ce" Mu je ka kai shi Aminu" RAUDA ta fada a hankali tana dauke dubanta a kansa Tuki Aminu yake yi a Nutse ba da garaje ba, A daidai wajen da zasu yi kwanar Nandu din kwanar da Nandun ke jikinta wani mai mota ya daki gaban adaidaitar ta su adaidaitar ta daku da jikin garu ama bata fadi ba, gabanta dai ya yi ratsa ratsa Mai motar so ya yi ya gudu, dan a lokacin da ya ga adaidaitar bata fadi ba da sauri ya so juyar da motarsa ya yi tafiyarsa dan wajen yana kusa da police station ne, baya son bata lokaci , yanzu za'a zo a shiga surutun sai an yi aune aune an ga waye marar gaskiya a yi ta BATAWA mutun lokaci Da karfi ya fito daga adaidaitar ya daga murya yana fadin " SANI ZAKWALAM!?" Wanda aka kiraya da Sannin sai da ya zarro ido jin Muryar da ta kirayeshi A rikice ya taka birki ya juyo da dubansa da kyau dan gaskatawa Ai kam tsaf ya hango biya muradi na masa alamun ya gansa sannan ya juya ya koma wajen adaidaitar Aminu dake kiran SUNNAN RAUDA, dan kusan su mazan direwa suka yi ama ita bata iya dira daga adaidaitar ba, ga dukkan alamu ta bugu dan gefen hannunta jinni yake yi sosai Da kyar ta ciro kafarta daya, tana shirin ciro dayar gaba daya jikinta ya kwashi rawa idannuwanta suka tafi luuuuuu suka rufe ta nemi dikuwa da kas Kusan a tare suka tare ta, mayafinta ya fado saman hannunsa hannayensa kuwa suka talabeta dan Aminu sakar masa ya yi domin kamar ya shi kusa da ita sosai Zuwa lokacin Duda dare ne wajen ya fara cika da mutane ana ta salalami, nan da nan aka fito da abin daukan marar lafiya dan a jikin garun asibitin ne aka maka su Karbarta suka yi suka yi gagawar dorata lokaci daya sunna danne wajen dake jinnin suka shiga turata cikin clinik din, shi kuwa ya daga kafa a hankali yana rike mayafinta a hannunsa idannuwansa suka sauka cikin na mahaifinsa da ya'yan mahaifinsa wato sarki da kanwarsa HAJIA A'isha, sai kuma Sani ZAKWALAM wanda ya kade sun shima ya fito daga motar yana faman fadin " oga walahi ban san kunne a adaidaitar ba, innalilahi Oga mu je ciki a duba ka dan Allah" A hankali ya so dauke dubansa daga kansu saboda a cikinsu babu mai binsa da tausashen kallo, sai dai ba dama a tsayen nan da suke idan har bai zo inda suke ba kamar ya wulakantasu ne baki dayansu Kallo daya ya yiwa Sani kasa kasa ya ce" Ka bari mana baka gannin Ubana ne?, ka je kawai ku karata da police" Daga haka ya karasa wajensu a Nutse ya furta" Barka da dare, yaya mai jikin?" Mai martaba ne kaɗai ya iya amsa shi, mahaifinsa gefen hannunsa dake dauke da jinni yake kallo a zuciyarsa yana tunanin ko shima ya ji ciwo ne?, HAJIA A'isha kuwa takaici tamkar zai kasheta, ba wata damuwa ko Dar, ba wani jin nauyi ko gudun a jita ta ce" Asibitinma da mace zaka zo YUSUF?, mahaifiyar taka a kwoncenma sai ka zo da mace dan ka nunawa duniya waye kai?" A hankali mahaifinsa ya kalleta yana jin kamar bai dace ba daga zuwansa ta hau shi da wannan balakin bayan ta ji ana fadin hatsari suka yi, shi wasu lokutan sai ya ga kamar tana nunawa son kai a lamarin BIYA MURADI, ta cika zakalkalewa da wulakantarwa da nuna tamkar laifinsa ya fi na y'arta da d'anta ne, nan fa suka zo suka raba rikicin auren y'arta, an yiwa yarinyar aure da yan watanni da wani kamilin dattijo ya kawo karar cewa yarinyar na hali na bin maza a cikin gidansa har a saman gadonsa, da aka titsiyeta ta nuna eh hakane kiri kiri dole aka raba auren take zaune daram cikin mutane, dayan kuwa kannin RISLAN ba'a cewa komai, lamarinsa sai addu'a kawai, katon barawo ne mai sata a kasa da kasa, sha ba'a magana, maganar bin mata kuwa a cikin masaraitarma sau nawa yana kawo MACEN da ba ta aurensa ba? Yanzu haka da jikarta daya tasa, ama sai ta ringa irin abubuwan nan haka , bai san me yasa take yin haka ba, a ƴaƴanta ita din da kanta RISLAN ne kawai mai sauki, shine mai dama dama mai kamanta rayuwa da jin tsoron Allah "Da sauki jikinta, ama tana son ganninka, tana daki na biyu ka je YUSUF" Mahaifinsa ya fada a hankali, da murya a rarrabe yana dubansa tamkar ba shi ba Yusuffff ya zuba masa ido na yan dakiku da karantar sabon salo, hakama yan uwansa baki daya sai suka zuba masa idon sunna mamakinsa Murmushi sarki ya yi a hankali ya dan dafa kafadarsa, ba dan komai ba sai dan dama shi yana fada masa ya fa kiyayi bakinsa a kan yaronsa ya ja abinsa a jiki shiriya ta Allah ce, shi dai baya ra'ayin mahaifiyarsa gaskiya, ta yiwu hakan ya samu nasaba da irin yadda mahaifiyarsu ta tsani mahaifiyar YUSUF din Ajiyar zuciya YUSUF ya sauke ya nufi cikin Asibitin, yana so ya ga yarinyar nan yaya nata jikin, ama ya fi jin sai ya ga mahaifiyarsa koda zai iya tunanin wani abin a irin wannan lokacin A sanyaye ya karasa gaban gadon Mama a lokacin da ya bude dakin ya zuba mata ido yana kallonta Murmushi ta sakar masa a hankali ta mika hannu tana masa alamun ya zo, lokaci daya kuma tana bin mayafin dake nade a hannunsa da kuma abin jinnin dake gefen rigarsa wajen damtsensa A hankali ta riko jinnin fuskarta na nuna alamun damuwa tana riko shi tana so sai ya hayo gadon nata tamkar wani yaro tana tataba jikinsa da hannayensa ta ce" Sajan, jinni ne a jikinka? Me ya same ka?" Sai yanzun ya ga ashe jinnin da dan yawa, sai ya ji dama ya wanke kafin ya shigo, dan a duniya idan kana so ka ga rikicewar mamansa ya yi koda atishawa ce, yanzu zata nemi fita hayacinta Da kyau ya zauna yana taba fuskarta dake danshin raba yana duba nata hannun mai dauke da abin karin ruwa ya ce" Rohi ba fa wani abu ya sameni na, hatsari ne muka yi a adaidaita, yarinyar dake cikin adaidaitar ce ta bugu, ama ba sosai bane ba fa" "Yarinya?, ya Salam, budurwarka ce? Ya Allah, ina take ne? Sajan tana ina ne?, ya Allah ga jinni a jikinka ance yar buguwa, Allah ya sa ba wani abu ya samu y'ar mutane ba, tana ina ne? Kaini in ganta" mamansa ke fada tana alamun son sauka daga gadon ita da karrin ruwa ke jikinta hankalinta tashe Zuba mata ido ya yi yana jin nutsuwa da tarin kauna marar misaltawa a zuciyarsa, a hankali ya rikota da hannayensa yana son sai ta nutsu ya ce" Mahmah, ba fa abinda ya sameta, buguwa ce a hannu tana wajen likitocin, ba budurwata bace, adaidaita ne kawai muka hada da ita ina gagawar zuwa na Ganki, Please kar ki cire karin ruwan ke da ba ce lafiya gareki ba?" Sai a lokacin ta kalli karrin ruwan, kai ita fa tunda ya shigo ta ji ta warke daga dukkan wani abu da ya tsaye mata a kirjinta , ko yanzu zuwan su sarki da A'isha Sarkin kawai ta iya amsawa gaisuwar da ya mata, yau shine harda tambayarta jiki? Kwarai ta yi mamaki , A'isha kuwa ta zo din ama bata jin lokacin da ta tambayeta jikinta ba, itama bata bukata, dan ta riga kuma ta rantsewa kanta ba zata kuma daukan wannan wulakancin na A'isha ba! Sai da ya tabbatar da jikinta da sauki sannan ya barta bayan ya sheda mata lekawa zai yi ya ga jikin yarinyar, ita dinma ji ta yi dama zai yarda ta cire karin ruwan su tafi, sai dai ta san yanzu kuma ya zo ba zai yarda da komai ba , sai ta bi tsarin likitoci koda bata so dan ya zauna ya nemi tayar mata da hankali ba komai bane a wajensa a kan lafiyarta Aminu ya samu tsaye a kofar catégorie din da aka saka RAUDA Da sauri ya dan duka yana ba YUSUF din hannu dan a dazu bai san waye ya dauko ba sai yanzu da aka gama komai na lafiyar Rauda aka sheda masa wanda ya dauko din, hakan ya bashi mamaki ainun Da kula sosai YUSUF ya ce" Tashi mana, yaya jikin ta? Ka santa ne?" Aminu ya dan dago din ama ya kasa mike kafadarsa da ta Yusuf din dan girmamawa ya ce" Alhamdulilah da sauki sun sakata barci dai, na santa biya muradi yar anguwarmu ce, Ni kuwa Ni ke mata dan sahu kulun" Yusuf ya bude dakin ya shiga yana sauke idannuwansa a saman kanta, tana kwonce lambak tana barcin da karin ruwan ke sakata, an daure wajen da ta ji raunin an dan sasabto mata rigarta sosai Dauke dubansa ya yi ya kalli Aminu ya ce" Ka je ka sanar a gidansu, tunda da wahala su barta ta koma gida yau" Aminu ya yi tsai ya rasa abinda zai fada, a zuciyarsa kuwa tunani yake yi waye zai fadawa? Babu wanda bai san Rauda da rayuwar da take yi a gidansu ba, ba zai so Maman Rauda din ta zo nan ta wulakanta ba a cikin mutane, dan haka ya ce" Gidan nasu ne ba kowa ai Sir" Ido ya sake zuba masa yana son gane yarensa, wani irin gidansu ba mutane? Kasa hakura ya yi ya ce" Ban gane gidansu ba mutane ba, ina mahaifiyarta ne? In ba mahaifiyarta ai Akoy mahaifinta......ko yan uwanta????!" Fuskar Aminu nan take ta nuna alamu na raunin maganar dake bakinsa, a rayuwa yana tausayawa Rauda kuma yana yi mata fatan alkhairi, shi da ace yana da dama walahi da ya raba Rauda da rayuwar gidansu, Rauda kusan kowa a Anguwar nan na tausaya mata dan yarinya ce mai mutunta kowa, idan zata wuce sai ta gaishe da kai ko me kake yi, fuskarta da sakewa , du irin ukubar da take gani tana matukar jurewa bata bari tana yawan nunawa kowa ba, in dai ka santa ka san me take gani a gidansu ita da kanninta, Rauda tana gannin jarabawar rayuwa kala kala , a da laifinta ake gani saboda mama ta bi kowa ta fada masa bata ji sai yawo sai menene, sai dai yau da gobe ta wuce wasa kowa sai da ya ga asalin wacece Mama aka dawo daga rakiyarta ake kallonta da halinta A raunane sosai Aminu ya ce" *bata da iyaye biya muradi, sun rasu a hanyarsu ta dawowa daga kauye da yan uwanta*" Dukansa ne maganar ta yi? Ko menene ? Bai san lokacin da ya kurawa Aminu ido na yana kallonsa da bugawar da zuciyarsa ta yi "A yanzu haka tana rayuwa gidan kannin mahaifinta ne, shi kuwa ba mazauni bane, matarsa din kuwa idan har ta zo nan zata daga hankalin marainiyar Allah ne, idan har ba damuwa Ni sai in kwana a waje da safe zan rakata in fada, Duda ba lallai ta yarda ba ita maman nata" Aminu ya idasa fada yana sada dubansa daga na cikin idannuwan Yusuf A hankali Yusuf ya juyo da dubansa kanta ya zuba mata ido.... Gashin kanta a barbaje yake saman matashin kan da aka dora kanta, Fuskarta a sake take sosai , lipstick dinta har yanzu yana nan saman jan bakin da ta dan shafa Idannuwansa ya janye da nufin juyawa suka sauka a kan kaffafuwanta dake bude, farare tas tas da su har faratunnanta tas tas da su , harta tafin kaffafuwanta a idannuwa kawai idan ka kalla zaka ga mai tsafta ce ita din ko halitarta ce haka, dan luwai luwai suke abin shiga ido Dauke dubansa ya yi ya sake duban Aminu da furucin dake saman lebensa ya ji kamar maganar na neman yi masa nauyi Tambaya ce a bakinsa Tambaya ce a harshensa So yake yi ya yi tambayar So yake yi ya karra jin bayanin abinda bai shafe shi ba So yake yi ya ji me Kennan? Yannayinta na iya tashi tsaye ajiye shi a wata matsaya guda , itace irin ya'yan nan ne sangartatu da iyaye suka lalata take gannin daidai take da uban kowa A dazu furucinta a kan iyayenta ya saka shi tunanin eh lalle iyayenta bata haɗa su da kowa sunna gida ba zata yarda dan ta fito yawace yawacenta a zage su ba! A yanzu kuma sai, sai, sai yake jin kamar numfashinsa zai tsaya a kan son Sannin *WACECE ITA, ME YASA TAKE IRIN RAYUWAR NAN?* , sai dai ya gaza tambayar Aminu, kwata kwata bin digigin nan ba halinsa bane, abin nan bai shafe shi ba A tausashe bayan ya lumshe idannuwansa ya bude a kan Aminu ya ce"       Happy juma'at mAh people *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *11* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   A tausashe , bayan ya lumshe idannuwansa ya bude a kan Aminu ya ce" Ka je wajen ka kwana, ina fata kai baka ji rauni ba?" Aminu ya amsa masa cewar shi bai ji ciwo ba sannan ya fita ya samu wasu maza dake jinyar babansu ya zauna wajensu yana ji a ransa ba zai iya tafiya ya barta ita kadai a asibitin ba, ko mahaifiyarsa ya fadawa ga inda ya kwana ya tabbata zata tausaya mata, kowama yana son taimaka mata, marikiyarta ce tamkar kwalba wajen Shari, tana iya hada maka wani balakin dan kawai ka taimaki Rauda din YUSUF kuwa bai bar dakin ba sai da ya daidaita abin kusan gadon dake iya shaidawar tashinta, haka kawai ya dan sake zuba mata ido kafin ya fice ya je wajen doctern da ta dubata suka dan tattauna ta sake tabbatar masa a asibitin ana kwana ana leka mararsa lafiya ne, idan ta motsa lalle za'a san motsinta koda abin karaurawar bai yi kuka ba Daga nan ya koma wajen mahaifiyarsa ya zauna saman kujera sunna taba fira har mahaifinsa ya shigo shima ya zauna saman wata kujerar , nan YUSUF ya mike da nufin tafiya sai mahaifin nasa ya umarce shi kan ya zauna , bayan ya zauna din ya zamto mahaifin nasa na dan hiratarsa, hakan ya sa mahaifiyarsa sakewa sosai tana ta yiwa mijin nata fira, dama ance mai d'a wawa , mahaifin YUSUF sai a lokacin ya samu salama da kwonciyar hankali a zuciyarsa yana tuna yadda suka rabu da A'isha, domin a wajen so ta yi ta ci gaba da zazagin Yusuf gaba daya sai ya ki saka baki, karshema sai ya ce ai sai hakuri da addu'a Allah ya shirya mana shi ya fi ALKHAIRI da la'antar, tunda ya fadi hakan sai ta ringa binsa da wani irin kallo , ko na menene? Allah masani, wani lokacin yakan so yarda da wata magana da abokinsa ya taba fada masa, Akoy wani lokaci da suke jaje irin na familly da rashin jin ya'ya dai da sauransu da abokinsa kuma uban gidansa Mai Damagaran, a ranar ne ya ce da shi" HONORABLE, a cikin yayanka ka kiyayi gagawar furtawa YUSUF wasu kalaman, ka kuma yi kokari ka ringa taro rashin jinsa, domin ku so ko ku ki YUSUF sai ya gaje ku!" A lokacin ne yace da shi" Mai martaba YUSUF dai nawa? Ai Yusuf ba zai taba duban sarauta ba, ka ganshi a nan ya fada ya kuma fada cewar mu rike kayarmu, ta yaya muke tunanin shi zai zo ya ringa zama gwamnati na masa albashi? , yace idan bamu sani ba mu sani shi ya wuce jiran dauka da umarni daga gwamnati, cewa fa ya yi tunda ya zama karamin kwari gwamna na iya yin yadda ya so da sarki ya rainawa sarauta wayo, ka san shi matsalarsa duk abinda zai ja masa wani raini ko halin karanta baya ciki, gashi Allah ya taukaka shi a cikin kankanin lokaci, a yanzu idan ka ji wanene YUSUF sai ka yi mamaki, ko mu mun san Allah ya dasa shi, sarauta kam idan da rabon Yayanmu sa hau da wuri ta yiwu sai dai RISLAN" Shine mai martabar ya yi murmushi yace da shi" ba'a cenzawa tuwo sunna komai gyaran da zai sha, gaskiya kuma zanen dutse ce, kai ka san jinnin da ya isa ya hau , tunda kuka yarda muka san da lauje cikin nadi a je a dawo koda kasa ta bini idonmu Akoy kundin labari, arzikinsa kuwa dama haka ake so sai ya ciyar da talakawa da shi, ama fa ya dace kanwarka ta farka daga barci domin *ZAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA* ko ana ruwan muzuru sai ya yi" A hankali Hon BELLO ya dan juyo ya zubawa YUSUF ido A zaunen da yake mayafin Rauda ne a hannunsa yana dan gogawa a wajen hancinsa wanda shi da kansa bai san asalin turaren dake jiki yake shaka ba, shi dai ya rike yama manta na MEYE abin dai a hannunsa kamar nasa haka ya masa rikon gaske Suturar dake jikinsa yake kallo har zuwa sarkar dake wuyansa yar siririya mai ruwan ash, ko karfe ce ko azurfa ce? Wa ya sani Damatsunansa da suka shake a cikin rigar nan ya zubawa ido har zuwa ƙafarsa dake cikin takalmi kafa ciki ama ba mai nauyi ba Agogon hannunsa ya zubawa ido da dayan hannunsa dake cikin na mahaifiyarsa a hankali yana kallonta tana ta labari yana murmushi Murmushin ya samu kansa da saki yana dauke dubansa daga kansa Abu daya ya sani shine da wahala YUSUF ya wulakanta a duniya, da wahala ya wulakanta saboda baya haɗa su da kowa, bai taba yarda ya haɗa soyayarsu da ta kowa, rabonsa da siyan shinkafar gidansa har ya manta, idan ya bada kudin cefane niya ya yi dan badangarci, ya jima da dauke masa hidimar kannensa, ya jima da fito da mahaifinsa cikin manyan kwarin kasa, domin a kasar Nijar baki daya a yanzu mutanen dake mu'amala da shi, shi da kansa ya san dan tsaya masan da yaronsa ya yi ne ba dan shi karfinsa ya kai cen ba, domin a yadda duniya ta zama idan kai ba kowa bane baka da fada a ji a gaban kowa hakan ne, shi BELLO yana da damar shiga inda ya ga dama a lokacin da ya ga dama idanma bashi da sanaya da mutumen da zarar ya fadawa YUSUF za'a neme shi ne yana zaune a saman gadonsa, lokuta da yawa shine ke yiwa sarki hanyar halartar wani taron , a yanzu dai a Nijar duk wani baba yana daukan mota ne a park din YUSUF, hakama a wasu kasashen makota, YUSUF ya mallaki park park da dama a garuruwa, kuma duk wata babbar mota yana yi mata nata daban ne, ya jima da shiga cikin duniyar bada kwongila a tsarin gwamnati, mutun ne mai nema ido rufe kuma a kulun habaka kasuwancinsa yake yi , ya ki ya matsa daga Damagaran da garin mahaifinsa ne saboda iyayensa, A hankali mahaifinsa ya ringa jin wani abu mai kama da kunya da jin nauyi Shin dan sun haife shi ne suke wulakanta shi haka? Kwarai matarsa tana da gaskiya ya dace ya fara yiwa kansa wa'azi ya duba abinda yake ciki da yaronsa Daren dai, shi bai samu rintsawa ba, domin YUSUF mahaifiyarsa na yin barci ya KWONTAR da kansa a saman gadon hannunsa cikin nata, dayan kuwa rike da mayafin Nan barci ya dauke shi, shi kuwa ya yi gadinsu har aka fara kiraye kirayen sallar asubahi Farkawa YUSUF ya yi yana yin hama kadan hadi da son bude rinanun idannuwansa ya sauke dubansa cikin idannuwan mahaifiyarsa da kuma mahaifinsa dake daf da ita yana taba goshinta da wuyanta Murmushi ta sakar masa, haka shima ya mike ya nufi bayi yana dan sake mikar da jikinsa dan jin du ya ririke Kulawa ya yi da kansa ya dauro alwallah ya fito yana jin jikinsa du a ririke saboda rashin wanka da brush Yana soke mayafin Nan a aljihunsa mahaifinsa ya karaso ya mika hannayensa yana cire masa sarkar nan dake wuyansa Yana cireta ya saka a aljihunsa kasa kasa ya ce" Mu je masalaci" Kallon fuskarsa yake yi da mamaki harda tunanin toh fa, sabon salo MEYE wannan din kuma? Ko dai shi din ma bashi da lafiyar? Shi kuwa ya yi gaba yana boye yannayin da yaron nasa ya shiga a ransa suka ba Nurse din damar shiga ta taimakawa Mama ta yi wanka da alwallah da sallah , wace ta nuna yanzu kam zata iya jikinta ya warke ba sai an kamata ba, ama Duda haka likitar ta ki tafiya tana kula da ita har ta gama aka gama gyara dakin nata aka saka turare mai sanyin kanshi aka barta A waje kuwa sunna gama sallar ya fito ya je wajen da Ishak ke tsaye da manyan ledoji dauke da kayan abinci da su fruits Nuna masa ya yi ya bashi dan mahaifinsa na nan kuma baya so su dagawa mahaifiyarsa hankali a kan wannan Jiki ba karfi Ishak ya bashi ledojin ya koma cikin motar da fatan samun lafiya wa mahaifiyar YUSUF din tare da fadin yanzu direbansa zai kawo masa motarsa da tufafinsa a ciki sannan ya tafi da ky din gidan a hannunsa Yana juyowa ya ga Hon BELLO tsaye kofar asibitin yana kallonsa, zuwa lokacin haske ya fara yi sosai a garin Fuska ya hade dan ya riga ya san yanzu zasu hau sama su fado, domin ya ga Ishak din da yake gudun ya gani Yana isowa kunnayensa suka jiyo masa Muryar mahaifinsa yana fadin" Me yasa ya juya?" Dakatawa ya yi yana kallon mahaifin nasa, ya sake kallonsa da kyau sai kuma ya dan dauke dubansa ya ce" Yana da uzuri ne" Murmushi Hon ya yi ya mika hannayensa ya ce" Kawo na rage maka kayan" Wannan karon kasa boyewa mamakinsa ya yi, har ya dan ja baya kadan yana kallonsa kafin ya ce" Me yake faruwa ne?" Hon Bello ya zuba masa ido ya ce" A ina fa?" YUSUF ya sauke ajiyar zuciya ya ce" Na ga yanzu Bama gabanta , kuma ka ci gaba da wani abin daban Abu" Murmushi ya yi yana riko ledar dake dauke da jus ya ce" Bani Ni haba ya ina so in taya ka kana wani kiyawa" Baki ya saki yana kallonsa, sai kuma a hankali ya ce" Ina son dibarwa wannan yarinyar da ta kwana a nan" Yana fada ne yana nuna daidai dakin da RAUDA take, daidai lokacin ne kuma Raudar ke cikin fadan a cire mata abinda yake hannunta gida zata je, Aminu sai faman kwatanta mata yake yi ama ta nuna masa ta ji sauki gida take so Samun kansa ya yi da nufar dakin ya murda ya shiga kai tsaye yana sauke dubansa a kan Aminu dake tsaye, da Nurse din dake tsayen itama rike da dan kwanon nan nasu na likitoci, sai RAUDA dake tsaye rike da abin gado sai luuuuuu take yiwa ido saboda abin magani ama fadi take yi gida zata je a salameta "Me yake faruwa?" Ya iya furtawa bayan ya kare mata kallo ya juya yana kallon Nurse din da Aminu Nurse din ta ce" Sir, zuwa na yi dan na cenza mata karin ruwan nan, na tarda ita ta farka shine tace ba za'a saka mata ba gida zata je yanzu yanzu" YUSUF ya kalleta da dan mamaki a fuskarsa ya ce" Ke da baki da lafiya zaki tafi gida?" Idannuwanta ta dauke daga fuskarsa tana saukewa kan Aminu, a raunane ta ce" Ina son gida Aminu, ta yiwa uncle a gida ya kwana yana nemana, Ni gida zan je!" "Ki yi hakuri y'ata a cire maki sai a kaiki gidan, zauna a cire maki" Abu ya fada a tausashe yana karewa Rauda kallo da son karantar yannayinta Ajiyar zuciya Rauda ta ringa saukewa ta zauna saman gadon, hakan ya sa sket dinta tatarewa sosai har kamar cinyarta dake fara sol zata bayyanar da kanta, duk kuwa yadda ta yi dan ta rufe jikinta hakan ya gagara sai kanta da ta sada kasa cike da jin kunya da takaicin zaratan mazan dake dakin a irin wannan lokacin jikinta na son bayana Har dan dukawa Nurse din ta yi wajen amsa umarnin Hon ta karasa ta cirewa Rauda sannan ta saka abin goge jinnin nan ta goge mata ta danne mata da auduga Da kula sosai Abu ya dubi Aminu, zuwa lokacin Yusuf ya fice ya nufi dakin mahaifiyarsa , ya ce" A me kuka zo ne?" Aminu ya ce" Sir, ai da daidaitar tawa ce aka yi accident din, tana nan police station sun ce idan an gama fitar da sakamakon wanda bashi da gaskiya nima sai sun buga min takarda na biya diyyar yawo da ita ba awo, zamu tsayar da adaidaita ne" Hon ya dan gyada kansa ya laluba aljihunsa ya ciro abin saka kudinsa ya ciro kudi masu dan kauri ya bashi da kula ya ce" Ku shiga ku je, sannan ka sanar min gidan su yarinyar zan zo da dare dan na basu hakuri na sanar masu hatsari ne kuka yi , Ni da YUSUF in sha Allah" Sosai Aminu yake godiya, yana so ya nuna masa ba sai sun zo ba dan kar su ga wulakanci gurin Mama, sai dai ya kasa fadin hakan, Rauda kuwa a lokacin ta shiga wanke bakinta koda da bakin ruwa ne, dan ji take du a takure, Bama kamar jikinta ji take yi kamar kazantar duniya ta tare a kanta Yana ficewa ta fito tana tambayar Aminu wayarta da mayafinta da pos dinta Ya bata wayar da pos din, ama bai san inda mayafin yake ba, dan haka suka fice tana jinta wani iri duda a garin yan mata na fita ba mayafi, ba wani abin bane a garin A cikin asibiti kuwa Abu na karasawa dakin ya samu YUSUF zaune yana ciyar da mahaifiyarsa wace take zaune itama ram da ita tana masa fira yana murmushi Yana shigowa YUSUF din ya zuba masa ido, idannuwansa cike da yannayin son yin tambaya, ama ya gaza yin, shi kuwa Hon karantarsa ya yi tsaf sannan ya nemi waje ya zauna ya bude wani abincin da kula ya yi bismillah kafin ya kai bakinsa ya ce" To wai haka ake yiwa budurwa? Sai ka tafiyarka dan tana rigimar gidansu za'a kaita? Lalabasu fa ake yi ko su dagawa mutun hankali walahi" Dan dakatawa ya yi da son kaiwa mamansa abincin a bakinta ya dan kallo mahaifinsa, kasa kasa ya ce" Ba budurwata bace" "To ama kama sonta ko?" Ya katse shi da son lalle sai ya ja shi surutu Da sauri ya dube shi, sai ya samu kansa da sakin dan murmushi dan sarai ya kula wani sabon salo ke dawainiya da mahaifinsa wanda ba zai sakankance ba sam, a hankali ya ce" Allah ya raba Ni da soyaya, adaidaita fa muka hada, ana ta wani bata hakuri tana shirme ai sai a barta ta yi yadda take so!" Ido Abu ya dan zarro, ya ce" Kai, ikon Allah, aya, Ni kuwa ta bani tausayi, kuma kamar tana tsoron kar iyayenta su ga bata dawo gida ba, sun tafi dai yanzun da dare sai mu je mu na iyayen nata hakuri mu fada masu a inda ta kwana dan ga dukkan alamu bata saba kwana a waje ba gaskiya" Mama ce ta ce" Yarinyar da suka samu hatsari ko Aban YUSUF?" Aban Yusuf ya amsata, ta ce" Nima fa na so gannin jikinta dan nan ya shigo da jinninta a jiki, dole ta damu iyayenka ba cen sunna cigiyarka, Ni da nice ai ba zan iya barci ba sai na ga yara mace ta dawo gefena ta kwonta, karma su daketa su ƙi yarda Ni walahi dama rakata ka yi ranka shi dade" A hankali Yusuf ya sake debo abincin ya nufi bakin mahaifiyarsa da shi a ransa yana ayana' anya kuwa damuwarta gidan ne? Koda yake ance tana da Kani ko?, a da ba zan bi Abu gidansu ba, but zan so na ga marikiyartar nan da idona!' Haka suka ci gaba da fira hankali kwonce har likitan Mama ya zo ya salameta suka nufi gidanta Tafe suke cikin adaidaitar ita da Aminu , dan ba yadda bata yi da shi kan ya je zata zo ya kiya ba, domin bata so ganninsu tare ya jaza masa wata fitinar ama sai ya nuna mata ko daya zai rakata su je tare sai su fadi abinda ya sameta ko dan marikinta kar hankalinsa ya tashi Banki suka je, ta sauka ta shiga dama idan zata fita duk wani abinta mai mahimmanci da ya shafi katin shedar yar kasa ne, katinta na banki ne takan fita da su saboda tsaro , takardun ta na makaranta kuwa dama a gidan inna suke da na haihuwa da sauransu domin akoy ranar da ta taba barin takardun ta na makaranta aka saka masu wuta akace ba'a san an bar fitila mai kananzir a wajen ba........       ☹️☹️ *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *12* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*     Tana shiga ta je layin cirar takarda ta cira ta saka hannu a abinda take da bukata ta kai ta ajiye ta shiga layi, basu da yawa kasancewar safiya ce kuma Laraba ce ba mutane sosai , su hudu ne a layin daukan sako A hankali layinta ya zo ta shige dan dakin ta gabatar da dukkan abinda ake so sannan ta zauna aka duba mata kudaden A lokacin da aka sanar mata ko nawa ne a cefa sai da ta dan zarro ido dan mamakin yawansu sannan ta saka aka bata ƙadan a cikinsu , jaka dari biyar ta samu wata leda ta daure cif ta fito ta shiga adaidaitar tana tunanin lalle zata siyawa Aminu wata adaidaitar idan ta siyawa Uncle dinta abin hawan shima in har ta fada masa daga inda kudin suka fito in zai amince, domin ta san waye uncle dinta a kan lamarinta da samari, sam baya so tana amsar kudin kowa, yana yawan ce mata ne Rauda duniya ta lalace, ki daina amsar silen kowa, dan ba kowa ke kyauta dan soyaya ba a wannan zamanin na yanzu, da yawa zasu baki ne dan suma su nemi lalata ki, duk rintsi Rauda ki kama mutuncin kanki dan gobe na yi alfahari da ke kin ji?, ire irin abinda yake fada mata kennan idan yana cikin halin da ba na maye ba in ya ga kudi a wajenta, dan ya san bata siyar da komai, duk inda kudinta zai fito daga wajen samarin dake zarya a wajenta ne Sunna shigowa aanguwarsu ta ringa jin hankalinta na neman tashi Bata gama jin hankalinta yana neman barin jikinta ba sai da ta ga police biyu a kofar gidansu da uncle dinta, da iyayen Aminu da Mama da Farisa Muryar mama kadai ake ji tana rizgar kuka tana fadin" Yaya a ji yaya nake rikonta? Idan ba'a godewa rikon da nake yiwa yar nan ba ai ba za'a zageni ba, Umar sharin da zaka min kennan? Dan yau kadai ka kwana ka ga bata kwana a gida ba zaka tuhumeni? Yau ta fara aka fada maka? Ai ba yau ta fara kwana a titi ba, kuma Ni nan zan shaidi kaina a kan ban san inda ta kwana ba , yaushe ma ka fara zama ba maye har da zaka dauko min police kan a duba maka y'a? Ai ga iyayen Aminu nan sun ce rabonsu da shi jiya ta yi kiransa da dare yana cin abinci ya tsallake ya tafi suma basu san inda yake ba dan sun nemi wayarsa bata shiga,, a garin Damagaran kuwa garda gardan mutane kamar su ai sun fi karfin a sace su sai dai idan abokin shashancinta ne sunna inda suke tare!" Saukar Rauda daga cikin adaidaitar tana zubawa Uncle ido da mutanen dake kofar ya saka kowa juyowa ya zuba masu ido Kallon da aka shiga masu ya saka Aminu salamar dan sahun da gagawa ya karaso ya mikawa uncle hannu bayan ya mikawa mahaifinsa sannan ya shiga bayanin abinda ya same su a jiya, cewar sun dauki sir YUSUF BELLO ne suka samu hatsarin da dole suka kwana asibiti, ya sanar masu daidai wajen da lokacin, hakan ya saka police din da ya yi aiki a jiya kuma su suka auna wajen ya ce" kwarai an yi haka, dan yanzu haka adaidaitar tana wajen mu an ce sir yace a barta a nan wai, " Bayanan da Aminu ya yi bai saka Uncle daina kallon hannun Rauda ba, dan koda ta saka kudin dake jimke a hannunta a leda ana iya gane ko menene a cikin ledar, shin daga ina ya dauketa suka dauki sir din zasu je ina suka samu hatsarin? Jaje da fatan Allah ya tsare gaba suka shiga yiwa junna bayan tafiyar yan sandan, Mama kuwa sai ya zamto magangannun da ta yi a zuciyar uncle kadai suke tsaye kikam, domin sun soke shi ainun sun kuma samu waje sun zauna daram dakam har aka watse Aminu ya masu salama kan zai je ya yi wanka ya koma police station ya ji yaya zasu kare da su kan adaidaitarsa Jiki babu karfi Rauda ta shigo falon itama bayan uncle ya shige, Mama ta bi bayansa da yarta sai itama ta shiga tana jin dari darin yannayin baban nata dan ba zata tuna ranar da ta ga fuskarsa a haka ba Hannu ya mika mata yana kallon ledar hannunta Jiki ba karfi ta karaso ta miko masa ledar tana jin wani irin nauyi yana neman lulube mata jiki da zuciya Hannunsa na rawa rawar da shaye shaye ya hadasa masa ya cira ledar ya ciro kudaden da suka saka gabansa faduwa, hakama na Mama wace ta zarro ido tana matsowa tamkar zuma da kanshi A rikice ya saki kudin, Mama ta tare tana zarro ido ta nufi dakinta da sauri ta daga gado ta cusa ta dawo wufff tana jin uncle na fadin" zaki fada min gaskiya ko kallona zaki tsaya yi ne Rauda? Daga ina kike? Wa ya baki kudin nan? Me ya miki ya baki kudin nan? Innalilahi Wa inna ilaihi raj'une " Sai kawai ya silale yana dora hannayensa saman kansa hawaye suka shiga zarya a kumatunsa yana kallonta a lokacin da kirjinta ke sama sama hawaye na wanke mata fuska ya ce" kin san cewa tun jiya har yau a tsaye nake kan kafafuna? Babu inda ban je ba har gidan su Bara'atu da gidanta, tun ina gane hanya har na rasa hanyar bi, Rauda waye ya baki kudin nan har haka? Ina kika je? Ina mayafinki? " A irin wannan lokacin Rauda na cikin yannayi biyu ne, na tashin hankalin yannayin uncle dinta, da kuma wani iri gannin itace aka titsiye kan wa ya bata kudi , kuma daga ina take Mama kuwa ƙarara tashin hankalin gannin yannayin uncle ya nemi damunta har ta kasa hakuri ta tare shi da fadin" to wai me kake nufi Umur? Yaya zaka wani tisata kana son sai ta fada maka inda ta samo kuɗi?, in dai zata samo din ai da kyau zata kama min wahala da ku a gidan nan tunda kai ai hoto ne , kwarar shinkafa baka kawo mana bale cefane, ga wuta ga ruwa ga haya, ga diyar yaya ta yau da gobe, kuma kudin nan sisi ba zan baka ba dan bashi nake binta, ina dalili mutun sai kace wani na Allah , ko mema ya hannaka zuwa ka sha abinda ka saba gashi kana neman fito min da sababin sirfa? Kai walahi in dai hakane ka fi kyau a maye, gaskiya kar ka wani tambayeta inda ta samu kudi , ai tafiya ta yi kyau gobema a maimaita" Jikinsa sanyi ya karra yi ya sada kansa cike da kunnar zuciya Rauda dake hawaye ta budi baki a sanyaye ta ce" Baba, walahi babu abinda na yi, kudin nan da ka gani turo min su aka yi daga......." "Rauda ki je ki huta, zan neme ki" ya fada a harhade yana dafe kansa dake sara masa Sosai ta ji hankalinta ya karra tashi, da kyar ta iya barin wajen ta shige dakinta ta rakube tana barkewa da kukan da take ta danewa, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une, lalle ta bata ran marikinta mai kaunar ta da son gannin ta zama abin kirki a rayuwa, ya Allah da ta san fitar nan bata da wani alkhairi da bata yita ba, yanzu yaya zata dubi tsabar idannuwansa ta fada masa da Yaren bahaushe kudin da aka sako a asusunta akace ta saka kati kawai? Ta ina zata fara fahimtar da shi abinda yake tsoron nan ita RAUDA ta fi shi tsoronsa da adu'ar Allah ya sa baya cikin mummunar kadarar dake iya samunta, ita dai ta san bata kiyaye wasu abubuwan ba, ama kuma ta san har zuwa yanzu mutuncinta na tare da ita , kunci ne ya sarketa sosai, kunnayenta na jiyo mata Muryar uncle dinta da Mama sunna abu mai kama da kokowa, domin tana jin lokacin da ya rantse cewar sai ta fitar da kudin nan ya kaidawa mai su , ita kuma tace bai isa ba ai hakinta ne, tana bin Raudar kudi ne, Wannan ya karra hasala shi suka kama kokowar karfi da karfi har ya dambarata da kas ya shige dakin nata ya ringa zubar da kayan dakin yana neman kudin da kyar ya gansu karkashin katifarta dake saman gadon karfe mai runfa ya fito da su ya sameta sai ihu take wai ya ƙaryata kuma yau sai ya dauko masa motar yan sanda wai ya satar mata kudi, ga yarta zaune tana kallonsu tana tabe baki, dan ita ko a kwalar rigarta haka ya zo ya sake ficewa a gidan ya nufi inda zai ga liman domin abin nan na Mama ya masa yawa, inama ace yana da halin yin wani auren? Da ya salami matar nan ya kawo wata ko Allah zai sa ya samu mai daɗin halin da zata taya shi rike marainiyar ALLAH, a yanzu haka yana daga mata kafa ne saboda abubuwa da dama, wajen aikin nasa an kore shi dan da ya je dazu aka nuna masa dama an bashi dama ta karshe ne, dan a kulun idan aka yi albashi sai ya kusan kwana goma ba'a saka shi a ido ba, ana daga masa kafa ne saboda abokin ogan dake rokar masa alfarmar nan, zuwa yanzu kam ya gama cinye duk wata alfarmarsa ba zai ci gaba da masu aiki ba, idan har ya saketa bai riga ya riki abinda zai ringa biyan hayar da suke ciki da abincinsu ba wani halin ne zai sake saka su bayan wanda suke ciki, Si abu na biyu ba zai yiwu ba zamansa a yanzu daga shi sai Rauda da Abdul Hakim Eh lalle uncle dinta ne shi, ama rayuwa abin gudu ce, bale shi da ya ringa jin wa'azin da malan ke yi akan mashayi sai ya gama tsorata da rayuwar kanta, ga wani irin mugun bukatar ya sha dake damunsa, ji yake yi idan bai sha ba har kamar yana iya rasa numfashinsa, dan ko a jiya da ya rasa Rauda sai damuwar ta so fin karfin tunaninsa har ya fara tunanin inda zai samu abin korawar da kyar ya danni kansa ya hakura A cikin gidan kuwa Mama tamkar zarariya da kyar ya iya kama abu ta mike tana ihun a taimaketa kudinta kar ya je ya sha giya da su dukansu, fadi take yi Umar tsaya na yaga maka na shiga uku ina ya nufa? Sai dai ba shi ba alamarsa, hakan ya hadasa mata muguwar juwa da ciwon kai, a dole ya yi wani irin kwonci tsakar falon a kasa tana kukan babu mai hannata rufe Umar a garin nan in har ya taba mata kudi, babu mai hannata mayar da rayuwar Rauda ta tantiriyar ƙaruwar da ko namiji mai bin mata sai ya ji tsoron ta, dan walahi sai ta maida ita tamkar karya in dai ya yaba mata kudinta! A dole Rauda ta sake kama kanta a wurin ranar kaf, sallah kadai ke fitar da ita ta zagaya ta yi alwallah ta labe a dakinta, domin ko abinci gagarar shiga bakinta ya yi ________________________________ Cikin nutsuwa ya silala motar dake dauke da mahaifiyarsa da mahaifinsa yana jin takaicin isa irin ta Hajia, yanzu ace mahaifiyar ta yi jinya ta gama ba zata barta ta huta ba, a'a dan mulki irin na Hajia shine ta bada umarnin anna ta zo ta ga yaya jikin nata ta wartsake ne ko ciwon dama ba wani bane ta wani ja mata d'a ya yi watsi da matansa ya je yake jinyar saura, mace kulun ba lafiya sai tsomarewa take yi uwa akuyar maya Wata ajiyar zuciyar ya sake saukewa saboda gaba daya yannayin gidan nan komai ya tsufa ya lalace harda wajen parking space, ama dan bakin hali irin na Hajia da A'isha kiri kiri sun nuna gida babu abinda ya yi, shi kam yana da niya daya a kan gidan nan shine duk ranar da ya tashi ya samu isashen lokaci gidan nan sai ya saka an rushe shi sannan a tayar da gini na yayi na mamaki, ginni na sarauta ba wannan ginnin da du waje ya hade ba! "Ku shiga wajen Hajiar , ina zuwa" mahaifinsa ya fada da dan sauri ya fice a motar ya nufi bangaren matansa biyu da yayansa na wajen su Da sauri YUSUF ya kalleta ya sake bin hanyar da Mahaifinsa ya bi yana mamakin to ba yace masu na zai shiga ba su shiga su fito su maidata su je inda zasu je da shi su dawo? Ikon Allah, a dole ya fito ya budewa mahaifiyarsa ya bata hannu ta kama ta fito suka jera tana tafe a hankali cikin nutsuwa shi kuwa yana duban hanyarta kamar wani wanda ke janye da makauniya har suka zo kofar shiga ya duba ya dauki takalmanta da ta cire ya saka daga ciki inda ake ajiyewa idan an zo suka shige cikin da salama a bayane a bakin Mama, shi kuwa ya yi ciki ciki, duda ya ga yau zaman Hajiar ce kawai sai masu tayata zama, ba A'isha da ƴaƴanta da wasu cikin jikokin Hajiar na bangaren sarki da Mahaifinsa Ba laifi Hajiar ta amsa ba yabo na fallasa, ko dan ta ga YUSUF a wajen ne ko ta fara yin sanyi ne? Ita dai gatanan ama tunda ta amsa lafiya wa tambayar da Maman Yusuf ta mata cewar yaya jikinta suka ja baki suka yi shiru, Hajia na kallon YUSUF dake zaune a kasa kafar mahaifiyarsa saman cinyarsa yana amsa waya yana zuba turanci yana dan mamatsa kaffafuwan nata a hankali a hankali Kai Hajia ta dauke a zuciyarta yana ayana' yaya kike so mu shirya da ke, bayan kiri kiri kin shiga tsakanina jikana? Me na maki da zafi da kika zabi rabani da abinda na fi so a cikin zuciyata fiye da kowa? Ba zan daina gannin bakinki ba tunda bakya sona da alkhairi bakya son farin cikina' A birkice ya shigar masu baban falon gidan, wanda yake kyautata zaton a irin lokacin yana iya samun su biyun a falon koda babu yanyansu tare da su Ai kam ya same sun, su dukansu kowace na abinda ta fi kwarewa a rayuwa Bai tsaya amsa gaisuwarsu da sannu da zuwansu ba ya fuskance su yana fadin" Haka kuka zabawa kanku rayuwa ko? Ba zaku yiwa kanku wa'azi ba? Tun da jan sawayenku har shekaru sun ja kunna fama da abinda bashi da wani alkhairi a tare da ku ? Me zai rage ku ko ya cira a jikinku idan kun je kuma kun umarci yayanku su je su mata sannu? Babu wace zata ce min bata ji ba ko bata sani ba, ko dan yaronta dake dawainiya da ku ai kwa mutunta ta, shin me ya rage mana a zamanmu da ya wuce mu gyara makwoncinmu? Ace kunna nan idan ta kwonta sai dai Ni zan yi jinyarta? Kun san dai ba bari zan yi a turo mai jinyarta daga gidansu ba bayan nima inada ahali, shin me yasa ba zaku yiwa kanku fada bane a zamantakewar mu ku yiwa kanku adalci?" A tausashe ya ajiye maganarsa yana duban su ya dora da fadin" Walahi bakwa min adalci, bakwa min karra, kuma hakan ya bata min sosai" Daga wannan ya fice a falon ya yi tafiyarsa ya bar su zaune sunna bin maganarsa a zuciyarsu Hajia Rufaidah ta sake sauke ajiyar zuciya ta fara magana tana fadin" Hajia umu kin ji mijinki ko? , in ba Aban yaran nan da neman rigima ba ina hadin gabas da yama? Shi dai idan a duniya abu ya shafi matar cen bamu da damar motsa wa ko da wasa, domin kuwa cibi na iya zamto mana ƙari, kai Allah ka bamu mai son mu a aljanah" Hajia umu mai dakin tsakiya da ta fi shaka ta ce" Ko Honorable baya sauraron wa'azi a kan adalci tsakanin mataye?, sam ba ruwansa da wannan kalma sai sama sama yake wartarta idan hali ya kama, yaya za'a ce ka dube mu ka ce mana ko dan hidimar da danta ke yi da mu ma kyautata mata? Hidima ai taka ya dauka kai ubansa bai zama wajibi mu gode ba sai idan mun yi niya, kuma shi dai Honorable gaba daya bai cika kiyaye namu fushin ba mu, ai ba dole bane sai mun kula ta, idan mun yi niya ne zamu yi zumunci da ita, Ni kuwa na rantse ko mutuwa na yi kar ta zo saman gawata haka nima ko mutuwa ta yi ba zan je ba, ai wankake baya haduwa da mai dati, Honorable kuwa sai dai ya yi hakuri shi kadai ke gannin darajar rariyar da ya siya , kuma lokaci dai, zai ha ranar da zata yi masa zuba!" Hajia Rufaidah ta yi murmushin takaici tana dauke kanta tana sake tunawa wai sunna nan ya yi jinyarta? Hahahaha namiji kennan sai kace wani wanda da ace sun nuna zasu yi jinyar Tata zai amince ya barsu daga su sai ita ne?, Honorable kennan ......   ...Wannan kennan. *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *13* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   Yana fitowa shigewa ya yi cen ciki wajen Sarki dan a dole yana so ya sanarwa wani wannan abin dan ya huce Har ga Allah ya ji haushin irin yadda matansa basu je ba basu aika yayansa su je ba Ya san ba wani zuwa da zowa tsakaninsu, ba wani gaba na hargagi suke yi tsakaninsu ba, ama basa yiwa junna maganar fatar baki tsakaninta da su, eh lalle a lokacin da suke tare an yi zama marar dadi, zaman da ba'a so, ama daga bakin lokacin da ya raba zaman ya ga ita mahaifiyar Yusuf ta zubar da komai tana rayuwarta da abinda yake gabanta, kuma a rayuwa har kyauta tanaiwa ƴaƴansu irin idan sallah ta zo din nan da sauransu, ama su bai san me yasa suke irin haka da ita ba,, idan ya yi magana sai su bashi hakuri su nuna su basuma san damuwa bane Hakan, sam baya son haka, zumuncinsu sun kashe shi karfi da yaji to me yasa suke son dan abinda ya rage su idasa murjewa? Mutun ya kwonta rashin lafiya ka kasa yi masa sannu dan muguwar akida da mugun saka kai a abu marar dadi, wannan din bashi da wani anfani! Kai tsaye ya je bangaren nasa ba tare da tunanin yana iya tarar da matansa a bangaren ba a irin wannan lokacin, ama matan nasa su biyu ne , uwar gidansa sai amaryarsa wace ga dukkan alamu itace da girki yau dan ta sha kwaliya harda ta a fada da fatar baki Da sakewar fuska suka gaisa, duda uwar gidansa kana gannin gaisuwar zaka fahimci ba har ranta take yinta ba Sunna gama gaisawar ya ce" Mai marataban yana ciki ne?" Da sauri uwar gidansa ta ce" Eh yana amsa waya ne tun dazu yace kar mu shiga shine muke jiransa, wayar nan tasa ce mai jimawa" Dan tsai ya yi dan kamar alamun kakari ya ji, sai kuma ya masu salama ya fice yana tunanin ko ya gama wayar ya shiga wani abin ne? Yana fita ta kalli amaryar rai bace ta ce" Uban waye ya sanar masa bashi da lafiya?" Da sauri, da kuma alamun kamar tsoronta take ji ta ce" Walahi babu wanda ya sanar masa Hajia, ai babuma wanda ya san bashi da lafiyar sai Ni sai ke" Baki ta tabe tana dauke kanta ta ce" Dan na san Kun aika ku fita ku yayata bashi da lafiya ku baku san baban burinsu ya kau a karagar mulkin nan su su gaje bane, idan sarki ya mutu sai kun zama abin tausayi a garin nan, dan du wannan takamar da kuke yi sai kun dawo mabarata a wajensu, dan walahi sai kin yi asarar auren dattijo da yan kannanun shekarunki, domin abinda aka zo a cin ba'a jima ana ci ba, Ni Bara na je na samo masa magani ki rufe kar ki bar kowa ya shigo nan din" Daga nan ta mike ta fice tana jin takaicin wannan ciwon ciki na sarki, ciwo ne mai gigita shi sosai, a da idan ya fara shi hankalin kowa tashi yake yi, yanzu ne take boyewa bata zama babu maganinsa dan bata son yadda ake cika masu waje ana masu ido ido, kai innalilahi ita fa idan aka bincika cikinta a yanzu haka tana cike da bakin cikin aurensa, ba dan komai ba sai dan rashin haihuwa ta so ace kannin ta aura da wannan banzan ko da yayane zai kau ya ba masu waje wajensu, gashi dai sunna zaune tamkar hoto mata hudu reras ya iya zuba yaukin fa sosai sai dai yaukin baya zama gudan jinnin da zai koma halitta! Komawa Hon ya yi bangaren Hajia ya shiga da salamarsa Hajia da Anna ne suka amsa masa a bayane YUSUF kuwa yana tsaye ne yana amsa call a lokacin Zama ya yi daf da Hajia yana tambayarta jikinta da kuma tambayarta yaushe zasu koma a cire abinda aka daure karayar ita kuma tana bashi amsa da kular itama, domin danta kam tana son abinta, abinda suka aikata shi da mahaifiyar Yusuf ta dauki hakan a matsayin ya hadu da muguwar budurwa ne ta kai shi ta baro shi kuma ta yafe masa ama ta kasa yafewa y'ar da aka karbi budurcinta aka rabata da iyayenta, aka soki zuciyar iyayenta aka katse mata karatunta aka wulakantata a idannuwan abokai da dangi, Hajia kennan Yana gama wayar ya dube su ya ce" Mu je Mah, daga cen zan je park ne yau ban je ba" Mahaifinsa ne ya fara mikewa da kula ya ce" Karbi ky din yanzuma kai zaka tukamu da ka ajiye a kusa da Mamanka ka san ba zan barta tuki ba ko?" Murmushi Maman Yusuf ta yi ta dauki Ky din dan a bayane Hajia take kallon mahaifin Yusuf da mamakin yau ya masa magana a tausashe, sai dai kuma farin cikin hakan ta ji, domin ita dama bata da damuwa da soyayarsa da d'ansa Salama mama ta yiwa Hajia gannin ta yi kiran Yusuf , shi kuwa a dole ya je ya tsaya gannin mahaifinsa tsaye yana kallonsa A tausashe Hajia ta ce" Dama dan na roke ka ne idan ba damuwa ka kai Ni gannin likitan ranar Litinin in sha Allah?" Zubawa fuskarta ido ya yi sai kuma ya kalli mahaifinsa Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" Zan duba na gani in sha Allah" Daga haka ya wuce shima ya bar mahaifinsa na sake yi mata sai da safe dan yauma ba zai kwana a nan din ba, kuma ba zai kwana gidan maman Yusuf ba dan ba kwananta bane, fushi yake da matansa biyu kuma sai an bashi hakuri koda zai hakura Yana fitowa ya samu Yusuf a tsaye yana duban agogo, magariba ce ta shigo dan suka nufi masalaci bayan sun sanarwa maman Yusuf din dake cikin mota tana kallo a wayarta hakan ya sa itama ta fito ta koma ciki dan yin sallar Sunna gamawa suka shiga motar Yusuf ke ja Abu na waya da Aminu yana fada masa daidai inda zasu tsaya yana daidai wajen Sunna karasowa wajen suka dauki Yusuf sai godiya yake yiwa su Mama kan adaidaitar da Yusuf ya sa ya je ya amsa sabuwa dal da ita harda karin kudin awo, sai fatan alkhairi yake yana fadin lalle Yusuf din sarki ne kuma uban talakawa Shi dai tukinsa yake yi yana jin dan feeling na abinda ya kwana biyu bai yi ba, rabonsa da nanikar jikin wata kwana biyu fa cirrrr, kuma har mantawa yake yi saboda rashin lafiyar mamansa, ama yau sai yake jin wani feeling na neman damunsa A nutse suka karasa cikin anguwar har kofar gidan Sunna tsayawa Aminu ya nuna masu gidan yana faɗin " Ga gidan nan sir, ama inaga shi uncle din nata baya gidan dan yanzu a masalaci liman na fada min ko na ganshi? Yace sau biyu tana zuwa nemansa wai tunda ya fita dazu ransa a bace" Honorable ne ya dube shi da kula ya ce" Ransa a bace? Kwananta a wani wajen ya saka ransa bacewa ko ina iyayenta ne ko hutu ya zo wajen uncle din nata?" A hankali Yusuf ya jinginar da bayansa jikin kujerar motar yana sauke dubansa daga kan Mahaifiyarsa dake kallonsu yana jin Aminu na maimaitawa Honorable cewar RAUDA marainiya ce gaba da baya a hannun uncle din nata take Shiru wajen ya dauka, na tarin alhinin jin maganar ne ko mene? A sanyaye Mah ta sauko kafarta daga cikin motar bayan ta bude ta ajiye wayarta baba tana fadin" Bari Ni na shiga ka ga idan yana nan din sai ya maku iso" Haka kawai ta ji zuciyarta ta buga mata jin labarin yarinyar, sai ta ji bari ta shiga ko sa ga marikinta su sanar masa ga asalin inda ta kwana ta yiwu da akace ya fita hankalinsa tashe ya daina fushi ya yi hakuri Da ido YUSUF ya bita har ta bude karamar kofar gidan ta shiga sannan ya dawo da dubansa kan Aminu dake dan yiwa Ana shinfidar wasu daga cikin abinda Rauda ke ganni a gidan rikon nata   Salama Maman Yusuf ke yi tana karawa, ama ba amsa, sai murya dake tashi sama sama da alwashi kala kala wanda ya sakata dakatawa a dole tana tunanin ta koma ne ko ta shiga? Ta daga kafa da nufin shigewa ciki ta ji sama sama murya na fadin" Rauda idan har ubanki ya shanye giya da kudina nice ajalinsa, kuma kema nice ajalinki ki rubuta ki ajiye, munafuka algunguma, ki bani kudina nace , ki tashi du gidan ubanda kika san zaki je ki samo min kudina ki je ki samo idan ba haka ba na wulakanta ki na je na dauko dayan shegen na yanka shi!" Hankalin Mah ne ya mugun tashi, da sauri ta juya har tana jin kafarta zata tashi na ciwo ta fito ta nufo mota tana haki Da sauri YUSUF ya bude motar ya fito ya kamo hannayenta yana kallon yadda take haki hankalinta tashe, Abu ma dake tsaye shi da Aminu gefe sun nitsa a labarin Rauda da sauri ya karaso yana kamota ba wata wata ya rungumeta a jikinsa yana fadin" Hey Madame, menene, me ya faru?" Hankali tashe har hannayenta na rawa ta fadi abinda ta ji da ta shiga, da sauri ta ce" Wacece RAUDA? Inace wajen yarinyar da muka zo ne , me ta yiwa Mamanta take fadin kalaman nan a kanta innalilahi Wa inna ilaihi raj'une" A nutse ya mayar da hannunsa ya rufe motar ya juyo yana kallon mahaifinsa dake faman fada mata kar ta daga hankalinta ba komai bane bari ya shiga ya gani A tausashe ya ce" Aba bari na shiga na gani" Yana fada ya juya ya nufi hanyar shiga, da sauri Aminu ya biyo shi yana fadin" Biya Muradi da zaka yi hakuri na tabo wata mace ta shiga, ka san matar nan da sharin tsiya, gashi bata gannin girman kowa kar ta lika maka wani sharin a banza a wofi" Murmushi YUSUF ya yi masa ya nausa kansa ciki yana salamar da ta zame masa jiki ciki ciki Yana shigowa Farisa ga fito daga bayi ta gama aikata kashinta na magariba da ya zame mata jiki suka yi ido hudu Ido ta zuba masa kafin da sauri ta dubi kafarta dake dauke da dati harda zannin jikinta, zannin da ta wuni da shi shekaran jiya da jiya ne , yau fa har zata cenza tace bari dai ya karra kwana biyu sai ta cenza dan bata kayanma ai ba kyau,sai gashi an yi rantsatsen bako? Da sauri ta wuce shi ta yi cikin gidan har kamar zata kifa Tana shiga ta ce" Mama, wa bilahilazi Balarabe a cikin gidanmu, Allah ka sa bakona ne , Allah Allah Farisa Allah amen" Uwar dake daure da zani saman munafata ta dubeta itama yau din dai wankan nan bata yi shi ba, ta wuni a daki ko abinci bata ci ba ta ce" Balarabe kuma?, Farisa zan ci uban ubanki idan har baki daina kawo min shirme a yau ba, me zai kawo Balarabe anguwar nan dan ubanki?, ko wajen wannan ya zo ai ba zai shigo min gida ba ko?" Da sauri ta tari uwar tana fadin" Allah ya sawaka ya zo wajenta ki ji kai mugun fata , kina ji ina adu'ar Allah ya sa wajena ya zo ki wani ce wajenta, ke Rauda gaskiya tashi ki shiga ciki kar ya ganki ki masa asirin da kika saba da munafukan idannuwan nan naki, Ni dai kuma kar ku bari ya gane ana neman baba Umaru gaskiya kar ku zubar min da mutincina!" Magana take yi tamkar ta sako da sako, magana take yi ta rashin mutunci tana hantarar uwar da Raudar baki daya domin du ta gigice Mikewa Rauda ta yi idannuwanta ko gannin kirki basa yi Sama hijab ne a jikinta mai ruwan anta har kasa ama bashi da hannu ya dai kama fuskarta das ya fitar da zagayen fuskar nata, hakan ya sa fuskar ta fito fayau da ita sai lebenta da ya dan bushe da kuma idannuwanta da suka kara nutsewa suka yi luhu luhu Niyarta ta sake komawa masalaci daga nan kuma ta nufi gidan giyar da yake zuwa, in dai yana cen shikenan sai ta dawo ta nutsu ta kuma ci gaba da yi masa addu'a, dan jikinta na bata mugun abin da ya ringa bata a ranar da zata iya kiran ranar da Azal ta fadawa ahalinta Da sauri Farisa ta riko hijab din tana fadin" Rauda nace kar ki fita fa!" Da kyar ta iya yiwa idannuwanta luuuuuuu ta bude bakinta ta fara magana ta ga an daga labule an shigo ama bata ga mai shigowar ba, a hargitse ta ce" Idan kika kuma taba min sutura da kazantar nan taki sai na karya maki hannu, idan kika kuma daga mun murya sai na janyo makogwaronki FARISA!" Da sauri ta yi baya tana neman yin kusa da mamanta, dan ita ta sha'afa kan Wacece RAUDA ita kuma Mama tunda ta ga wanda ya shigo sai itama ta shiga kunce hijabin dake daure a kugunta tana kokarin sakin fuska ta ce" Barka da zuwa baki muka yi ne?" A hankali Rauda ta juyo da niyar zagayesu ta fice idannuwanta suka sauka a kan fuskarsa ya zuba mata ido shima sannan ya dauke ya sake kallon hoton dake dakin daya kwal wanda kwarai ya san fuskar mutumen, ama a inda ya san mutumen a waje ne marar kyau, wajen da su mutanen suke kwalewa shi kuwa yakan je ne dan ya yi nasa kalar kwalewar shima "Ba wajenki na zo ba" YUSUF ya fada a hade yana kaucewa daga nufo shin da Mama ta yi da kujera A hade ya ce" Ke ?, menene ?" Rauda dake tsaye bayan ta dauke kanta tana tunanin me kuma ya kawo wannan gidansu ta dago yana kallonsa Kwarai da ita yake, Ke ? Menene? Eh lalle da ita yake , sai ta ji ba zata iya amsa shi ba ta sake dauke kanta da nufin ficewarta ta tafi suka ringa jiyo salama daga bakin kofa ta muryoyi masu dan yawa kuma maza ne Gaban Rauda ne ya yanke ya fadi, daga tsayen da take sai ta matsa sosai ta yi ciki kadan dan ana amsawa masu salamar salamarsu ne Mama na fadin" To wai kuma su waye da daren nan Ni yau sai bakin mutane ke zuwar min!" A tausashe Liman ya ce" Ba baki bane maman yara, su liman ne" Itama sai ta samu kanta da yin tsittt kafin ta taho jiki ba kwari tana jin zuciyarta na dokawa jin su liman ne, su liman? Idan tana da tunani ba zata tuna yaushe liman ya taba sako ƙafarsa gidan nan ba, haka kuma ita dai ko a hanya ba abokin gaisawarta bane bale tace sunna gaisawa Abu daya ta yi tunani an zo ne a mata nasiha da Umar dan kamar ai ana haka a anguwar sukan je dan wani tsirku su yiwa mace da mijinta nasiha ta rainin hankali, namijin dake zaune da matarsa bai isa ya mata nasiha ba sai sun je da wasu wandunansu tsalau tsalau wai sun zo nasiha Tana fitowa bayan YUSUF ya fito ya ga harda iyayensa a yan shigowar da sauran mutanen da bai san su ba ama suma sunna ganninsa da mutuntawa sosai suka bashi hannu suka gaisa da daraja junna sai kuma ya ga fuskar mahaifiyarsa tamkar wace ta jike da hawaye nan take ya ji tamkar hankalinsa zai tashi, ama kuma ya yi iya yinsa ya dane yana kallon kowa ciki harda Rauda da ta fito da tabarma jin ana fadin a kawo tabarma, jikinta na rawa ta shinfida masu ta tsuguna tana bin ledar dake hannun Liman da kallo gabanta na ci gaba da faduwa A tausashe Liman ya ce" Ina fatan na same ku lafiya, sannan ina baku hakurin zuwan da na yi maku a irin wannan lokacin" Shiru ya yi yana neman dukan hanyar da ta dace ya sanar da abin dan shima hankalinsa a tashe yake sosai A hankali ya ce" Wunin yau mun fita da malamai, sai da yama da na zo aka shaida min mai gidan nan ya je nemana sau biyu bai sameni ba, sai kuma RAUDA da ta je ita dinma sau biyu nemansa baya tare da Ni, a lokacin gannin yama ta shigo magariba ta kusa sai na yi adu'ar Allah ya sa lafiya kuma Allah ya kawo shi masalaci sai mu gana, to bayan an yi sallar magaribar muna zaune da su malan da datijawan anguwa a bakin masallacin muna karatu kamar yadda muka saba wani mashin ya tsaya zo da gudu aka wurgo mana wannan ledar aka wuce dan ko tsayawa mashin din bai yi ba bale mu tantance mai shi da kuma kalarshi mun dai san baki ne kuma masu tuka shi da shigar baki a jikinsu har fuskarsu" Ledar da ya nuna kowa ya zubawa ido, ciki harda Rauda da Mama wa'inda hankalinsu ya fi tashi, domin kar ku manta duk rigimar mama da uncle tana son mijinta, irin matan nan ne masu mugun halin da duk wani wanda ya rabe su ba zai ji dadin zama da su ba A sanyaye Liman ya ce" A dole muka bude ledar bayan an tabbatar da ba bom bace, mun ga sutura ta namiji ba kyan gani da waya yar karama, a lokacin aka yi kiran mu aka sanar mana kayan ko na waye kuma akace mu saurari kira, abinda dai muke zato ta yiwu yan garkuwa da mutane ne ko wasu wa'inda rikicin su ya hado su da shi, fatan da muke yi Allah ya sa lafiyarsa kalau " A rikice Mama ta rarafa ta warto ledar, duk irin yadda aka ringa kokarin hannata budewa ta farke ledar ta zarro rigar uncle caba caba da jinni, da wandonsa sai wayar nan ita dinma duk abin jinnin ya bata ta A haukace ta saka ihu hadi da sake daga Kayan, Rauda kuwa da zuciyarta ta yi bugawa daya tak tana mikewa dan karasowa ta gani kaffafuwanta suka dauketa suka yumata da kas A rikice mahaifiyar Yusuf ta janye hannunta daga cikin nasa ta ririko Rauda jikinta, dan wasu sun nufi mama ne wasu sun nufo Raudar ama ba damar su masu rikon da Mace zata iya yi masu Idannuwan Rauda luuuuu suke yi numfashinta na yin sama sama, A hankali ta wani irin nisa dan neman sakin kuka, sai dai ba kukan sai nishin dake fita mai haɗe da zazafan numfashi A birkice da kyar ta ce" Ya mutun shima? Haukacewa zan yi, in har ban mutun ba nima haukacewa zan yi, ya mutun ko? Shi dinma an kashe shi? Ya mutu ko? Shikenan sai Ni sai ita? Haukacewa zan yi kwakwaluwana juyewa zata yi, haukacew zan................." Dif maganarta ta dauke , gaba daya jikinta ya saki, kanta a kirjin mama ta saki rikon da ta yiwa lafayar maman ta summe Da sauri YUSUF dake tsaye kikam yana kallonta ya duko ya tare Mama da ta fashe da wani irin kuka Hankali tashe ya ce" *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *14* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*   A rikice ya ce" Dan Allah, kar ki yi, kar ki zubar da hawayenki kuma i beg You mama" Hannayensa ta jimke kirjinta na bugawa tana kukanta kunnayenta na jiyo mata salalamin su Liman dake fadawa Mama ta daina mana ba fa mutuwa ya yi ba dan sun ce zasu kira, kuma basu je wajen yan sanda direct bane dan dole su fara sanar masu, in sha Allah za'a