DOOM ISHAK Complete Hausa Novel
Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DOOM ISHAK Complete Hausa Novel*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*Free page 2*
Dafe kansa yayi da yake juya masa tun safe yace “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un" tare da dakawa hadiman gdan nasa tsawa yace “ku saki yan iska su kashe kansu kar wanda ya qara riqe wata a cikinsu mallam Idi mu wucce masallaci kai kuma Peetah ka koma bakin aikinka" yana fadin haka ya fice da sauri ta qaramar qofar gdan ya nufi masallacin yayi sallah bayan ya idar da sallah ya zauna a masallacin har saida kowa ya fita sannan ya dubi limamin yace.
"Allah ya gafarta aikin mallam ina wata buqata a gurinka don Allah kada kacemin aa wlh zan shiga damuwa zanma iya rasa rayuwata gaba daya"
Da sauri liman ya dubesa yace “subhanallahi assha assha Alh Ishaq meye yayi zafi haka?" Share wasu hawaye yayi masu dumi yace “aure zaka ɗauramin..." juyowa sukayi duka suka kalleshi Idi driver yace "aure yallabai kuma wanne irin aure yaushe ma ka qara aure?" "Alh Ishaƙ aure fa kace wa zaka aura da bazaka nemi iyayenta su ɗaura maka aure ba?"
Ajiyar zuciya yayi ya dafe kansa idanunsa na zubar da hawaye ya fara cewa.
"Batada kowa a qasar nan bayanni kuma babu wanda yasan wacece ita saini kadai sunanta Anisa amma ana kiranta da Nimrah yarinya ce qarama bazata wucce 16 years ba mallam wata tara da suka wucce naje janhuriyar Niger wani aikin kwangila ya kaini a lkcn dare yayimin ina tafe a mota tsakanin Maradi da Niamy wani qauye da ake kira filinge na keto a guje saboda yanayin dare ban lura da waye akan hanyar ba kawai sai jinayi na bugi abu na taka birki cikin tashin hankali na fito daga mota na nufi inda mutumin dana bige ya fadi jini na zuba a kunnensa da hancinsa kwance a jikinsa wata matashiyar budurwa ce da bazata wucce 15 ba ta rungumeshi tanata rusa kuka tana jijjigashi tana cewa "Baffi ka tashi baffi kada ka mutu ka barni idan ka mutu ya zanyi waye zaike kaini lakwal waye zaike daukoni baffi ka tashi na dabo maka ruwa wayyoh baffina..." ɗagota nayi daga jikin dattijon da nake tunanin shine mahaifinta na tsugunna na kamo kansa na ɗora a cinyata na jijjigashi cikin tashin hankali nace "wayyoh na shiga uku bawan Allah kada ka mutu don Allah ka bari na daukeku mu juya Maraɗi..."
Ban ida rufe bakina ba naji ya shafi fuskata da hannunsa me taushi ya bude bakinsa cikin rawar murya yace "Koda baka kaɗeni ba ayau bazan ƙara kwana a duniya ba yaro abu ɗaya nakeji.." yana mgnr da qarfin hali ya riƙo hannun wannan yarinyar ya hada da nawa yace "bata da kowa a duniya saini mahaifiyarta ta mutu tun tana jaririya nima gashi asalinmu ba ƴannan ƙasar bane buzayen chadi ne mu yaro bazan iya yimaka bayanin waye niba raina gaf yake da barin gangar jikina saboda haka ga amanar Anisah nan ka kulamin da ita don Allah kada ka barta tayi kukan maraici da rashin gata a rayuwarta"
Bawan Allan nan yana gama wannan kalamin sai ya zaro wata takarda ya ɗoramin a hannu na ya fara kakarin fitar rai bakinsa yana maimaita kalimatusshihada, munaji muna gani mutumin nan ya mutu a hannuna malam na shiga tashin hankalin da baki bazai taɓa iya furtashi ba naga asalin soyayya ta tsakanin ɗa da mahaifi saboda wannan yarinyar yanke jiki tayi ta fadi sumammiya, na shiga rudu na rasa tawa zanyi na daɗe a zaune ina sharar kuka kafin nayi ƙarfin halin ture gawar baffi na miqe na shigar da yarinyar cikin mota na kwantar da ita na dawo jikin motar na tsaya a lkcn takwas da arba'in na dare inanan tsaye Allah ya kawomin wasu bararo sun kaɗo shanunsu na tsayar dasu daƙyar suka tsaya na roƙesu alfarma na fada musu duk abinda ya faru badan sun yarda dani ba saidon taimakon musulunci suka tayani muka kimtsa bawan Allan nan mukayi masa sutura kamar yanda musulumci ya tanada muka binnesa suka tafi nikuma na koma cikin mota na zubawa yarinyar ido ina tunanin ya zanyi da ita.
Na dade a zaune a cikin mota kafin dabara ta fadomin na tashi motar muka tafi na juya Maraɗi saboda nafi kusa da ita na nemi daki a wani qaramin hotel na biya sannan na dauki yarinyar na shiga da ita na kwantar da ita a saman gadon nikuma na shiga bathroom nayi wanka na dawo na kwanta a wasa saman carpert zuciyata cike da tararrabi da tunanin yanda zanyi da yar mutane, wlh malam wannan rana idan barawo ya rintsa nima na rintsa.
Sanyi asubane ya fara dawo da yarinyar nan hayyacinta ina zaune saman sallaya na zuba mata ido naga ta fara motsa yatsunta tare dayin miqa ta bude bakinta da salatin annabi suna na biyu data fara kira shine "Baffi" tasowa nayi na kai hanuna na ruqota ta riƙe hannuna tace "Baffi wani mafarki nayi mummuna Allah kada ya nunamin wannan ranar baffi wai ka mutu?"
Wasu zafafan hawayene suka zubo mani na durƙushe a gabanta tare da ƙara riqe hannunta sosai nace "Innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allah meyasa ka qadartamin zamowa sanadin yankewar farin cikin wani a rayuwata Allah meyasa kayi mata irin abinda kayimin" bude idonta tayi tar akaina ta miqe zaune da sauri jikinta da bakinta yana rawa tace cikin hausarta da bata fita sosai "da gaske ne baffi na ya mutu mallam ina baffi na wlh aa qaryane bai mutu ba ka fitomin da baffina..." tana fadin haka ta zamo daga saman gadon ta miƙe tana haɗa hanya, binta nayi da kallo tare da cije leɓe zuciyata tana bugawa da ƙarfi saboda tunda nake bantaba ganin mace me dirin yarinyar ba duk da kallo daya zakayi mata kasan a cikin wahala ta rayu amma hakan bai hana sihirtaccen kyawunta da farinta na buzayen asali bayyana ba.
Guri ta samu nesa dani kadan ta zauna ta kifa kanta a cikin cinyoyinta ta saki wani kuka me taɓa zuciya tace "Innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allah kafi kowa sanin wacece ni kasan banida kowa a duniya sai baffina Allah ka karɓe rayuwar baffina Allah nima ka karɓi tawa na huta Allah ina zan rinƙa kwana waye zaike kaini lakwal Allah waye zai rinƙa bani abinci wayyoh Allah ni Allah waye zai rinƙa siyomin nama da kifi a kasuwar filinge shikenan ni yanzu banida kowa..."
Rufe mata baki nayi na janyota jikina ba tare da na saniba na hadata da jikina sosai inajin wani rikitaccen yanayi yana ziyartar gabbaina hawayena naci gaba da kwarara nace “insha Allahu zan riqeki amana zan baki kulawa kuma zan baki duk abinda kike buqata kiyi hqr wlh da nasan qaddarar na zama sanadin mutuwar mahaifinki ce zata kawo ni filinge daban zoba" haka nayita rarrashinta amma na kasa shawo kanta saboda nima na kasayin shiru da nawa kukan tunanin lkcn mutuwar mahaifina nima yake dawomin sabo, daqyar na samu taci abinci muka dauko hanyar garin kano da ita bamu shigoba sai yamma liqis muna zuwa kai tsaye gdana na wucce da ita lkcn watana uku da auran Nabilah ban samu matsala da Faridah ba saboda ita akwaita dason a kawo mata wanda zaiyi mata wahala to nima ban fada musu gskyr dalilin kawota ba cemusu nayi yar aiki na dauko musu saboda naga zta jure wahala..........
_inajiran comment_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Dedicated*_
_Muhammad Karim (My Son)_
_Usman Ango (Dan Anacen marubuta)_
_Aminun Baban Tawa_
_Wannan shafi nakune kuyi yanda kukeso dashi_
*Free page 3*
Watanni sukaci gaba da turawa Nimrah irin mutanen nan ne marasa yadda gata da muguwar kunya da zurfin ciki hakan yasa ko yaushe tana dakinta a zaune idan har ba wani aiki daya cikin matana suka bataba, da farko suna bata ayyuka masu wahala musamman Nabila da take mugun jin haushin Nimrah saboda abu biyu na farko yanda Farida ta kamata ta riqe takeyi mata komai tunda ita dama Farida akwaita da son abu me kyau sannan kuma tasi ta qara zuwa dayane saboda rashin gandar Anisa.
A lkcn dana fahimci takura da matsin da take fuskantar a gurin Nabila sai na kirasu na tarasu nace a cikinsu wace takeson Anisa ta zauna a qarqashinta? Budar bakin Nabila sai tace Allah ya kiyaye wannan aljanar yarinyar ta zauna a qarqashinta tasani ma ko wani mugun nufinne da ita a ranta yasa ta biyoni, banji dadin kalaminta amma na daure na hadiye saboda na fahimci idan naci gaba da biye mawa matana kullum cikin sasanci zamu kasance, juyawa nayi na kalli Farida nace "kefah?"
Yatsina fuska tayi tace "ita bata damu da yanayin mutum ba indai zaiyi mata abinda ya dace saboda haka abar mata Anisa amma da sharadin ko kawomin bata yarda Nabila tasata ba saboda hadimarta ce, haka rayuwar taci gaba da garawa wani abin takaici Nabilah tace batason Anisa amma kullum cikin rigima suke ita da Farida akan dole sai Anisa ta koma bangarenta.
Lkcn dana gama gina wannan gdan sai nayi mishi bangare hudu uku manya daya qarami daya nawa biyu na matana daya na yan aikin gdana a ciki saina ware dakin Anisa nasa mata komai da zata buqata wannan ma ba qaramin rigima akayi ba saboda Nabila tayi tsalle ta dire kan cewa ina hada matsayinsu dana wannan kucakar yarinyar komai zanyi musu tare nakeyi da ita meyasa idan gsky ne banayi daidai da sauran yan aikin gdan a wannan lkcn ba qaramar rigima mukayi ba mallam in taqaice maka tun daga wannan lkcn na daina samun haqqoqina na aure yanda ya kamata a gurin matana sai nayi wata guda ina nemansu amma kowacce taqi to dama gurin Nabilan nake samun kulawa ita dama Farida tun farkon aurenmu bata iya daukar buqatata daga qarshe ma bayan mun dauki shekara ukh da aure babu haihuwa tace ita bataga amfanin zubin adashin da babu dauka ba.
A daidai wannan lkcn ne kuma halittun Anisa suke qara cika take qara gogewa tana zama cikakkiyar mace nikuma a gefe Allah ya jarabceni da muguwar sha'awar yarinyar a duk sanda zan dora idona a kanta sai naji inason kasancewa da ita malam bana samun kulawa daga matana wlh a yanzu haka satina biyar ban kusanci mace ba kasani malam namiji kamata wanda har yanzu ban rufa arba'in ba nakai ga ajiyw mace sama da daya kai kasan akai ayar tambaya a kaina wasu da yawa suna ta'allaqa hakan da son haihuwa wlh a zahiri ba haka bane nasani inason haihuwa amma bazan taba bawa kaina itaba domin Allah shine me bada ita ga wanda yaso kuma a lkcn da yaso dalilin hada matana biyu bai wucce yanayin halitta taba wlh azeem malam koda ace matannan nawa biyu suna saukemin haqqina dake kansu bazasu iya dani ba nafi qarfinsu saboda in kwana ina sex yafimin komai sauqi a rayuwata.
Gaba kadan idan baka taimakamin wajan aikata sunnah ba to zan iya fadawa haramun mallam saboda a yau yanda nakeji koba matata ta sunnah ba saina kwanta da mace na fitar da abinda yake damuna kuma babu macen da nake sha'awa sai Anisa ita nakeson kusanta"
*******
Shiru ce ta ratsa gurin ta wani dan lkc kafin Liman ya dago ya kalli Ishaq yace "tabbas kazo da babban lamari Ishaq to amma wani hanzari ba gudu ba, me zai hana ka fara sanin asalin yarinyar nan kafin ka aureta shi aure da rabo abin tsorone yanzu zaka iya aurenta kana ganin baka taba haihuwa ba sai ka kusanceta ciki yazo ya shiga abin qaddara tazo haihuwa ta mutu yaronka ya rayu duk ranar da ya tambayeka ina dangin mahaifiyarsa me zakace masa?"
Shiru yayi gumi yana keto masa tabbas Liman yazo da magana abar dubawa to amma shi meye masalahar tasa rayuwar idan har zaace ya bari sai yaje Niger ya nemi wani a Filinge sannan yayi musu jagora zuwa Chadi ya nemi dangin Nimrah to tabbas shi kuma kafin lkcn ya mutu shima saboda yanda mararsa take ciwo a yau saiya kwanta da Nimrah shiyasa kawai yafison a daura musu aure inyaso ayi komai daga baya.
Dagowa yayi da idanunsa da suka rine da tashin hankali yace "komai zaayi malam amma nidai kayimin alfarmar nan wlh banason yiwa yarinyar nan fyade banason keta mata haddi bazan yafewa kaina ba mallam kuma nasani tabbas yanzu idan na koma gda zan tarar da ita a bangarena tana jeramin abinci to kuwa anan gurin komai zai iya faruwa" driver Idi ne ya dago yace "mallam wlh duk inda kake tunanin harijin namiji yallabai ya wucce samada shekara goma nake aiki a qarqashinsa kayi hqr kayi tawali'u ka daura aurennan ya haqeta a matsayin matarsa idan ba hakaba zaici ci bulus kuma hardakai a kamasho saboda kaine kaqi taimakawa ayi sunnah"
Da wadannan kalaman suka samu suka shawo kan malam so shima bawai abinda kaje yazo din yakeyiwa ba aa aljihunsa ne baiji ya cika ba Idi driver ne ya tashi yaja Ishaq gefe yace “wlh oga kayi wani abu idan ba hakaba kanaji kana gani wannan zuqeqiyar zillaziyar hamshaqiyar gonar zata wucceka" duban Idi driver yayi yace "ya zamuyi masa?" Shafa sumarsa yayi yace "haba kai kuwa saikace ba wayayye ba ka gane mana"
Shiru yayi yana tunani kafin yayi wani ihu ya rungume Idi yace “shege kanka naja wlh duba jeka cikin gda ka duba cikin motata ka daukomin jakarnan da muka yaqo jiya me dalolin" juyawa yayi da sauri har yana tuntube ya shiga gdan ya bude motar ya bude jakar yaga daloline kawai a ciki kaya guda ya dibi son ransa yakai wata motar ya rufe ya dawo ya dauka ya fita yana cewa “shege oga yasan jin dadi wlh bazanyi campaign din banza ba a qallah nasan idan naka waffer zan samu million biyu wadanda na dumbuza aidai inajin banyi sataba saboda sata ce ta saci sata shina ba guminsa bane ai visin su yayi jiya"
Yana zuwa ya ajiye masa jakar brafcest din ya bude yagani ya debi masu yawa ya zuba a aljihunsa ya mayar ya rufe ya nufi masallacin yana zuwa ya tarar da liman da wani amintaccen abokinsa ya zauna tare da ajiye jakar yace “ga wannan Allah gafarta aikin malam ayi abinda ya dace" liman yaja jakar ya bude yace “Allahu akbar Ishaqu aure ya dauru kaida Anisa ko babu siga kaje kayi komai ka qyale mini sauran" murmushi Ishaq yayi yace "aa dai Allah gafarta mallam adaiyi sigar ni zanzama waliyin kaina kai kayi waliccin Anisa" cike da zumudi akayi duk abinda zaayi aka daura auren Anisa da Ishaq akai sadakinta dubban daloli, Ishaq ya miqe ya suka nufi gida cike yake da farin ciki yau dabai tabayi a aure aurensa na baya ba............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
*free Page 5*
Wata miqa tayi ta qanqameshi ta saka wani uban kuka tana cije lebe tanajin azabar da tunda uwar ta haifeta bata tabajin azaba irin wannan ba kuka takeyi sosai shi kuma yana qara sanya qarfinsa yana budata cikin salo da qwarewa yanda yake ganin shi a tunaninsa baza tasha wahala ba baisan irin azabar da takeji ta wucce misali ba ihu takeyi tana tureshi tana yaqushinsa tana dukansa tanayi masa magiya tana cewa.
Shikenan ka gama dani ka cuceni ka zalumceni ka ketamin haddi la'ilaha illallah waye ya aikoka kaci mutunci na waye ya aikoka ka rabani da darajat..." Sai a wannan lkcn yayi nasarar samawa Kansa wata yar siririyar hanya ya shigeta tayi wani kakarin amai saboda jin penis dinsa har maqoronta tare da wani irin jan numfashi nan danan ta kama damtsensa ta gasa masa wani mugun cizo sosai cizon ya shigeshi amma dadin da yake kwasa ya hana zafin cizon tasiri a jikinsa saima qarawa kansa qaimi da yayi yana wani nishi da gurnani yana ihu da wasu kalamai da Nimrah bata iya ganewa duk da ba hausar kano take fahimta sosai ba amma muryar tanayi mata kama da wacce ta sani koda yake yanayin da yake ciki yake zungurinta bazai taba bata damar bambamce dawa take tare ba.
Duk yanda take tunanin azabar abinnan da takeji lkcn tana filinge qawayenta da akayi aurensu suna fadi mata ashe ta wucce nan ashe rayuwarka ake rabaka da ita, kayy tun tana tunanin wani sauqi harta daina qarshe ma itadai batasan yanda lamarin ya kasance ba itadai ta farka ta ganta kwance a gadon ita daya an canza zanin gadon ansa wani an gyara dakin tsaf.
Zafin da ta rinqaji a qasanta shine ya dawo da ita daga duniyar suma ta dawo wannan duniyar abinda ya faru yana dawo mata ta toshe kunneta tare rintse idonta tanaso ta bude taga akasin haka, amma maimakon hakan sai taji wata azabar na ziyartarta ta yunqura ta miqe a gadon daqyar ta nufi bathroom tana dingisawa tana hawaye batason ko ciyoyinta su gogi juna tana shiga bathroom din taga an wankeshi tsaf zanen gadon da aka cire an jiqa matashi a bath, gabanta ya fadi a fili tace “wai waye wannan ne meye yake nufi dani meyasa yayimin haka kodai wani ya shigo ya gani ne?"