ganshi kar su daga hankalinsu mana, gashi Rauda har ta summa dan Allah a daukota a kaita asibiti A rikice Mama dake kuka tamkar zata zauce ta ce" Idan da mutun a nan kuwa sun fitar da shi a hayacinsa, ku duba ku ga yadda jinni ke zuba daga jikin rigarsa harda guda guda? Wayo allahna Umar, muna zamanmu ka fita da kudi , shin da barayi ka hadu ko me? Wayo allahna ya tafi ya BARNI da duniyar da ya'ya, Umar dama da wuri zaka mutu ka barni? Yauma muna rikici ya fita, da kudin da wancen tsinaniyar ta kawo ya fita dan na amsa ya amshe ya fita da su, ko dai a gidan giyar aka kashe shi? A ina suka kashe min shi?" Su liman kam sai suka koma yan kallo, domin su dai ba ririketa zasu yi su rufe mata baki ba, kuma babu mai hurumin yi mata tsawar ta kamawa mutane baki su kam an ce za'a yi kiransu hakan na nufin da wahala idan Umar din ya rasu, ama sai wasu abubuwa take yi kamar ba musulma ba? Ga furucin bakinta ya yi tsauri da yawa Mikewar YUSUF da Rauda a hannunsa sukutum ya saka su liman din kallonsa Ba da wani tsaye tsaye ba ya ce" Asibitin za'a kai ita wannan din" Daga haka ya yi gaba mama na biye da shi da sauri, abansa kuwa ya karra tsayawa suka sake yin bayani da su Liman A lokacin da mahaifinsa ke neman fitowa Mama na binsa tana faman taro zani ta biyo shi har wajen motar ta kama abin motar hakan ya sa ya dakata bai wani kureta da kallo ba ya ce" Lafiya?" A birkice ta ce" Iyi? A'a na ga kun dauketa zaku je da ita, ai summa ce kawai ba wani abun ba, idan kuwa da ita zaku je mu je tana farkawa mu juyo saboda kar su yi kiran bata nan, ka ga in kuɗi suka yanke sai ta kawo masu abinsu su bani mijina" Bai taba tunanin zai iya haduwa da dan adam mai irin halayyar nan a nan kusa kusa a garin nan ba sai yau da Allah ya hada shi da ita, ya rasa mai zai yi tunani ko yace a kanta, ama ya fi ajiyewa ransa cewar bata da hankali ne matar nan Kasancewar bashi da wani hadi da ita, kuma a tsayen nan dai itace kawai yar uwar yarinyar da suka dauka, duda liman din kansa ya bada amanar a tafi da yarinyar zasu zo suma sai ya dan sake cewa" Ki yi hakuri ki koma, ai zata dawo idan ta warware, Allah ya bayyana shi" Ya juya ya bude motar ya shiga ya ga still ta kama abin motar ta bude A haukace YUSUF ya kalleta ya ce" Ke, rufe min mota!" A birkice ta saki motar tana ja baya tana bin motar da kallo domin tana rufewa ya tayar da motar ya yi gaba A wajen ta durkushe cikin shiga uku da neman zaucewar tunani ta shiga kama sunayen Umar din da Rauda tana faman sambatu tamkar wace ta haukace, mutanen anguwa kuwa saboda Umar din da ita Raudar suka ringa yi mata sannu da adu'ar Allah ya bayyana shi, ama babu wanda yace ta tashi daga inda take bale ace ta je ta suturta jikinta da kyau ta dauki carbi kan Allah ya sanyaya masu abinda ya tunkaro su Sai da ta gaji dan kanta ta mike ta nufi cikin gidan tana hada hanya Tana shiga kunnayenta suka jiyo mata kida na tashi sama sama a yar karamar redionta Har ga Allah sai da gabanta ya fadi, dan bata tunanin a kusa kusan nan akoy wanda zai saka mata kida a gida bayan abinda ya faru Da sanyi sanyi ta karasa falon, nan ta samu Farisa ta dage sai dirkar rawa take yi hannaye a kugu ta juya nan ta juya cen tana bin wakar gwomja ta warrrr Idannuwa ta zubawa Farisar kafin ta karasa ta dauki redion ta rotsa da kasa rai bace ta ce" Ke kina cikin hayacinki kuwa? Dan ubanki ubanki ne aka kawo kayansa da jinni kaca kaca ke kuwa kike rawa kina juyi bayan ba'a san a wani hali yake ciki ba?" Galala Farisa ta yi itama da mamakin uwar Tata a fuskarta ta ce" Mama inace yanzu kika cewa kece ajalinsa dama, to dan an kawo maki cewar ya mutu ba shikenan ba?" Mama sai da ta ji tamkar an dauki abu an datse kafafuwanta, saboda da gasken gaske mujirya ta kama kaffafuwanta ta nemi bugata da kasa daga tsayen da take A rikice ta ce" Farisa fada nake yi dan ya daukar min kudi, ama ke kin san ina son babanki ko " Farisa ya tabe baki ta bi bayan redion da aka rotsa ta dauke ta yi dakin Rauda da ita, dan tana so ta je ta dan bincika da wuri wuri ko ta samu na samu ta dan adana gefe kafin Raudar ta dawo, fatanta Allah ya sa ta bar wayarta da kuma jakar kudinta, kai da itama ta kile dan walahi tana ji tana gani zata ce itama saurayinta ya kawo mata iphone din, ai ba ita kadai take da damar yin saurayin ba dan wulakanci! Tuki ne ya yi mai gaggawa, hankalinsa a kan Mahaifiyarsa dake ambaton sunnan yarinyar da yanzu yanzu ne ta ji sunnan ama kamar wata wace ta saka mata shi da kanta Sunna karasowa ya fito dan sake daukan yarinyar ya kaita ciki kafin ma a kawo kujerar dora marar lafiya ko gadon, sai ya ga Mah ta cire mata hijabi ta cire mata ribom sai faman son tahsinta take yi tana jimke da hannunta da dayan hannun kuwa tana dan shafa gefen fuskarta a hankali tana fadin ta farka mana Kansa ya dauke a kanta ya ja gefe har aka zo aka kamawa Mah aka dora yarinyar aka fita da ita aka yi ciki da ita Wurin zama Mah ta samu ta zauna tana dafe kanta da hannayenta bibiyu A nutse ya karaso ya duka gabanta ya saka nasa hannayen yana cire nata yana kallonta ya ce" kamar kin saka damuwar wace bakima sani ba da yawa a ranki Mama, Please ki sanyaya ba komai fa, zata farka ne yanzu sai mu maidata gidansu mu je gida ki huta" Bayan zuba masa ido da ta yi sai ta samu kanta da cewa" Mu maidata? YUSUF mu maidata fa ka ce?" Idannuwa ya zuba mata yana son gane me kennan A sanyaye sosai Mah ta ce" matar da muka bari a gidan cen sam bata cencenci rikon yaro ba, ko nata ba zata iya ba tarbiyya ba bale wannan da take kishi da ita, Yusuf cewa fa take yi wai idan bai dawo ya kawo mata kudinta ba itace ajalinsa kuma itace ajalin yarinyar nan , Ni ban san tsakaninsu ba, ban san me ta yi mata da zafi har ta tsaneta haka ba, ban kuma san ko inada hurumin shiga wannan rigimar ba, abu daya na sani shine daga nan yarinyar nan zata je ne gidana kuma a gobe gobe zan shigar da karra dan kar matar ta rigayeni, Yusuf ai dadinta muna da sarakai masu adalci da hukuma tsayayiya, kuma a yannayin yarinyar cen ta yi shekarun da ta isa zabarwa kanta inda take son zama, Ni dai ina ji a raina kamar taimako ne zan yi, kuma kamar idan na yin Allah zai dubeni da idon rahama nima ya yafe min kura kuraina " Idannuwansa ya lumshe a hankali , bai saki hannunta ba a sanyaye ya dora gefen fuskarsa a tafukan hannayenta yana jin dumin hannunta yana aukawa a tunani Lokuta da dama idan ya zauna da mahaifiyarsa sai ya ji zuciyarsa tana girgiza , hankalinsa na tashi da nasa shima laifin Mahaifiyarsa bata taba daina neman afuwar Ubangiji ba kan abu daya tal da ta aikata wanda bayan aikatashin ta rike abinta har ta haifi abinta kuma ta so ta raini abinta Allah ya amshi abinsa Ama a haka a kulun idan ta budi baki zaka ji tana tsoron haduwarta da mai sama kan wannan abu, to ina ga shi jama'a? Ya mayar da mace abin shigarsa dan samun nutsuwa Yana yi yana hawayen bakin ciki da tashin hankali Bai rasa abin ajiye hudu idan yana ra'ayi ba, ama ya kasa tsayawa waje daya bale ya ajiye din, ya yi nan ya yi cen da ransa Kwarai shi din ya kasance mai aikata aiki mai munin gaske, wanda idan ta ji wa'azi wani lokacin yakan kasa rintsawa A hankali ya sauke ajiyar zuciya ya dago idannuwansa yana kallon mahaifiyarsa A ransa yake aiyana 'ni kuwa zan tsaya maki har sai kin kai ga cikar burinki dan samun nutsuwar zuciyarki Mah ' "Sir, ta farka, ama ta ki tsayawa mu mata allurar barci duba da bugun zuciyarta ya yi yawa ko ma samu ya dan daidaita mu yi mata gwaje gwajen da ya dace dan mu dorata kan traitment" Mikewa ya yi , Mama ta bi bayansa suka nufi dakin Budewa ya yi ama ya ki shiga sai Mama ce ta shiga sannan ya bi bayanta ya tsaya yana kallon Mama Gadon Mama ta karasa da sauri ta zauna ta dago kan Rauda ta janyota ta rungumeta a jikinta da dan karfin da ya saka Rauda dawowa duniyar mutane har ta dan saurara daga rizgar kukan da take yi hancinta na shakar sansanyan turaran ruwan mama kunnayenta suka shiga jiyo mata kalamai a sanyaye kamar haka" me yasa zaki rikita kanki har haka ne? Kina son kamuwa da wata cutar ne? Waye ya fada maki ya rasu ne? Da ace sun kashe shi da wahala su kawo wayar nan, ina mai kyautata zaton yana raye sun yi haka ne dan su rikita mutane ya zamo da zarar sun yanke kudin da suke so a basu dan a amshe shi, kuma kin ga Honorable ya amshi wayar yanzu haka da ya ajiye mu ya tafi wajen commisiona na police dan ya masa maganar, Haba Rauda sai kace ba musulma ba? Koda rasuwar ya yi sai ki kasa yin tawakali ne? Allah baya barin wani dan wani ya ji dadi RAUDA, idan har Allah ya so zai dauke maki kowa ne ya barki ke kadai, saboda wannan sai ki kashe kanki kema? Hana Rauda ki yi hakuri kin ji?" Tamkar wace Mama ta tuno mata da wani gibi, ko kuwa kalmar hakurin daga bakin uwa ne bata saba ji ba ta ji a yau? Ko rungumeta a rarasheta ne bata saba samu ba? Abin dai ya shige mata zuciya har ya saka ta dago idannuwanta ta zubawa fuskar Mama mai dauke da ni'ima da haske mai daraja kallo kafin a hankali ta fashe da kuka tana saka hannayenta a hankali ta rike na Mama ta kai kanta a hankali ta ɗora saman kirjin Maman tana sake riƙe maman tana kuka irin na cikin makogwaron nan mai zafi da ratsa zuciya muryarta na sarkewa ta ce" Dama iyayena da kanaina sun rasu, shine kawai gareni sai Abdul, shine kawai gareni , su ne kawai dalilin da yasa nake tafe da karfina, idan na rasa su Ni na san Bani da karfin dazan iya jurewa, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une, dan Allah Hajia ku taimakeni a samo min Abanmu, ko nawa suka yanka min zan biya su bani shi, ki nawa suke so zan basu Ni dai su bani shi" Mama, tausayi, tashin hankali, mamaki duka sun hadu sun rufe mata zuciya, haba koda ta ji ta san wannan kam da wahala idan ta haɗa jinninda yarinyar irin yadda ta ringa jaza mata alkaba'i, haka kuma jin iyayen yarinyar duka sun rasu sai ya sake daga mata hankali, uwa uba kuma jin wai ko nawa ake so zata bada, aikin me take ne? Shigowar docter da baban file a hannunta ya saka Mama bada hankalinta wajen docter, har zuwa lokacin kan Rauda a kirjinta tana dan dadabata a hankali, Yusuf kuwa yana tsaye ne yana sauraronsu " wannan ba itace aka kawo jiya ba? " Docter ta tambaya Mama ta tabbatar mata itace Docter ya fita , jim kadan ya dawo tana sake bude takardar hannunta ta ce" To ai a jiya duka abinda ya dace na gwaji mun mata, sai dai idan kunna da bukatar a sake wasu to, dan jiya sir yace a mata komai dan lafiyarta" Murya a shake sosai Rauda ta ce" Lafiyana kalau, gida nake so na je, Lafiyana kalau " Mama ta dago daga kallonta ta kalli YUSUF dake tsaye bai ce masu komai ba, a tausashe ta ce" Eh yanzunma summa ne ta yi shi yasa muka dawo saboda wani abu da ya daga mata hankali, idan ba damuwa sai mu juya gida ?" Likitar ta karaso ta fitar da abubuwan aune aunenta ta shiga auna RAUDA, wace lebenta ya yi Jajajir, hakama saman hancinta da wajen idannuwanta du sun kumbure sosai hakan ya sa da kyar take daga idannuwan , leben kuwa sai haske yake yi na abin kukan da ta ci Da kula sosai likitar ta ce" kunna iya tafiya Madame, ama a sayi wannan maganin ta ringa shan daya idan zata kwonta na tsayin sati guda saboda bugawar zuciyar nan, kuma ta yi kokari ta cire damuwar dan yawan yanke jiki a fadin nan daga nan ake haduwa da mugun hawan jinni mai naci, Allah ya bada lafiya" Daga nan ta yi gaba da kayan aikinta a hannunta Mama ta dubi Rauda bayan ta dago kanta a tausashe ta ce" Kin ji abinda likita tace ko? Ki daina kukan hakanan, mu je gida ki huta za'a ganshi kin ji?" Shi kam mamakin mama ya fi komai damunsa, su mata me yasa suke da saurin sabo? Haka kawai daga gannin yarinyar sai rungumeta take yi tana faman neman dagawa mutane hankali a kanta? Kai shi kam bai san me zai ce ba kam, ama Mama akoy rigima Allah kuwa, meye hadinta da wannan ne? Shi ba abinda ya bashi haushi sai jadadawa da take yi wai ko a je ko nawa ne zata biya? Shin aikin uban me yarinyar take yi da bata jin kunyar kowama ya ji? Kai subahanallah ashe rashin jin maganar mace haka yake da kayan haushi? Shi haushima take bashi kamar ya buge mata baki yake ji idan tace din nan ko nawa ne zata biya, aikin banza aikin wofi yarinya tunda ya santa cikin kaya kaya take? Shirme kawai! Da kyar mama ta iya ganar da ita dalilinta na ta bita, sai da ta nuna mata ta ji furucin maman Farisa sannan ta yi gumm ta kasa cewa komai, sai alfarmar da ta nema kan zata je wajen kanninta gobe? Mamah kuwa ta nuna mata zata kaita ne da kanta dan haka ta samu yin shiru ta koma kukan zuci da addu'a ga wayarta a kirjinta wajen da za'a kaita kawai take jiran gani dan ta samu ta yi kira, ba zata iya rintsawa ba in har bata san inda uncle dinta yake ba, kuma ta san idan ta fadawa mutumen ta zai taso ko me yake yi ya zo ya nema mata shi, kuma ko nawa zasu yanka masa zai biya ne dan ta samu nutsuwa da kwonciyar hankali...... A lokacin da YUSUF ke tuki har ya dauki hanyar gidan Mama kira ya shigo wayarsa na Mahaifinsa Dan rage tafiyar ya yi dan a tunaninsa ko ya zo asibitin ne bai gansu ba? Dan ya sanar masa sun taho gidan Mama Yana dauka ya saurara yana jin Muryar mahaifinsa yana fadin" Yusuf, ka ganni na zo fada , ina tare da commitiona aka yi kirana cewar sarki ba lafiya, Hajia ce ta yi kiran nawa wai ba dama, shine na zo ka ganmu nan ance ba za'a kai shi asibiti ba, ama ana tsaye kansa ga likitoci nan, Ni ina ta lafiyarsa ne Hajia tace wai na yi kiranka in me kake yi, in a ina kake ka je maboyarka ku zauna har Allah ya tashe shi" Tsai ya yi yana sauraron maganar ,. Maboya? Shi walahi ya manta cewar akoy maboya da aka masa wace abin ya bashi dariya a lokacin da akace a dukkan lokacin da wani abu ya taso ya je cen Waje ne wanda zuwansama hatsari ne a yanzu dan dare ya shigo Gashi sun ce idan suka ambata masa ya saki hanya kar ya bi cikin gari Ikon Allah me kennan? A tausashe ya ce" Abu, me ya hadani da wata maboya dan Allah? Gamu fa zamu je gidan Mah ne " Mahaifinsa dake tsaye shi da Hajia wace ke zaune tana kallonsa ta masa alamun ya tirsasa shi, dan haka ya ce"       Sako zuwa gare ku masoya kuma mabiya wannan littafi nawa mai taken AZAL *In sha Allah da zarar na gama free page zamu koma posting a telegram ne, dan haka wa'inda suka saye shi su yi kokarin sauke telegram, telegram, zamuna yin posting dinmu a cen ne, na gode* *AZAL!* *SAJIDA NIJAR* *PAID BOOK* _Bismillahir rahamanir-rahim._ *15* *wannan littafin na kudi ne 300 Naira account details 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi Gt Bank ka turo shaidar biyan ta wannan layin +22793811618, yan nigar kuwa zaku turo katin airtel ko sahelcom ta 500 francs ta wannan layin sai a saka ku 93811618 sai kun zo my lovely reader * *TALLAH, TALLAH, TALKAH* _*TOH TO TO!*_ _*YEKUWA JAMA’AR NIGER DA KEWAYE KU MARMATSO KUJINESA TAZO KUSA SAI HAMDALLAH*_ _Muna matukar farin cikin sanar daku cewa wanan shaharraren kamfanin nan na kasar waje *{CHAINA}* wanda yayi suna duniya tasan dashi fagen hada ingatattu kuma tsaftattun maganguna wato kamfanin *GHT* yanzu haka yazo kwacokam a *Niger* sunce muma kar abarmu abaya, ina kuke Mataye?_ Wanda suka ansa sunansu cikakkun Mata isassu yan kwalisa shalelen oga? Daku nake _Amarya_Uwar gida_ _Zawarawa_kai harma da yan Mata kuma kar a baku labari_ _Muna siyarda ingatattu kuma shararru magungunan mu kamar haka_ INA MASU FAMA DA MATSALOLI KAMAR HAKA *INFECTION*, * RASHIN HAIHUWA*, *RAGE TUMBI DA KIBA*, *CIWON HAKORI*, *MAGANIN GYARAN NONO DA MAZAUNAI* * CUTAR CANCER*,* RASHIN KUZARI GA MAZA KO KARANCIN RUWAN MANIYI*,*ULCER*,*DIABÈTE*, *FIBROID*,*ASMATIC**SKINCARE TRAITEMENT DE LA PEAU* _KURAGEN FUSKA KO DASU AKA HAIFEKI DA IZIN UBANGIJI MATSALARKI TAZO KARSHE TAREDA *{GHT}*_ _SIRRIN GYARAN JIKI SAIDA KAMFANIN *{GHT}* KARKU SAKE KUBARI ABAKU LABARI, HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKE SANIN NA KWARAI_ ♀️MUNA SIYAR DA TURARE KOWANE IRI NA JIKI DANA DAKI AMARYA DA UWAR GIDA *KAMSHI SHINE MARTABAR Y’A MACE* ♀️MUNA GYARAN AMARE DA UWAR GIDA DILKA DA SAURANSU, ABUN SAI WANDA YAGANI… _MASU NEMAN KARIN BAYANI SAIKU TUNTUBI *HAJIYA FATIMA* WAKILIYAR *{GHT}* A WANAN LAMBAR KAMAR HAKA_ *ADRESSE 94536935 94.53.69.35* *Muna nan a unguwar Lazaret NIAMEY/NIGER* KARKU BARI A BAKU LABARI   Litattafan marubuciyar Duk karyar kada Yar mahaukaciya Bak'a ce Bani da zabi Daga tafia daukar soja Neman na kaina Kutkale Mage Bani da zabi Idan ka raina inda kake Umughuluk itifal Duk nisan jifa Wata kokowar Ni zan ladabi Dakika biyar Da ciwo a zuciyata Aure yakin mata Alkalamin Kadarata Dutse Daga tafiya daukar soja Makauniyace ND now *AZAL*     Mahaifinsa dake tsaye shi da Hajia ta masa alamun ya tirsasa shi, dan haka da yannayin nada umarni ya ce" Ka san idan akace ka je da dalili, ka je din sai na bukaci ka fito ka fahimta?" Dan jim ya yi kafin ya bashi amsa da to Hanyar ya dauka cikin tuki mai gagawa da kula, yana tafe yana kiran wa'inda ke ba wajen tsaro ya sanar masu shine zai shigo layin har ya karasa layin gidan da aka yi a cikin jeji wanda zaka dauka wani waje ne daban aka ware a cikin gari aka dankara wannan fasali da tsari na tsaro a wajen Yana shigowa wasu maza hudu suka saka motar a tsakiya yana tukin a hankali su kuwa sunna biye da motar da gudu da kaffafuwansu har wajen get din gidan wanda aka yi shi tamkar garun gidan, dan in dai ba Sannin wajen ka yi ba ba zaka taba gane ga get din nan ba, domin a saje yake sosai da gidan kuma tsayin kofar a hade take da wani abu da aka saka da cen kasa ya hade da kasa, babu yar hudar da zata shaida maka ga wajen da zaka bude ka shiga sai masu tsaronta da suka san cikinta da wajenta Da gagawa wasun dake kofar suka bude kofar wadinnan na ja gabar tafiyar, sunna shiga wasu hudun ne suka sake raba motar biyu gaba biyu baya ya zamo hudu gaba hudu baya , shi dai yana tuki a hankali ne, mahaifiyarsa kuwa kana kallonta hankalinta a tashe yake, dan ta san me hakan yake nufi ganninsu a wannan waje a irin wannan lokacin Sunna tsayawa sojan daya ya bude masa motar ya sauko , lokaci daya suka saka gwuiwarsu daya a kasa dayar a dan dage suka dora hannayensu na hagu da dayar suka cire hulunan da suka yiwa fuskarsu katanga da gane su waye su sannan suka shiga masa sannu da zuwa hadi da gabatar da kansu daya bayan daya da kiransa da sunna *SARKI* abinda ya tsaya gani daya ne, gabatar da kan nasu da zasu yi, sunna gamawa ya bude bayan ya mikawa mahaifiyarsa hannu yana kallonta a nutse ya ce" Mah sauko" Mah ta sake zuba masa ido, a saman lebenta ta ce" Me yake faruwa ne?" Da idannuwansa ya mata alamun bai sani ba, dan haka a dole ta kamo Rauda wace take ta kale kalen kowa da mamakin toh, ikon Allah, wannan mutumen kuwa wai wanene shi? Rauda na fitowa sai ta ji tsoro ya fara kamata, saboda tana fitowa sai ta ga mutanen dake duduken nan kamar ba mutane ba? Gashi jikinsu gaba daya shigar baki ne, ga bindigogi a jikin nasu kamar wa'inda zasu je yaki? Da sauri ta dauke kanta daga bin su da kallo tana bin mama da ta rike hannunta sunna biye da ɗan maman har suka karasa kofar inda zasu shiga ya saka cod dinsa suka shiga Mama ta kaita cikin wani daki wanda Rauda ta kasa zama saman katifar dakin dan har ga Allah tsoro take ji da tunanin arzikin mutanen Da sauri Mama ta dawo inda yake ta zauna tana fadin" YUSUF me yake faruwa a cen fadar?" YUSUF dake son ya dauki hankalinta ya fice ya ce" Mama ban sani ba, an ce dai mu zo nan, Ni yanzu yinwa nake ji mama sosai fa" Mama ta sauke ajiyar zuciya ta mike tana fadin" Bari in je kicin din naku, akoy komai ko?" Kai ya gyada mata yana sakar mata murmushi yana kallonta har ta shige ciki Wayarsa ya ciro ya ajiye nan da duk wani abinda ke cikin aljihunsa sannan ya juya da sauri ya fice Yana fitowa ya samu baban mai ba gidan tsaro ya mika masa hannu Baya ya ja kadan yana kallonsa da girmamawa ya ce" Sarki ina zaka je?" Fuska ya hade sosai ya ce" Ka aike Ni ne? Bani ky!" A dole ya bashi ky din daya daga cikin baburansu sannan ya bi bayan shi da gudu, dan walahi ba zai barshi ya je cikin gari shi daya ba, zai bi shi ne har inda zai je ko su mutu tare ko su yi rai tare, shi ya yarda ana neman ran bawan Allahn nan lokaci zuwa lokaci dan tare aka harbe su da bulet , ama shi sai kasada, sam baya ji idan aka ce ya yi biyayya kuwa kamar an ce baude! Hanya suka dauka ta cikin jeji sunna keketawa da gudun gaske, bayan ya bar masu wasiyyar kar su saki su yarda a shiga a tarda mahaifiyarsa, in sha Allah zai dawo , koda shi bai dawo ba mahaifinsa zai dawo ko kuma RISLAN, domin ukun nan su kadai suke da damar shiga gidan nan bayan shi Mah na fitowa dauke da plate wanda ta soya masa kwai kafin girkinta ya kare tana fadin" Yusuf wai yanzu baka da hakurin yinwa k.........? Idannuwanta suka sauka saman kujerar da ya tashi da wayarsa da sauran abubuwasa nan zube Da karfi ta ce" YUSUF! YUSUF!" Lokaci daya tana zubar da abinda ke hannunta ta saki plate din na kwalba ya fadi kasa, Kararsa da ihun muryarta ya saka Rauda fitowa da gudu tana zarro ido ta zuba mata ido tana kallonta A lokacin Mah ta je tana ta duduba shi bata ganshi ba, hakan ya bata tabbacin lalle Yusuf ya fita sai kawai ta nemi fita a hayacinta tana ta faman son saka cod dinsa a wayarsa ama ta kasa Da sauri Rauda ta karaso tana kallonta, jiki ba karfi da kuma tashin hankalin menene wannan din kuma ta ce" Hajia, lafiya?" Mah ta kalli Rauda ta sauri dan har ta fara manta tare suke tsabar tashin hankali Da sauri ta mika mata wayar tana fadin" Dan Allah, cire min cod ki saka min numbobin nan da zan fada maki ki min kiransu, dan Allah yata" Wayar ta amsa tana kallon yannayin Mah, A hankali ya kamma hannun na Mah ta zaunar da ita saman kujera tana kallonta a sanyaye ta ce" Mama, ki yi hakuri, ki fada min numbar na bude maki, ama ki yi hakuri ko menene kin ji?" Mah dai so take kawai ta bude mata ta kira mata numbar, dan haka ta shiga fada mata cod dinsa har ta cire mata sannan ta shiga fada mata numbar Honorable Tana fara rubuta numbar sunnan ya nuna kansa da sunnan *UBANA* , ta karanta sunnan ta karra sannan ta danna kiran ta mikawa Mama ta zauna tana kallonta, dan sai ta ji anya kuwa zata iya tafiya ta barta a wannan yannayin? Wayar ba fara ringin ya daga, muryarsa wata iri a sanyaye sosai ya ce" Yusuf kun karasa wajen?" Muryarta na rawa ta ce" Aban YUSUF, Yusuf din baya nan ai, ban san ina ya je ba, gashi ya kawo mu gidan nan na jeji kuma ya fita, ya bar min wayarsa harda su katinsa na shedar dan kasa, ina ya je? Me yake faruwa a fadar dan girman Allah? Ka fada min walahi zuciyata bugawa zata yi" Rauda ta kawar da kanta dan bata so ta maida hankali kan maganar Maman, ama kuma haka kawai ta samu kanta da maimaita FADA a cikin zuciyarta "ya Salam, ya Salam, ya Salam" Honorable ya fada yana mikewa ya fice daga cikin mutane ya nufi cen bangaren matansa dan ba kowa a irin wannan lokacin , kowa yana ɓangaren Hajia tare da marar lafiyar Yana zuwa ya sake rage muryarsa sosai ya ce" Sai fa da na fada masa ,kar ya saki ya fito, Allah kadai ya san gawar fari cikin mu da sarki da shi Yusuf, ama Hajia na gannin jikin sarki ta rikice ta ce in sanar da Yusuf in yana ina ya je gidan nan ya zauna har sai Allah ya yi yadda ya yi ji sarki ya mike ko akasinsa sai ta bada umarnin Yusuf ya fito zai fito, shine ya fito?" A rikice Mah ta ce" Innalilahi Wa inna ilaihi raj'une, me yake damun Sarkin? Me yasa baka fada min ba Ni ai da ka san na rike Yusuf duk abinsa ba zai fita ba ko? Wayo na shiga uku yanzu yaya zan yi?" Shi dinma hankalin nasa a tashen yake ya ce" kin ga ki kwontar da hankalin ki, in sha Allah ba komai, wai sarki bashi da lafiya tun shekaran jiya yake cikin gudawa da amai matan suka rufe suka ki fada min, sai da Hajia ta matsa kan ko ina yake a kira mata shi ne amaryarsa ta zo a sace ta fada mata walahi bashi da lafiya bakina san wanda yake kansa ba, Hajia baba ta hanna a sanarwa kowa sai magani ake didika masa a boye wai ko zai tashi ya zamto sai sun wanke shi sun cenza masa tufafi dan baya jin fitar gudawar daga jikinsa, shine fa Hajia ta yi kirana ta sanar min, da na zo ban nemi kowa ba na je bangaren nasa na bude na shiga da karfi dan kiri kiri Hajia baba ta nunan yana hutawa baya so a dame shi, da na shiga na tarda shi yana cikin wani hali, dan ko gudawar yanzu ba abinda ke fita sai ruwa tsululu, karshema malamai ne kansa ana ta addu'a, na yi na yi a je asibiti kowa ya wani nuna min wai me za'a kai" Wani irin Gwauron numfashi Mah ta sauke kirjinta na dokawa Ta rasa me zata ce, Ya Salam wannan lamari na tsoratata yana kuma daga mata hankali A me aka ɗauki sarauta ne? Me suka dauki duniya ne? A sanyaye hawaye na bale mata ta ce" Ai ba Yusuf ne abin a boye ba, kai ka san in dai abinda Hajia take nufi ne kaine abin a boye ba YUSUF dina ba, su cire Yusuf a duk wani abinda suke tunani, su fida d'ana daga rikicinsu, Aban Yusuf ka san ba zai taba yarda ya zauna kai kana cen din ba ko? Dan Allah ka fito Ku zo" "Kar ki daga hankalinki, bari yanzu in fita in gani zan ganshi na dawo da shi, Ni sam bana son fitinar nan ta gidanmu, gashi dare ya yi ama kowa sai wani irin abu yake yi, kar ki daga min hankalinki dan Allah, gan.............." "Yaya, ka fa zo, Hajia na kira" AISHA TA fada sama sama sannan ta juya da sauri ta koma A dole ya katse kiran yana karra tabatarwa maman Yusuf cewar gayanan zuwa, kar ta daga hankalinta plz A lokacin da ya shigo falon Hajia, inda sarki ke kwonce, matansa na nan a dole a irin wannan lokacin, da baban malamin masallacin gidan na zaune daf da shi sosai yana maimaita kalmar shahada, hakan ya sa gabansa ya yanke ya fadi kansa ya sara da sauri ya kai dubansa wajen Hajia inda take zaune kanta a kasa da carbinta tana ja idannuwanta a rintse tana ta ambaton sunnan Allah, dan a irin wannan lokacin ko waye kai dole zaka ji tsoron wanda ya isa ya busa kuma ya janye numfashin bawa, domin kakari na fitar rai shine ya cika falon, duk irin musun da uwar gidansa ke yi bakinta ya mutu ta kafe shi da kallo ta gaza furta koda a, sauran dake zaune kuwa an umarce su su masa addu'a ko su fita dan ba'a bukatar kowa ya daga murya a wajen Sosai kirjinsa ke dokawa ya karaso da sauri ya duka ya rike hannun dan uwansa, wanda ya zamo tamkar ya dafa wani abu marar kasashi, kamar ba tsokar naman mutun ba mai dauke da kasusuwa da nama da jini, a hankali ya amshi hailalar da ake ta maimaita masa idannuwansa na kallon wajen da ya zarce tsayuwar dan Adam, sannu a hankali har yannayin dan rike hannun dan uwansa da ya yi ya saka baki daya hannunsa ya yi nauyi a hannun mahaifin Yusuf Jiki ba laka ya sake damke hannun, wasu irin hawaye suka taru a cikin idannuwansa suka shiga zubowa a hankali saman kuncinsa ya gaza dagowa kunnayensa na jiyo masa furucin malan na sanar da sako mafi dukan zuciyar mahaifiya, Mata, ya'ya, yan uwa, dangi, da jama'ar gari baki daya, cewa RAI YA YI HALINSA Kukan matan ne ya nemi hargitsa masa kwakwaluwa ya ringa jin tamkar ciwon shanyewar barin jiki zai kama shi, a birkice ya dago dubansa yana jin duhu zai mamaye shi, jiki ba karfi ya kama da kyar ya mike ama ina, abin ya zo masa kai tsaye kuma a irin lokacin da bai shirya ko tsamaci haka ba, duk da ita dama MUTUWA takenta kennan, bata zuwa a lokacin da ake tsumayinta dukda babu bawan dake zama yace zo na shirya sai wanda yake cikin halin yau i yau!, Mutuwa dai wannan mai tonon asiri a yau ta dauka, ta katse jin dadin Dubai zata nada na dubai, ta katse shan wahalar Dubai zata dora ta Dubai, mutuwa mai yanke dukan wani farin ciki ko nau'in wahala, a daidai lokacin da ya yi baya zai zube A'isha ta mike ta zuba masa ido abinda ke zuciyarta na zuciyarta, mahaifiyarta ta yi ta yi ta tashi dan ta agaji wanda take yiwa kallon shi ya rage a matsayin wanda zai hau kujerar dan uwansa ko salon kidan ya cenza domin idan har babu ɗaya tsayaye sarauta zata koma hannun kannin riga ana ji ana gani, a lokacin ne kuma Yusuf ya karaso jiki ba laka dan tun a kofa kunnayensa suke jiyo masa hargitsewar da masarautar ta dauka , a dole ya karaso yana jin gaba daya komai ya fice masa a rai, hankalinsa ya tashi, tashin hankali kala kala ya ziyarce shi, ciki harda tunanin mahaifinsa da abinda