Tsoro ya qara kamata jikinta ya dauki rawa ta durqushe da sauri ta fashe da kuka tana kiran “ya Allah me zancewa da Alh me zance da mutanen gdan nan meyasa ne ni banida saa a rayuwata Allah nikam dama mutuwa nayi..." Shiru tayi saboda jin an shigo bangaren nasu an mayar da qofar an kulle, shiru tayi tana toshe bakinta saboda kukan dake cinta, ji tayi an taba qofar dakin ta sakeyin luf a bandakin can taji muryar Ishaq yace “Anisa kinaji ina nemanki tun dazu amma kinqi zuwa ko?"
Miqewa tayi da sauri ta wanke fuskarta da ta kumbura saboda kuka ta bude qofar tana qoqarin saita tafiyarta ta bude bandakin ta fito ta jima a tsakiyar dakin kafin dabara tazo mata ta dauki hijjab dinta qato tasa daidai lkcn daya qara taba qofar ta qarasa ta bude a tsorace tayi gefe da sauri tana cije lebe, binta yayi da kallo har ta durqushe a qasa daqyar duk a qoqarinta na ganin bai gane halin da take ciki ba tace “In...ina kwana" binta yakeyi da kallo cike da tausayinta ya matsa kusa da ita ya sanya hannunsa ya dagota idanunta naa lumshe haqoranta ta datsesu tana hadiyar yawu daqyar ita kadai tasan azabar da takeji a tsaiwar da tayi.
Shi kuwa binta yakeyi da kallo yana tuna yanayin daya kasance daren jiya dabai taba tsintar Kansa a ciki ba yariya qarama ta kashe masa qishirwarsa ta wata da watanni a dare daya ita kuwa wacce irin baiwa ce da ita haka a jikinta tunda yake ko zamanin quruciya da yayi leqe²nsa har kawo yanzu daya ajiye mata har biyu a gdansa baitabajin dadin sex irinna daren jiya ba.
Ajiyar zuciya yayi daidai lkcn data janye jikinta daga hannunsa ta zaune a gurin ta hade kanta da gwiwarta kanta yana wani mugun ciwo tana shassheqar kuka durqushewa shima yayi ya riqota kalamin mahaifinta suna dawo masa “ga Anisa nan amanarka ce bata da kowa saikai a duniya don Allah kada ka barta tayi kukan maraici ka zame mata uwa ka zame mata uba"
Da sauri ya janyota jikinsa yace “me...meye yasa kike kuka Anisa meye yake damunki" qasa tayi da kanta tana janyewa a jikinsa ya sake matseta ya dora bakinsa saman bakinta ya hadesu ya riqeta gam ta janye da sauri tayi baya ta kuma rushewa da kuka tace “kaje kawai Alh kaje don Allah ka tafi..." Ruqota yayi sosai ya matsa kusa da ita ya dago fuskarta ya zuba idanunsa a saman dan qaramin bakinta kawai saiya tsinci kansa dayin murmushi yace “zan fita amma sai kin fadamin meye yasaki makara yau 11:30am har yanzu banyi break ba bayan kinsan yau lahadi ce babu inda nake zuwa kuma kinsani babu me kawomin abinci sai ke"
Kuka ta kuma sakawa tace “nidai kaje kada Hajiya Babba tazo ta tarar dakai kwanaki dakace na gyara maka dakinka tazo ta tarar dakai a tsaye a bakin qofa saida ta dakeni itakuwa Hajiya qarama cewa tayi duk ranar data qara ganinka a bangarena sai nabar gdannan don Allah Alh ka rufamin asiri kaje zan kawo maka" yanda take mgnr tana kuka yayi bala'in burgeshi yarinyar akwai shagwaba abinda yafi komai daukar hankalinsa da ita kenan wato ita matansa ma takejin tsoro bashi ba lallai yaro yarone.
Sake miqar da ita yayi yace “is okay tashi muje ki hadomin ko tea ne nasan dai babu abinda babu" ta gaji da salon da yakeyi mata haka kawai takejin mugun tsoronsa ta janye tayi wuf ta fice daga dakin yabita da kallo tana bubbuda qafafu yayi murmushi a ransa yace “zakiyi bayani yarinya Allah ya kaimu anjima ai dukansu fita zasuyi wlh saina ciki da rana naji ya text din rana yake"
Ficewa yayi daga part din ya koma nasa ya cire kayansa ya rage dagashi sai boxes ya qarawa ac qarfi ya kwanta a parlourn yana duba wayarsa ya kara a kunnensa suka fara mgn da ogansa Kunde suna tsara inda zasuyi operation a cikin satinnan ta shigo da tafiyarta budaddiya ta ajiye kayan, tunda ta shigo ya kafa mata ido bai dauke ba harta ajiye kayan ta miqe zata fita yayi saurin riqota ya janyota ta fado jikinsa ta kalleshi da sauri ya daga mata gira tare da dora mata hannu a baki yaci gaba da wayarsa cikin harshen turanci kasancewar yasan baji takeyi ba.
Tunda ya riqeta din take qoqarin qwacewa amma ta kasa saboda ruqo yayi mata bana wasa ba har sai ya gama wayar ya miqe da it a jikinta yace mata “bakiyimin murna ba na qara aure jiya fah" tureshi tayi tace toni ka sakeni sai nayi maka murnar “dora harshensa yayi saman dokin wuyanta yana lasa a hankali da wani yanayi yana shafa cikinta zuwa tudun boobs dinta yana sauke numfashi yace cikin wata narkakkiyar murya “Anisa na dade ina sha'awarki wlh sha'awarki zata illatamin dick dina kullum sai nayi mafarki dake don Allah ki bani kulawa ki sakemin jiki kinji"
Jikinta ne yake rawa tayi baya da sauri zata fadi yayi saurin tarota yace “meye ya sameki naga tafiyarki ba daidai ba yau ne?" Saurin juyawa tayi daidai lkcn da Farida ta shigo dakin ta watsa mata wani kallo tanayi mta kallon rashin gsky tace “malama inason mgn da mijina a kauce a bani guri" kamar me jiran umarni tayi wuf ta fice Farida tabi tafiyarta da kallo tace “meye ya sameta take tafiya a tattale kamar ya shayi" yarfa hannu yayi ya koma ya kwanta yaci gaba da latse wayarsa yanajin taushin fatar Nimrah a gabbansa.
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Dedicated to*_
*_Mrs Basakkwace_*
_Kiyi yanda kikeso dashi nakine kyauta_
*Free page 4*
A farfajiyar gdan suka tarar da ita tana shanya kayan Nabilah da alama wanki tayi mata tsayawa yayi a jikin wata bishiyar umbrella ya tsaya ya zuba mata ido yana kallonta tana shanya kayan, sunada yawa sosai gashi igiyar ta qure hakan ya sanyata janyo wata kujera da take gefe ta taka taci gaba da shanyarta batare da hankalinta yakai kansa ba duk da a kusa suke da juna sosai saukowa taja kujerar ta matsar da ita tayi tsalle ta rataye wani qaramin band.
Wanda hakan yaja gabadaya halittun jikinta suka girgiza rintse ido Ishaq yayi saboda wani mugun electric spark da yaji jijiyoyinsa sunyi yayi saurin dora hannunsa saitin dick dinsa ya dafeta saboda zaburar da yaji tayi, baiji tahowarta ba saboda yayi nisa a wata duniyar saiji yayi tayi tuntube da qafarsa tayi baya luuuuu zata fadi yayi saurin tareta ta fada hannunsa.
Gabanta ne ya fadi ta bude baki zata saka ihu yayi saurin hada fuskarta da qirjinsa ya rufe mata baki ya matseta sosai a jikinsa cikin wata sarqaqqiyar murya yace “kada kiyi ihu nine Anisa waye yasaki aiki da daren nan?" Zamewa tayi ta gyara rigarta tana sauke ajiyar zuciya tace “Allah ka tsoratani Yallabai qirjina sai bugawa yakeyi da qarfi" ajiyar zuciya yayi ya riqo hannunta yace “muji ya yake cewa wa yake kira qirjin naki"
Janye hannunta tayi tayi qasa ta dauki bokatin ta juya ta nufi bangaren da injin wankin yake ta ajiye ta nufi bangarensu da yake yau ita dayace Sameera da suke aiki tare babarta ta rasu batanan.
Dakinta ta bude ta shiga ta cire kayanta ta fada bathroom din tayi wanka ta dawo ta ware dogon gashinta na buzayen asali tana tajeshi saboda santsinsa idan tasashi a cikin sumar baya zama ta sake gyarashi kasancewar yau gabadaya bata samu lkcn kantaba ta gaji matuqa babu abinda take buqata kamar kwanciya tayi bacci tana gama taje kan nata fesa turare me sauqin qarfi tana qoqarin bude wardrope taga wutar bangaren ta dauke ta dago da sauri ta fara laluben touch light amma bata ganta ba to sauqin data samu ta saba rayuwar kadaici saboda haka bata wani wahalaba taja under siket dinta ta lalubo gadon ta haye taja bargo ta rufe jikinta tayi addu'a tanajin haushin daukewar wutar wani bangaren kuma mamakine fal zuciyarta saboda iyakar saninta wata tara ta shiga goma da zuwanta gdan bazata iya tuna ranar da wuta ta dauke na minti biyar a gidan ba kasancewar babbar unguwa ce basa rasa wuta kuma inma babu wuta akwai inji babba a unguwar.
Da wadannan tunane²n bacci ya dauketa me dadi, shikuwa Ishaq tunda suka rabu ya shiga bangarensa ya kasa zaune bare tsaye siffar yarinyar da laushin jikinta yana qara fuzgarsa tunda yake baitabajin jiki me dumi da danshin na Nimrah ba yamayi wanka bayan shigowarsa amma har yanzu dumin jikinta yakeji a nasa, ga wani sabon abu da yakeji a ransa ji yakeyi tayama zaije mata har ya samu biyan buqatarsa da ita shidai yasan bazata iya zuwa yace mata zai kusanceta ba bayan hakama shi bayaso tasan shi mijinta ne saboda gudu da tsoron kishin matansa tsaf zasu rabata biyu da bala'i.
Haka ya wanzu yanata tufka da warwarar ta inda zai fara, dabarace tazo masa ya dauki wasu tarkace a cikin bedset dinsa ya fita ta zagaya bayan gdan ya sauke layin wutar bangaren nata yayi murmushi ya koma dakinsa ya mayar da tarkacen inda suke ya zauna a parlourn yana kallo yanasha coffee.
12:34:am ya tashi ya kashe kayan kallon ya shiga dakinsa ya dauki farar jallabiya yasa ita kadai ya cire boxes din jikinsa ya feshe jikinsa da wani sabon turare me sanyin qamshi ya bude wani jaka ya dauki Master key tare da wata yar qaramar roba da wata powder a ciki ya fice daga bangaren nasa.
Baibi tatsakiyar gdanba ta baya yabi ya bude qofar bayan bangaren na yan aiki kasancewar kowanne part akwai backdoor ya shiga duhun daya mamaye parlourn ya hanashi ganin komai dole ya haska hasken sensor din wayarsa yana tafiya da sanda har yaje bakin qofar ya tsaya ya zaro hular ninger yasa a fuskarsa ya murda qofar cikin saa yajita a bude ya sauke ajiyar zuciya tare da godewa Allah ya tura qofar a hankali ya shiga, yana cigaba da haska dakin yayi murmushi saboda qamshin daya daki hancinsa komai nata a tsare.
Saida ya gama qarewa dakin kallo duk da ba wani wadataccen haskene da sensor din wayar tasaba sannan idonsa yakai kan gadon ya zuba mata sexy eyes dinsa yana qare mata kallo tayi daidai da ita a saman gadon babu komai a jikinta daga ita sai under siket da pant taja underwear din har qirjinta dogon gashinta ya baje a saman pillow tanata sharar baccinta cikin kwanciyar hankali, numfashi yaja ya matsa jikin gadon a hankali ya kifa wayarsa akan madubi ya kunna dan munafikin hasken jikin agogonsa ya zare rigarsa ya haye gadon ya qara janye blanket din santala santalan ciyoyinta suka fito farare tas ya sake kashe hasken agogon ya kwanta a gefenta ya dora hannunsa saman gashinta.
Nimrah Allah ya hore mata bacci me nauyi har ya rabata da komai na jikinta bataji ba saida ya sanya hannunsa ya kama boobs dinta madaidaita da basu gama cikaba ya matsa ya riqe gam a hannunsa, wata ajiyar zuciya tayi tayi miqa tare dasa hannunta ta tureshi ta juya masa baya ta turo masa bombom dinta ya kuwa hadeta da jikinsa sosai yasa dick dinsa tsakanin cinyarsa ya matse sosai ta sake juyawa ya zare ninger din fuskarsa ya kama boobs dinta yasa a bakinsa yayi musu wani tsotsa me hade da cizo.
Ai batasan sanda ta bude idonta ba saboda zafin da taji ya ratsa qwanyarta tayi miqa tana qoqarin qwacewa shikuma yana qara tura boobs dinta bakinsa yana kama dayan da hannunsa, jin abin takeyi kamar mafarki kamar ido biyu yanda taji yana goga haqoransa da harshensa a nipples dinta yasake dawo ta ita hayyacinta taja shishi tace “wayyohh Allah nono na nashiga ukuna meyene hakane..." Cire bakinsa yayi dagakan nononta ya kama bakinta yasa nasa bakin a ciki yana sakar mata wani zazzafan kiss hanunsa daya yanakan nononta daya kuma yana shafo HQ dinta yana qara narkewa a jikinta.
Jin dai da gaske mutum ne a kanta yasa jikinta daukar rawa ta qwace bakinta daqyar tana tureshi tana kuka tace “Innanillahi wai meye hakane kaidin waye meye ya kawoka gurina" bai bata amsa ba saboda jin muryar tata ba qaramin tashin hankalinsa ya qarayi ba, ya sake cafkar nononta ya farayi musu shan sweet yanasha yana lumshe ido yana wani gurnani jikinsa yana rawa saboda jarabar da take cinsa.
Shafata yakeyi ta ko ina ita kuma tana wani irin kuka tana tureshi tana maimaita kalmar "hasbunallahu wani'imalwakil La'ilaha illah anta subhanaka inni kuntu minazzalumin..." Tanayi tana tureshi amma ina yayi nisa jikinsa har wani rawar gangi yakeyi yana tsuma yana shanye mata nono yana nishi yana qoqarin budata ya tura yatsansa cikin Virginia dinta da yake a mugun tsuke yana cakawa a hankali yana karkadawa daqyar ya samu yatsan nasa ya shiga saboda Virgin ce sosai babu ta inda takejin sauqi shikuwa wani irin salo yakeyi mata na tashin hankali yana caka hanunsa a pupsy dinta yana nishi yana goga mata lafiyayyiyar joystick dinsa me tsayi sosai da wadataccen kaurin da duk zurfi da fadin gaban mace saiya cikata, janye yatsansa yayi daga vulvo dinta saboda buqatarsa ta biya ya jiqata daidai buqatarsa ya janye bakinsa daga nononta.
Sama yayo ya kama penis dinsa ya fara tura mata a bakinta ta cije lebanta tana kuka tana zuba masa magiya tana cewa "qofata a kulle ta ina ka shigo azzalumi macuci idan ka cutar dani Allah bazai taba barinka ba banida kowa a duniya sai Yallabai nasani yallabai bazai taba barinka ba indai ka cutar dani, wayyohh Allah na wayyoh tselena! wayyohh mamnana!! wayyohh baffina!!! wayyohh Allah Alh Ishaq ka taimakeni ka kawomin dauki kada wannan azzalumin ya cutar dani"
Rufe mata baki yayi da sauri yace “yi..." Sai kuma yayi shiru saboda tunawa da yayi yanayin gangancin mgn zata gane shine shikuma yariga yakai gejin da idanma yace zai qyaleta yaudarar kansa zaiyi kuma ya kashe kansa, "toma meye amfanin matansa ukun dana hada idan har bansamu nutsuwa daga garesu ba?" Ya tambayi kansa sha'awa na sake buga masa ganga yasa hannunsa biyu ya dago gabanta sama ya sake nutsa yatsansa da qarfi ciki a ransa yace “tunda nake aure na babu macen data taba tsallakewa kaidina a darenta na farko matsayin matata duk da sauran matana sunfiki girma da shekaru amma hakan bazaisa na iya daga miki qafa yau ba Anisa hqr zakiyi naci daga itaciyar jikinki nasha daga qoramar dake kwarara a qasanki" yana gama fadin haka ya zare yatsansa ya hada hannayenta biyu ya riqe gam a hannunsa daya daya hannunsa kuma ya budata ya fara danna mata kayan aikinsa a qasanta.............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*free Page 7*
Rintse idonta tayi da sauri lkcn daya dora mata bindigar a goshinta ta qanqameshi da sauri jikinta na rawa hawaye na zuba a idonta qirjinta ya gogi nasa ya saki wani numfashi yayi jifa da bindigar a gefe ya sake cafkar nononta ya matse a hannunsa yana luguiguitasu tare da lasar kansu yana wani irin gurnani yana sake rude mata yana tsotsarta ita kuma zafi ya isheta yanda yakeshan nonon nata ba qaramin azaba takeji ba ji takeyi kamar ta cire masa tabar masa amma ina babu dama tsotsarsu yakeyi da dukkannin azamarsa yanajin wani dadin yanayin.
Cire bakinsa yayi dagakan nononta ya kama bakinta yana tsotsa yana dura mata yawunsa ya sanya hannunsa ya janye pant dinta ya sanya hannunsa yaci gaba da shafa qasanta yana zagaye belinta da yatsansa yana karkadawa a hankali yana tura yatsansa ciki bakinsa yana karkarwa ya zare bakinsa daga gurin ya kafa bakinsa ta tsuke qafarta da sauri tare da sakin qara me qarfi yayi saurin sanya hanunsa ya rufe mata baki sosai ya qara tura bakinsa cikin HQ dinta yaci gaba da suck dinta.
Janye hanunsa yayi daga bakinta ya buda qafarta sosai ya zura harshensa ciki yana lasa da tandar gurin da yake mugun yi mata ciwo kuka takeyi sosai amma ta kasa fito da sautinsa saboda gudun ya fasa mata kai kamar yanda ya fada, dauke wuta tayi gaba daya saboda jinshi da tayi a samanta tayi saurin zaro masa ido tace “Yallab..."
Rufe mata baki yayi ya bude qafarta sosai yanda zaiji dadin shigarta ya saita mood dinsa a jikinta yana karkadawa a gurin tare da turawa a hankali ta cije lebenta tana jijjiga kanta tana fitar da hawaye idanunta sunyo waje shikuma yaci gaba da tura abarsa cikin abinta yana wani nishi yana zungurawa a hankali daqyar ya samu ya shigeta itakuwa saboda azaba suma tayi itakam yau har tafi jiya jin azabar abin, su Ishaq kam anyi nisa baajin kira haqarta kawai yakeyi yana nishi yana gurnani yana ihu yanajin ninkin dadinta fiye ma da jiya sunanta yake kira yana sake bata wuta yana ihun da da ace akwai mutane a gdan idan wani baiji ba dole wani zaiji.