ke iya damun uban nasa Da sauri ya karasa wajen da liman ya kama mahaifinsa yana masa sannu da nasiha irin wace ake yiwa wanda ya yi rashi ya zaunar da shi daf da mamacin wanda aka rufawa zanin gado sabo dal aka kuma tsawatarwa matan dake kuka kamar zasu tada dakin da hayaniyar kukansu A hankali ya kai hwuiwoyinsa kasa, ya kama hannayen mahaifinsa ya zuba masa ido, a tausashe sosai ya ce" KA yi hakuri Abu, kar ka daga min hankali fiye da halin da nake ciki a yanzu dan Allah" dumin hannunsa dake shiga cikin nasa ya saka shi jimke hannun da karfi sosai hawayensa na ci gaba da zuba tamkar an bude pampo Hajia ta share hawaye a sanyaye bayan ta gama waya da asibiti ta dubi wajen da su YUSUF suke a tausashe ta ce" Ku ne alwalinsa, kunne ja gabarsa, Allah ya masa rahama, ku yi masa shinfida mai kyau, yanzu za'a zo a bashi kulawar da ta dace sai a kwana ana masa sauka, Allah ya jikan ka uban talakawa...." Ta karshe muryarta na rawa sosai wani hawayen na sake bale mata, da kyar ta sake sharewa tana kallon Aban Yusuf da ya karaso da taimakawar Yusuf ya duka a gabanta ya kama hannayenta, kwarai shi ya dan irin radadin da take ji, shi ya san Wacece ita, tun sunna yara sukan yi mamakin jarumcinta, ama mahaifinsu ya taba fada masu, tsarin Sarautar garinsu dole sai da jajirtaciyar mace irinta, dan kuwa a gobe gobe da safe da zarar an birne mamacin za'a naɗa wani sarkin a ci gaba da zaman amsar gaisuwa, abinda zai zamo rikici na mamaki idan har akoy masu harin kujerar, kujera kuwa tabas akoy masu harinta na wajen gida da na cikin gida A sanyaye ya ce" Ba zaki yi kuka sosai ba? Bana so abubuwa na dira maki a zuciya Hajia" Ajiyar zuciya Hajia ta sauke mai karfi tana kallonsa a sanyaye ta ce" Idan na fashe da kuka zai dawo min ne?, yaya zan yi? Aban Yusuf na rasa uwa, uba, miji, yanzu kuma yau na rasa baban d'a, tabas mutuwa tawa ce ban dandana ba, Allah ya musu rahama ya bamu kyakkyawan karshe" Yusuf dake kallon mahaifinsa a tausashe ya zuba mata ido yana kallonta Tabas bata taɓa maganar da ta shiga zuciyarsa irin ta yau ba Kansa ya dauke yana kallo likitoci suka shigo bisa jagorar A'isha, aka dora mamacin aka fice da shi bangaren da za'a kimtsa shi a cen din ne kuma za'a masa addu'a har garin Allah ya waye Sai da aka fita da shi Hajia ta riko hannun mahaifin Yusuf tana kallonsa ta ce" BELLO, ka san me yake jiranka, sai da na hanna fitowar YUSUF, ama ya fito, ka ja shi ku koma gidan nan, sai na neme ku" Wannan karon YUSUF din ne ya dubeta da kula , sannan ba da daga murya ba ya ce" Inaga ya dace ku mayar da maganar buya gefe, dan babu inda zan je ko ya je ga gawa kwonce, duk mai so ya zo ya gwada abinda ya fi iyawa, Allah ne mai komai, idan har Allah ya ƙaddara tare za'a birni gawarwakinmu a gobe buya ba zai hannamu mutuwa ba hajia " Hajia ta zuba masa ido, zuciyarta na dokawa sosai, tana hangen abinda mijinta ya fada a kan yaron da bai ga girmansa ba bai san waye shi ba, ya Allah, ya Allah A tausashe ya sake kama mahaifinsa ya mikkar ya rike shi sosai suka fita ya nufi bangarensa da shi, dan yana so ya fara samun nutsuwa kafin ya je a kwana wajen dan uwansa, Yana fitowa A'isha ta dawo da sauri ta shige ciki wajen Hajia, yaronsa kuwa da sauri ya zo ya talaba masa mahaifinsa suka kama Abu sosai suka fice da shi ba Dar ko tsoron wani ya nufo shi A'isha na shiga ta karasa wajen mahaifiyarta, a daidai lokacin Hajia ta sada kai ne hawaye sun tarun mata a cikin idannuwa sosai tana ta jan carbi tana godiya ga Allah da jarabawar da ta sameta , ta rasa yaronta Bama zata iya tashi ba bale ta je inda gawarsa take, sai dai dadin musulunci addu'a na tarda bawa a duk inda yake Da sauri ta dago jin an zauna daf da ita ta zuba idannuwanta cikin na A'isha A'isha ta dan ja numfashi tana kallonta ta ce" Hajia, waye zai fara shiga kabarin marigayi?" Da mamaki sosai Hajia ta zuba mata ido, da yannayin muryarta da ta fara raunana saboda kukan dake cin zuciyarta ta ce" Dama akoy wanda zai fara shiga sama da BELLO da YUSUF ne?" Da sauri da kuma mamaki ta zubawa mahaifiyar Tata ido, muryarta ta kasa boye mamakin ta ta ce" BELLO? Bellon da ya fada cewar baya ra'ayin sarauta Hajia?" Wannan karon hawayen dake cikin idannuwan Hajia sun samu zubowa, ta saka bayan hannunta ta share tana kallonta ta ce" Fadarsa ce, ra'ayi ne na jin dadin harshe ya fada, kuma koda baya nan inace kin san ya haihu, domin ja gabar garina kin san ko wanene ko?" A'isha ta kasa daidaita tsuguninta saboda kaffafuwanta da suke son neman fitinarta sakamakon tashin hankalin dake son damunta na amsar da ta san me ake nufi da ita wace da wahala idan har ba zata iya yin fito na fito da dangi a kan wannan ba, sai dai da kula sosai ta ce da mahaifiyar ta " dama akoy wanda ya cencata bayan RISLAN ne?, nagartar yana da ita, makaranci ne, malami ne, mai jin tsoron Allah ne, ba'a taba kama shi da wani laifi ba, kuma daidai gwargwado yana da kudi, me ake so a daurawa talakawa? Kar dai ace mashayi mazina................." Harshenta ya datse saboda zazafan marin da Hajia ta sauke mata a saman kuncinta, rai bace sosai ta ce"       Asalamu alaikum, alhamdulilah mun tsaya bakin nan a free page, zamu nausa cikin labarin, domin AZAL din na gaba, rikicin na gaba, zazafar soyaya mai rikita zukata na gaba, darasi na gaba, kai ba zaka gane ba sai ka shigo mun tafi tare in sha Allah Azal 16 A sanyaye sosai Hajia ta ce" Nana, dukda sarauta ce, hakane, a lokacin da aka ɗauki kukan rasa wani ake naɗa wani, sai na ga kamar kin yi gagawa da saurin neman zurowa cikin abinda yake iya zama shafafe sannan wanda ke wanze da maza a gabanki, Wacece ke? Shin bushewar zuciyarki har ta kai wajen nan ki dubeni ki kirayi YUSUF da sunnayen nan?, kar ki saka na zama yarinya kuma wace bata tsoron a je a dawo ya zamto na zauna nima ina tada maki jiya i yau, mai kashi a jikinsa ne zai zagi wani? Ko menene shi an jima da fadin waye shi a doron kasa, tun kafin a san zai girma aka gargadi garajena a kansa, dan shi din shine tsayayen namiji tsakanin maza, ko mahaifiyarsa ba zan iya gani in kyale tana wulakanta shi ba bale ke , ki kula, ki kuma godewa Allah a zaune nake yau, da ace kaffafuwana na iya tashi a daren nan sai an nada wanda ya dace da sarautar nan kafin a yi kowace irin magana, Nana ba zan so ace a rikicin rai da rai harda jinni daya ba, na fi so ace rikicin daga wajen gida yake fitowa, ama ki zage damtse shi din cen da ya tsole maki ido muruci ne, haka kuma Allah shi ke zamani idan har da rabon RILSAN ya hau mulki zai hau a gobe goben nan ama kar ki manta a kasar nan in har d'an mace ya hau mulki sai abin ya zamo babu mazan ko daya, ki sanyayawa ranki kar ki bari a gane abinda ke zuciyarki wanda nima nake daf da ganewa a yanzu!" Gaba daya ƙafafuwan Nana nauyi suka yi mata, ta gaza motsawa daga inda take har na tsayin mintuna, sai da ta ga dare na karra yi ta mike ta fice ba tare da ta sake saka idannuwanta a cikin na mahaifiyarta ba ta nufi wajen da ta tabata RISLAN na nan ta saka aka yi mata kiransa Tunda ya karaso ya ga yannayinta hankalinsa ya fara tashi, a tausashe bayan ya bi bayanta sun karra yin nesa kadan ya budi baki ya ce" Ki yi hakuri mama, Allah ya jikan aba sarki Allah ya sa ya huta, dama mu dukkanmu lokaci muke jira, Allah ya sa bakin wahalarsa kennan, ama a gaskiya iyalinsa basu kyautawa kansu ba,mama dama yana cikin wannan halin ama suka boye?" "RISLAN, ba wannan ya kawo Ni ba, dangane da kujerar nan nake tsaye, domin kai nake so ka hau mulkin nan!" Nana ta fada kai tsaye tana katse maganar da yake yi a wani tausashe da wani karya harshe kamar mace, shi ba zai yi abu kaza kaza ba irin na maza sai da wani laluma da sanyaya magana A dan tsorace ya kalleta ya ce" Mene? Mulki? Ni kuma?" Zata bashi amsa ta yi dif sakamakon nufo hanyar da YUSUF ya yi hannunsa daya a wajen kunnansa ya aika kira , dayan hannun kuwa a dan jimke da alamu jira yake yi kawai a amsa masa kiran da ya aika Da hannunsa ya dan dagawa RISLAN wanda ya nufo shi da sauri , hakan ya sa ya dan dakata yana jira ya gama wayar Daga dayan bangaren RAUDA dake zaune idannuwa sun yi mata fulu fulu ɗan tashin hankali da tunani, ga wata bakuwar rayuwa, ko tace sabon tashin hankali na nufin nufota a tsiyace, dan Mah dake kwonce cikin wani irin yannayin da ya sakata shiga halin tsoro har ta dago kanta ta ɗora saman cinyarta a hankali tana mata karatu tana jin zafin jikin matar ya yi yawa hakan ya sa du take neman fita a hayacinta dan bata san yaya zata yi ba kuma, abin nema yake ya yiwa zuciyarta da tunanin ta yawa, sai take neman ta idasa fashewa da wani kukan da ya gama rike mata kirji da bakinta gaba daya, a irin lokacin ne wayar Mah ke ruri cikin kira'a tatausa tana neman agajin a daga Kiran farko kasa dagawa ta yi, dukda ta ga sunnan mai mahimmanci ne a jiki, sai a kira na biyu ne ta daga muryarta a cen kurya ta furta" Asalamu alaikum" Shiru ya yi da farko, a hankali ya kai dubansa fuskar RISLAN shi dinma muryarsa a tausashe sosai ya ce" Ina take?" RAUDA ta dan hadiyi abinda ke mata kai kawo a wuya, ta dubi Mah da idannuwanta ke lumshe a hankali ta ce" Gatanan" Duk irin yadda yake cikin zakuwa da son ta ba Mah wayar bai nuna a muryarsa ba, dan yanzunma Muryar wata iri da take bugun kanta ya furta" Please bani ita," A sanyaye ta cire wayar daga kunnenta ta dan dago hannun Mah da yake da dumi shima sosai ta dan matsa kasa kasa sosai ta ce" Hajia, waya ce, wannan da ya kawo mu ne, na saka maku a kunne?" Mah ta lumshe mata ido, dan kanta sarawa yake yi sosai , sannan ta dan jimke mata hannu, hakan ya tabatar mata tana nufin eh ne A nutse ta kara mata wayar tana kallon yadda Mah ke bude idannuwanta a hankali muryarta cen ciki sosai ta ce" Baka kyauta min ba" Bata san me yace ba, ta dai ga ta gyada kai, sai kuma a raunane ta furta" Allah ya jikansa, ka zo gida YUSUF" Magana ya yi mai dan tsayi, tana gyada kai kamar wani yaya da kanwarsa har dai ta saka hannunta ta dago wayar da hannun RAUDA ta kai wajen kunnen RAUDA sannan ta sauke kanta daga saman cinyar RAUDA din ta kwonta a nan dan gaba daya jikinta ya yi kamar ba nata ba ta lumshe idannuwanta tana ta addu'a a ranta Rauda dake rike da waya tana jin saukar numfashin mutun, ama gannin ba'a yi magana ba itama sai ta ki yi ta ringa sauke numfashinta a hankali Sai da ya yi niya dan kansa ya ce" Zan iya Bara maki amanar mahaifiyata kafin gobe da safe?" Idannuwanta dake lumshe ta bude da sauri tamkar wace ta yi maye ta tsaida dubanta waje daya ta kasa furta koda A ne A tausashen da yannayin yau ya haifar masa na rashin da suka yi da halin da mahaifinsa ke ciki da halin da kakarsa ke ciki ya ce" Ba zan iya fita daga inda nake a yanzu ba, ita kuma bata da lafiya, zaki iya zaunawa a gefenta ki rike wayar nan a kusa da ke, idan jikinta ya kiya ki sanar min?" Yanzun kam ji ta yi ta gaza yin shirun, a dole ta budi baki tana kallon Mah ta ce" Yaya zan yi mata?, bata da lafiya fa" Shima ya dauke numfashi a hankali ya ce" Addu'a zaki yi mata, zaki iya?" Rauda ta ja numfashi a hankali ta ce" Zan iya in sha Allah" Shiru ya yi na dan lokaci, kafin ya iya budar bakinsa kasa kasa sosai ya furta" JAZAKILAH" Kalmar da ta sa RISLAN sake zuba masa ido har ya katse kiran ya maido da hankalinsa kansa Hannu ya bashi suka yi nusabaha cikin alhinin rashin da ya zamo na su duka suka yiwa junna jaje a takaice sannan ya juya ya nufi ciki ba tare da ya karra koda kalma daya ba, sai a lokacin RISLAN ya juya ya koma wajen da mahaifiyarsa ta yi tamkar zuciyarta zata buga dan bakin ciki Yana zuwa bata tsaya wata wata ba ta saka hannunta ta make gefen keyarsa rai bace ta ce" Haka ka zabarwa kanka? Yana tsaye kana jira tamkar uban gidanka? Ka fi shi nasaba dan a jikina ba dati!, idan har haka kake so ba damuwa ka je ka bi shi kamar kare da mai gidansa, ba daraja ba mutunci, yadda yake takamar yana da jinnin sarauta a jikinsa kaima haka, kuma kai ka fi shi duk wata daraja dan baka wulakantar da kanka ba!" Kasa cewa komai RISLAN ya yi, kansa a kasa har ta gama fadan da bai san dalilinsa, fadan da baya so sam ace mahaifiyarsa ce ke yinsa, domin fada ne na rashin gaskiya, a gaban idannuwanta a dazun motocin wa'inda koda babu su baba BELLO a doron kasa kafin ya hau sai sun hau suka ringa shigowa, a irin wannan lokacin ya dace ne ace tana cen wajen Hajia an gama kimtsa wajen dan karbar bakin da tabas da yawa sun kamo hanya, ga wata rigimar da ta bilo ta rikicin sai an gurfanar da iyalan mamacin a kan rashin hankalin da suka yi na kin fadin rashin lafiyarsa, rikici dai kala kala wanda a tunaninsa a matsayinta Na mace daya a tsakaninsu zuwa yanzu tana cen tana neman mafitar da ta dace da su baki daya, sai ga wani gihitacen zance a bakinta? Allah ya yiwa wannan buri nata tsawa dan ya tabata zata jazawa kanta fitinar da ta fi karfin ta da su ƴaƴanta baki daya Gaba daya shi ya wakilci mahaifinsa , hankalinsa ya rarabu gida uku, yana yi yana lekawa wajen mahaifinsa wa'inda matansa ke zagaye da shi hankalinsu tashe baki dayansu, domin babu wace zata so ace wani abu ya same shi daga nan zuwa safe dan bakin labarima irin wannan shine ace ɗan matar da suke yiwa wani gani gani ya haye karagar mulkin nan, kai wata har ta mutu a cikinsu domin abu ne da zai iya dukan zukatansu baki daya, hakan ya sa ba su ba, ba ƴaƴansu ba, kowane rike da carbi sunna masa addu'a kuma sunna jira karin ruwan da likita ya jona masa ya kare ko ya dawo cikin hayacinsa Shi dinma wannan addu'a ita ta fi komai tsaye masa a zuciya, ba zai taba misalta halin da zai shiga ba idan muguwar Kadara ta biyo da shi ta hanyar nan, shi ya san ba zai taba yarda da wannan tatsuniyar ba, shi yasa hankalinsa gaba daya a tashe yake, sau uku yana dora hannunsa wajen kan mamacin nan a ransa yana rokon Allah, Allah ya sa ya ga alamun doguwar summa ce ya yi, haka kuma idan ya je wajen mahaifinsa ya duka daf da fuskarsa a sanyaye yakan ce" Abu, dan Allah ka rufa min asiri ka tashi, Abu rasuwar dan uwanka na san dole zata gigitaka, ama ka tashi ka ji? Ka tashi ka masa addu'a sannan ka hau mulkinka, Abu Ni din gaba dayana yaushe ka haife Ni? Dan Allah ka tashi kar zuciyata ta buga ka ji Abu?" Idan ya mike ya fito har duhu duhu yake gani, ga wasu masu tsaron da Hajia ta karro da taimakon commisionan yan sanda da sarakan da suka isa tuni an zagaye masarautar haka kuma kiri kiri idan ya motsa sukan motsa ne da shi, abin har ya fara neman zautar da dukkan tunaninsa dan ba zai iya misalta wannan tashin hankalin a kansa ba, ina ba dai shi ba Yakan kirayi RAUDA ne a dukkan motsinsa, tun tana amsa shi idannuwanta biyu, har barci ya dauketa a bayan Mah a kwonce bayan ta shinfida masu bargo sun kwonta a falon tana yi tana taba goshin Mah din da yi mata sannu har barci ya yi gaba da ita itama bai hakura ba, a cikin barcin take dagawa idannuwa a rufe ruf dan ta gaji sosai ta amsa shi sannan ta mayar da idannuwan ta rufe har aka fara kiraye kirayen sallar asubahi ta farka sakamakon farkawar da Mah ta yi suka yi ido hudu Da sauri ta shiga lalaubar hijabinta a dan birkice ta ce" Hajia kin farka? Yaya jikin?" Mah da ta jingina da jikin kujera ta sauke ajiyar zuciya tana kirkiro murmushi a tausashe ta ce" Ki daina ce min Hajia, ba zaki kirayeni da Mama ba? Ko bakya so na zama mamanki?" Kafeta Rauda ta yi da ido ta kasa cewa komai, tana kallonta ta ciciba ta tashi ta nufi ciki dan yin wanka domin ta dauri niya sunna gama sallah zasu kama hanya zata ga ubanda zai hannata fita yau a masu tsaron nan dan ba zata iya ba , zuciyarta na iya bugawa RAUDA ta dauke ajiyar zuciya ta juya zata mike wayar nan ta kuma daukan kara Sai da ta dafe goshi dan abin ya ishe ta ita kam sannan ta daga , tun kafin ya yi magana ta ce" Ta fa tashi , ta shiga wanka fa ka bar kiran hakanan mana ai da sauki ko?" YUSUF dake zaune a dakin mahaifinsa kansa na sarawa , domin su har sun fito daga masalaci, baki sun gama cika ko'ina, mutane ta ko'ina, abinda ya fi daga masa hankali magangannun dake yawo cewar shi YUSUF shine magajin garin kai tsaye , ba kwane kwane, a irin wannan lokacin da ake ciki ba'a san halin da mahaifinsa ke ciki ba kuwa ba za'a nadawa mahaifinsa sarauta ba, ba zai taba yiwuwa ba, bale uwa uba sarakai sun iso ba za'a taba dora masu tsarin da ba daidai yake da sarautar garin ba, hakan ya idasa rikita shi har ya rasa halin da yake ciki, sai gashi ana masa magana a sama sama ana fadin ya daina kiran mahaifiyarsa? Wani irin Gwauron numfashi ya sauke, bai iya cewa komai ba, duk irin abinda yake bakinsa bai iya furta wa ba, ya sake kai dubansa kan mahaifinsa wanda yake gannin tamkar da gangan ya ki amsa shi, sai dai ba maganar gangan jikin mahaifinsa ya rikice tunda suka kawo shi suka kwontar, kirjinsa bugawa yake yi gashi dama yana da ciwon zuciya dan tun a lokacin da aka so hanna shi auren mahaifiyar Yusuf aka tabatar da ciwon zuciyarsa wanda idan abu ya dake shi yake zubar da shi, sai gashi jiya wani abin ya dake shi kai tsaye wanda YUSUF yake gannin bai masa adalci ba idan har ya ki amsa shi ya mike ya amshi sarautar shi cen ya karata da ita Mikewa ya yi har kamar zai kifa ya fito falon gidan, nan ya samu matan mahaifinsa biyu, sunna ganninsa ya ga sun sada kawunansu, kuma har ya wuce basu dago ba, hakan ya sake daga masa hankali, kennan da abinda yake faruwa? Yana fitowa babbar harabar masarautar mai filin gaske wace ta fara cika da mutane masu bin nan nasa suka kuma biyo shi, a birkice ya nufi bangaren Hajia, shi ba ya dakatar da su ba, shi ba ya dakatar da mai sanar da jana'izar Sarki karfe goma na safe, da kuma nadin sarauta *MAGAJIN MAGAJI?, KAN UBANCEN BABU WANDA YA ISA YA DORA MASA WANNAN RIKICIN, INA BA ZAI YIWU BA, BA ZAI TABA YIWUWA BA!* A rikice ya shiga, ko salama bai iya yi da karfin da za'a ji shi ba sai ganninsa aka yi Da sauri tsofafi da iyaye da tarin matan dake wajen suka ringa gaishe shi da girmamawar da ta dake bata masa rai sunna barin falon har ya zama daga Hajia sai NANA a falon sannan ya kalli mai biye da shi ya mashi alamun ya koma waje Yana tafia ya karaso kan kujerar da Hajia ke zaune, cikin shigar hijab mai ruwan blue har kasa dan ya yi mata zubul da yawa har kafarta mai dauke da abin karayar a ciki ta rufe ruf hannunta rike da carbi tana ja hankalinta a kansa ya zuba mata ido a hankali ya kamo hannunta mai rike da carbin nan yana kallonta a tausashen da rabonta da ta ga ya yi mata magana a haka har ta manta ya ce" Dan Allah ki katse wannan rigimar ba zan iya ba, dan Allah ki rabani da wannan fitinar ba tafiyata bace, ki dora wanda kike so ama ba Ni ba, ku yi hakurin ya tashi , ciwon zuciyarsa ne ya tashi ba tsufa ya yi ba, ba kuma ciwon da zai hanna shi mulki bane, Hajia ba zan iya ba, bana so!" Hajia ta lumshe idannuwanta tana jin yadda zuciyarsa ke dokawa da karfi, a sanyaye ta ce" MALIK!, kana nufin Ni na isa na nada ko na sauke?, kana nufin kace a cikin wannan tsarin ka ga maganar mutun a ciki? YUSUF a jiya ko Ni ban san zan rasa d'ana ba, bale har wani d'an nawa ya fadi rashin lafiya, kana tunanin inada ta cewa a wannan tsarin? YUSUF na sha fada maka, ka sanyayawa zuciyarka ka kuma dawo da hankalinka dan babu tamtama abinda ke yawo a jikinka tabbatacce dai dai idan lokaci ya rigayi fata......" "Dan Allah ki daina min magana kamar Ni kadai na yi saura a cikin jikokin ki, kin san ko ina yaro abinda na fi gujewa kennan, ko aure ban yi ba , ban san darajar abin ba, girma ne da ya fi karfin mutun irina, Ni dan kasuwa ne, Ni mai tafiye tafiye ne, rayuwata ba irin ta sarauta bace!" Ya fada wannan karon a kasashen da ya saka Nana dubansa ta dan matso ta tausasa muryarta tana dubansa da kyau ta ce" Haka nake ta kokarin kwatantawa Hajia, ama har ta mareni, na fada mata ga RISLAN nan, ama ta kasa yarda, ko kasar nan ba zasu yarda da sarautarka ba, tunda baka boye waye kai, ka fita ka ji yanzu haka cikin rigimar da ake a kan maganar nan, Hajia, Hajia...." Ta fada tana duban Hajia ta sake fadin" Hajia kina da damar fada koda a kwonce kike a aikata maki, dan kin isa, ki bashi abinda yake so ki dora wanda ya cencenta " "Tabas a kan maganar nan, kowa zai gane Wacece Ni, na rantse maku a kan wannan sai dai raina ya fita daga gangar jikina, ku rubuta ku ajiye a yau idan girma bai kamaka ba, mahaifinka ya mike ya fansheka, kai har kana da bakin ce min ya hau sarauta? Mahaifinka ne zaka bari ya hau sarautar? Ciwonsa ba na sarauta bane, domin abu kankani na saka shi fita a hayacinsa!, idan ya hau na dan lokaci ne, kuma babu wanda ya isa ya saka Ni ce za tsarin tarihin kasata, Nana ki fita a gaban idannuwana, MALIK ka je kaima ka je kawai!" Hajia ta fada muryarta na cinkushewa kuka na neman barkewa daga bakinta hankalinta gaba daya a tashe Rai bace YUSUF ya cika hannunta ya mike har wayarsa kirar iphone ta fadi kasa ta yi ratsa ratsa ƙafarsa ya dora Mata sakamakon yada jikinsa ke wani irin abu na bacin rai, sannan ya juya har zai fito ya juyo yana kallon Nana wace ta mike din itama rai bace ya ce" Azal17 Rai bace ya ce" Ki yi gangami, ki tara majalisar dokokin kasar nan, idan mun dawo daga rakiyar Aba a yi zabe, shin zasu yarda su dora mashayi, mazinaci, kuma wanda bashi da aure saman kujerar mulkin garin nan? Ko zasu zabi naggartace malami, mai mata da ya'ya?, kar ki yarda damar nan ta kubuce maki, domin idan kika yarda suka nada min sarautar nan sai na adabi rayuwarki a kan addabar tawa rayuwar da kika yi Nana!" Yana gama fada ya yi waje ya koma bangaren mahaifinsa ya shige wanka yana ta ambaton sunnayen Allah, fiye da yadda ya saba ambata a da, dan tunda yake bai taba doguwar addu'a irin ta yau ba, burinsa yana fitowa ya ga mahaifinsa ya farka, burinsa yana fitowa ya ga komai ya zama tamkar mummunan mafarki a wajensa, dan ba zai taba iya misalta wannan mummunan labarin mai dauke da *AZAL* tiryan a kansa ba, ina shi ina sarauta? Ina shi ina sarauta jama'a? Yana fitowa daga wankan ya saka tufafi a cikin tufafin mahaifinsa, yadi ne ya dauko marar nauyi ya suturta jikinsa, kuma yadin ya dauki jikinsa sosai , rigar cema ta so yi masa kadan wajen kirji da danatsunnan hannayen, sai dai kasancewar ya san a yanzu babu wanda zai yarda ya fita a dole ya saka , a ransa yana adu'ar a gama dukkan abinda za'a yi ya je ya kai mahaifiyarsa asibiti sannan ya wankawa wannan marar kunyar marin da zai saka ta san waye shi da har zata ja masa kashedi a kan Mahaifiyarsa dan raini.....wato abubuwa sun masa yawa ne ta yadda ya kasa tantance me zai yiwa fushi, sai yake kame kame a cikin zuciyarsa kala kala Yana fitowa ya sake dukawa daf da gadon mahaifinsa ya rike hannayensa, a hankali ya dora gefen fuskarsa a tafin hannunsa na dama, yana so ya yi magana ama abin ya ci karfinsa zuciyarsa ta gaza bashi damar amayar da abinda ke ransa, sai kawai ya mike ya daidaita kwonciyar mahaifin nasa ga nufi waje yana ji zuciyarsa na sake tsintsinkewa ya nufi ayarin taron mutanen dake zaune a manya manyan shinfidu na alfarma kowa ka gani yana addu'a ne, ana zaune ga dukkan alamu shi din kawai ake jira domin a lokacin da ya karaso tun kafin ya je wajen da zai zauna manya manyan malaman garin da limamai suka mike sai sarakunan, hakan ya sa gaba daya jama'ar gari suka mike ya zamto kusan hankalin kowa a kansa da tarin idannuwa Dakatawa ya yi yana bin mutane da kallo, sai kuma ya sada kansa yana jin bayanin limamin baban masallacin masarautar da kuma masallacin idi Ajiyar zuciya ya sauke ya gyada kai ya kai dubansa wajen RISLAN da ido ya masa alamun ya karaso mana, hakan ya sa RISLAN karasowa daf da shi suka fara yin gaba dan zuwa dakin da aka killace gawar aka gama kimtsata Su ne suka fara dauka daga gaba, sai mutane hudu wasu daga tsakiya biyu daga karshe aka fitar da ita aka ajiye aka salaceta sannan aka nufi makabarta aka binne aka juyo Tunda aka wakilce shi wanda ya fara shiga kabarin mamacin yake jin tamkar hawan jinni na daf da buge shi, dan ya san me hakan yake nufi, ama kuma tarin abinda ke kai kawo a zuciyarsa a yau din ya fi komai karfi, dan duk yadda ya so hanna hawayensa zuba sai da ya zubar a lokacin da ya ga yau an turbune baba baba a karkashin kasa shikenan an kare, duk sarautar shi, duk arzikinsa, komai da komai ya tsaya a nan an kare, shikenan a yanzu mamacin sai shi sai halinsa, ko me ya aikata a duniya daga yanzu zai fara girba, ba zancen sai kiyama ya tsaya shi tasa kiyamar ta tsaya kennan, hakan ya sake rikita tunaninsa bale da ya rintse ido ya hango shi din waye sai ya ji inama zai ga mamansa a yanzu? Babu abinda zai hanna shi dukawa ya fashe mata da kuka da fadin yaya zai yi da ransa? Tamkar a mafarki suka karasa fada, kamar a mafarki yake kallon yadda aka je dakin mahaifinsa da manyan sarakuna da likitan mahaifinsa wanda ya gabatar da jiga jigan dalilan da mahaifinsa ba zai iya rike sarauta ba, wace manyan garin da sarakuna makotan garin suka yi amana da bayanin likitan da kuma abinda idannuwansu suka gane masu mahaifinsa a kwonce tamkar ba rai yana amsar ƙarin ruwa kan wani, a irin lokacin ne suka tisa keyarsa, jiri na dibansa, ya saka hannunsa da sauri ya kama kofar baban falon mahaifinsa idannuwansa a kan matan mahaifinsa su dinma a tsaitsaye suke labarin zukatansu a bayane a saman fuskar su, tashin hankalinsu da damuwarsu ya kasa boyuwa a saman fuskokinsu sunna yiwa abin kallon wani iri, sai dai basu fida rai ba, dan tunda aka sanar cewa kafin a tabatar da ko waye sarki sai an yi zaman da akan yi idan abin ya zo da rikici, sun tabata da wahala a dora YUSUF sarki a yau Cikin kamilaliyar murya bayan an yiwa dogarai dake rakadi alamun su fice sarki SHAHEED Dan Abubakar ya karaso daf da YUSUF dake tsaye ya saka kwayar idannuwansa mai dauke da abin kwali cikin nasa, dukda rawanin dake jikinsa da kuma shiga irin ta sarakai bai hanna shi sassauta rawaninsa , dudka tsaurinsa da rikon da yake yiwa rawani matsayin abin da ya fi komai kusanci da shi a suturar jiki sai da ya sassauta rufewar fuskarsa har fuskar ta bayyana a idannuwan YUSUF, fuskar da dama ba bakuwar Yusuf bace domin kyar ta san kyar ne, sukan hadu a filin basket ball a matsayin freind su buga kwalo , shi SHAHEED fuska a bayane ama babu wanda ya san waye shi sai biyu ko ukun mutanen wajen, shi kuwa YUSUF a matsayinsa da tasa darajar wace take hanna shi walawa dan ya tsani ya fita a ringa sada masan nan baya so A tausashensa da yannayin isar sa ya ce" Faduwa zaka yi ne MALIK?" YUSUF ya zuba masa ido, yana ji tamkar ya budi baki a gaban kowa yace SHAHEED bana son rainin hankali, ko ya rike shi yace ka rufa min asiri ka gudu da Ni? Ama ba dama dan kowa idannuwansa a kansa ne ciki harda Sarkin agadaz wanda ya yiwa likitan abu alamun kar ya fita dan a yau ko a sume ne sai sun tabbatar da wanda ya cencenci mulkin talakawa a kujerar da ta dace da shi, zasu ga su da wadinncen masu akidar waye asalin mai akida , sarki ko masu rike da mulki! A hankali ya kai tatausan hannunsa wajen goshinsa dake yamutsa masa ya dan murza, hakan ya sa likitan matsowa da girmamawa ya ce" Ko zaka zauna na auna jikinka sir?" Sosai ya so yin rigiza ya zube a wajen nan, koda zai dada keyarsa da kasa ne dan ya zamo ya samu summa mai kyau wace zata dan ja shi har a nada sarki RISLAN, sai kunnayensa suka jiyo masa magana ta aboki kuma tsara a wajen mahaifinsa wato Sarkin agadaz a tausashe ya ce" Ba maganar zama, in sha Allah koda a summe ne sai mun tabatar da shi a dakin taron cen, daga nan kuma sai mu tsaya da jajircewa da addu'a har Allah ya tabatar da shi a kan kujerar da take tasa, in yaso sai mu farfaɗo shi ya amshi abinda yake nasa dan aiki ne baba Malik" Hankalinsa ya dugunzuma ya tashi, ama kuma sai ya rike kansa da kyau yana binsu da kallo har aka bar shi daga shi sai SHAHEED Da murmushi SHAHEED ya mika hannunsa ya rike nasa na dama , da dayan hannun kuwa ya mayar da rawaninsa ya rufe sosai fuskarsa sannan ya masa alamun su je Bashi da yadda zai yi sai daga kafa da bin bayansa, domin ya sani dole zai je dakin cen, sai dai abinda basu sani ba shi din da kansa zai zabi RISLAN ne a matsayin ja gabar talakawan Tsatsunburum Sunna fitowa aka dora masa alkyaba fara dal mai tsayin gaske, bai ankara da sauran rigimar