Bai ankara da barnar da yayi ba saida yayi release sau biyu akanta sannan ya janye jikinsa a hankali ya kwanta a gefenta luf yana mayar da numfashi yanajinsa sakayau kamar anyi masa yasa a mararsa, ya jima yana sauke numfashi kafin ya janyota jikinsa yaji jikinta ya saki ya bude idonsa da sauri akanta yaga yanda lebenta ya bushe idanunta suka qaqqafe ya miqe da sauri ya dagata yana jijjigata kamar wata bby yana cewa Anisah meye ya faru kada ki mutu kinji zakiji dadi a gaba ni me dadi ne da kanki zaki nemeni watarana.
Yana magana yana qara jijjigata yana sunsunar jikinta ya sauketa a cikin ruwa me dumi ya fara gasata amma ko motsi batayi ba, hankalinsa ya tashi sosai ya miqe yayi wanka shima ya dauketa ya fita da ita sai yanzu ya ga yanda zanin gadon ya sake baci hankalinsa ya sake tashi ya cire zanen gadon ya shimfida wani ya daukota ya kwantar da ita ya fita da sauri ya shiga wani bangare na dakin part din nasa ya dauko drip da pen relief ya dawo ya saqala robar ruwan a jikin qarfen mirror dinsa ya maqala mata a hannunta ya dauko ruwa me sanyi a freedge ya rinqa shafa mata a jikinta har saida yaje taja ajiyar zuciya sannan ya qyaleta ya tashi ya fita daga dakin ya dauki key din part din nasa ya kulleta ya fice daga gdan ya nufi wani babban gurin saida kayan ciye² ya siyo mata gasasshen kifi da lemuka masu kyau da dadi sai naman gashi shima ya dawo hankalinsa gabadaya naa kanta ya shiga gdan ya bude part dinnasa ya shiga ya bude dakin ya hangeta a zaune qasan gadon ta cizge cellular din ruwan daya dora mata ta sauko ta hade kai da gwiwa tanata gurshekar kuka.
Kuka takeyi sosai tana girgiza kanta tana kiran sunan Allah gabadaya jikinta rawa yakeyi, da sauri ya ajiye kayan hannunsa ya matsa ya sanya hannunsa ya share mata hawayenta yace “bazaki daina kukannan ba ko Anisah meyesa kikeson batamin farin cikina banfa cutar dakeba Anisa ba zina nayi dakeba kedin matatace ta sunnah wlh ko jiya dana shiga ha'ula'in da rayuwata ta kusa barin jikina zuciyata bata amincemin nayi zina dake ba saida na biya sadaki aka dauramin aure dake kika zama halalina sannan nayi abinda nayi dake"
Shiru yayi yanajan numfashi sannan ya kuma cewa “wlh bantaba jin dadin kusantar mace ba sai tsakanin jiya da yau na yarda komai na quruciya yafi na girma Anisa duk wanda baici danyen jiki ba be more ba ki yarda dani ki bani dama kuma ki tayani boye sirrin aurena dake" yana fadin haka ya dagata yana juyawa da ita a tsakar dakin yana fadin “mata amanata kiyi hqr kinji nasan tunanin na keta miki haddine yasa kike kuka toni ban keta miki haddi ba haqqi na na karba dana dade ina kwadayi wannan gurin me zaqin zuma" itadai batace komai ba sai narkar da kanta da tayi a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya.
Hakanne ya bashi damar zaunar da ita a cinyarsa ya janye rigar jikinta ya qurawa nononta ido idanunsa ya fara canza kala yakai hannunsa daya ya tallafo qasansu ya shafasu a hankali ya cafki nipples dinta da sauri ya murza tare da matsawa yayi wata ajiyar zuciya tare da cewa “ashhhhh My Nimrah naki yafi na kowa taushi ki rinqa bani inasha bazan gajiba kinji" ture hannunsa tayi ta bude baki zatayi mgn ya dago jajayen idanunsa lumsassu masu dauke da kwallah koyaushe a ciki ya zuba mata ta lumshe idonta qwallar ta zubo tace.
“Bayana ciwo yakeyi ka taimakeni kaji qaina wlh mutuwa zanyi bazan iyaba na gaji Yallabai" murmushi yayi ya janyo ledar daya shigo da ita ya bude ya tashi ya wanke hannunsa ya dawo ya sake janyota jikinsa ta narke ya yago gasasshen kifin yakai mata bakinta ta janye ya daka mata tsawa data sanya hanjin cikinta hautsinawa ya sake kaimata bakinta ta bude ta karba ya rinqa bata har saida yaga alamun ya isheta sannan ya tsiyaya mata lemo ya bata tasha tayi gyatsa ya kalleta yayi murmushi ya dagata ya dorata a gadon ya kwantar da ita ya kwashe kayan yakai kitchen din part din nasa ya dawo ya shiga bathroom yayo alwala ya dawo ya tada sallar azahar yayi ya cire kayansa ya hawo gadon ya kwanta tare da janyota jikinsa tayi saurin janyewa zata miqe ya riqota sosai yace “ki daina qoqarin nesantani da haqqina wlh abinda na jure akan wadancan matan bazan jure akanki ba su nasan matsayin dana ajesu"
Luf tayi a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya shikuma yana shafa bayanta zuciyarsa tana bugawa da qarfi ya rasa masifar da take damunsa ko kallon yarinyar yayi sai yaji wani feels dinta yana taso masa a hankali ya rinqa sauya salon kwanciyar tasu har ya janyota jikinsa gabadaya yanaci gaba shafe bayanta zuwa tudun mazaunanta yana murzasu sosai yana tura hannunsa cikin underwear din jikinta zuwa matse² matsin cinyarta yana tura yatsansa yana dangwalo ruwan ni'imarta da iya wuya baya qafewa yana goga mata a jikinta yana qara tura hannunsa a gidan dadin cikin salonsa na rikitarwa.
Daga wannan wasan kuma salo ya canza sai jiyoshi nayi yana nishi yana ihu yana cewa “Ahhhhhh! Baby wayyohh!! Anee cini da qarfi dadi ohhhhh!!! Dadi penis dita wayyohh!!! Huuuuu!!!" Kayy wannan rana Nimrah taga bala'i cin kaca yayi mata saidai ya qarar mata da duk wani kuzari nata sannan ya qyaleta yayi mata wanka ya kwantar da ita a dakin ya shiga bathroom din da niyyar yin wanka ta sace jiki da jan qafa ta fice daga dakin tana kuka me cin zuciya ji takeyi dama zata iya gujewa wannan masifar ta lura ashe kallon kitse takewa rogo ashe Alh da take kallo a matsayin gatanta shima ba baya bane azaba zaike gana mata gaba kadan ma kasheta zaiyi.
Tana shiga dakin ta fada bandaki tayi alwala ta tayar da sallah bazata iya kaita a tsaye ba a zaune ta qarasa azahar la'asar sannan ta zame a gurin ta kwanta flat tana mayar da numfashi tana haki tare da bude gabanta saboda radadin da yakeyi mata ji takeyi kamar ya watsa mata barkono a haka a shanye bacci ya dauketa iska na ratsa mata gurin tanajin wani sanyin dadi yana shigarta.
Shima yana fitowa yaga batanan yayi murmushi yace “Na tausaya miki yarinya yau kinji aikin mazajen fama wai a hakama ina tausaya miki ne badon hakaba dasai nayi miki kyawawan sex bakwai a yinin yau amma babu komai a juri zuwa rafi" shigowar Farida ne yasashi dagowa da sauri idonsu suka sarqe dana juna yana taje sumarsa da yayiwa askin pock yana lasar jan lips dinsa, idonta ta fara rabawa a dakin tayi saurin matsawa jikin gadon ta tsugunna ta dauki bra din dake gefen gadon a qasa da pant wani tuquqin kishi da baqin ciki na taso mata ta dora idonta akan zanin gadon daya cire a gadon tayi saurin matsawa takai hannunta zata dauka yayi saurin tureta ya dauke ya nufi cikin bathroom din ya sanyashi a injin wanki ya fito ya dubeta yayi mata murmushi ta sake qulewa tace “wancan jinin dake tsakiyar gadonka na meyene wato tsabar zalumcinka shine saida ka bari na fita sannan ka saci kwanana ka kaiwa wannan tunkiyar matar taka ko? To nidai gsky na gaji bazan iya wannan mugun zaman ba kaiba haihuwa ba sai jaraba da Satar kwanan masifa duba duba ka gani Ishaq a ranar girki na ka kwanta da wata kuma harma tabar kayanta anan kawai don nazo na gani raina ya baci...." Wata uwar tsawa ya daka mata data sata hadiye mgnrta yace.