dake gabansa ba ya ga yamadidin mutane a kansa, duk kuwa da rasuwar da aka yi bai hanna busa ba, wato daya daga cikin abinda ya fi kona masa rai, dan ba zai taba mantawa a lokacin da aka naɗa baba baba sarauta an dawo daga binnar mahaifinsa aka saka masa busa, hakan ya sa ya fashe da kuka, yana yi tun karfinsa ama sai da aka naɗa shi, yana kuka Hajia na hawaye Honorable na taya dan uwansa kuka A lokacin da suka nufi baban dakin taro a lokacin matar Honorable mai dakin tsakiya ta yanke jiki ta fadi, sumamiya domin dif ba numfashi a tare da ita A rikice ƴaƴanta da abokiyar zamanta wace ta yi iya yinta ita din bata suman ba suka yi kanta , ƴaƴanta na kuka da kiran sunanta su hudu, yan mata uku namiji guda karaminsu , sai ya'yan uwar gidan da ita uwar gidan sunna kiran sunnanta da kokarin bata taimako, da kyar salima ta tuna da waya ta je da gudu ta dauka ta shiga kiran numbar likitar su mace wace ke duba su ta sanar mata ba lafiya a gidan sannan ta dawo ta samu itama Tata mahaifiyar kokari ne kawai take yi dan wani irin gumi ke karyo mata da tashin hankalin da ƙarara yake bayane a fuskarta, ko a jiya bata rintsa ba, a lokacin da Salimar ta tashi tana sallar dare ta ga mahaifiyar Tata zaune ta zubawa waje daya ido, da ta tambayeta sai tace mata rasuwar nan ce ta girgizata, shi yasa ta zauna sosai ta bata hakuri da sake rarashinta kafin ta je saman salayarta ta shiga gabatar da nafilfilun da suka gama zame mata jiki, dan salima babbar makaranciyar Alkur'ani ce, tana matukar ba musulunci mahimmanci, tana karatun lauya ne, wadda a yanzu take mataki na karshe, kuma mai biya mata yayanta ne, shi yasa a kulun take kokarin dan dawo da mahaifiyarta kan hanya a kan lamarin yayansu, duda mahaifiyarta bata fitowa fili ta nuna abinda yake ranta, ama ai su ko da ido ta yi magana sun san abinda yake zuciyarta shi yasa take sakata a addu'a tana nema mata sauƙin abin a wajen Allah, dan ta san ba komai ke rikitata ba sai tunanin yau ko mulki ya dawo hannunsu ba a dakinsu yake ba, dan da wahala a tsallake manya a diro kan kananun gidan, domin kuwa kannensu maza kannanu ne sosai, in dai da ran Bah karami kamar yadda suke masa kiranye, dan sunna kiran mahaifinsu Bah, sai su ce da yayansu baba Bah karfi da yaji Salimar ce ta sa sauran ma suke kiransa haka koda iyayensu basa so, ita a ganninta idan Bah karami ya samu sarauta su ne a cikin gata ba kowa ba, a yanzuma likita kawai zata zo ta duba iyayensu itama ta je dakin taro, fatanta Allah ya sa ta zamo cikin wa'inda zasu zabe shi matsayin uban talakawa, dan ba gudu ba ja da baya a san shine daidai da mulkin zamaninsu, halayyarsa wa'inda yake aikatawa na rashin dadi kuwa ita ta san in sha Allah zai daina, zai daina ne zai kuma nemi yafiyar Ubangijinsa a lokacin da lokaci bai kure masa ba, dan a kulun cikin adu'o'in wa'inda yake kyautamawa yake Azal 18 "Ka zauna aka ce mana YUSUF" shine Muryar wace ta fi kowa bashi mamaki da ya gani a wannan waje, wace ke cikin tarin taron duk wani wanda ya isa ya saka shi ko ya hanna shi, ciki harda yayunta maza da mata, wa'inda rabonsa da ya gansu da idannuwansa har ya manta, wasu lokutan sukan wucewa ta kusan junna a mota ama baya taɓa barin shi dai su gane shi, kuma rabonsa da ya saidawa masarautarsu mota tun wani taro da suka yi suka daga hankalin mahaifiyarsa ta yi kuka ya kurce su a tsarin bangon litafin rayuwarsa, sai gasu summa a tsaye kamar yadda duk wani mahaluki ke tsaye ana jira sai ya zauna kafin su zauna, zaman da aka ajiye kujera daya tak a tsakiyar filin ake jira ya zauna masu ja in ja din taron su yi, wato MAH A raunane ya sake duban Mah, a idannuwansa yana yi mata kallon kin san me suke nufi? Mah kin san ba zan iya ba, ama bakinsa ya kasa budewa bale har ya furta wannan kalamai, hasali ma shi a tunaninsa yaya aka yi ta mike ta iya fitowa? Wa ya fitar da ita? Yaya aka yi suka yarda aka fitar masa da uwa cikin zafin ranar nan? Sai kuma lokaci daya ya ba kansa amsa ta hanyar kai dubansa kan Hajia wace ke zaune cikin motar turawa ta asibiti tana kallon nasa itama Gwauron numfashi ya sauke ya shiga takawa a hankali, cike da sabon abinda ya ratsa jikinsa da karfin ikon izar da Allah ke wanzarwa a duk jinnin jinnin bale kankat ja gabar A hankali ya kai zaune saman kujerar ya lumshe idannuwansa da kansa dake sarawa kunnayensa na jin umarnin da aka bada daga Sarkin gida cewar kowa ya zauna Baban wanda ke kare yancin talakawan a rukunin mulki ta gwamnati da yawun gwamna da duk wani mai fada a ji ne ya mike ya karaso ya mika gaisuwarsa wa kowa sannan ya budi baki cike da girmamawa da jajanta baban rashin da aka yi ya dora da fadin " Sako ya same mu a jiya da dare, a lokacin har mun yi shirin zuwa wajen jana'iza da sannin wanda zai maye gurbin mamacin, sako ya same mu cewar ba shi zai hau ba yaronsa zai hau bisa tabbacin da likitoci uku suka bamu cewar eh lalle sarauta ba tashi bace dan rashin lafiyarsa ba wace zai iya jure hawa da sauka bane na cece ku ce da firgicin sarauta na yau da kullum ina fata kowa ya gamsu da bayanina kuma ya yarda da maganar ? Idan da wanda yake da ja ko tunanin akoy wani lauje cikin nadi kan wannan bayani ya yi mana bayani ta yadda zamu katse komai kafin a yi nisa da maganar" Shiru ya yi sannan ya ringa bin kowa da kallo, har kusan minti biyar, sai ya dora da fadi " Tabatuwar zancen daga gare ku zai saka Ni ajiye jayayata a filin da ya dace na ja " "An sanar mana cewa ganganci zai saka a ba wanda bai cencenci rikon mulki ba, an ce mana ana so a ba mashayi mulki? Shaye shaye fa ake nufi? Ana nufin shan giya wace Allah ya haramta shanta? Dan kuwa duk wanda ya zamo cikin maye zai iya aikata aikin da bai sani ba , an hanne mu kusantar kanmu da sha, dan sha na saka mu aikata zunubi mafi girman da zamu yi dana sani a rayuwa har mu koma ga ubangijinmu, an tabatar mana rikicin na son rai ne? An ce bayan akoy wanda ya cencenci hawa mulki ake so a ba YUSUF BELLO?, a yau muna tsaye da karfinmu dan dakatar da wannan magana, mulki zai hau wajen da ya dace ne domin rikon talaka ake magana ba rayuwar bariki ba, kamar yadda muka sani talaka rikonsa sai mai Addini, sai mai jin tsoron Allah, wanda zai kiyaye hukuncin ubangiji ta yadda zai ji kan talaka, ina da ja da wannan magana!" Yana kaiwa karshen abinda ya kawo shi ya koma kujerarsa ya zauna, a matsayinsa na wanda ya isa ya fadi abinda ya fadan shi da kansa ya fada zuciyarsa na rawa, sai dai ya zama wajibi a bi komai yadda ya dace , a ba talaka hakinsa dan ba zasu taba bari a dora wanda bai cencenci hawa mulki ba! Tunda mutumen nan ya fara magana, maganar dadi take yi masa har aka zo abinda zai kira da cin zarafi da munanawa da kuma wulakantarwa a gare shi, a irin wannan lokacin da ake zaginsa da abinda Bama shine aikin nasa ba, dan kuwa aikinsa shi dai a saninsa taba mace ne, ama baya sha, sai dai ba kowa ya san haka ba, a hankali ya maida kansa ya sada dan ba zai iya duban idannuwan mahaifiyarsa a daidai wannan yannayin ba, shin me zata ji? Yaya zata ji? Ga yan uwanta dake zaginta da abin kulun, shin yaya zata iya jurewa? Bai taba jin takaicin munanan halaya irin na yau ba, dama ta sha fada masa shi mugun aiki ana kiyaye shi, dan idan aka tashi kalubalantarka ba'a ware cewar ka yi kaza baka yi kaza ba, za'a hade jiji da jan kanwa ne a yi maka tawa tsine a duniya, gashi dai ta sake shi "Asalamu alaikum wa rahamatulah, sunana Jabiru jikan Baba sarki, kwarai nima ina ja da maganar dora mutumen da bashi da iyali wanda ake radi radin halayyarsa mararsa dadin da bai cencenci rikon daraja irin ta sarauta ba, ba zamu iya bashi sarauta ba dan bai dace ya zama sarki ba, a matsayina na dan uwan mahaifinsa wato cousint din Honorable Bello ina da ja a kan wannan magana!" Mutanen da ake yiwa kallon idan sarauta ta kubuce daga hannun famillyn Honorable hannunsu ne zata shiga kennan, wannan shine wanda idan ba YUSUF ba Honorable a wannan karni zai hau karagar mulkin da take ta jinni da jinni a kansa, hakan ya sa kowa ya fahimci ma'anar mikewarsa da kuma karshen furucinsa, ciki harda wace ta janyo dala da Gwauron dutsen wato Nana Mikewa ta yi, a matsayinta Na mace, wace take uwa daya uba daya da uban wanda ake maganar , wace duk kunnuwa suka so jin bayanin ta dan an san idan akace YUSUF an ce ita, ta yi salama da mutuntawa sannan ta fara bayani kamar haka" Kwarai dukkan abinda aka fada a kan YUSUF hakane, sannan shi din da kansa baya son mulkin dan ya san bai tashi barin aiyukan da yake aikatawa ba, duk wani wanda ya san ahalina ya san muna dauke da jarabawar da daidaiku ke cikin tsarewar ubangiji, YUSUF duk wata masifar lalacewa ta taru a kansa!" A wajen wanda bai dubeta a zabure ba daidaiku ne da suka san kwanan zancen, Hajia kuwa zuciyarta nan take ta ringa sukanta da karfi da ya sa ta rike kujerar da take sama ta rintse idannuwanta tana rokon Allah ya sa a gama taron nan kar ta lalata masu dan har jikinta rawa ya dauka Cikin wata murya da ta dauka Tata ta ce" Bayan shaye shaye har aure ya ki ya yi, kuma yana son sha'anin mata tamkar wanda zai bi daba!" Rai bace SHAHEED ya zuba mata ido, haka RISLAN Bata ki dakatawa ba ta ɗora da fadin" Da wannan nake rokon kar a bashi mulkin kasata, dan idan aka bashi bamu san yaya zata kaya ba, ga dan uwansa RISLAN, a wajen nan babu wanda bai san waye shi ba, yaro mai mutunci mai mutunta manyansa, ga addini, gashi yana da iyali, RISLAN shine ya cencenci zama sarkin kasata " Da wani shakiyin murmushi Jabiru ya mike yana kallonta ido cikin ido ya ce" To ko ke kika aika sakon nan ne?, kina nufin kanki ya yi cushewar da zaki sako mana zancen banza a nan?, kina tunanin Muna raye zaki dauki sarauta?" Irin yadda ya kare maganar yana zarro mata idannuwansa da daga mata murya sai da ta ji tamkar zata kifa a wajen, sai a yanzu wani abu ya ringa zuwa da dawowa a kanta, tana tunanin ta yi nasara ashe da sauran rina a kaba? Idan har sarauta ta fita daga hannunsu ita ta san sai ta fi kowa wulakanta a ahalin nan dan kuwa ta fi kowa tunkaho da gobara saboda sarautar nan Mai maradi kam abin ya girmami tunaninsa, takaici ya gama rike masa zuciya, hankalinsa ya yi mummunan tashi kuma ya sani ne idan har aka yi abin son rai tabas za'a samu bacin rai a wajen nan Asalin shugaban masu kare yancin talakawan ne ya mike yana son daidaita hargitsewar da wajen ke son yi, dan idan ka dauki magana ba'a katse ka sai ka isar da sakon ka, kuma idan ka kai kara ba'a bayana wa ya kai Yana kokarin dakatar da maganar Sultan SHAHEED ya mike tsaye yana bin kowa da kallo Daga yanda ya jimke sandar da ta zame masa ta sarauta zaka gane irin yadda ransa ya ɓaci A nutse ya shiga nufo filin har ya karaso tsakiya, hakan ya sa daga jibirin har Nana yin baya sosai ciki banda shugaban masu kare yancin talakawan dan dukar da kansa ɗan sarakai basu fara magana ba, kuma yana da damar rarashi idan har rai ya ɓaci, dan haka a tausashe ya ce" Allah ya taimake ka, ka yi hakuri da shige cikin maganar da aka yi, in sha Allah ba za'a kuma ba" A tausashe, sai dai kana jin furucin ka san rai a bace yake ya budi baki yana dubansa ta saman ido ya ce" yaushe muka yi zubewar da zaka tara mu, a gabanmu, ka zagi jinnin mu? Koda kuwa kana sanar da yadda aka kawo maka karra ne bamu cencenci darajantawa ba ko dan magabatanmu?" A tausashe ya yi maganar, ya yita be har karshe, yana ajiyewa Sarkin bulala da karfi ya budi baki ya maimaita yana iza maganar ya ce" A gaban sarakan kasarka zaka zagi ɗan sarki, jikan sarki? Kai din baka da kara da girmama masu riko da ayar Allah ko zaka mana tutse cikin ganganci ne?" Sarki SHAHEED ya dora da fadin" Yaya zaka ajiye mu, ka daidaita abinda bai isa rabar hanyar mu ba, dan kawai ana so a kawo darajarmu daidai da kowani dan Adam bayan Allah ne ya dora mana rawani ba wani ba?" "Kai ja baya dan talakawa ka kai uban damagarawa kurya uwar daka, ja baya dan a yi kare jini biri jini da mu ba komai bane, rayukanmu muka miko dan yaki da gaskiya babu ruwan mu da takarda, kai ja baya dai auna tsayinka da wanda ya isa kuma wanda Allah ya nada !" Sarkin bulala ya sake wage muryarsa yana fada har kamar zai fasa wajen dan kaurin murya ne da shi sosai Rai bace sarki SHAHEED ya juya wajen sarakan nan ya dukar da kansa sosai ya furta" Ku min afuwa, idan na yi laifi a hukuntani, ama idan har kuka yi shiru ina tsoron a kai ga taba darajarmu da mutuncinmu, dan idan mai turawar wawa ne mai zartarwar ba wawa bane, ana so a shigo Mu ne a boye dan a cin mana bamu gane ba? Ko rawaninmu ya yi hawan banzar da za'a sakani saukewa a bainar nasi? Innalilahi Wa ina ilaihi raj'une kalmar da take tabataciya, mudin raina har na koma gaban Ubangiji a yau ina da ja da raini da sabon salon wulakantarwa da ake son sako min dan a shigeni ta hanyar da bana so, idan kuwa sarauta karya ce na ajiye rawanina!" Yana fada ya sake sada kansa ya shiga kunce rawaninsa, kuncewar da ta girgiza duk wani wanda yake wajen ta nemi daga masu hankali bilhaki Da sauri YUSUF ya dago kansa yana gannin da gaske rawanin zai sauke? Idan har haka ta tabata an yanki yakin da har shi ba zai bari ba, a birkice ya bi ayarin wa'inda suka mike suka nufi sarki SHAHEED ciki harda shugaban masu kare yancin talakawa da sauran da suka zube kasa kawunansu a kas Yana karasawa ya damki rawanin dan sai hakuri ake badawa ama fir zai rainawa mutane hankali Da karfi ya matsi hannunsa a hankali ya ce" Kar ka soma!" Bayanan da ake yi na bada hakuri wa YUSUF Sultan SHAHEED ya dauka shima a tausashe yana kallonsa ya shiga bashi hakurin, wanda hakan ya saka Mah sakin kukanta muryarta a boye Rawaninsa ya maida masa yana dubansa, a lokacin ne Sarkin maradi ya budi baki bayan an dan sassauta rikicin ya ce" Tabas ana nufo mu da rikicin da gaba kadan mu ne zamu kai hari ba tare da an hau ko an sauko ba, ta yaya da ransa da lafiyarsa wani zai yi tunanin kai rawani wani gidan? Shin sarauta wasan yara ne? Ko an fada maku sarautarmu ta yanzu ba sai mai kokari ba? Idan nace kokari ina nufin wanda zai iya ciyar da talakawansa, dan mun jima da ɗaukan nauyin kasarmu ba tare da jiran sai an bamu ba!, waye zai rike a yanzu? Idan kunna da ja din ne har yanzu ku sai takobi ta yi aiki!" Idannuwa YUSUF ya sake rintsewa, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une ta tabata fa, ya Salam zata tabata a kansa? Ya san za'a hau a fado ama bai yi tunanin zasu shigo da korafin ta sigar rainin da sarakai zasu ki dauka ba, Yana ji yana gani aka ringa ba junna hakuri, aka ba zaben damar da za'a yi shi da mutuntawa ba tare da an kawo harka ta rashin da'a ba, zaben da YUSUF ya koma gefe yana bin duk wanda ya dangwala masa hannu matsayin shi ya zaba da kallon baka kyauta min ba, abin mamaki harta manyan malaman garin shi suka zaba wanda hakan ya bashi mamaki ainun, har dai magana ta tabata a kansa aka kuma maidoshi tsakiyar filin nan kansa na sarawa sarakan nan suka zagaye shi da Sarkin nadi kowa ya mike nadi ya tabata a kansa, nadin da ana nadawa masu dauka na dauka a vidios, masu dauka na gidan rediyo na yin nasu aikin summa, abu dai ya zo a lokacin da bawa bai jira ko tsamata ba, duniyar YUSUF ta yi girgizar da bawa ba zai gane komai ba, har aka gama aka fice aka bar shi da mutun uku kawai, Mahaifiyarsa wace ita dinma kaffafuwanta ke neman gaza daukanta, hawayenta kuwa har sun kafe, kakarsa wace ita dinma ta sha hawayen kuma ta gaza dauke dubanta a kansa, sai SHAHEED wanda ya tsaya ne saboda abinda yake son fara sanar masa a kan ISHAK, sai dai gannin halin da iyayensa ke ciki ya gaza masa wannan furuci karshema ya yi doguwar addu'a ya rike hannunsa sosai sannan ya masa alamun zasu yi waya shima ya fice tare da taron jama'arsa suka tafi Sunna fita Hajia ta sauke ajiyar zuciya tana kallonsa, a sanyaye cike da girmama ta furta" Malik, a tsakanin sati guda zaka shirya komai na fadarka, ya dace ka yi dogon......" "Hajia......" ya fada da wata irin murya mai cike da galabaita da kuma tarin gajia da rauni Kai ta sada a hankali ta furta" Allah ya huci zuciyarka, bari na je cikin gida" Daga haka ta matsa kujerar Tata ta juya da ita ta fice da ita daga falon bayinta suka rufa mata baya da tarin jama'ar dake waje, a nan ta sake zubawa RAUDA ido, wace ke zaune tun zuwansu da Mah aka hannata shiga bisa umarnin Hajiar, sai kuma ta dauke kai suka shige ciki Kansa a kasa Mah ta saka hannunta mai dauke da dumi ta dago fuskarsa, a hankali ta sakar masa murmushi sai hawaye ya bale mata, tana kallon rigar da aka rufa masa ta alkyaba, da rawanin da aka naɗa masa da kanshin da aka fesa masa, a yau tana ganninsa da wani irin girma da daraja ne wanda bakinta ya kasa misaltawa, a raunane sosai ta ce"       ...............AZAL Azl 19 A raunane sosai Mah ta furta" MALIK!" Idannuwansa ya lumshe zazafan hawayen da yake ta danewa suka samu sauka a tafin hannayen nata, a hankali ya sake dora gefen fuskar nasa mai dauke da saje wanda abin rawanin ya rufe a hannun nata yana jin inama zai iya kuka wiwi irin na mata? Da ya yi ya ji sanyi a zuciyarsa A hankali ya mike ya dawo da ita saman kujerar ya zaunar da ita sannan ya duka ya dago kansa ya sake zubawa ni'imtaciyar fuskarta mai dauke da ni'imar haske irin wace d'a ke gani a duk lokacin da ya ga fuskar mahaifiyarsa ya ce" yaya aka yi kika tashi? Nace kar ki fito fa zan zo na kai ki asibiti" Murmushi ta sauke masa a hankali ta ce" Kai, yaya zaka duka , so kake a leko a dakeni ace na saka Sarki sun dukawa?"" Murmushin da bai yi niya ba ya yi, sai dai ba irin mamakeken murmushin nan bane, kadan ya yi mata ko zata ji sanyi, domin ya kula abinda take so ta gani a fuskarsa kennan, a hankali ya ce" Anya akoy wanda zai hannani dukawa a gabanki a nan duniya kuwa?......" Sai kuma ya sake dubanta ya sauke ajiyar zuciya, so yake ya tambayeta shin yaya zai yi ne yanzun? Sai kuma ya kasa, saboda ya sani ko a yanzu tana da bukatar hutawa, sannan ya san irin tashin hankalin da take ji na rashin lafiyar mahaifinsa shi yasa ya yi shiru sai ajiyar zuciya sai kuma ya dubeta ya sake jimkar hannunta A tausashe Mah ta ce" Bari in je wajen abanka, ka ga mutane zasu shigo wajenka yanzun, Please take care" Kai ya gyada mata , ta mike ta hanna shi yi mata rakiya kamar yadda ya saba a da , dan ta riga ita ta yarda dole ne yanzun cenji ya samu ta kowane fanni a rayuwar yaron nata da ita din kanta, ama duda haka tana kallo bai zauna ba sai da ta ja baban kofar ta madubi ta rufe yana tsayensa ta shiga neman y'ar amanarta A lokacin ne yan uwanta suka kuma zuwa, dan babu wanda ya tafi ashe, hakan ya bata mamaki gannin basu tafi ba, su uku rigis, maza biyu, mace guda Da wata irin mutatawar da suka jima rabonsu da yi mata irinta ko magana irin haka suka shiga yi mata barka ba tare da sun kireta da sunnan da suka lakaba mata ba tunda Kadara ta sauka a kanta da uban ƴaƴanta wato mamar soyayya Da kula sosai ƴaƴanta mai suna AGO yace" Mu karasa daga cen mu yi magana ko Andiya" A yanzunma abin kallo ta maida su, ama bata ki binsu ba dan ta sakawa ranta su je su mata wankin baban bargo ne kamar yadda suka saba Sunna zuwa da kula sosai Herde ta ce" Andiya, dangane da shirin gagarumin bikin da ya dace mu yiwa Malik da kuma nunawa duniya eh danmu yau ya kai matakin sarauta ne su yaya suka ce mu yi shawara mu ga nawa nawa ya dace mu hada sai a shiga shiri dan Bama so mu amshi ko sisin kwabo din Sarki, mune nan zamu masa matsayin iyayensa, ke a ganninki nawa nawa ya dace?" Yanzun kam da tsoron rayuwa da mamaki take binsu da kallo har sai da autansu mai bi mata ya ce" Aunty yi magana mana yanke ko nawa ne mu je mu shiga shiri dan gaskiya Ni wanda zai yi girkima sai na dauko mutun daga waje" Idannuwanta ta lumshe, ta rasa gane a wani yannayi take ciki, abinda ta sani shine yannayin da take ciki ba na farin ciki bane, dan kuwa wannan yannayi da ta jima tana mafarki a yanzu da yake bayyana kansa a gare ta a dalilin wani baban dalili na rayuwarta sai ta ji bata farin ciki da maraba da shi, a sanyaye ta ce" Biki kuma?, rasuwar da aka yi fa? Kuma kun san mahaifinsa bashi da lafiya , inaga ba wani biki da za'a yi da ya huci a masa fatan alkhairi da nauyin da ya hau kansa da addu'ar Allah yana taya shi riko" Su Dukansu sai da suka yi jim, sai kuma Herde ta ce" Hakane, an yi rasuwa, ama gaskiya koda a cen baban gida ne idan abubuwa suka lafa zamu yi taron murnar nan , dan abin a yi murna ne, Allah ya ba Honorable lafiya" A saman lebenta ta amsa, ta shiga alamun tana son tafiya Ba wani kunya Ago ya ce" Kin ga ku je cikin ku zauna mu bari mu tafi wajen mazan mu zauna , yarenma sun ce gasunnan zuwa ai da iyayensu" Yanzu kam abubuwan su sun fi karfin tunaninta, bata iya basu amsa ba sai komawar da ta yi ta shiga neman RAUDA, da kyar ta ganta zaune da wayarta a hannunta, yannayinta har yanzun bai koma normal ba dan har yanzu bata san yaya take ciki da batan uncle dinta ba, da kuma halin da kanninta yake ciki shi yasa take jira Mah ta dawo ta fada mata tana so ta je Damagaran dan ta ji halin da ake ciki da uncle dinta da kuma kanninta A nutse Mah ta yi mata salama Da sauri RAUDA ta dago, ta mike tana amsawa a hankali gannin wata mai kama da ita sosai a gefenta tana binta da kallo Kai ta sinne dan sai ta ji kallon wani iri, domin irin kallon nan ne ba karewa mutun kallo tun daga sama har kasa A tausashe Mah ta ce" Mu tafi ki karya" RAUDA tun a nan ta so fada mata tana son tafiya, ama ta kasa, ta bi bayanta bayan ta riko hannunta kamar wace ta riko wata mai yan kannanun shekaru suka nufi cen baban bangaren famillyn, sunna tafe ana yi mata gaisuwa ta mamaki, gaisuwar da a da Bata samun rabin rabinta sai idan ta shigo fadar da mijinta ko da danta, sai gashi yau ita daya dinta ana gaisheta da girmamawa ta mamaki Ajiyar zuciya ta sauke kawai ta girgiza kai, suka shige baban falon da salama a bakinsu Yaran ne kawai a falon daga mazan har matan , sun yi jigum abinsu dan babu wani mai walwala ko sakewa a cikinsu, saboda rashin lafiyar iyayensu A tare suka ringa gaishe da su Mah, saboda koda iyayensu na koyar da su wasu halayar a boye sunna da karfin gabatarwa ne a gaban idannuwansu, idan basa nan sunna jin tsoron yayarsu sosai dan bata cika shiga lamarin su ba, halayarta kusan na Bah karami ne, shi idan dai magana ta haɗaka da shi bukatarka ka kai ya gyada kai shikenan, daga nan ba kari , Amsawa Mah ta yi ita kadai da kula sosai, taba tambayar su iyayensu Yayarsu ta sanar mata sunna daki, dan haka ta dubi yayar tasu da yar fara'a a fuskarta ta ce" Salima, Please ga y'ata nan ki saka a yi mata abun kari, sannan ga ky din dakina nan ki saka a tsaftace min na san ba dai dati da kura ba " Da sauri Salimar ta amsa tana fadin" To Mah, bari in kira masu aiki yanzu a yi, bakuwa zo ki zauna a wancen falon " Mah ta yi mata alamun ta je, a dole Rauda ta nufi wani falon a zuciyarta tana mamakin fasalin ginnin da irin tsarin furniture din dake ko'ina Herde ta kasa hakuri bayan sun nufi bangaren Bah da sabon yannayin girmama Mah ta ce" baby wai wannan yarinyar fa wacece?" Mah ta kama kofar dakin da ta dan juyo da kula ta ce" Bari in ga yaya dakin yake," sai kuma ta dan saki murmushi ta ce" Lah wai Raudar ce baki sani ba? Y'ata ce fa" Daga haka ta yi shiegwarta ta bar yar uwar ta da baki bude cike da matsanancin mamaki da tunanin maganar Tata, kai ina ba gaskiya bane, bayan YUSUF ai Andiya bata kuma haihuwa ba, bata kuma haihuwa ba tabas, tunda ko yanzu ai kamar ta gabatar da wancen yarinyar ne a wajen su Salima ko? Idan yar uwarsu ce har sai an gabatar da ita anya kuwa? Jira ta yi har Mah ta fito daga dakin idannuwanta sun yi wani iri, suka shiga ta masa addu'a ta koma falo ta zauna dan yanzu ta ga wajen zama, Mah kuwa ta komawarta daki wajen Bah Tana zama da yan mintunna ya'yan yayanta da na kanninta da yarta guda da matansu suka karaso har bangaren dan haka ta mike fuska hade ta ce da ya'yan Bah kowa ya je dakinsa tunda ba komai suke yi a falon ba, ita kuma da isa suka cike falon sunna ta firarsu yan matan kuwa sai selfi din kansu suke dauka, babu mai shiga harkar yar uwarta sunna dane danen wayoyinsu, domin kar ku manta bangaren mahaifinsa babu abinda bai zuba ba, koda mahaifiyarsa ba a nan take ba bai rage su da komai ba saboda mahaifinsa da kanninsa da yake yiwa uzuri ainun, Raudah Zuciyarta na cikin hali na damuwa da kunci mai girman gaske An kawo mata abinci mai rai da lafiya da su lipton, kayan kari dai da zata iya cewa bata taɓa haɗawa kanta su ta ci ba, ama ta kasa ci sai milo ta amsa da Salima ta haɗa mata ta bata sannan ta zauna a dan nesa da ita kadan, da katon hijabinta itama , Babu hirar da suke yi, ama Salima bata tafi ta barta ba Sai da ta gama shan milo din ta sauke ajiyar zuciya ta ciro wayarta daga cikin jakar Mah a hankali ta shiga tunanin numbar da zata kira Da kyar ta tuno ta Aminu mai adaidaita, dan haka da sauri ta lalubo numbar ta danna masa kira Bata jima tana ringing ba Umar ya daga kiran yana yi mata doguwar salama A sanyaye RAUDA ta amsa, ta shiga gaishe shi kamar yadda yake gaisheta A tausashe ta ce" Aminu, yaya Abanmu an ganshi kuwa?" Aminu mai adaidaita ya ja numfashi ya ce" Walahi Hajia RAUDA har yanzu dai bamu samu labarinsa ba, ama baki ga yadda sojawa da polisawa ke kai kawo a anguwar ba, ai ki godewa Allah , Allah ya ga maraicinki ya bayyana maki mutanen nan a wannan lokacin, gashi yanzu ance wanda ya amshi abin a hannunsan nan kin ga mahaifin sarki ne, na tabata za'a ji abinda Malan Umar ke ciki bi izinillah " RAUDA ta sake sada kanta, kasa kasa take maganar sosai, ama bai hanna Salima jin abinda take fada ba, hakan ya sa ta dan kalleta sai kuma ta cire dubanta dan ba zata so ta ga kamar ta takurata ba A hankali RAUDA ta ce" Kana ji Aminu, dan Allah ka je gidan inna, ka ce da ita kar ta bari Abdul ya ji wannan abin, kuma kar a kai shi gidan nan, ka ga yanzun bana nan, idan aka kai shi na tabata Mama zata amshi shi ne ta galaza masa, ba zai iya jurewa ba, dan Allah ka min kokarin nan ka ji?" Aminu ya tabatar mata zai je da an jima ya sanarwa inna, ta yi ta godiya har sai da ya ji kansa na dagawa dan shi abin samakal alkur'an, sannan suka yi salama Tana mayar da bayanta jikin kujerar nan a hankali ta lumshe idannuwanta hadi da sauke numfashi a boye tana ji kirjinta na yi mata zafi, wani kiran ya sake shigowa A raunane ta kalli numbar Sunnan wanda ta gani ya sakata dan dagawa kadan ta daga ta kara cen ciki ta yi salama A tausashe ya ce" tare da ke wifey, kin san wani abu? Yau na zo layin baban masalaci na nan maroco na ga wata yarinya marainiya, wifey ina so mu dauketa mu raineta, dan Allah ki ce min kina so kema? Idan kin amince na dauketa na fara gyara takardun ta, a saka mata sunnanki da nawa, yarinyar shekarunta duka duka daya da wata uku, Please ce min yeah kin amince " Har ga Allah bata wani fahimtar yarensa, shiru ta yi masa har ya dasa aya, da kansa ya gane kamar bata tare da maganar da yake yi, shi kuwa ya yi kiranta da tarin zakuwa ne , dan Allah ya saka masa son y'aya, ama tun a yanzu an tabatar masa bashi da kwon baiwa wata macen bale ta haifo, shekarunsa Kusan hamsin yanzun, dan yan watanni suka rage ya cika hamsin, Allah ya jarabeshi da son RAUDA, shi Balarabe ne, ya san ba wai kyau ne ko fari ya ja shi ba, ya sani ne Allah ne ya dasa masa abin a zuciyarsa kuma yana fatan ta zamo mata a gare shi, shine damuwar ke damunsa idan ya tuna rashin haihuwa fa baban abu ne a duniyar mata, hakan na iya haɗasa masu rashin jituwa, shi din kansa ya san yana son y'aya, sai gashi yau ya ga yarinyar nan, an tabatar masa wai ana shirin mikata ne gidan marayu, dan kakarta dake rikonta ta rasu ta barta ita daya, mahaifiyarta wajen haihuwarta ta rasu, mahaifinta kuwa yana raye ama babu ruwansa da ita, jaririya ce fa, ama har ta zama kaya a hannun mutane, masu taimakon ta suke rike da ita ne suke shirin kaita yafe yana so zai je a kaita sai a mishi takardu ya zo da ita , dan ya shirya tsaf idan ya shigo Nijar auren Rauda shine abinda zai fara yi kafin komai a gabanan A tausashe sosai ya shiga magana bayan ya kashe tv din dake dan bayani da harshen larabci, ya ce" Hey, Are You crying?" RAUDA ta sake lumshe idannuwanta, a hankali hawayenta suka shiga bin gefe da gefen idannuwanta, haka kuma muryarta ta kasa fita, sai shasheka dake fita kasa kasa Gabansa ne ya fadi, da sauri ya kashe ya shiga yi mata vidio call Da kyar ta iya dagawa ta zuba masa matatun idannuwanta tana kallonsa kasa kasa A hankali ya ce" Kuka kike yi? Me ya same ki? Kina ina ne?, me ya faru? Kin san inada matsalar zuciya ko? Kar ki saka na samu attack mana , tell me" Da kyar ta bude bakinta, muryarta mai zaki da sanyi ta shiga fadin" Uncle dina, ba'a san inda yake ba, kana tune shine uwata, shine ubana, shine komai nawa........, an...an...an kawo kayansa da jini a jiki, bamu san yana raye ko ya mutu ba, ban san yaya zan yi........." Sai kawai ta fashe da kuka tana ajiye wayar ta dora kanta saman cinyoyinta tana yi sosai Ya Salam, ya Salam yake ta maimaitawa, kafin a hankali ya ce" Hey, RAUDA? Tashi ki ji" Da kyar ta dago ta dauki wayar tana kallonsa A tausashe ya ce" Ki daina kukan haka, in dai ina raye ba zaki yi kuka ba RAUDA, zan taho nan da sati Daya in sha Allah , na daina kaiwa wata biyun kin ji? Zan zo, ko a ina yake, ko nawa ake so a bada a sake shi zamu bada, mu yi ta addu'a in sha Allah, yana raye ok??????" Kai kawai take gyada masa kamar wata yarinya karama, shi kuwa sai rarashinta yake yi, har ta daina kukan sannan ya mata salama dan ba damar jan firar duba da yannayinta Gaba daya ta manta ba ita daya take falon nan ba, ita sanyin wajenma ya fara shiga kasusuwanta, a hankali ta karkata dan share hawayenta da hijabin jikinta ta ga fari kar din hannu na miko mata abin gogewa a hankali Salima ta ce" INNALAHA MA'ASABIRIN RAUDA" RAUDA ta dago jajayen idannuwanta ta sauke saman fuskar Salima, ta kasa amsar abin goge hawayen, haka kuma ta kasa daina kallonta Salima ta zauna daf da ita ta mika hannu a hankali zata share mata hawayen, RAUDA ta rintse idannuwanta, a birkice kuka ya kwace mata, a rikice ta......     Azl 20 *Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina* Bismillahi rahamanin rahim Metaforce online business ne na crypto Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai *METAFORCE* Yana da level 1_12 Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12 YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching♀️ .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI..... *Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2* Ga Kuma garabasa na spillover Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique) Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan (magnifique) Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account (da wa kika ja Madame?) Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba sai kun zo   A rikice Rauda ta mike da nufin tafia, da sauri Salima ta kamo hannunta tana mikewar itama tana kallonta ta ce" ki yi hakuri, kar ki ga ina takuraki, kuma ban tsaya dan na ji firarki ba, na tsaya ne dan bakuwar Mah kike , ita kuma tana wajen Bah, bana so na barki ke kadai kuma sai na ji wannan, RAUDA na ji sunnanki a wajen wannan da ya yi kiranki, ki yi hakuri, ki yi hakuri, ki yi hakuri, ban san girman dacin abinda kike ji ba, dan ban san dacin maraici ba, nakan kamanta a zuciyata ne, sai na ji dacin na nema ya zauta Ni, sai dai alhamdulilah kasantuwarmu musulmai Allah na saka mana hakuri da dangana komai girman rashin da zamu yi a rayuwa, ki yi hakuri, na saurari firarki kaf, in sha Allah uncle dinki ba zai rasu ba, ko a ina yake za'a samo shi, in sha Allah in dai kika samu gannin yayanmu ko? Walahi yana iya fitar maki da shi a kwana kusa, dan masu kawo rashin kirkin nan babu mai gigin kawo masa, ki yi ta addu'a, nima zan taya ki, ama ki daina kukan kin ji? Kowani tsanani yana tare da sauki Rauda, ki zauna ki ci abincin nan dan yiwa kanki horon yinwa ba zai anfaneki da komai ba sai azabtar da kanki da zaki yi, domin idan da yinwa ko ibada mutun zai yita ne wani iri, kin ji?" A tausashe sosai take maganar, kuma ta tarewa Raudar hanya, a dole sai da Rauda ta saurareta har karshe sannan ta kasa yi mata tsayaya, dan ko ba komai Salima mai kaunar ta ce, mai son ta ga ta saku ta ware ta daina damuwa ce, dan haka ta dauki nasiharta da mahimmanci sosai har ta koma ta zauna ta yi hakuri suka ci gaba da zama da Salimar, danma ita Salimar takan je jifa jifa ta ga jikin iyayensu ta dawo, sai da aka kira sallar magarib ne suka shige ciki har dakin Salimar suka daura alwallah suka shiga gabatar da Sallah Mah kam ta yi Wunin nan gaba daya tare da mijinta Ita har ga Allah ta zata kawai Herde ta yi tafiyarta ne, hakan ya sa bata wani leko ba, bata damu da nema masu abinci, bata san wainar da suke toya mata ta wuce tunanin bawa, domin kiri kiri sun kori ya'yan gidan sun baje, sunne harda su shiga kicin, ko a lokacin da amaryar Bah din ta fito dan tunda ta farfaɗo daga summar bata iya rintsawa ba, ta fito ne da nufin zuwa bangaren su Hajia baba dan ta sake yi masu sannu da zaman makokin sai ta samu taron nan na dangin Mah masha ALLAH, hakan sai ya daure mata kai sosai da sosai, ama kuma bata wani kula su ba ta wuce,dan ba zata kula wannan sabon haukan ba, abinda suka sani shine ba'a isa ba fa ace za'a kawo masu wannan matar da ta galabi zamansu da mijinsu wace a lokacin da ta zauna a tare da su ko me ta yi daidai ne a wajen miji, ko zaginta ka yi in dai ya ji sai ya saba maka, baya gannin kwaliyarsu baya yaba masu kamar yadda yake yaba mata, kai dan karshen wulakanci akoy ranar da girkinta ne ta tashi da zazabi Honorable ya shiga kicin sai da yara suka zo sunna murnar yau babansu zai yi girki suka ga haza, gashi sun tsufabma ba wani daina yin nan nan da ita ya yi ba, dan sun sani komai nata daban yake a duniyar sa yanzu kuma dan an yi nadin sarautar son kai da hauka an ba mashayi sarauta ace uwarsa zata tare masu, ba zai taba yiwuwa ba, ya mike inma yana mikewa ya amshi sarautarsa Sannan ya maida matarsa gidanta shi ya fi zame masa alkhairi.. Ratsa mutanen nan ta yi ta shige dakin Bah A lokacin Mah na saman salaya tana ta addu'a ta gama sallarta kennan, bata kai ga gama shafa adu'ar ba kunnayenta suka jiyo mata tsaki kasa kasa da fita da bugowar kofar, ita dai bata dakatar ba sai da ta gama ta mike ta je ta shafe jikin Bah da addu'a sannan ta fita ta janyo kofar dan zuwa wajen Rauda wace ta yi kiran Salima sau biyu tana tabatar mata sunna tare shi yasama bata fito ba Turus Mah ta yi cike da mamaki tana kallon sabon salo, wai kiran sallah da usur, danginta ashe sunna nan basu tafi ba? Kusan kowa kimtsawa ya shiga yi sunna mata sannu da fitowa, hakan ya sake sakata jin kamar ta dakatar da su da wannan shashancin, dan kuwa ita a memorinta babu abinda ya shige mata cikin junna, to in Bama shirme ba in maye ya manta ai uwar d'a ba zai taba yiwuwa ta manta ba! Kasa zama ta yi, a tsayen nan tana kallon Herde ta ce" Au ashe kuna nan?" Herde dukda ranta ya kiya da yar uwar Tata ta yi banza da su a falo bata nuna ba, cike da darajata kamar itace yayarta ta ce" Mu je ina kuma mu barki ke kadai Andiya?, yanzu dai mu manyan muke cewa mu tafi, su yan matan nan fa cewa suka yi ba yanzu ba, ban san me suke nufi ba" Mah ta kasa tantance Hausar Tata, yan matan ta ringa bi da kallo su uku, Musulima, Hindatu, sai Akilah, wa'inda in ba yau ba, zata iya rantsewa ko a titi suka ganta suma da wahala su shaidata dan basu wani santa ba, a lokacin da komai ya kunce tsakanin iyayensu da ita tun kafin a samu cikin YUSUF ne, to ina su ya'yan jiya jiyan nan? Bata iya cewa komai ba, yan matan kuwa da shiri suka zo kwanan suka zo, domin sun zo da tufafi, kuma wani abu da ta kula a tsakaninsu su ukun kowace bata shiga sabgar yar uwarta, ita abinda ya fi dan tsaye mata a rai to ina zata ajiye su ne?, itama bakuwa take a gidan nan fa, dakinta yana amsa sunnan nata dan baban su YUSUF yace Babu ubanda zai saka komai a ciki dan da mai dakin Da kula sosai ta ce" To, abinda dai nake gani kar su takura, kin san nan din ba gidana bane, daki daya ne da Ni sai na YUSUF, wanda na tabata ko yau a ciki zai kwana tunda ba'a gama zaman bangaren marigayi ba, " Herde ta ce" To ai ba wani abu bane dan sun zauna a dakin Mamansu, ko Musulima ta zauna, sauran su koma gida kawai dan bana so a barki ke kadai " Idannuwa kawai Mah ta lumshe dan hanna kanta shiga matsanancin yannayin da zata fito ta fadi abinda yake ranta, ta yi gumm tana binsu da kallo dan ta yiwa kanta alkawarin sai ta iya gudun ruwan kowa a cikinsu Matar yayansu ce da ta tabe baki jin maganar Herde ta ce" Aa, su zauna su duka ai ba wani damuwa bane, kin ga yanzu dole sai an tayata abubuwa kar su mata yawa, ga Honorable ga jigilar mai martaba, mu kuma da ace an bamu dama sai mu zauna mu taimaka mata, to wajen ne yanzun a nan bamu da wadatacen fili, sai an koma wajen Mai martabar in sha Allah " Magana suke yi a tsakaninsu irin na yan uwa , ama kowa neman hanyar da zai shige jikinta ne yake yi, bayan sun manta jikin nan nata sun riga sun masa dukan da komai ya ruguje dangane da su sai abinda ba za'a rasa ba wanda musulunci ya tabbatar a tsakani Bata kuma tanka masu ba har suka mike sai sake jaddada mata ta kula suke suka tafi , nan ta dawo ta cewa yan matan tana zuwa Dakin Salima ta je ta yi salama RAUDA na jin muryarta ta dago kanta da take tufkewa dan daga wanka ta fito kuma ruwa ya dan bata mata kan shine ta warware ya bushe ta shiga maida tufkewar Sassauta fuskarta ta yi sosai tana kallon Mah ta furta" Mamah, sannu" Mah ta saki nata fuskar fiye da ta RAUDA ta karaso ta zauna daf da gadon da Rauda ke zaune ta ce" Kin yi wanka ne?" RAUDA ta gyada kanta ta idasa tufke kanta ta dauki mayafin suturarta ta saka tana sake kallon Mah Mah ta ce" yaya abincin fa? Kin ci kuwa?" Ita du banbarakwai take jin tambayoyin nan idan ana mata su ana nuna an damu da itan nan, kuma har yanzu ta kasa sakewa sosai wajen amsawa, ama kuma tana amsa Mah fiye da kowa, a tausashe da girmamawa ta ce" Mun ci tare da Salima ai Mamah" Mah ta yi murmushi daidai Salima ta fito daga bayi tana gaisheta ta amsa da kula sosai ta ce" Allah ya saka da alkhairi daughter, kin kular min da yarinyata, oya tashi mu je ki kwonta dan ki huta sosai" Tana fada ta mike ne, Har Rauda ta mike itama Salima da kula ta ce" Mah, ki barta a nan mana, na ga ke kike kula da Bah, kar a barta ita kadai a dakinki, ama in ta fi son cen din to" Mah ta dubi Salima da murmushi a fuskarta, ta sake bin dakin Salimar da kallo, kwarai yana iya isar su koda su biyar ne bale su biyu kadai, ta sauke dubanta a kan RAUDA a tausashe ta ce" Zaki zauna a nan din kuwa?" Da kula sosai Rauda ta gyadawa Mah kai, Salima kuwa ta fice da carbinta ta nufi bangaren mahaifiyarta dan ta sake gannin jikinta sannan ta mata sai da safe Mah ta amshi wayarta ta saka mata numbarta ta ce" Ga numbana, idan kina da bukatar wani abu ki yi kirana ko wani time ne kin ji?" Rauda ta kuma gyada kai tana gannin abin wani iri Mah ta sake dubanta da kula sosai ta ce " dangane da neman babanki, ki kwontar da hankalinki kuma ki yi ta addu'a, in sha Allah da ba ga an samu dan sarari zan sake yiwa YUSUF maganar, na tabata zai maida hankali kin ji? Ama yanzun ki yi hakuri ki yi ta saka shi a addu'a, zan yi iya yina dan kar abin nan ya zama wani iri, kin ga babanku ya kai maganar ana ta bincike dan comissiona ya sanar min ko jiyan nan marikiyarki a wajensu ta yi rabin wuni dan shi bai yarda da ita ba, wai ko har sai da aka zane kanwar nan taki? Ni dai abinda na sani shine bi izinillah za'a same shi , sai mu yi ta saka shi a addu'a ya zamto a same sshi a cikin hayacinsa" A sanyaye RAUDA ta ce" In sha Allah Mama na gode" Mah ta yi murmushi sannan ta tafi ta barta zaune bakin gado Bayan fitar Mah ta jima sosai a yannayin nan tana ta saka da warwara, daga bisani ta gyara kwinciyarta baki bakin gadon ta yi addu'a ta shiga neman barci, dan a hankali ta ringa jin sauki a zuciyarta da samun tabbacin in sha Allah za'a ga uncle dinta , a lokacin karfe goman dare tuni ta gabato dan saura yan mintuna ta cika Salimar kuma bata dawo ba, Cen barci ya kusa daukar ta Salima ta dawo, tana jinta tana addu'a kuma tana ji ta rufa mata lalausan bargo itama ta kwonta nesa da ita ta rufan bayan ta kashe fitila, daga nan barci ya fara awom gaba da ita Sai kusan sha biyu ya nufo bangaren Bah, tare da mutanen da suka rako shi, suke tafiya tamkar ta kurame domin tunda ya shiga gabansu suka yi shiru suke tafe kowane na mamakin taku baban taku irin na rikaken sarki a tare da sarkinsu Sunna zuwa wajen get din ya dakata ya juyo a nutse da idannuwansa masu tsauri da girma da kaifi ya ringa bin su da kallo yana jin yadda suke masa salama da yare mai tafe da kirari sunna duka masa da yi masa sai da safe Ko a da idan ana masa irin haka ba baki yake budewa ba bale yau da yake ji kamar an dinke masa bakin ne? Da idannuwansa ya ringa masu alamun amsawa sannan ya juya ya nufi ciki mai gadin get din ya duka yana gaishe shi har sai da ya bacewa ganninsa sannan ya mike ya rufe get din yana murmushi a bayane ya ce" Yan garina tabas yanzu kuka hadu da daidai da ku, daga manya har yara yanzu zamu san mecece sarauta" A nutse yake ta takawa har ya karasa kofar dakin Bah Budewa ya yi ya shiga da salama ciki ciki yana kai dubansa saman doguwar kujerar da ya hangi farare tas din kafafuwa A nutse ya karasa yana jin sanyi na ratsa zuciyarsa sakamakon gannin Mah na bude idannuwanta jin tafiyar mutun da ta yi a kunnenta Dubanta ta sauke saman fuskarsa lokaci daya tana sakin murmushi a tausashe ta furta" MALIK" Idannuwansa ya lumshe yana jin sunnan da daraja a bakinta ya mika hannayensa ya tayata tashi ya zauna gefenta a nutse a hankali ya shiga ware rawanin dake kusa da habarsa sosai yana jin wata iska na ratsa shi ta ac, a tausashe ya ce" Mah, hw Are You?, yaya jikin Bah" Mah ta sauke ajiyar zuciya itama a tausashen ta mike tana fadin " Da sauki, likita yace wai zai tashi, " Tana fada ta karasa ta dauko kular abincin da ta tanadar masa ta kawo ta ajiye a baban plate mai dauke da su cokula da sauransu Yana kallonta tana zubawa har ta gama ta dago plate din tana kallonsa ya fara magana kamar haka" Zan fita da shi, in sha Allah zuwa gobe nake so da yama" Ido ta zuba masa sosai ta ce" Ka manta yanzu ba da bane?, koda za'a fita da shi sai dai Ni na fita da shi" "Mah," Ya fada yana kallon kafarta mai yi mata ciwon "Babu mai jinyarsa ne? Ina sauran suke?" Ya fada yana kallonta Mah ta yi shiru tana bashi abincin ta masa alamun ya ci, dan ko rantsuwa ta yi ba zata yi kafara ba yau bai ci komai ba Abincin ya ringa tabawa yana ta tunanin abinda ke ransa Sai da ta ga ya ajiye ta zuba masa ruwa ta mika masa ya sha ya miko mata kofin a tausashe ta ce" Ka yi hakuri da duk wani abu dake iya taba maka zuciya, zan iya jinyarsa tunda ba daukanshi ake yi cikin dare ba, ka yi hakuri bayan adu'ar bakwai sai a fitar da shi din tunda a yanzuma ba wai ciwonsa ne ya hanna shi farkawa ba, alluran da ake masa dan ya samu hutu mai nauyin gaske ne, ina adu'ar Allah ya sa kafin nan ya farka da kansa cikin nutsuwarsa, ka ji?" Kai kawai ya iya gyada mata, suka dan tattauna, gaba daya firar danarsa ne take yi, da bashi hakuri da nuna masa hukuncin ubangiji kennan, ta sake sanar masa ya bari mahaifinsa ya dawo hayacinsa ta tabata komai zai zo masa da sauki Karshe dai ita da kanta ta raka shi har dakinsa wanda Salima ce ta yi tsaye aka masifar gyara dakin har aka gama tana tsaye dan fitowar nan da ta yi ta ga jikin mahaifiyarta sai da aka yi gyaran ne ta koma shi yasa ta cika dare Da kanta ta kunna masa AC harda tunatar da shi addu'a kafin ya kwonta sannan ta tafi Tana tafiya ya samu ya tube ya shige bayi yana ta tunanin Allah ya sa kayansa dake dakin nan sa shiga jikinsa , a killace dai suke , sai dai a ajiye suke sun jima haka Tawul ya bude ya ciro cikin wrdrb din dake bayin mai madubi yar madaidaiciya Bude shi ya yi daga cikin ledarsa sannan ya nufi waje ya rataye ya shiga wanka Alwallah ya dauro ya fito ya haye salaya A yanzu YUSUF ya san ya shigo wani fage da barci bai ganshi ba, shi da kansa ya san a yanzu ya zame masa wajibi ya yi sallah ya yi addu'a ya daga hannu ya roki Ubangijinsa kariya da taimako a kan baban abinda yake wuyansa Ya jima saman salayarsa, kansa a kasa yake, ya sani a yanzu yana gaban wanda ya isa ya kifar da duniyar da yake ciki baki daya a cikin second daya, ya sani ne yana gaban wanda ya cenza masa zanen Kadara cikin yan sekwani, bai taba garajen wasa da ibada ba, dan ya yarda da kalmar LA'ILA HA ILALAH, ya kuma shaida MUHAMMADU RASULULAH SALALAHU ALAIHI WA SALAM MASOYINSA NE, ya san cewa akoy lokacin da rai zai yi halinsa domin ya yarda Kulu nafseen za'ikatul m'aut, kuma ya san akoy kwonciyar kabari bayan fitar rai, akoy ranar tsayuwa gaban Allah, kawai ya zamo cikin bayin nan wa'inda ta yiwu ba zasu samu rabauta ba? A yadda yake tunani kennan dan kuwa ka san zaka je ka fadi me ka yi? A ina ka yi? Saboda me ka yi? Kai da wa ka yi? A wajen wanda ya halicce ka, yake da ikon saka ka a wutar jahannama, ama kuma *KAKE YI DIN*.......( ASTAGFRULLAH WA ATUBU ILAIK) Yana ganawa ya je saman gadonsa ya dauki babbar wayarsa ya danna yana kallon tarin miss call din da aka jera masa Kai ya gyada yana tunanin ina shi ina iya amsa wadinnan tarin call din? Yana shirin aikawa ISHAK kira kiran SHAHEED ya shigo wayar Kwonciyarsa ya gyara ya daga kiran kasa kasa ya ce" Yaya da kiran mutun tsakiyar dare kuma ?" Murmushi SHAHEED ya yi shi dinma ya ce" kai da baka ajiye NAJEEBA da Nadia ba ai baka da time din da za'a kirayeka" YUSUF ya yi dan shiru, cikin yannayin maganarsa ya ce" Nine zaka cirewa rawani dan ka rantse sai an nadani ko?" "MALIK alkawarin Allah ne fa" SHAHEED ya fada a tausashe dan ya sani sarai YUSUF yanzun yana bukatar a tausasa masa A tausashe ya dora da fadin " kai ka san tana binka, YUSUF saboda ka guje mata ne ka kaura nesa da ita, kai ka san na san wannan ne dalilin da ya sa ka fito daga garin nan , dan ba wani rikici da ya isa ya saka ka yin nesa, ama kuma abinda ka ki yarda shine , ita fa danko ce, du inda ka yi tana biye da kai" YUSUF ya bude idannuwansa da suka yi ja saboda gajiya da tunani kala kala, kasa kasa ya ce" Kai ka san sarauta ba tawa bace, ba rayuwar da nake iya yi bace" SHAHEED ya yi murmushi ya ki bashi amsa a kan maganar nan, saima tambayar da ya masa kan awon hular dake masa YUSUF ya ce" Hula kuma? Me za'a yi?" SHAHEED ya yi murmushi ya ce" Dinkunnanka ne sun yi nisa sosai, bani da awon hularka ne ranka shi dade" YUSUF ya dafe kai, hakane fa yanzu sai ya yi dinkunnan nan ko? Da hulunan, tunda ba'a zaman fada da gajeran wando Firar dai ta dan dauki lokaci kafin su yi salama ya kwonta yana sake yin addu'a Washe gari tunda duku duku gidan ya dauki haya haya, wato bangaren Honorable Tunda gari ya fara haske kadan aka ringa shigo da takardu na neman son gannin MALIK takardun dake sauka hannun matar Honorable mahaifiyar Salima saboda a lokacin dole baki daya kowa ya fito falo baba dan a karya a kuma jirayi fitowarsa, dan sun sani ba maganar su fara neman fitina a fili bane, koda zasu yin sai dai su samu makami ba dai fito da fito da YUSUF dan BELLO ba! RAUDA na daya daga cikin wa'inda suka farka da wurin har aka yi yan aikace aikacen kayan kari da ita, a daidai lokacin sunna wajen diner baba, diner din da tabas in har zai karya a nan ne zai karya sunna ci gaba da kimtsa wajen dan Mah ta fito tuni ta kawo mata sutura ta yi wanka ta cenza , sai dai bata zumbula hijabin da Salima ta bata ba, ta dai yafa gyalen mayafin a kanta sunna dan dauki ajiye da Salima da kuma su Musulima wa'inda suka ba Salima mamaki ainun, domin a lokacin da suka shiga kicin yan matan nan uku kowace ta tambaya a bata girkin MALIK ne ta girka, hakan ya ba Salima mamaki dan a tsakaninsu a lokacin suka shiga yiwa junna kallon ke fa? WHO Are You da zaki nemi a baki girkin Malik? Me kike nufi da hakan? ................karshe dai sun zamo iyayen gida ne dan babu wace ta taɓa girkin sai bin su Salima da suke sunna kokarin saka su ko hannasu da son basu order na yadda zasu shirya komai har sai da hakan ya saka RAUDA yin murmushi ta girgiza kai dan kwarai ta gane shirmen yaran nan da abinda suke nufi, hakan sai ya bata dariya da mamakin yan matan zamani, to ita akoy wani girmemen katon da zata gyara dan ta birge? Sam mata basu san abin so bane Bama, uhum wahala!....... Azl 21 *Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina* Bismillahi rahamanin rahim Metaforce online business ne na crypto Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai *METAFORCE* Yana da level 1_12 Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12 YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching♀️ .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI..... *Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2* Ga Kuma garabasa na spillover Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique) Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan (magnifique) Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account (da wa kika ja Madame?) Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba sai kun zo   Sunna cikin hada haɗar nan Mah ta fito dauke da kaskon turaren wutar da ta fito da shi daga ɓangaren YUSUF, Itace ta ringa gaishe da matan Bah da girmamawa da kula, su kuwa sunna amsata kadaran kadahan harda wace ta shiga jiyan ta saki tsaki ta fito falon itama, kana gannin yannayinta ka san kamar wace aka yiwa dole, ga abin karin ruwa a hannunta Mah ta ajiye kaskon dake dauke da tsumamen turaran wuta na Dolars a lungun kujeru ta zagayo ta zauna saman kujerar nan tana dan sauke numfashi, dan ta ci aiki harda na mamaki, domin tunda ta yi sallah ta kamawa YUSUF ya kimtsa mahaifinsa tas, ya dauke shi ya kai shi saman doguwar kujera suka cenzawa gadon dakin zama suka yi shinfida mai kyau, ta yi shara ta wanke bayi tas ta saka turare ko'ina suka kimtsa hatta labulaye sai da suka cenza, sannan ya maida mahaifinsa za kwontar wanda ke numfashi ama jikinsa da gumi, kuma yannayin kwonciyar da ake masa irin ta masu ciwon zuciya ne sannan ya tafi nasa dakin dan Hajia sai kira take yi tace kar ya amshi bakuncin kowa yau kuma kar ta saki ta yarda wani ya dafa masa abinci ya bashi ya ci ciki harda mutanen cikin gidan da sauransu sannan ta sanar Sarkin rawani zai zo da tufafinsa a masa rawani ita kuma zata kawo abincinsa, a haka dai suka yi salama da Hajiar Mah ta rarasheshi ya je ya yi kwonciyarsa domin a wannan lokacin da ake ta kai kawo din nan shi barcima yake yi a dakinsa, gashi har karfe tara ce zata yi Da kula sosai Mah ta ce" Ku yi hakuri jiya na kwana dakin cen ban tsaya mun daidaita ba, na yi ta jira ko wata zata shigo har barci ya daukeni, yaya kuka tsara jinyar tasa ne Hajia?" Hajia ta dago dubanta tana kallon Mah, ita abinda ya fi bata mamaki da ita kamar bata taɓa haihuwa ba caras da ita, ga shegen gayu, koda yake abin nata koda ba wanka ta dauka ba sutura na yi mata kyau ne wannan komai koshenka ba zaka kushe wannan ba Kanta ta dauke ta ce" Ai kawai ki yi jinyar , idan kuwa da Maman su Khalifa zaku raba ba damuwa dan Ni ba lafiyar gareni ba nima" Maman Khalifa ta juyo tana yiwa Hajia kallon lallema, ta dauke kai tana tabe baki dan walahi ita ba zata furta masu koda a ba a wannan shirmen, jinyarsa? A'a ita matar so ta je ta yi ama ba dai su ba! Gannin haka ya sa Mah yin dan murmushi ta mike ta nufi kicin bata kuma furta masu komai ba, ba zasu gane bane, a da ta dauki wulakanci ama banda yanzu, su da kansu sun sani banda yanzu, ba wai dan YUSUF ya hau kujerar nan ba, a'a, tun kafin ya hau ta yi watsi da wulakancin su ta fuskanci rayuwarta tunda ta gane ba zaman mutunci ake yi da ita ba ta dangana da su! Su Dukansu sun yi mamakin yadda bata basu hakurin a raba jinyar Honorable ba, sai kuma suka watsar dan sun san dama abinda take so kennan, maman Khalifa ce kawai ta kudiri a ranta ba zata bar mata mijin ba, zata hannata zaman lafiya da kai kawo tana watsa masu hannu da Bara masu kanshi kamar ita kadai ce matar BELLO ba! Mah na nufar wajen Diner ta ja ta tsaya da mamakin yan matan dake tsaye kowace ta sha kwaliya su ukun nan tamkar wa'inda suka zo gidan biki bayan gidan rasuwa suka zo Amsa gaisuwar da suke rige rigen yi mata ta yi a jimulce ta dauke dubanta ta ɗora saman RAUDA a tausashe ta ce" To nan babyn Mah" RAUDA kunya ta ji ta kamata, sai kuma wani abu da ya sakata daga kafafuwanta ta karasa daf da Mah ta nemi dukawa dan gaisar da ita, wani abu mai kama da shauki da jin wani iri kamar idan wani mai daraja a duniyar ka ya nuna maka kulawar nan A nutse Mah ta tareta ta dagota tana murmushin tsokanar da Salima ke yiwa RAUDA din, dan Salimar cewa ta yi" Iyeah, kin ga mamanki kin saku? Mah y'ar nan taki bata fira sai da ke kadai ama ko?" Mah ta sakar masu murmushi zata basu amsa kunnayensu gaba daya suka ji ana salama da rakadi na sanarwar Hajia ke tafe Har ga Allah sai da gaban Mah ya fadi, da sauri ta ware mayafin RAUDA da ta dan rankaya shi cen saman kanta ta yada mata shi sosai a saman kanta har ya rufe gashin kan nata sosai sannan ta masu alamar tana zuwa Ta kamo hanya zata tafi falon ta ja ta tsaya saboda gannin kujerar Hajia na nufowa wajen table din tana bin kowa da kallo, bayanta kuwa tamkar jela matan Bah ne kowace yannayinta na nuni da kamewa da kula dan kar su aikata wani laifin Ja ta yi ta tsaya ta shiga bin kowa da kallo, a lokacin ne Salima ta kamo hannun RAUDA suka fito sosai suka duka sunna gaishe da Hajia wace ke bin kowa da kallo ciki harda RAUDA Hajia bata amsa ba, tana kallon kowa ne daya bayan daya sannan ta budi baki ta ce" Wadinnan fa? Ban sansu ba, da wannan" Hajia mahaifiyar Salima ce ta ce" Bakin Andiya ne " "Andiya?" Hajia baba ta maimaita tana kallonta da mamaki, ba komai ya sa ta jin mamaki ba sai gannin Hajia na fadin sunnan uwar Malik haka kai tsayen nan, ba maganar kishiyarta ko abokiyar gabarta, koda da cikinta ta haife ta an zo wajen da zata dan daidaita wasu abubuwan, ita bata ce su shirya ko su yiwa mahaifiyar YUSUF biyayya ba, No, abinda take so daya ne jal, a kiyaye girman sarautar kasarta, dan a kan wannan tana iya batawa da kowa a duniyar nan! Mah ce ta budi baki a nutse ta ce" Eh bakina ne, su ukun nan ya'yan yan uwana ne, ita kuma wannan y'ata ce da nake riko" Y'ata ce da nake riko ya saka daga Hajia baba har sauran zubawa Mah ido, ciki harda Rauda wace ta sake jin wani iri a kan Mah har ta ji wani abu ya tsirga mata zuciya mai kama da rauni da jin karfi irin na soyaya na son sukar maka zuciya Abinda ke bakin Hajia ta hadiye bata yi ba a gaban mutanen, sai dai dayan bata hadiye ba, da kula sosai da kamewa ta ce" Ba damuwa, ama Wadinnan su ringa rufe jikinsu sosai, kuma su kiyaye kwaramniya idan Malik na nan, kafin a ware bangarensa daga naku!" Tana gama fada ta juyar da kujerar tana dannata ta ci gaba da fadin" A irin wannan lokacin ko me kuke yi, daga ku har yayanku ya kamata Ku bar shi, ku yi jiran fitowarsa, idan ya fito gaisar da shi kadai zaku yi dan ba lokacin ya hadu da wani abin bacin rai daga gare ku bane, in ya tafi sai ku yi kai kawon ku kafin a gama ware masa nasa bangaren?" Tana tafe a hankali ne da keken sunna biye da ita , Hajia na amsawa da in sha Allah, Mah ta yi shiru, da aunty amarya Sai da suka nufo sashensa shi da mahaifinsa Hajia baba ta yi shiru ta dakata ta masu alamun a bude mata wajen Bah Bude mata Hajia karama ta yi suka shiga ta karasa wajen da Bah ke kwonce Ido ta zuba masa zuciyarta na neman tsinkewa Da kyar ta danne abinda yake zuciyarta a kan danta ta yi masa addu'a sosai ta juyo da keken suka fito, dan ba zata tambayesu jikinsa ba domin dukkan abinda yake ciki ta sani a wajen likitansa da Mah Da suka karaso kofar dakin YUSUF dakatawa ta yi ta dubi Mah ta ce" Ki shiga ki tashe shi, dan na san yana barci, dan Allah ki masa a hankali kar ki bata masa rai, ki rarashe shi ya yarda ya yi wanka sai mu shigo da Sarkin nadi a shirya shi" Mah ta gyada kai a ranta tana ayana' Hajia da YUSUF kennan" Har zata shiga Hajia ta sake jaddada mata ta bi shi a hankali, hakan ya sake riƙe wuyan matan Bah Cen dama sun san soyayar da Hajia ke