“Mamaki kikeyi don na dauki kwananki na bawa wata?" Murmushi yayi ya dauki wasu baqaqen kaya yasa yace “to baki fara mamaki ba kuma ban fara baku mamaki ba a cikin gdannan sai ranar da wani abu ya faru kuma na aikata muku wani abu daya tak Farida zakisha mamaki idan nace miki gaf nake da qara aure na gaji da halinku abu daya da zanyi muku shine zan barku kuci gaba dacin arziqi kafin ku fahimci wayene DHOOM ISHAQ zanci gaba da shayar da mutane mamaki Farida ki rubuta ki aje nan gaba kadan zaku daina yimin gorin haihuwa"
Yana fadin haka ya dauki wata jaka wacce tarkacen aikinsa suke ciki ya fita ya zugeta ya dauko wata manhaja da akayi wasu zane zane ya dauki wata jar maker ya zagaye wani gida ya dauki baqar maker yayi cancel dinsa ya sake mayarwa ya fice da sauri ya dauki wata baqar sabuwar mota me tsadar gaske ya fita ya nufi wani babban gurin shaqatawa yayi parking nesa da gurin baifi minti goma sha biyar ba wani ya kirashi yace “stanley ku tsaya a nesa dani kadan yana gaf da qarasowa karkuyi harbi kuma kada kuyi hayaniya kawai motarsa zakuyi qoqari ku shiga ku daukomin morderm dinnan a lkcn da nikuma zan shigo da tawa amma kafinnan Bash ya tabbatar ya cire Number motar tasa ku bashi takardar kwangilar yasa hanu kuma ku tabbatar kunje masa a sigar mutanen qwarai zanyi muku bayanin komai idan aiki ya kammala a daren yau na fada maku 4 millions dollars ya yashe a asusun amininsa mumu kuma zamu yasheshi ayau kowannenku yanada 500 dollars a daren yau insha Allahu, har kullum ina gaya muku kada ku zama daidai da sauran amrobas Dhoom Ishaq daban yake da saura kuma aikinsa ma daban yake dana saura" kitt ya kashe wayar yayi murmushin gefen baki yace “Dhoom Ishaq damisa qi sabo".........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*free Page 6*
Zama Farida tayi kusa dashi tana kallonsa inda shikuma hankalinsa yake tattare gurin Nimrah yana tuno gardi da garar daya kwasa jiya yanajin tsikar jikinsa na tashi mood dinsa tana halbawa wani ɓalɓal yanajin kamar ya tashi yabita amma babu hali bayason bayyanata a matsayin matarsa a halin yanzu bawai saboda iyakar matansa ba aa saboda yanayin harkarsa yasani kafin ya farajin narkakkiyar sha'awar yarinyar tanacin jikinsa dakansa yayiwa abokinsa kuma shugabansa Hashim alƙawarin sadaukar masa da budurcin yarinyar a matsayin fansa wa rayuwar budurwarsa da yaransa suka kashe a wani operation da sukaje gdansu wani lkc me tsayi daya shude so gashi ya kasa cika masa qudurinsa.
Zuciyarsa me imani ta rinjayi mara imanin ta kasa cikawa abokin nasa burinsa saboda kwadaituwa ds tayi da yarinyar gashi har aikin gama ya gama, tashi yayi zaune ya dafe kansa yana girgiza kai yace a fili “duk ma abinda zakayi saidai kayi Hashim wannan karon dai na bijirewa son zuciyarka na karya alqawarinmu saboda nafika buqata" kallonsa Farida takeyi da tsananin mamaki tace “wai me yake faruwa ne dakaine kwana biyu duk ka susuce kai kadai sai ka rinqa surutu"
Wani kallo yayi mata daya sata tabe baki tace “koda yake bama abinda ya shafeni bane sallameni zan fita" dakinsa ya nuna mata ta miqe ta shiga ta dauko abinda tayi niyyah na kudi ta fito ta tsaya a gabansa tace “yawwa inason zan tafi da Nimrah saboda ta tayani zaben kayan da zankaiwa su mama" wani mugun kallo ya watsa mata yace “saboda rashin tausayi kina ganin yanda take tafiya a tattale santsine fa ya kwasota ta fado daga saman step din bene taji ciwo ciwo a cinyarta"
Tabe baki tayi tace “ai dama nasan haka zakace indai mgnr fitace zakabar kowa ya fita a gdannan amma banda ita bansan meye nufinka akan yarinyar nan ba" komawa yayi ya kwanta yace “nawa kika dauko?" Yamutsa fuska tayi tace “200k ne ba yawa" murmushi yayi me ciwo yace “ok" cigaba yayi da harkokinsa ta juya ta fice.
Bata jima da fita ba mandiya ta shigo Nabila kenan tana wani tafiya tana yauqi kamar zata karye shi abinma dariya ya bashi shidai baitaba ganin aure irin nashi ba gadai mata ya tara a gda dima dima dasu komai sukeso yi musu yakeyi batare da tunanin komai ba amma babu kwanciyar hankali basu kwantar da nasu ba balle su kwantar masa da nasa ya lura iskanci kowaccensu ta qaro har wata doka Farida ta kafa masa wai indai yanason kwanciya da ita to ya tabbatar bai kwanta da Nabila ba a satin gaba daya.
Maganar da tayi ce ta katse masa tunanin da cewa “nazo ne nima ka sallameni zan fita na bata lkcna" kamar yanda yayiwa Farida haka itama yayi mata ta shige dakin ta dauko dubu dari uku ta fito tace masa “ban dauka da yawa ba 300k ne" baice mata qalaba ta fice tana yan waqoqinta ta shiga motarta taja ta fice daga gdan gdan ya rage daga Nimrah sai Ishaq sai Idi driver da masu gadi, ajiyar zuciya yayi ya miqe ya shiga kitchen din bangarensa ya fara hadawa Nimrah abinda zataci don yasan irin aika aikar da yayi mata zaiyi wahala ta iyacin wani abu ta dadin rai.
Wani maganin bacci ya dauka ya zuba mata a ruwan tea din ya bude qofarsa ta baya ya fita ya nufi bangaren nata bayan ya kulle nasa bangaren ta qofar gaba ya shiga kasancewar a bude take, bata parlourn don haka ya ajiye kayan ya nufi dakin nata lkcn ta fito daga wanka daure da towel tana tsene gashin kanta data wanke a tana tsaye jikin mirror taji shigowarsa qamewa tayi a gurin saboda irin mayen kallon da taga yanayi mata yana lasar baki yanajin joystick dinsa tana wani zullo saurin dora hannunsa yayi akanta ya gyara mata zama ya juya da sauri yace “ina jiranki a part dina idan kin gama"
Ficewa yayi da sauri ya koma bangarensa ya zube a kujera tare da sanya hannunsa ya zuge zip din wandonsa ya fito da penis dinsa ya fara wasa da ita saboda azabar zafin da takeyi masa babu abinda yakeso kamar yajishi cikin pupsy din Anisah me ruwa me dadi me dumi kamar oven.
Ita kuwa yana fita ta sauke ajiyar zuciya zuciyarta tana bugawa da qarfi yau Alhaji Ishaq da sabon salo ya tashi sai bibiyarta yakeyi to kodai ya fahimci wani abu ya faru da itane? Saurin kawar da tunanin tayi gabanta naci gaba da faduwa ta dauki doguwar rigar yadi baqi tasa ita dama ba kwalliya ta iyaba natural beauty face dinta ce sai powder data shafa ta fito parlourn har yanzu qasanta zugi yakeyi mata da dabara take takawa ta dauki ribbon tasa ta kama gashinta ta sanya hula a kanta ta janyo qafarta daqyar ta fito ta bude kayan abincin daya kawo mata nasane baici na kirki ba ya kawo mata, ajiyar zuciya tayi saboda dama yunwa takeji ta bude ta faraci a sanyeye tana matsar hawaye idan ta tuna da abinda ya faru da ita so take ta fadawa wani ma koda shawara ya bata amma batasan wa zata tunkara da mgnr ba.
Zuciyarta ce ta raya mata to ta fada masa mana qila ya bata shawara tunda batada wanda yafishi a duniya, da wannan tunanin ta miqe ta nufi kitchen din kasancewar matan gdan sun fada mata zasu fita kitchen ta shiga tun daga nesa taga Idi driver ya kafeta da ido yana kallon tafiyarta tsorone ya cikata kardai ya gane halin da take ciki nandanan idanunta suka ciko da qwallah ta hadiye tazo zata giftashi tana tunanin ko meye ya shigo dashi cikin gdan?
Qasa yayi da kansa yace “barka da tashi hajiya ya jiki?" Kallonsa tayi da sauri yayi saurin waskewa da cewa “Alh yace kinji ciwo?" Wucceshi tayi ta shiga kitchen din saboda ita dama ba mgn takeyi masa ba dariya yayi yace “yarinya taji baqon yanayi aini Alh ma yayi mini bazata daya qyaleki har kika iya takawa da qafarki Hajiya Nabila ranar da aka kawota ai kwana uku tayi a asibiti saboda taji maciji a gabanta"
Taji yana mgn amma bata fahimci me yake cewa ba tana shiga cikin ta tarar da Denial kukun gidan yanata shirya abincin rana sannu kawai tayi masa ta bude daya qofar ta leqa dinning din yau ko gyara bai samu ba saboda dama itace me gyarawa ita da Samira to Samira batanan ita kuma ga yanda Allah yayi da ita, shiga tayi ta fara gyarawa shima dinning din bangare ne me zaman kansa dogon table ne sai kujeru guda goma shs biyu tana kadewa tana gogewa tana hawayen wuya tasan idan batayi ba yau Hajiya Nabila ce keda girki wahala zatasha shiyasa kawai takeyi amma da ace itan wata me gata ce yau motsin kirki bazata iyaba.
Mahaifinta ne ya fado mata yanzu da yana duniya da hakan bata faru da itaba nan take kuka ya qwace mata harda shassheqa zama tayi a daya cikin kujerun ta kifa kanta a table din taci gaba da rera kukanta tana jera Allah ya isa, bataji tahowar mutum ba sai jitayi anyi sama da ita tayi saurin bude idonta qirjinta ya buga da qarfi ganin Alh Ishaq ne ya dagata kamar wata jaririya, kuka ta saka masa tana tureshi tana cewa don Allah ka saukeni bamu saba wannan wasan dakaiba Yallabai kada su Hajiya su ganmu wlh kasheni zasu..."