yiwa YUSUF daban ce da sauran duk wani jikanta, kuma sun sani sarai duk zafin Hajia tana shayin YUSUF , gashi yanzu ya zo wajen da duk iya shegen da ya shuka ba za'a zage shi ba ko a daga masa murya uwa uba a masa kallon banza? Ya Allah su kam haka zasu zo a banza su koma a banza kennan? Sunna ji sunna kallo yau matar da Hajia ta fi taana cikin ahali ce take yiwa magana da sanyin murya? Lalle akoy aiki ja gabansu Mah na shiga da salama ta same shi kwonce saman gadonsa ya luluba da bargo , ac kuwa ya kure sanyinsa sai barci yake yi kamar ba shi aiki ke gabansa ba Dakatawa ta yi daga nesa ta maimaita salamarta kamar sau biyu , ya yi shiru da nanauyan sauke numfashi zuwa saukakake alamun ya farka ama ya ki tashi Mah ta ce" Ai sai ka tashi malam, kai YUSUF barci ka samu yi kennan? To tashi kakarka na kofa tsaye kuma gaba dayanmu ta tiso mu ka san ba zamu zauna ba sai ta ga ka fito ko?" Idannuwa ya bude da suka masa nauyi yana tunanin me kuma tsohuwar nan ke nema da shi? Mah ta ce" Ba zaka tashi bane?" Kin motsawa ya yi, dan yannayinsa ba abin kallon mahaifiya bane, hasalima sai ya sake luluba da bargon nan sosai muryarsa da amo irin na ingarman namiji sannan a shake na mai barci ya furta" Mah, zan tashi, ina zuwa , to ama me zan mata ita wancen din?" Mah ta yi murmushi, lalle Yusuf yana neman fitina, Ta juya dan ta bashi fili ta ce" Uwar tawa ce wancen din? Zaka fada ne YUSUF, ka tashi ka yi wanka za'a shigo a kimtsaka ne, saura na ji wata gardama Allah ma kuwa in dandali bakin mutun" Shiru ya yi idannuwansa da launin ja na abin barci da guguwar da yake farkawa da ita a kulun na ALLAH Sai da ya ji Mah ta rufe kofar ya sauke ajiyar zuciya ya sauko daga gadon yana jin takaicin Hajia, dan shi itace abar su gwara ba kowa ba Wankan ya shige, wankan da ya dauki lokaci a ciki sosai domin sai da ya gama dukkan wasu uzurinsa sannan ya fito jikinsa da digo digon ruwa ya daura tawul daya a kugunsa yana rike da karami yana dan goge ruwan kansa ya karasa wajen kofar ya bude ya leka kansa ɗan ya ga a inda yai ga Mah , idannuwansa suka sauka a kan su su hudu, Hajia a saman kekenta , matan Bah a tsaitsaye babu wace ta isa ta koma ko ta zauna Dan kura masu ido ya yi, gannin du sun sada kai banda Mah da ta kawar da kanta gefe , sai Hajia wace take kallon kofar ta ce" Barka da safia Malik, na tabo Sarkin nadin ne ko ba yanzu ba?" Harara harara mai kama da jin haushi ya dan sauke mata, yana ayana' tana abu kamar wace nake da zabi salon nadan kiya ta hadani da uwata' A bayane kuwa sai ya juya ya bar kofar a bude ya komawarsa cikiya shiga saka abinda ya danganci gajeran wando da riga ta ciki da su turaruka sannan ya dauki wayarsa ya shiga amsawa ISHAK tare da bashi damar zuwa fadar da wasu takardunsa muhinmai da suturunsa tare da litafin zanensa, wanda a ciki yake zana duk wani abin da ya danganci gini Hajia ta yiwa Mah alamun ta fara shiga, sannan ta dubi sauran ta ce" Ku je falo har a gama sai na maku magana" Da wani bakin cikin hakan suka bar wajen, Hajia ta saka wayarta ta sanarwa Sarkin nadi ya karaso, sannan ta tsaya har ya shigo ya karaso dauke da wata akwati mai shegen kyau mai ruwan maroon Gaba ta yi ya bita har suka shiga falon YUSUF da salama a bakinsu su duka Sunna shigowa Sarkin nadi ya duka har kasa kansa a kasa ya shiga mikawa YUSUF gaisuwa, dan a tsaye yake da tawul baba a kugunsa da riga fara yana ta faman dannar waya yana barin sakon msg wa tarin mutanen da suke da daraja sosai a duniyarsa har suke ta rokon son ganninsa da yi masa fatan alkhairi Ido ya dan zubawa Sarkin nadi, sai kuma ya girgiza kai kawai ya dana kira ya amsawa ISHAK sannan ya katse ya juyo yana kallon Hajia wace ke masa murmushi tana kallonsa dan so take yi su yi zaman lafiya bata zo da rigima ba Kai ya dauke yana sakar mata hararar kasa kasa, hakan ya sa Mah zarro masa ido da idannuwanta ta masa alamun ya gaisar da Hajiar, hakan ya sa ya karasa yana miko mata hannu ya ce" Cava?" Murmushi Hajia ta sauke ta kama hannunsa tana kallonsa ta ce" Malik, ka ce zaka kai Ni asibiti baka kai Ni ba, kuma madarata ta kai gangara, sannan ka ga gadon nan ashe ya min tsayi sosai? Bana son sa Ni dai a min marar tsayi" duka maganar nan ta yi su lokaci guda dan burinta ta ga ya sake sakewa, ta san du rikicin da zasu yi da zarar ta yi irin haka yakan sasaubto har ya rarasheta Kafarta ya zubawa ido, a hankali ya saka hannunsa ya dan bude zannin wajen ciwon ya saka hannunsa yana kallo ya dago muryarsa cen ciki ya ce" Ciwo take maki ne?" Hajia ta dan gyada kai, hakan ya sa ya sauke ajiyar zuciya ciki ciki ya ce" To ki yi hakuri ai haka karaya take, an kusa kunceta kin ji?" A ranta dadi take ji ta yi sharar fage dan yi doguwar fira da shi, a bayane kuwa ta amsa shi sannan ta sanar masa Sarkin nadi ne gayanan ya zo dan su fara lesson na nadi sannan ya masa nadin yau ya tafi Duban Sarkin nadin ya yi ya mika masa hannu da nufin su gaisa sai ya ga ya sake dukawa yana neman fasa masa kunne da kirari Gaban goshinsa ya dafe ya je bayan kujerar ta ya shiga Turawa har kusan gadonsa sannan ya mikkar da abin kujerar ya mikar mata da kaffafuwanta ya zauna bakin Bed yana gannin yadda mamansa ke nutse , bata da sakewa sosai idan Hajia na waje, ya maido dubansa wajen Hajiar ya ce" Hala kulun sai na je na wunin nan a fada? Tun safe sai dare?" Hajia ta girgiza kai tana kallonsa ta ce" A'a, a yanzu zaka samu hutu fiye da kulun, zaka fita fada ne idan ka yi ra'ayi, ko in kana son wanzar da shara'a kai da kanka, fitarka fada ba kulun bane in ba baban abu da ya zamo dole kaine zaka tsawatarwa abin, ko karshen wata lokacin albashi dai da sauransu, kana da hutu sosai fa , shine nace wani bangaren kake so a gyara maka muhallin zamanka da iyalinka idan Allah ya nuna mana?" Bai ce mata komai yanzu kai tsaye ba, mikewa ya yi ya amshi tufafin da Mah ta fitar masa ya shige ciki Bayan ya shige din Hajia ta kalli Mah, dan a lokacin da aka bada tufafin Sarkin Nadi fita ya yi daga bakin kofar dakin ya dakata Hajia ta ce" Wannan yarinyar tun yaushe kike rikonta?, ina iyayenta suke ne?" Mah ta dubi Hajia, sai ta sada kai a tausashe ba da wani rawar murya ba ta ce" Marainiya ce, iyayenta sun rasu, ta dan kwana biyu a hannuna " Hajia ta kalleta da mamaki ta ce" Shine ba'a taba sanar min da maganar ba?, dan ban isa ba?, bayan wannan ki sani a yanzu lokaci ne da zaki tashinma kanki ki kuma san ciwon kanki, dan Ni tunda nake ban taba ganin yan uwanki sun rabeki ba, yau shine harda barin ƴaƴansu sunna yawo da wata irin shiga a falo? Ki san abinda kike ciki dan a yanzu babu wanda ba zai rabe ki ba saboda daukakar nan!" Mah ta yi murmushi bata ce komai ba, a ranta kuwa ayanawa take yi' Hajia, Ni ai ba mahaukaciya bace, kuma ina gannin zuwa yanzu idan ban biyawa wani karatun mecece duniya ba da wahala wani ya biya min, Allah dai shi kyauta kawai' Shi da kansa da ya saka wannan tufafi ya jima yana kallon madubi kafin ya dauke kansa ya sake daukan turarensa mai tsadar gaske ya bi jikinsa sosai da shi sannan ya juya ya fito da hular a hannunsa da kuma macaji dan sumar kansa bai cajeta ba da ya fito a wanka Da tatausar murya Hajia ta sanarwa mai nadin ya shigo ya bude computer hannunsa ya ringa hasko masa kalolin nadi har sai da aka tsaya kan wanda ya ji a ransa tabas ya masa ya bada damar a yi masa shi Cikin nutsuwa yake naɗa masa yana masa bayani har ya gama ya dako madubinsa ya haska masa nadin tun daga baya har gaba bayan ya gyara masa rigar da takalmin da ya saka kafa ciki da Safa Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Mah dake kallonsa da murmushi A sanyaye ya lumshe mata ido wanda ke nuni da zuwa yanzu kam ya fara zubar da du wani makamin yaki, dan shi da kansa da ya kalli hoton nan a madubi abinda ya karanta ba YUSUF din da bane ke zaune, wannan din wani Yusuf din ne wanda Allah ya yi wanzuwarsa a cikin jikinsa.............. Daga nan ya mike Mah ta ci gaba da masa barin turare tana masa addu'a a cen kasan zuciyarta, shi dinma yana adu'ar ne, Hajia kuwa Tata a bayane take har Mah ta gama ta dauki alkhyabarsa ta ɗora masa , ita da kanta sai da zuciyarta ta ringa tsintsinkewa, saima da Sarkin Nadi ya kai kasa kansa a kas ya shiga zuba wani irin kirari mai tayar da tsigar jiki har sai da YUSUF ya masa alamun ya bari hakanan sannan ya mike ya je ya bude kofar ya rike yana fadin" Takawarka lafiya saraki, Takawarka lafiya hamshaki, Takawarka lafiya makaranci, Takawarka lafiya uban talakawa, tafiya salama zama salama mai jinnin Bello Abubakar, talakawa na gaisheka, masu kudi na gaishe ka, sarakai sun kawo gaisuwa, kai ne mai zamani mai tafe da karfin ikon Allah, makiyan ka fadawanka suke MALIK;, ku duka ga MALIK....' Irin yadda yake jan MALIK din ya hanna da yawa dukar da kawunansu dan zumudin da kunnayensu ke masu da idannuwansu na son gannin MALIK din a yau da ya kwana ya tashi matsayin Sarki, ba nadin ba zatar da aka masa ta jiya ba, bale kannensa dake falon nan da bakin Mah , iyayensu sun dukar da kawunansu ne dan basa son ganninsa koda wasa Tsayuwa ya yi idannuwansa suka shige cikin na Salima, wace hawaye suka wanke mata fuska, jikinta har tsuma yake na shauki da farin ciki, haƙoranta a fili muryarta har kamar ba Tata ba ta furta" BAH, URS MALIK!" A hankali ya lumshe idannuwansa jin wani abu daban wanda ya zarce wanda yake ji a da a kan yan uwansa, a yanzu abinda ya ji wani mai girman da yake ji kamar ubansu yake, ko dan SALIMA ya sani a soyayar da take masa na yayanta ba karya ciki ta kire shi tashi daya da BAH ne?, a tausashe ya sakar mata murmushi bayan ya sake bude idannuwansa daga lumshewar da ya yi, sannan ya ringa daga masu hannu na gaisuwar da suke masa daga su har iyayensu Juyawa ya yi bai tsaya ya tantance waye da waye a wajen ba ya tafi tare da tarin jama'ar dake jiransa da Hajia a tsakiyarsu har ya zauna sannan ta tafi nata bangaren ta ci gaba da zaman makoki A cen kuwa bayan tafiyarsu iyayen nasu kowace shigewa ta yi giki, hakan ya sa Mah ta yi tsaye kan yan matan su zuzuba abincin kowa ya karya sannan kowa ya kama yan ayyukan gidan, har tana tsokanarsu cewar yau ba za'a kirayi mai aiki ko daya ba, masha ALLAH yan mata birjik haka, yau har Auta sai ta yi guga Da wannan suka tafi wajen abincin suka shiga zubawa, Rauda ta kasa hakuri gannin Salima ta kasa daina kuka tana kallonta ta ce" Kukan me kike yi wai?" Salima ta kalli RAUDA, dan bata yi tunanin zata wani damu da wani abinda ya shafi wani Dan murmushi ta yi ta ce" Baku ga yayanmu ba? Baki ji kamar zaki summa ba da ya fito?" RAUDA ta dan zarro ido tana kallonta, ta girgiza kai Salima za kalleta da mamaki ta ce" Wai Allah?, baki ji kirjinki na bugawa ba?" RAUDA ta sake girgiza kai harda dan dafe haba, dan ita gaskiya bata kalle shi bama bale har ta wani ji ko zata summa ko me? Gaba ta yi da plate din dake hannunta na Mah, Salima ta bita da kallo baki bude har ta bacewa ganninta, Salima ta gyada kai kasa kasa tana zuba na su Musulima ta ce" Aman a wajen nan waye bai zubar da hawaye ba fisabililahi? Kai RAUDAH"......... Azl 22 *Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina* Bismillahi rahamanin rahim Metaforce online business ne na crypto Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai *METAFORCE* Yana da level 1_12 Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12 YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching♀️ .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI..... *Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2* Ga Kuma garabasa na spillover Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique) Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan (magnifique) Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account (da wa kika ja Madame?) Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba sai kun zo   Cikin hukuncin ubangiji a haka cikin sama da kasa da fari da baki har aka wayi gari aka yi adu'ar sati ta mamacin, wace a tsakanin satin nan babu abinda Mah da YUSUF basu gani ba na mamaki daga mutane daban daban-daban na waje da na cikin gida , abubuwa na girmamawar da a da basu samu ba, zumuncin da a da Mah bata samu ba ta gan shi, dan har aka yi kwana bakwai din nan ras da rasuwar nan ya'yan yan uwanta na nan sunna kwana a dakinta su tashi a yi dukkan ayuka da su, kuma da zarar karfe goma ta yi a fara ba mutane damar shigowa yan uwanta tasu zo su wuni da ita sai da magariba suke juyawa, tun tana dari dari har yanzun ta saba gannin wulagawarsu ta kuma gano eh da gaske suke yi yanzu suke zumunci da ita, sunna nufin yanzu take mutun, itama sai ta ari yannayin wasan su, a ranta ta yafe masu ana zumuncin da ake son yi na nesa da nesa da dariyar hakorin,ama bata jin daga nan zasu samu yadda suke so daga gare ta, domin sunna sun harda su shawara su ringa yi tare da sauransun nan, hakan take gannin idan har ta yarda ta yaudari kanta da kanta kuma ta zama sakarya kennan! Yau tunda sassafe yan matan nan suka samu matsala sakamakon abinda daya ta dora a Tiktok saman sunnanta na Tiktok, wato Mrs mai martaba.....hakan ya sa Musulima yiwa abin dariya har ta kasa rikewa sai da ta fadi sunnan a lokacin da ta fito daga wanka daure da tawul rai bace ta ce" Iko sai Allah, wai duniya ana kani'iba in ji bahaushe, in ba cune cunen kaza ba me ya kai bakinta cikin zazafar miya?, ana gannin abubuwa a duniya masu ban mamaki, su matan mai martaba manya!" Sosai abin ya yiwa Akilah ciwo a zuciya, har ta kasa hakuri ta dubi Musulima ta ce" Da kyau tunda na iya na iya bambance abin kunya da wanda ba na kunya ba, kuma tunda lamarin nan halal ne tabatuwarsa alkhairi ne ina da yakini, sai dai kuma in wace ta fi kowa kiyaye Sannin mai kudi ne ta dawo son hada zuri'a da mai mulki dan a yanzu ta gane dan kana da kudi baka da mulki shirme ne ya sa har take iya yafe zagin da ta yi a baya na nasaba to sai ta auna shirinta tsaf mu gani, domin na fito a shirye jinnin dake yawo a jikina kuwa ba na abu ya BARNI bane sai dai na bar shi, dan ko wane ka dauka an dauko, kuma Ubangiji ya kawata halita!" Hindatu ta yi mamakin su gaba dayansu, sai a nan ta yarda da furucin mahaifiyar kan kasantuwarsu a gidan nan, tana kallon su suka yiwa junna tas ta hanyar gorace goracen abubuwan da iyayensu suka sani a tsakaninsu, sai dai basu daki junna ba, dan karrara Mah ta nuna masu gaba da suke bata so, ba zata iya dauka ba bale a kai ga dukan junna? Lalle ta yarda sunna son abinda take so, hakan ya sa ta sake zage damtse dan ita ta fi ganewa ta bi ta kasa ko zata samu biyan bukata! Haka aka yi wunin nan, yan matan kowace na falon da ta fi so tana chating dinta Salima na karatu a dakin kayan karatunsu Rauda kuwa tana zaune da wayarta ta dauko layinta wanda kowa yake da numbarta ciki harda aminiyarta Bara'atu ta saka layin tana murmushi a ranta tana ayana' ta yiwu Bara'atu sai ta min gaba, na tabata ta neme Ni, ki yi hakuri kawata, ban kashe wayata dan kar na yi zumunci da ke ba, na yi haka ne dan na baki damar fuskantar gidanki da mijinki a tsanake ta yadda ko menene zaki fi fahimtar abinki da kanki, dan na san halinki kin ga damar da ya fita ki kirayeni mu dasa fira har ki manta da girkinsa, gashi magidanci kike aure ba saurayi ba bale nace ya saba, a hakan tsaf yana iya fara jin haushinki balle idan matarsa na cika masa kullu' Har zata tura kiran numbar Bara'atu da layin, sai ta fasa ta ajiye ta shige wanka dan tana so ta je dakin Mah ta gaisheta rabonta da ita yau tunda safe da suka gaisa, ta yiwu ta sameta a dakinta ko kuma ta tafi wajen BAH? Wanka ta tsalo ta fito daure da tawul ta dauki pant baki ta saka da riga mai siraran hannaye doguwa irin mai dan lafewa a jiki din nan, rigunnan da Mah ta bata ne a cikin akwati wa'inda ake daura masu lafaya masu laushi ne, ita sai take saka su ta dora masu zumbulelen hijab, takan jita sakayau ba wani damuwa dan harda tsaga garesu wace ke hanna rigar hardeta A nutse ta dauki turarenta mai sunnan bonbon mai blue din gidan nan mai sansanyan kanshi da dadi ta shiga fesawa a jikinta tana karawa tana dan murmushi dan tana son kanshi a rayuwarta sosai sannan ta dauki hijab mai ruwan blue mai duhu sosai ta zumbula ta fitar da hannayenta ta hannayen ta saka bak'ar Safa dinta mai kwaliyar nan wace ke nuni kamar ka yi kunshi sannan ta juya hankali kwonce ta dauki wayar ta ringa gannin Msg na shigowa ta whatsup din da ta dora layin ta yi murmushi dan layinta ne da aka fi sanninta da shi, dama ta san sai ta tarda tarin msg a ciki, ta sauke layin da suke waya da Mutumen ta dan dazu yace yau zai taso daga maroko ya zo Nijar , tafiyar wuni daya da kwana ne a jirgi dan jirgin yawo ne dole ya shiga domin ya kasa samun special har gashi tana so ta sake daga hankalinta, shi kuwa abinda ya fi komai rikitashi a yanzu kennan Layin Ameenu mai adaidaita ta shiga kira tana kokarin rufe dakin da ky, sai dai yana ta ringing ba'a dagawa hakan ya sa ta nace ita kuwa a dole sai da ya daga a lokacin tana tura kofar dakin Mah da salama ta shiga ta tarda dakin a tatare fess dan har kanshin turare yake fitarwa na wuta, domin yan matan Mah basa wasa da tsafta dan babu wace take son saboda kazanta ta rasa maki A lokacin da Ameenu mai adaidaita ya daga wayar ya yi salama , Rauda ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Malan Ameenu ina ta kira shiru ko ka bar wayar a gida ka fita nema ne?" "Raudar ce ke magana?" Radau Muryar Inna ta shiga kunnuwan Rauda hakan ya sa da dan zumudi ta ce" Lah , Ameenu wajen su inna ka zagaya? Dama kiran nan da na yi maka dan nace maka ne yau zan nemi alfarma wajen Mah a kai Ni na ga Abdul sai na taboka mu tafi, ashe ka rigayeni zuwa, dan Allah bani su , ta bani shi na ji rigimamena, na tabata yana nan yana mata rikicin a kai shi aunty" Magana take yi da zumudi, ta zauna saman cafet hannayenta na dan shafa gefen fuskarta a hankali tana murmushi har ta ji salamar inna da Muryar innar wani iri, sai dai bata saka komai a ranta ba duba da yannayin girma da kuma rashin lafiya da mutun ke iya kuwa da shi, dan haka ta ce" Barka da yama Inna, ya gida yaya kwana biyu? Ina mutumen inna na kawo maki ban dawo ba ko?" Inna ta sauke ajiyar zuciya tana jin wani irin nauyi da tsoron abinda zata fada fiye da yadda ta sanarwa uwarsa kai tsaye ba wani kwane kwane, sai take jin kamar Rauda zata fi koya shiga tashin hankali idan ta ji abin nan, sai dai ba yadda zata yi dole zata sanar mata da fatan Allah ya sa hakan zai zamo sanadiyar maganin damuwar A tausashe sosai inna ta ce" bari, bari y'ar nan wahali kin ganshi ya zo Malan Ameenu ya sameni bana nan, dan yanzun nan daga gidan mai anguwa na sake fitowa, yau din nan ruwa bai shiga cikina ba bale abinci, na rasa ta inda zan dafa matsalar ban bale har na ga mafitarta, na bayar a min rokon Allah nima ina ta yi, mijin rabona da shi tun jiya da na kai shi makaranta na dawo daukansa malan yace ai ya jima da fita shi ya zatama Ni din ce na je daukansa, y'ar nan na yi kuka na yi kuka na yi cigiya ban ganshi ba, yan anguwa sunna ta tayani dan ko yanzu da Ameenu ya zo mun leka Ni da innar baraka ne gidan mai anguwa dan tun jiyan muka je muka kai cigiya harda gidajen rediyo ama shiru kake ji ba'a da labarinsa ba'a ganshi ba" A hankali RAUDA ta dakatar da murza gaban goshinta da take yi, muryarta na gaza fita, da kyar da dan karfi daidai lokacin da Mah suka nufo dakinta ita da MALIK, sanye cikin shigarsa ta sarauta, dan shigowarsa kennan saboda likitan da aka kawo daga kasar waje sun zo da likitoci biyu shine suke son takardun Bah da aka masa bincike na lafiyarsa kaf, takardun kuwa a wajen Mah suke a cikin akwatinta ta dakinta dan tunda ta zo idan aka bata ko menene basa takan zo nan ta adana gudun kar a batar a dakin nasa dukda ba kowa ke shiga ba sai ya su ya su, shine ta mike dan ta zo ta dauko ama yannayinta sai a hankali, domin karfin Hali ne Mah ke yi fiye da kowa a gidan nan, dan bata so ko kadan ta nunawa YUSUF bata da lafiya ko wani abin dan ta tabata idan ya ga haka zai tare a kanta ne, bayan yanzu da da ba daya bane, shine fa da ta mike ya kula kamar tana layi ya mike bai yiwa kowa magana ba yake biye da ita ita din da kanta sai da ta ganshi ta yi masa murmushi, shima ya mayar mata ama ta ga alamun ba zai koma ba sai kawai ta yi hakuri suka jero suka nufo dakin nata dan ba wani nisa tsakanin dakinta da bangaren Bah, sunna kawowa daf da kofar zata bude ne ta ji maganar RAUDA sama sama hadi da ruwan murya mai nuni da kuka Raudar na fadin " Inna, wai Abdul din ne ba'a gani ba tun jiya? Tun jiya bai kwana a gida ba ama ba'a sanar min ba? Innalilahi Wa inna ilaihi raj'une ganinan zuwa Inna ganinan " Tana fada ta mike daga zaunen da take ta shiga neme nemen abinda bata ajiye ba, sai da ta tuna jakarta karama na dakin Salima da sauri ta nufi hanyar fita tana tunanin tabas ba zata rasa kudi a jakar ba Tun kafin ta bude kofar Mah ta bude ta shigo dakin hakan ya sa RAUDA ja baya da sauri dan bata tsamaci gannin mutun ba, sai kuma YUSUF ya shigo shima kamar yadda Mah ke kallon RAUDA haka shima ya dubeta ya dauke dubansa yana ɗorawa saman fuskar Mah wace ta fara magana tana kallon RAUDA da fuskarta ta cika da hawaye a tausashe sosai ta ce" Lafiya na ji kamar kina kuka ga kuma fuskarki da hawaye?" A hankali Rauda ta kifta idannuwanta, hawayen suka sake zubowa, ta kasa rike abinta sai kawai ta karaso ta rike hannun Mah dan ta sabar mata da haka tana kallonta ta ce" Mah, Abdul ne , Abdul ne ba'a gani ba wai tun jiya kin san wajen kakarsa na kai shi, to ban san ba'a ganshi ba tun jiya, shine take fada min yanzu da na kira, dan Allah Mah ki yi hakuri yau na fita na je na neme shi, sannan ki bani dama na sake bincikar uncle dina, zan dawo Mah ama zan nemo su, dan Allah ki barni na je dan su din duniyata ne, Abdul bashi da cikakkiyar lafiya kar aje ...kar aje ya fada wani waje ya rasu........." sai kawai ta barke da kuka ta yi cikin Mah ta rukunkumeta..... Ita dai idannuwanta a rintse ta ji kamar zasu fadi kuma sai ta ji su basu fadin ba , tana dai jin Mah na dadaba bayanta tana mata shiiiiiitttt kamar wata baby bayan a halin nan da take ciki bata jin shiiiiiiiii zai saka ta yi shiru, sai kawai ta idasa rikicewa tana kuka bilhaki tana kiran ta shiga uku Har sai da abin ya ishe shi sosai ya girgiza kai a riken da yake da su ya dan yi gyaran murya da kakaurar muryarsa ya ce" Dan dagata mana ke kar ki kayar da ita" Dif ta yi da kukan da take rairawa wai ita ta ji dadin rungumar uwa, har sai rusheshiyar Muryar nan ta wani katse ta, dan haka ta dan dakata sannan ta dago a hankali tana za sauke ajiyar zuciya, nan ta ga daga ita har Mah din a saman kaffafuwansa masu ɗauke da takalmin fata da damatsunnan hannayensa dake sanye cikin lalausan yadi blue an yi gari da yar ciki ɗinkin sarakai, sai rawaninsa da har ya shafi kanta suke, daga ita har Mah din, karfin rungumar da ta kai ta damki damtsunna ashe nasa ne, hakan ya sa da sauri ta saki ta yi baya tana jin faduwar gaba da dokawar zuciyar da Salima ke yawan fadi a kan yayan nasu Mah ta dan daki gefen hannunsa ta ce" YUSUF kar ka tsoratar min da yarinya mana, zo nan yar gidan Mah taho babyna" Mah ta fada tana karasawa wajen kujerar dakin ta zauna Shi abin ya ba mamaki, wai Babyna, ita sam bata wani ji mamaki ba domin ba yau Mah ta fara kiranta da sunnan ba, dan haka ta karasa ta zauna daf da Mah din ta sada kanta Mah ta kama hannayenta tana kallonta da kula ta ce" Bana son yawan kukan nan RAUDA, saboda mace kike kalubalan rayuwa Allah na iya zubo maki masu girman gaske kin ji? Tabas na san akoy tashin hankali, ama zan fi so ko menene ki fara dubansa da jajircewa, dan kuka da saka damuwa a rai na saka mutun ya kamu da ciwo marar magani dan ciwon stressa ya fi komai kashe bawa , maganinsa kuwa shine baban abinda yake mystere kin ji?" A hankali RAUDA ke gyada kanta Mah ta ce" Zaki iya yin hakuri a jima a yi magariba mu je tare ko a saka direba ya kai ki sai na tardo ki?" A tausashe ta ce" Mah, ina so na je sai na fara dubawa kafin ki karaso" Mah ta yi murmushi ta ce" To ina da ina zaki duba din?" RAUDA ta gyara zamanta ta ce" Zan duba makarantar su, mu yi maganar da malamin su, sai kuma mu duba ko'ina a anguwannin na tsakanin gidan da makarantar tasu" Mah ta gyada kai ta ce" To shikenan, tashi ki bude cen akoy abayoyi ki saka abaya a cikin hijabin nan kar ki fita daga ke sai rigar nan a kasa dan ana ganewa rigar bata da nauyi, bari na yiwa direba magana sai ya ga inda ya ajiye ki in an jima ya zo ya daukeni mu nemo Abdul dinmu ko?" RAUDA ta mike ta ja hijabinta ta yi masa diban albarka a gaban mutane , a gaban mutane jama'a dan sam.ta sha'afa a dakin nan ba daga ita sai gyatumarta bane, da maza a tsaye kikam jama'a ta je wajen akwatin ta bude ta shiga dubawa har ta ciro bayar da aka ce ta dauko ta juyo ne ta ga kato a dakin nasu wanda sam ta manta yana wajen, Mah na bashi takardu tana masa bayani hankalinsa a kan Mah din Da sauri ta juya ta diba ta yi bayi da dan gudu har kamar zata kifa, hakan ya sa Mah dagowa ta rakata da kallo, shi kuwa ya yi tsai har sai da ta mako kofar bayin gam ya rintse idonsa sannan ya bude ya gama amsar sakon Mah yana kallonta a tausashe ya ce"Mah ina zaki je?" Mah ta idasa bashi takardun ta ce" Binta zan yi YUSUF ka ga maganar uncle din nan nata tunda abanka ya kaiwa comitionna bamu ji komai ba, gashi yau fa kwana tara cif , ga wannan tashin hankalin kuma , bana so wannan abin ya taba lafiyar marainiyar Allah, ina mata fada ne dan na karfafi gwuiwarta, ama a gaskiya tana da kokari dan ba kowa zai iya jurewa haka ba," A tausashensa, ya sake budar bakinsa yana magana ta fito daga bayin ta je dan ta saka hijab dinta, ya ce" Ki tura min numbar wanda aka kirayan, zan shiga maganar, sannan ta zauna zan saka a dubo mata *d'anta*! Domin babu inda uwata zata je ba tare da Ni ba." Yana fada ya juya yana tafiya ne, maganar da yake tunanin a kasa kasa yake yi ta cika dakin ne, hakan na nufin RAUDA ta ji abinda ya fada daya bayan daya a tare suka bi shi da kallo, kafin Mah ta juyo inda take tsaye ido na mata ruwa ta karaso tana dubanta ta ce" Azl 23 *Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina* Bismillahi rahamanin rahim Metaforce online business ne na crypto Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai *METAFORCE* Yana da level 1_12 Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12 YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching♀️ .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI..... *Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2* Ga Kuma garabasa na spillover Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique) Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan (magnifique) Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account (da wa kika ja Madame?) Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba sai kun zo   Mah na dubanta murya a tausashe da yannayin son rarashinta ta ce" My daughter, zaki iya hakuri mu ga abinda zai yi? Idan bai yi wani yunkuri ba na maki alkawarin raka ki da lokacina da komai da ya dace dan mu nemo su,zaki iya hakura kuwa mu ga abinda zai yi?" Nauyin Mah ya rufe mata zuciya, duk irin abinda take ji a zuciyarta sai ta ji ta gaza yi mata musu, ko ba komai masoyi ai ba makiyi bane , sai dai wani irin abu da ya tokare nata zuciya na haushin YUSUF mai karfi ne, ta rasa me zata yi tunani a kansa bayan ta tabatarwa Mah zata yi jira Mah din ta shige wanka sai ta fice ta tafi dakin Salima dan ta fi jin nutsuwa a cen, bata san me yasa jininsu bai hadu ba da yan matan gidan nan, Yaren kuwa tsakaninta da su idan sun hadu su gaisheta ta amsa dan bata cika shiga sabgarsu ba, bale abinda ta kula in dai sun fito tare Salima ta ga mahaifiyarta takan daina yi mata magana har su bar wajen, bata san me ya sa ba, abu daya ta sani shine irin yadda ta rayu da Mama ta dauki darusa da yawa na zaman duniya, kuma bata tunanin akoy wani abu da zai iya tunkaro ta ya shige mata duhu Tana komawa ta dauko Alkur'anin Salima ta zauna ta shiga karatu, tun tana yi a fili har ta koma a zuciyarta, a hankali ta ringa jin salama da sansanyan tunani a kan damuwarta, ita fa a yanzu ba zata ce damuwar rashin wani a kusa ta fi damunta ba, ta fi kyautata zaton damuwar rashin Sannin halin da mutanen da suke jinninta ta fi damunta, dama ita ba irin mutanen nan ne masu daukan wata Aba wai ita soyaya da mahimmanci ba, tun a lokacin da ta so yin soyaya da wani saurayi a aanguwarsu Mama ta zaunar da ita ta yi mata karatun ta nutsu ta wanke mata kwakwaluwa tassssss fa sanar mata irin soyayar nan ta masu gata ce, ba irinta ba wace ta ta fara irgen dangi ta isa ta kawo a yi kashi mu raba a biya haya da shinkafa da wuta da ruwa da dan na cefane, sai ta watsar take tafiyar da rayuwarta daidai da zamani, a tafiyarta kuwa babu kalar wanda bata hadu da shi ba, dan akoy wani da ta taba yi saurayi ya dauketa a mota ya nufi hanyar daji da ita wai zasu je su huta, ya rufe ta a mota ya nemi ilata mata budurci da kyar Allah ya kawo wani makiyayi ya kwaceta ya yi mata sumul tamkar ya santa ya fada mata cewar idan saurayin nada laifi ita ta fi shi laifi, kuma ta kula dan ba kulun Allah zai kawo mai kwatarta ba, in dai tace zata yi wannan rayuwar sunnan mutuncinta barare!, ta gani din, ta kuma yarda da maganarsa, dan mutane da yawa da take ganni da mutunci sun fito mata ta bayan gida a lokacin da suka gane gatanta a duniya mai rauni ne, wanda ke iya tsaya mata shi da kansa bai tsayawa kansa ba bale wani, sai su nemi shiga gonar da take ba tasu ba, da yawa ba maganar soyayar a tsakaninsuma sun nuna mata sunna iya yi mata maganin wata damuwa Tata da ta shafi kudi a duniya ta dan lokaci in har zata basu kanta, wannan dalili ya sa itama ta koyi wata irin rayuwa mai wuyar fassara, tana dukan aljihun maza ba sauki, ciki harda balarabenta da take tunanin tana iya aurensa dan ya nuna alamu da yawa dake nunin yana iya zamowa uban marainiya ba tare da ya wulakantata ba, a sanyaye ta jinginar da bayanta jikin gadon dakin tana ta tunanin shin ina Abdul zai shiga? Kar dai wa'inda suka dauki uncle ne suka dauke shi? Ama shi me zai yi masu na anfani ko me ya tare masu? Ya Allah ka tsare min uncle da Abdul a duk inda suke, ka sa a gansu cikin hayacinsu alfarmar mai alfarma a fadarka. Likitocin nan sun gama duba takardun da aka yiwa Aba gwaje gwajen rashin tashinsa, dan tun a kwanaki hudu da faduwar sa aka daina saka masa maganin barcin, sai gashi har yanzu bai farka daga duniyar barcinsa ba, har an saka masa abin ciyar da mutun idan baya cikin duniyar mutane a makogwaronsa ana ciyar da shi da kalar abincin mai ruwa ruwa da kuma karin ruwan dake aiki a jikinsa A lokacin likitan ya nuna dole sai an tafi da Bah asibiti saboda wani gwajin da ba za'a iya kawo na'urar har nan ta yi aiki yadda ake so ba, a dole aka saka aka kawo ambulance ya zamo Hajia na wajen , Hajia A'isha na wajen, wace tun abin nadin nan ta buya bata yarda su hadu da Hajia bale har ta amshi hukuncin da ta tabatar yana jiranta mai zafi daga Hajiar, sai yau da ta ji za'a fita da mai martabar a washe gari sai gata a cikin makusantan sa na kud da kud a tsaye a falon a lokacin da likitan ke ciki yana sake duba shi dan an kawo ambulance din ama ba zai yiwu a fita da shi a yanzu da dare ke shigowa ba , dan yannayin dare da abin hawa ga dajin dake tsakanin asibitin da fadar ba mai kyau bane, sai kawai aka hakura likitan tai kwana wajensa har ya gama abinda yake yi ya yi zaune a dakin sannan YUSUF ya fito ya samu ahalinsa dake jira ya sanar masu da sauki sunna iya tafiya sai gobe za'a kai shi, Daga nan ya kama kujerar Hajia yana turata dan ya kaita bangarenta ne Hajiar ta dago tana dubansa a tausashe ta ce" Kar ka bari Nana ta biyo mu, kuma kar ka bari ta yi tafiya a bayanmu dan Ni ban yarda da ita ba kuma" Komai a kunnayenta, a lokacin kuma ta yi niyar bin nasu ne, sai ta ji kaffafuwanta sun tsayar da ita sakamakon kallon da ya juyo yana yi mata dan ya gane ko ta ji kuwa abinda mahaifiyarta ta fada? Gannin ta ji ya saka shi sakar mata murmushin da ya kayar mata da gaba, dan walahi har cikin kashinta ta ji wani sanyi mai wuya na ratsa ta saboda murmushin nan nasa, dan haka kawai ta ji a ranta ba murmushin alkhairi bane , gashi tunda girman sarauta ta hau kansa ya zame mata kamar wani dodo, har mamakin harshenta take yi a yanzu da take gaza kama sunnansa tashi daya, bayan a da da kai take kiransa dan badangarci da isa sannan ta fada masa abinda ta ga dama Jiki ba karfi ta juya ta bi hanyar nata bangaren , dan a gidan take rayuwa da mijinta wanda da shi da babu du daya, dan babu abinda ya isa ya saka ko ya hanna a gidan sirikansa, zama ne ake yi tamkar itace mijin, shi kuwa matar, kuma mutun ne mai abin hannunsa daidai gwargwado, dan ya fi karfin masara da shinkafa, ama mugun katari ya afko shi da mace irinta , tun yana gannin zai iya tankwasata a hankali, har ta gama tankwasa shi, yana zaune yana raye ko iyayensa in ba su suka zo ba bai cika zuwa ba, kuma lafiyarsa kalau, kawai duniyarsa itace da ƴaƴansu Kafa take jefawa har ta karasa cikin falonta ta nufi kicin da sauri jin kwaramniyar ta yi yawa a ciki dan kamar ana dukan wani abu haka take juyowa Tana shiga ta kwalalo ido sakamakon gannin yarinyarta mace daya cilo wajen frij tana ta ciro abubuwa tana zubarwa da sauri sauri kamar wace ke neman wani abin da ta ajiye "Dayana" ta fada muryarta har kamar tana rawa A firgice Dayanar ta juyo tana ta kokarin murje idannuwanta dan ta ga mahaifiyar Tata da kyau sannan tana jan rigarta dan ta daidaita tsayuwar ta, idannuwanta masu tsarin halitar gidan su YUSUF sun yi luhu luhu sun yi ja na cikin kuwa sun karra girma da duhu, lebenta ya yi Jajajir kana ganninta ka san a bige take dan duk yadda ta so ta daidaita kanta kasawa ta yi sai numfashi take saukewa da karfi dan ta hanna a gane hallin da take ciki Rai bace, murya sama sama mahaifiyarta ta karasa daidai lokacin da RISLAN ya shigo bangaren nasu da hannun yarinyarsa rike a hannunsa ya jiyo Muryar mahaifiyarsa da ta shaki wuyan DAYANA tana fadin" Dan ubanki shaye shayen kika koma? Nace dan ubanki wani abin kika sha kuma?, DAYANA gwara na kashe ki na huta da dan iskan halayar nan da kike yi a duniyar dan ki sakani a uku, gwara in san na kashe ki na huta ya isk........................" Da sauri ya karasa yana kama hannayen mahaifiyarsa ya shiga kwalkwata a raunane sosai yana fadin" Subahanallah, innalilahi Wa inna ilaihi raj'une Mama, dan Allah ki saketa, ki bari kar ki aikata aikin dana sani , kin rike mata wuya sosai fa" Da kyar ya iya kwatar Dayana, ta rarafa a rikice ta hade bayanta jikin frij din kicin din tana ta fitar da harshe tana numfashi da kyar tana murza makogwaronta tana kallon mahaifiyarta Nana ta nunota a kausashe ta ce" Karya kike ki jaza min abin magana again a gidan nan, dama ido a kaina, karya kike yi ki jaza min abinda za'a fita ana zagina, gwara ki san kin bar kasar nan da ranki da na fitar da ke daga duniyar , dan a shirye nake tsaf yakina yanzu na fara, koda ina son ki, koda kina neman nuna min kin fi karfina bakya jin maganata kar ki manta tushe, duk abinda yake kanki daga nawa ya tashi, kai kuwa uban me ka zo min yi gida? Ba na maka iyaka da fada ba marar anfani?" Kai RISLAN ya sada, gabansa na faduwa ya kasa dagowa bale ya amsa Nana ta ja tsaki a juya dan ji take yi kamar zata kifa ta fice da nufin zuwa ta sakarwa kanta ruwa ko zata ji nutsuwa a jikinta kafin ta zauna ta yi tunanin abinda zai fisheta Dayana kuwa yadda ka san mahaukaciya ta shiga wani irin abu kamar tana karatu a makarantar allo tana ta maimaitawa a rikice tana fadin" Bata son shi, saboda shi take yin wannan abin, Ni kuwa ina son shi, kuma koda bata so sai na aure shi, tunda ina son shi, Ni dai so nake yi ya so Ni Ni dinma, ina son shi, shi nake so tun kafin ta sa na fara soyaya da uban Kulsum, ta kuma sa na auri Sarkin yaki, sannan yanzu tace kuma ba zan so shi ba? Babu inda zan je, ina nan, ina gidan nan, sai ya aure Ni!" Tausayi da tarin tsoro suka saka RISLAN jin hawaye na sauka a saman kuncinsa Mikewa ya yi ya kamata ya mikar da ita yana kiran sunnanta, da kyar ta saurara tana kallonsa a tausashe ya ce" Na san kin san me kike yi, kuma kina jina kina gane me nake fada, yanzu Dayana kina tunanin wannan halin da kike neman maidowa rayuwarki wanka kika daina da jimawa ne zai sa ya aureki? Na zata kin ce shisha kadai kike sha, itama ina ta kokari dan ki daina ashe baki daina ba? Dayana kina tunanin namiji ko lalatace ne zai so ajiye uwar iyalinsa lalataciya?, haba Dayanar dad, ke fa ba yarinya bace , zuwa yanzu ya ci ace kin fara gane ba komai ne alkhairi a duniyar bawa ba, kuma tsananta abu ko menene banda abinda ya shafi neman ilimin addinin musulunci bashi da kyau, me yasa zaki yaki kanki da kanki? DAYANA YUSUF fa ba mijin balagazar mace bane, kuma ke kin san ba shine mai halayar da ake masa kallo ba, kuma kin san tushen labarin abinda ke kokarin nutsa shi cikin sabon Allah ko menene, kuma kin sani sarai har yanzu ba'a yi nasarar abinda ake so din ba, shine ke zaki zo ki yi kokarin sake riko sabon Allah din da nufin Allah ya baki abinda kike so? Haba Dayana sai kace wa'inda muka zo wajen da zamu dawama?" Kwarai tana gane yarensa, kuma tana jin komai a kan gaba Hakan ya sa ta fashe da kuka tana jin kamar kanta zai fashe dan abinda ta sha din bai gama sakinta ba, ita ta rasa yaya zata yi da ranta Rabonta da fita daga falon gidansu ta je farfajiyar gidan nan tunda ta samu ta fita ta ganshi da rawani mahaifiyarta ta hannata fita, shin yaya Mama ke so ta yi da ranta ne? Ita bata ga amfanin wannan tsana da Mama ke yiwa wanda ta san ya gama gamawa da zuciyar yarta, koda yake ba wata damuwa kowa ya yi abinda ya ga dama ita abu daya ne ta sani zata hada kayanta ta kaura wajen Hajia, ta san Hajia ba zata koreta ba, matsalar su ita da Mamanta ne ba da su ba!, kuma ta tabata a cen zata samu ya dubeta dan walahi itace matar YUSUF! "Easy Man easy, kana nufin yanzu zaka shiga dajin nan? Haba oga, ka bari su su shiga mana, me yasa zaka shiga saboda wannan casss din da bai shafe ka ba?" ISHAK ke fada cike da mamakin yadda YUSUF ya iya fitowa daga fada cikin normal shiga da rigar dogari a sama, har ya iya fitowa ya zo madaidaicin gidan da Bah ya taba bashi as girft a lokacin da ya ciyo gasar harda tun yana da shekara goma sha biyar, gidan na nan a da haya ake masa daga baya ya bar gidan ana kular masa da shi yana kwana a ciki in kwana ya kama shi a garin Da mai gadin suka gaisa ya shigo ya samu dakarun aminansa masu tsaron gidansa na jeji da manyan mashin din nan na maza na shiga jeji da abun kai da bindiga da dai duk wani abin da ya dace ace an shirya, a ciki kuwa ISHAK na ciki dama dan a nan ya sauka yanzu kuma ai shi zaman garin abokinsa ya kama shi, bai yi tsamanin zuwan shi ba sai ganninsa ya shi ya shigo yana cire rigar jikin nasa ya haura sama ya shige wanka, yana saukowa ya sauko da wani dogon wando baki sidik da riga mai hannaye kannanu wace ta ba damatsunnan hannayensa damar bayana gudum gudum da su, ya sauko yana kiran Taj yana bashi damar shigowa A nan ne ISHAK din ya gane inda suka nufa dan a lokacin ne YUSUF ya tambayi Taj ya tabata numbar ya santa? Domin a dazun numbar wanda ya yi kiran kawai ya ba Zaj yace a yi kiran layin a yi tracer a san inda suke, nan da sati Daya ya bashi, sai gashi Taj din yana fada masa wannan numbar ai ya santa farin sani ma kuwa, wasu yan jagaliya ne, yan kauyen dake kusa da garin da suka waye da shaye shaye, dan sunna shiga birni ne dan siyan kayan maye su dawo , shine yace to kuwa a yau zasu same su su zanta dan Mah ta kwontar da hankalinta a kan rigimar ƙatuwar y'ar nan da ta dasawa wai ko *BABY* ko me? Abu kamar a yi amai dan sam bai hauta ba gaskiya Bindigar da ya daura a damtsen hannunsa ya gyara da kyau ya wurgawa Ishak wayar hannunsa ya masa murmushi ya ce" Ka dan zauna min ina zuwa, in aka ji na fita daga bakinka ne man hakan ba zai birgeni ba ka ji?" Daga haka ya yi ficewarsa ya bar ISHAK tsaye baki bude ya rasa tudun dafawa Azl 24 *Tallah, tallah.....tallah manyan hajiyoyina* Bismillahi rahamanin rahim Metaforce online business ne na crypto Wanda aka tabbatar da halaccin sa ,sannan aka tabbatar da cewa ba irin wannan platform din bane da ake gudu da kudin mutane.....domin Metaforce zaka shiga ne da kadan ka dauki da yawa, da wannan Hajia Ummu Khalil wace ke zaune a kasar Nigeria sananiya ce fitaciya ce mai dauke da numbobin waya kamar wanann 07038708382 ta kawo mana hanya mafi sauki dan samun ci gaba.......ku saurara dai *METAFORCE* Yana da level 1_12 Idan Zaki level 1 Zaki Fara da Doller 5,,level 2 Doller 10 ,level 3 Doller 20 Haka dai har 12 YADDA AKE SAMUN ALKAIRI A METAFORCE Kina Gama register za'a Baki TR coins na adadin level din da kikayi,ko a iya su kin Mai da kudinki fa idan akayi lunching♀️ .....WASHE BAKI SOSAI HAJIATA....YEAH KO A IYA SHI KIN MAIDA KUDINKI BALE GA WANI DANDANO MAI ZAKI..... *Refferel bonus duk mutum 1 fa idan Kika kawo za'a Baki adadin abinda yasa yayi level din, banda 2 na farkon level 1 da 2* Ga Kuma garabasa na spillover Ko kin kawo mutane ko Baki kawo ba kina iya samu musamman tunda Ni da Zan Miki register Ina aiki sosai (wauh fantastique) Spillover shine zakiga ansa Miki mutum a kasanki ,Kuma a biyaki fa ko Kuma a cike Miki biyu ko dayan farkon nan (magnifique) Da Dollars suke biya idan kinaso Zaki iya siyarwa duk dollers din Kika samu a take a tura Miki kudinki cikin account (da wa kika ja Madame?) Metaforce Babu FADUWA Babu asara a ciki...... Ku zo mu kafta duniyar sananu mu samu yanci, nema sai da nema, ki shigo Mu je, kasuwanci mu babu algus ba cuta, zaki kwashi kudinki koda baki kawo kowa ba sai kun zo   ISHAK ya jima a tsayen nan kafin ya kai zaune saman kujerar yana dan shafa gashin kansa irin na samari da suke tarawar nan, duda shekarunsa sun wuce misalin na saurayi normal bai daina tara gashi ba yana askin yan duniya Wayar dake aljihunsa ce ke ta alamun msg na shigowa, msg din kuwa har da gagautawa Janyo wayar ya yi ya duba msg a jejere, gaba daya kuma abu daya msg din yake dauka shine " Na kira ka? " Idannuwansa ya rintse yana jin amsar dake yawo a zuciyarsa wace ya jima da jin haka tun daga lokacin da ya jima tare da shi yake jin haka a ransa.....da kyar ya iya maida amsa da "ina tare da bos!" "Me kuke yi? Ina fatar da zaka zo ka zo masa da abinda ya fi so? " aka maido masa da amsa a abinda bai fi yan sekwani ba Ajiyar zuciya ya ajiye yana jin zafi a zuciyarsa sosai Uhum, dama ace mai wannan farauta ya gane cewar har yanzu ramin da suke ginawa bawan Allahn nan bai samu zurmawa ba ya ba kansa lafiya? Ama lalle su din *AZAL* ne a duniyarsa, dan ko ba komai sun samu galaba daya a cikin dumbin mugun nufinsu a kansa, a yanzu bai san shi me zai kirayi kansa ba a cikin tafiyar nan, sai dai ya sani ya jima da baro layin mutanen nan daga son tura AMININSA a ramin mugunta, har a ransa yake jin baya ra'ayin wannan tafiyar, kuma burinsa Allah ya bashi damar da zai daina A takaice ya bada amsa da "Eh" , sai ya kashe wayar gaba daya ya turata cikin aljihun wandonsa ya ci gaba da zaman jira yana jin tsoron kar dai wani abin ya same shi, karshema dan ya dauke kewa da zulumi sai ya dauki wayarsa ya bugawa NAFISA da ta tafi kauye wajen Kakaninta suka shiga fira sama sama Lalle dajin mai sunnan Daji ne, dan tunda suka shigo shi basu hadu da mutun daya mai rai ba, sai wasu irin shuke shuken da suka ki bada hankalinsu a kai har suka kai wajen da zasu ajiye ababen hawansu da fatan Allah ya sa idan sun dawo su tardo ababen hawan Kasa kasa sosai Taj ya ce" Oga , bani da tabbacin samun su a nan fa, ina kyautata zaton sunna nan din ne duba da yannayin da muke ciki na zafi, dan jejin da suke zama uku ne, yanzun zafi ne sukan zo nan cikin dare tare da babys din su" Gadanga ne ya amshe da fadin" kwarai bosss, ama ina kyautata zaton samun cika a nan wajajen dan ya kwana biyu bai shiga birni ba, na tabata yana neman kudi ne, nan din kuwa makwoncin shege ne, shi yasa nace mu je a kasa dan na san hanyar bi wace ba za'a zagayemu bamu shirya ba!" Murmushi YUSUF ya yi ya basu dama suka shiga tafia da dan gudu gudu da hannanenyu suke magana tunda suka shigo wajen da basa so a gane sun tunkaro taron da suke hangen wuta irin ta karraruwa na tashi da kidan kalangu ga hayaki na tashi dan tun daga nesa in dai hancinka bai saba jin kaurin hayaki ba tsaf zaka kasa tunkarar wajen Tun daga wannan warin hayakin YUSUF ya rayawa kansa ba taron komai bane sai na yan jagaliyan yara masu shaye shaye, dan kuwa ya tabata in har taron nan na wani jijigegen dan ta'adda ne da ba zai yi wannan shagalar ba ace har a zo inda yake bai ankara ba yana shirme?, ai manyan yan fashi da makami sun jima da daina kwalewa cikin dare a labe a daji, sukan kwale a cikin iyalansu a lokacin da suka yi niya ta yadda ba za'a ritsasu ba, sai ya ji dama ya ji maganar gadanga da yace masa ya bari su je su gane masa ama ya kiya , koda yake shi dinma yana so ya dan ware hannayensa ne Alamun da Taj ya yi kan zai fara zagayawa ta wajen da yake kyautata zaton uban yan iskan na nan ya saka su su kuwa bi ta gaba Da sanda Taj ya karasa ta bayan wanda ke zaune saman kujera gabansa zagaye da kayan makuwa da yan mata cikin shiga ta kannanun kaya sunna ta shegantaka a tsakaninsu ya samu ya dago ya damki wuyansa ya dago shi hadi da mikar da shi tsaye Lokaci daya yan matan suka saka ihu, hakan ya sa samarin dake tare kowa neman wawurar mabuginsa dan basa harbi domin karar bindiga na iya ankarar da mutane wajen zaman nan nasu wanda suke kauna sosai dan tarin ni'imar wajen na shuke shuke da kuma tsoron shigarsa da ake yi dan ana cewa jeji ne mai dauke da aljannu da kuma macizai, dan ko yan kauyen dake makotaka da wajen sunna tsoron shigowarsa shi yasa du suka saye yan farautar kauyen suka daina farauta a jejin sai wani jeji daban Har ga Allah YUSUF sai da ya ji mema ya kawo shi nan to? Abin na yara kawai ya gani dan a tunanin sakarkarin Yaren nan zasu shigo wajen nan ba bindiga ne? Wani tsagera irin na hannun damar ogan ne ya nufo shi a haukace da wuka sharbebiya yana ta wani dire dire irin kwararan nan ne, ya kyale shi sai da ya matse masa waje sosai ya karbe wukar tashi da wajen fadinta ya kasa masa mari da ita sannan ya cira shi ya makawa sauran dake kokarin yin ayari dan su rufa masu Da gagawa ya ciro bindigarsa ya dagata sama da nufin harbawa A rikice ogan nasu dake hannun Taj ya ringa ihun kowa ya tsaya kar ya yi harbi, basa son harbi, kar ya yi harbi basa son karan bindiga! Da mamaki kadan YUSUF yake son ganewa, da gudu gudu Gadanga ya sanar masa ai basa son a gane wajen ne dan waje ne da suke da sirika a boye sosai da kuma wajen hutawarsu, harta mutane idan sun kama a nan suke boye su Hakan da ya ji ya saka shi gane lagonsu a fili da kuma yarda cewar lalle kannanun yan iska ne dake iya zama manyan yan iska nan gaba, dan manyan ai basa tsayar da wajen zama guda daya saboda tsaro, dan zama a waje guda ai hatsari ne ga mai laifi Bai ajiye bindigarsa ba dan kar yara su ritsa kato har ya karasa wajen ogan nasu dake ta tambayar su wanene su me suke so? Me suka masu? A daken da yakan yiwa duk wani bayan Mah da Bah magana ya ce" Dan sakar masa wuya Taj" Taj ya dan sassauta masa rikon, ama bai sake shi ba dan ko ba komai shine baban malamin su, Gadanga kuwa rike yake da tasa bindigar hankalinsa a kan kowa dan gudun kar a yi ba dadi Kallon YUSUF yake yana magana a ransa yana ƙaryata tunaninsa, dan a ganninsa an ce fa Sarkin gidan mashaya ya zama sarki me zai kawo shi nan? Duba da yannayin sarautar garinsu ba karamar sarauta bace, ama kuwa da shi din ne da ya ji dadin ganninsa dan a duniya yana girmama mutumen nan, sun sha shiga basu da ko sisi ya dauki nauyin su harda guzurinsu fa, ai baba sunna jiran ranar da za'a basu damar su kai ziyara fada Allah za'a sha shagali dan sai sun yi masa yar karya karya ta musamman "Akoy wani mutun dake hannunka, wanda ya fito daga masalaci ka kama shi da kudi a hannunsa, mai sunna Umar, ka turawa iyalansa suturarsa da komai, ka bani shi ka janye duk wata alaƙa tsakanin ka da shi da iyalinsa!" YUSUF ya fada a kausashe yana dubansa Da yannayin son kawo raini ya ce" Ban gane ba, a kan aikina fa nake, ka san me ya hadani da shi,? Kudi nake binsa a gidan giya ya hadu da Ni ya ranci kudadena karshema yace zai shuna Ni in ban bashi lafiya ba, na jima ina dakonshi sai da aka kwana biyu na samu nasara na cafke shi, shine zaka ce na baka shi? " Taj ya saka bayan bindigarsa ya maka masa a keyarsa da hargagi ya ce" Kai dan ubanka daidaita muryarka karamin shege, ubanka ne wannan in a wani fanni ka dauko takamarka, ka san waye Ni kuwa? ....." a haukace Taj ya ja hular fuskarsa fuskarsa ta bayyana a gaban shugaban yan ta'addan, lokaci daya YUSUF ya dafe goshi yana kallon Taj da irin yadda shugaban yan ta'addan ya rikice yana juye juye a rikice ya ce" Oga Taj innuwar Sarkin gida in an ganka an ga sarki YUSUF gagara gagarare, Allah ya sa ba rashin jina ya sa na yiwa ubana rashin da'a ba!" Taj zai kuma yin magana YUSUF da ya rasa to su kuwa a ina suka san shi ya masa alamun kar ya saki su gane shi ne, sai kawai Taj ya ce" Sakon da muka zo amsa zaka bamu ka kuma saki wa'inda ke hannunka, ka san Allah in ka yi wasa tsaf zan yi maka jagaliyanci in kai karar ka gaban Oga bossss, dan ka fara kawo raini fa!" Da gagawa ya ringa gyara rigarsa da ya sake shi gannin fadan ashe na cikin gida ne ya yiwa yaronsa ihu da karfi yace" Kai dan ubanka fitar da mutanen nan" Sannan ya maido dubansa kan Taj ya ce" Taj, kai ka san bana kisa , ban taba kisa ba a harkar neman nan, ka san manyan basa bamu aiki, shine muke dan samowa ta wannan hanyar ama dan Allah tsakaninmu ne ka san fa yanzu oga ba zai iya saurara mana ba duba da ya zama uban kowa ko?" Shi dai YUSUF magana ya ki yi, dan tsaf ya san a yanzu in ya yi magana yana iya gane shi, sai kawai yake biye da su kamar ba shi ba har aka fitar da mutane su uku cif, gaba dayansu maza ne, daya ne alamun a jigace yake dan ko tafia kasawa ya yi jikinsa du a kumbure babu wajen da ba rauni a jikinsa, rigar jikinsa wata jalabiya ce mai dati da wani irin wando wanda du a cicire kana gani ka san ba suturarsa bace a jikinsa Da kyar ya iya matse muryarsa yana kallonsu ya ce" Ina Umar din?" Da hannu ya nuna shi Yana sake tsare Yusuf da kallo dan gaba daya wannan din ya kasa gane ko waye kuma sai yake tunanin ko dai ko dai? "Ka maida kowane gidansu, ka bamu shi din,........ka maida kowane nace gidan su, kuma ka bamu shi din, in dai da gaske kake rashin sana'a ta saka ka wannan aikin ka zo fada mu zauna, idan wasa kake yi kuma na yi maka alkawarin zamowa abokin gabarka, yadda kake satar mutane sai na sace ka!" YUSUF ya fada a kausashe bayan ya dan bude hular fuskarsa sun yi ido cikin ido, dan takaicinsa ya ji ya kama shi Da hannu ya masu alamun su tafi da Umar din sannan ya cire abinda yake bakin bindigarsa mai hanna bindigar yin kuka da karfi ya dagata sama ya yi harbi har sau biyar da ita , harbin da ya hargitsa mutanen wajen hatta Umar ya zube a summe dan shi ya zata yau kuma kashe shi za'a yi tunda sun yi ta kiran layin da suka kai wayar ba'a dagawa kuma sun samo numbar maman Salaha sun ce sun yi kira wata yarinya ta daga ta zazzage su, lalle zasu kashe shi a madadin kudin da bai taka kara ya karya ba, kudin giyar da ya sha ta fitar da shi a hayacinsa ba ta saka shi aikata aikin alkhairi ba, lalle ya karra tsinewa wannan rayuwa ya yi Allah wadai da ita, idan yana tuna halin da Rauda zata shiga sai ya ji kamar ya yi ta kuka da ihu, shi kam me zai ce ya zama a duniyar ta? Matsalar ta da damuwarta, bai tsinana mata komai ba sai tashin hankali a gidan duniya Harbin bindigar nan ya rikita kowa har ya zamo bai ga wucewar su YUSUF ba domin a rikice duk wani dake wajen ya shiga wawurar kayansa dan guduwa domin sojan Nijar ba abin wasa bane idan ka yarda ko takalmin ka ka bari wani ya gane naka ne ka fito kuma ka bayana shikenan sai yadda Allah ya yi da kai, shi yasa du suka tsorata suka ringa guduwa ciki harda abokanan shashancin nasa, domin dama iya shegen bai gama bin jinnin jikinsu ba, ana yi ne dan an dandani shaye shaye wanda dama daga kadan din ake zama manya manyan, A saman babur din daure yake da shi a jikinsa a summe suka nufi garinsa direct ya wuce ofishin yan sanda Yana zuwa aka bude masa get aka zo da gagawa aka kama Umar dake summe aka yi cen bangaren asibitinsu da shi sannan ya wuce ciki wajen da baban su ke jiransa a tsaye Yana shiga da mamaki sosai ya ce" Wai dan Allah da gaske kai ne?" YUSUF ya yi murmushi yana cire hular fuskarsa ya bashi hannu suka gaisa da kula ya ce" Abokina ka ɗan daga kafa kadan kafin ku je jejin nan, saboda ina son basu dama kankannuwa , an san ko su waye idan abinda nake son yi bai samu ba zamu bi su daya bayan daya mu kame su" "In sha Allah namiji, ama ka mana garage gaskiya, ka daina dan idan wani abin ya same ka yanzu ai muna cikin kwaramniya kaima" Murmushi Yusuf ya yi ya masa alamun ya wuce, ya fito yana biye da shi har wajen babur din, ya bar Gadanga a wajen Umar suka wuce gidansa dan ya maida kayan nan ya koma masarauta Kafin Yusuf ya koma masarauta ya cika dare sosai yana zuwa ya sake saka kayansa ya fito ya nufi bangaren su ya shige ya karasa dakinsa ya shige wanka, yana fitowa ya gabatar da nafilar da ya yiwa kansa alkawarin ciwo kawai zai hanna shi yi , ciwonma mai tsanani ya yi adu'o'insa sannan ya kwonta yana tunanin ta yiwu Mah na cen ta kasa barci dan yau ya hannata kwana wajen Bah tunda likitansa na nan, Murmushi ya yi yana mamakin soyayar mutanen nan, wato mahaifiyarsa da mahaifinsa, yana masu addu'a da fatan alkhairi a rayuwa barci ya dauke shi Washe gari tunda duku duku aka tafi da Bah, cikin yan rakiyarsa da Hajia da Mah da kuma Yusuf, kafin gari ya waye tarrrr sun dawo saboda asibitin ba wace ake barin majinyata bace, kuma ga likitansa nan da ya zo dominsa kawai yana tare da shi tsakaninsu da shi sai addu'a da fatan Allah ya tashe shi lafiya sai ziyara da zasu ringa kai masa da dare kadai na minti talatin har Allah ya tashi kafadunsa A wannan ranar wajen karfe goma babu kowa dake gilmawa a falo sai Mah da Rauda da Salima dake kicin sunna taya Mah girki saboda Hajia da MALIK da wani mutun mai zane na falon zaune sunna zanen tsarin ginin da za'a maida masarautar , YUSUF din sanye da pyjamins masu ruwan kalar blue da suka jiza sosai, riga da wando masu santsin nan, kansa ko hula babu yana saman kujera ƙafarsa daya tankwashe dayar a kasa yana kallon yadda mai zannen nan ke nake basira yana ta zanen bangarensa wai A daidai lokacin da Mah ta fito dauke da dan karamin plate dauke da bitar shayinsa da yan kofunna na kwalba, bayanta RAUDA ce rike da plate baba dauke da manyan kuloli, sai SALIMA itama dauke da manyan kulolin , a daidai lokacin ne Hajia ke dan rage girman idannuwanta tana kallon zannen ta ce" Malik, bangaren mata fa? Kwaya nawa za'a yi?" Yana kallon Mah ya mike ya amshi abinda yake hannunsa a tausashe sosai ya furta" HUDU " ba wani damuwa ko wani abin da zai dan dakatar da shi ya juyo sai ya ga sun zuba masa ido da Mah din, da Hajiar harda Salima, ciki RAUDA ce kawai ko kallonsa bata yi ba ta ajiye kayan abincin nan ta mike ta nufi kicin ta gabansu bata cewa kowa komai ba har sai da ta shige ya dan lura da ya bita da kallo ya dauke dubansa a lokacin da ta dawo dauke da wasu kayan abincin kasa kasa ya ce" Jiya fa, an ga baban yarinyar nan!" Da sauri RAUDA ta dago idannuwanta ta sauke su cikin nasa, shi dinma a lokacin ita din yake kallo, shi kuwa gashin idannuwanta yake son gane wai yaya ake yi kulun suke a jike? Kukan dai ne Allah ya sa ta kware a shi ko menene? , ita kuma fuskarta lokaci daya ta ringa bada wani annuri ta bude bakinta tana kallonsa, a gaban Hajia wace tun maganar mata hudu ya sakata yi mata kallon kurame dan son gane jikan nata yaya dai?, da Mah da ta girgiza kai da mamakinsa wai mata hudu ko a ina zai wani yi mata hudun?, sai Salima dake kallon zanen da mai zanen nan ta ce" Dan Allah fa? Uncle dina kake nufin ka gani?, wayo Allahna dan Allah da gaske kake?"    

Post a Comment for "AZAL Complete Hausa Novel"