Bakinsa ya dora saman nata saboda idanunsa sun gama rufewa ya fice daga ita daga dinning area din yabi ta baya ya shigar da ita bangarensa duk ture turenta da shure shurenta bai ajiyeta ba da ita a hannunsa ya mayar da qofar ya rufe ya nufi bedroom dinsa da ita ya sauketa a saman gadon ta miqe da sauri cikin matsanancin tashin hankali da firgici ta bude baki zatayi mgn kawai taji ya turata gadon yabita ya danne ya dora bakinsa saman nata ya wani lumshe ido yanajin gardin yawunta har cikin kwanyarsa.
Kuka ta saka masa tana cije lebenta amma yaqi sake mata baki saima hanunsa daya saka saman saitin Virginia dinta daya kumbura sosai yana shafawa da wani irin salo me gigita tunani dayan hanunsa kuma akan nononta yana murza nipples dinta yana wani irin tsuma jikinsa na bari kamar wanda ake kadawa gangi ya janye bakinsa daga nata ya dago kansa ya zuba idanunsa akan fuskarta da taketa ambaliyar hawaye tace.
“Dama kaine jiya ka ketamin haddi yallabai..." Sake mayar da bakinsa yayi kan nononta a lkcn daya gama balle bottle din rigar ya kama da irin salon daya shashi jiya yana cizawa a hankali yanasa hannunsa yana turashi bakinsa, ta saki qara tare da tattara qarfinta zata tureshi jikinta na rawa amma saiya qara narkewa a jikkinta yaci gaba da tsotsar nononta yana shafa Virginia dinta dake cikin pant yana wasa da gurin daya dan lotsa yana juya yatsansa yanajin ninkin feel dinta, yanda take kuka tana tureshi tana ambaton sunan Allah ne yasashi dagowa cikin rawar murya yace “na...na tambayeki waye yayi disvirgin naki jiya kinqi fadamin waye kike tunanin zaiyi miki hakan?"
Kukanta ta kuma qarawa qarfi tace “nidai ka taimakeni wlh banaso akwai wahala ciwo zafi kada ka kasheni ni amana ce a gurinka wlh ban kawo kane ba" murmushi yayi na gefen baki miqe ya zare wandonsa ya kama kakkaurar penis dinsa ya matso ya saitata a bakinta yace “kishamin na qyaleki ko kuma na qara caccakar gurin na dawo da mikin sabo, Anisa gindinki akwai dadi bantacin me dadinsa ba ki saki jikinki dani kada kema kiyi wasarairai da haqqoqina dake kanki kinji"
Bude idonta tayi da suka dade da rinewa ta girgiza masa kai tace “amma meyasa zaka ketamin haddi Ishaq meyasa zakayi zin..." Rufe mata baki yayi yace “koda ina zina bazanyi dake ba duk abinda nayi daidai ne Nimrah zanciki duk sanda nakeso kuma a lkcn da nakeso" kwantowa yayi jikinta yace “ki riqemin sirrina wlh idan naji a bakin wani" shiru yayi ya dagata ya bude wata bedset ya zaro bindiga pistol ya nuna mata yace “da wannan zan fasa kanki"………………
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
*DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*free Page 8*
Kwantar da Kansa yayi a jikin kujerar yana murmushi ya gama saita saarsa yau kuma yasan yama gama samu, bayan kamar minti talatin wayarsa ta fara ring ya daga yace “yadai" murmushi akayi a dayan bangaren akace “nasara tamu ce yallabai aiki ya kammala murmushi yayi yace “yess aikinku yana kyau jorder mu hade a Royal tropicana hotel.
Kashe wayar yayi yaja motar ya matsa cikin gurin shaqatawar ya ajeta cikin yanayi na fakar ido ya fito ya tare dan sahu ya fada masa inda zai kaishi yana zuwa candin bai shiga ba yayiwa yaran nasa waya biyu daga ciki suka fito suka risina cikin yanayi na girmamawa ya miqa hannu suka miqo masa morderm din ya juya ya tafi sukuma suka koma ciki, da ganan ba gidansa ya nufa ba asibitinsa ya wucce ya shiga office dinsa ya canza kayansa zuwa na duba marasa lfy ya fito ya shiga wani office din ya tattara files ya fara dubawa bayan ya tantance na wadanda zai gani ya dauka ya fita ya fara zagayawa yan jinya da sauran qananun ma'aikata sunata yimasa barka da zuwa suna cewa “me imani" sunan da suke kiransa kenan saboda tausayinsa ga marasa lfyrsa taimakonsa ya zagaya kan kowa yawanci idan aiki ya shafi asibitinsa to 50 50 sukeyi da mara lfy zai biya masa rabi shi ya biya rabi ko magani a asibitinsa arha gareshi wannan dalilin yasa mutane suke tururuwar zuwa asibitinsa.
Bai fita daga asibitin ba sai 12 saura ya dauki motarsa da yayi waya drivensa kuma babban hadiminsa Idi ya kawo masa ya shiga ya nufi gdan zuciyarsa a cunkushe da damuwa damuwar data sanyashi zubar da hawaye, yana tuqi yana matsar hawaye qasan zuciyarsa cike da tunanin Nimrah dason sanin halin da take ciki, wani babban super makert ya shiga yayi siyayya laida uku yayi musu ya fita yasa a mota ya sake shiga motar ya tafi gdan har yayi nisa ya tuna cewa bangaren na Nimrah babu freegde kayan kallonta ma sun lalace tun wata biyu da suka wucce yaso canza mata Nabila tace karya canza ya bari latest su fito ajiyar zuciya yayi a ransa yace “part dina zata dawo gabadaya ma tabarwa Samira wancan din inyaso kowacce nake zuwa bangarenta" wata zuciyar ce ta canza masa tunani kawai ya share wannan saboda yana tunanin halin da yarinyar zata shiga idan ya sake ya bari matansa suka fahimci matsayinsu daya inso samune ta qara girma tukunna ta yanda zata iya kare kanta to amma ni zan iya qyaleta?
Ya tambayi kansa tare da girgiza kai yayi murmushi tare na taune gefen bakinsa yayi horn a qofar gidan police din da yake gadin gidan yazo ya bude yanayi masa barka da zuwa, hannun ya daga masa yayi parking ya bude ya dauki leda daya ya nufi part din Farida ya bude ya shiga yayi murmushin takaici qazantar ta tafi komai damunsa tana zaune tana kallo ya ajiye mata ledar hannunsa ya juya ya fice.
Tabe baki tayi tace “kaji dashi dai wai ciwon ajali a danyatsa" miqewa tayi ta bude tayi murmushi ta zauna ta fara kaiwa baka kamar jaka, shikuwa yana fita daya ledar ya dauka ya nufi bangaren Nabila ya bude ya shiga da dama dama ita batada qazanta barta da masifa fada kamar dage, bata parlourn kai tsaye dakinta ya bude ya shiga tana zaune gefen gado tana murza turare a jikinta ya kalleta ya ajiye mata ledar hannunsa yace “saida safe"
Binsa tayi da kallon mamaki tace “saida safe fah kace?" Juyowa yayi fuskarsa kamar hadari yace “kinada magana ne?" Girgiza masa kai tayi hakan ya bashi damar ficewa ya dauki dayar ledar data rage ya nufi bangarensa da ita ya ajiye a parlourn ya kulle qofar ya fada bathroom yayi wanka yayi shafa'i da wuturi ya sanya farar singlet da boxes fari ya feshe jikinsa da turare ya dauki system dinsa da sauran tarkacen da zaiyi amfani dasu a daren ya fita ya nufi bangaren su Nimrah ya bude qofar bayan ya shiga ya sanya hannunsa ya kunna fitilar parlourn ya fara kallon parlourn kallo na tsaf komai nata me tsarine dole ta burgeka.
Idonsa ya sauke akanta tana kwance saman sallaya ta qudundune da hijjab dinta gefe ga qur'ani nan ta ajiyeshi bata rufe ba da alamun karatu takeyi bacci ya dauketa, ajiyar zuciya yayi ya ajiye kayan hannunsa ya matsa ya dauke qur'anin ya rufe ya mayar dashi gurin da yake ya tsugunna a gabanta yasa hannu ya zare hijjab din jikinta da dabara, miqa tayi hadi da salati shikuma ya zaro ido a tsorace yace “Kashe kanki zakiyi da zafi Anisa duba kiga yanda kikayi gumi"
Saurin tashi tayi zaune dalilin da yaja dukkan jikinta ya girgiza kenan tayi baya da sauri tana kada masa kai, zuba mata manyan kyawawan idanunsa yayi yana murmushinsa na rahama da yake saurin narkar da zuciyar mace dashi yakai hannu zai ruqota ta janye kawai sai hawaye sharrr a idonta nandanan annurin fuskarsa ya dauke ya janyota jikinsa da qarfi ya dagata cak kamar wata yar jinjira ya nufi cikin dakin da ita ya bude bathroom ya shigar da ita ya kulle ya ajiyeta akan set toilet din ya fara hada mata ruwan wanka.
Yana gama hadawa ya matso gabanta ya dagota ya zare mata rigar jikinta dama bayan rigar ba komai a jikinta saboda ciwon da qirjinta da qasanta sukeyi ma, dagata yayi cak yasata a ruwan tana zillewa tana komai amma yaqi saurarenta saida ya wanketa tass ya dagota ya fito da ita ya ajiyeta ya dauko mai coco butter ya fara shafa mata tsigar jikinsa tana tashi gashin jikinsa duk ya miqe da alamun ya fara daurar charge.
Hannunsa yasa ya dago fuskarta da har yanzu take zubarda hawaye tsoro ya gama cikata qirjinta sai bugawa yakeyi, kamar daga sama taji yace “meyesa kika cika tsoro ne? Bazan daga miki qafaba Anisa so nake ki zama irina ta yanda zanke samun sauqi dake ki cire tsoro ki saki jikinki dani Allah inada dadi idan kika saba da kanki zakike kamata kina sawa nayi miki aiki kinji" toshe kunnenta tayi tana girgiza masa kai yayi murmushi tare da damqar boobs dinta a hannunsa ya saki numfashi yace me kikaci bayan fitata?"
Shiru tayi masa ya durqushe ya kama nipples dinta yana murzawa yace “idan zanyi miki mgn sau dari kiyimin shiru nikuma zanciki sau dari" da sauri cikin kuka tace “ba...bakomai" dagowa yayi ya zuba mata lumsassun idanunta kana ya miqe ya gyara zaman dick dinsa a cikin wandonsa ya bude wardrobe din ya fara birkice kayan har yayi nasarar gano wata sabuwar rigar bacci ya dauko ya bareta a kwalinta ya sanya mata ya fice da sauri ya dauko kayan daya siyo musu ya dawo ya bude qamshi ya daketa gasasshiyar kazace me romo sai wani tsire shima da yaji kayan hadi sai qamshi yakeyi ya dagota ya zaunar da ita a jikinsa ya rinqa bata tanaci a gajiye da yaga tana neman bata masa lkc ma tauna mata ya rinqayi yana bata tun tanajin abin babu wani armashi hardai ta zage ya ciyar da ita sosai ya tsiyayi freshyo din ya rinqa bata saida yaji tayi gyatsa sannan yace “yawwa ko kefa yau bazakisha wahala ba"
Kallonsa tayi ya daga mata gira yace “meye to cinyeki zanyi ai kinsan ita dama wannan kazar indai ancita sai anbiya" kuka ta saka masa tace “nidai ka fadamin nawa ce zan baka kudinka" kallonta yayi da sauri yace “kinada kudin biyana?" Daga masa kai tayi tace “eh ni qafata nono na da bayana ciwo sukeyi ni wlh banason wannan abun wahala ce kawai ni idanma ka qara mutuwa zanyi ni garama na mutu nabi baffina na hut..."
Wani abu yaji ya caki zuciyarsa yace “naji Anisa tashi kije kiyi brush kizo ki kwanta ina A.C dakinnan miqewa tayi tana daqa qafarta daqyar ta fada bandakin tayi brush din ta fito ya kafe qirjinta da ido yace “kina neman rainani ko?" Kallonsa tayi da sauri yace “yess ina tambayarki kika shige bathroom saboda kinga makwancina ko cemiki nayi ina A.C dakinnan" idanuntane ya ciko da qwallah tace “hajiya qarama ce ta cireta..." “Yaushe?" Ya fada da qaraji, jikinta dauki rawa tace “wa...wata... Daya da kwana uku..."wata qaqqarfar ajiyar zuciya ya sauke ya janyota ya hadata a jikinsa ya matseta sosai yace “meyasa baki fadamin ba haka kike kwana cikin zafi meyasa Anisa?"
Kwantar da kanta tayi a jikinsa batare da tace komai ba ya dagata cak ya dorata a gadon yabita ya danne yana sauke numfashi yana goga mata penis dinsa a cinyarta yace “ki kwaci yancinki da kanki kema matace kamar Nabila kamar Farida a gdannan dukkanku matsayinku daya a gurina babu wacce zatafi wata sai wadda tafi kyautatamin da dauke lalurata Anisa ki zama jaruma wajen buqatun mijinki don Allah kinji kada kema kike guduna idan har na fada zina akwai matsala ranar da kuka fahimci wayeni zukatanku zasu iya bugawa musamman ke da nakeji a jikina zaki qaunaceni domin Allah kuma zaki zama farin cikina" da wadannan kalaman ya rinqa shigewa jikinta yana sarrafata duk da mugun tsoron da takeji amma ta kasa yimasa gardama saboda ko motsi yaga tayi sai yace “kada kicemin aa Nimrah a matse nake wlh" sosai ya rinqa sarrafata yana lasheta da harshensa yana tsotsar qasanta da wani mahaukacin salo da yasata batasan sanda ta qara sake masa kai ba ya rinqa danna harshensa a pupsy dinta.
Sun dauki sama da awa guda kafin ya fara shigarta wannan karon yaji dadin yanda ta rinqa sakar masa jiki saboda haka shima yayi mata amfani da hikima wajen shigarta, yana shigarta ta qanqameshi taja wata ajiyar zuciya ya dago kansa ya kalleta yayi kissing kuncinta yaci gaba da cinta da salo kala² da farko Nimrah ta dauka abin nasa wasane amma daga baya da taji yanda yake qara zage qarfinsa yana qara azama yana nishi yanashan yaji yana caccakarta da dukkannin salonsa ai batasan sanda tasa kuka ba saboda azabar sabuwa ta dawo mata shikuwa yayi nisa tun dayan dare daya fara pompim dinta bai fahimci inda kansa yake da irin nishi da ihun da yakeyi ba saida aka fara kiran assalatu sannan ya dawo hayyacinsa kwana yayi yanacinta ranar Anisa ta gane batada wayo saida ta qwammace mutuwa da rayuwa a wannan azabar ta suma yakai uku wahala tana dawo da ita sai yanzu ta fara ganewa ashe da gaskene abinda tatabajin Nabila tana fadawa qawarta tana cewa Ishaq jarababbe ne na bugawa a takarda tana hawaye tace idan ya fara sex da mace kwana yakeyi yanayi kuma hakan bazai hanashi nema da safe ba kafin ya fita.........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
Wattpad-realfauzah
Gmail-fauzahtasiu41@gmail.com
*free Page 9*
Da safe data tashi bata tarar dashi a dakin ba ta bude idonta a wahalce ta qarewa dakin kallo kafin ta yunqura daqyar ta nufi bathroom tayi wanka ta fito tayi sallah ta sake kwanciya bacci me nauyi ya dauketa, bugun qofane ya tasheta ta miqe a gadon daqyar ta bude qofar dakin ta nufi ta parlourn ta bude bata ida budewa ba taji an dauketa da mari tayi saurin dafe gurin tare da dago kanta Nabila tagani tsaye akanta tana jijjiga jiki tace “wato kin gama rainani ko saboda tsabar iskanci har 11:00am kina kwance kina baccin asara bayan tun shekaran jiya na fada miki yau zaki kaimin dinki sannan zakiyimin guga ko?"
Hawaye ne ya zubo mata tabi bayan Nabila da kallo harta wucce ta juya da nufin bin bayanta taji ya riqo hannunta ya janyota jikinsa yace “babu inda zakije kizo kiyi break ki kwanta" kallonsa tayi da sauri tace “idan banyi mataba dukana zatayi yallabai ka taimaka kabarni naje nayi mata..." Hannunsa ya dora a bakinta yace “ina zuwa" yana fadin haka ya juya ya fita da sauri ya nufi bangaren Nabila ya shiga ya tarar da ita hakimce saman kujera tanashan cocar aouct ya zauna a gefenta ta dago ta kalleshi tace “ka tashi lfy" shafa sumarsa yayi yace “lfy lau ya gda"
Batace komai ba sai kallonsa da tayi ta kawar dakai yace azumi saura sati biyu ki kawo kayan naki idan na fita sai nakai miki dinki Anisa batada lfy fah sosai abar tausayi ce jiya bayan fitarku saida nakaita asibiti faduwa tayi a qafar bene ta dauko abinci zata kawomin daqyar take tafiya gugar kuma kibawa Hameedu yayi miki bazata iyaba" tabe baki tayi tace “kaidai ka sani ai dama duk wani raini da yarinyar nan takeyi mana a gdannan kaine ka siya mana"
Miqewa yayi ya fice ya nufi bangaren Farida sarkin qorafi yana shiga tace “jiya nayita kiran wayarka baka dagaba aida na mutu da shikenan hankalinka ya kwanta" murmushi yayi yace “jiya a sama ta bakwai na kwana ni kaina ban fahimci kaina ba saida asuba" wani malolo ne ya tokareta yace kiyimin list na abinda kike buqata a bangaren nan" hayayyaqo masa tayi tana fadin “banaso arziqinka na banza da wofi na zalumci ka riqe kayanka"
Murmushin takaici yayi ya fice ya koma dakinsa ya dauki abinda zai dauka ya fice daga gdan ya nufi asibitinsa, itakuwa Nimrah tunda ya fita daga bangaren nata ta koma ta zauna a parlourn ta bude abubuwan daya kawo mata da alamun ma breakfast dinsane baici ba ya kawo mata tunda dama yasan indai Nabila ce keda girki to batayi da kowa saidai su shiga kitchen suyi nasu shiyasa yasa kuku yayi masa na musamman ya kawo mata ta zage taci abincinta sosai ta kwanta a saman kujerar dake parlourn tana tunanin rayuwa da haka har bacci ya dauketa har biyu na rana babu karen daya leqo bangaren da take yaji ko lfy bata fita ba.
Ita kuwa dama ta samu ta rinqa kula da kanta har ta samu zugin da takeji ya disashe ta fara taka qafarta sosai tayi wankanta ta shirya cikin wasu riga da siket na Englishwears tayi kyau sosai ta daure kanta da band ta shiga dan qaramin kitchen din ta dauki sauran naman daya kawo mata jiya ta dawo ta faraci bataci na kirki ba sai freshyo din da tasha ta debe ta dawo ta kwanta har biyar taji ana bude qofar baya ta miqe ta zubawa qofar ido sai taga ashe Ishaq ne ta sauke ajiyar zuciya hakan yayi daidai da lkcn da shima ya sauke tashi ya tako a hankali gabanta yace “ki shiga ciki zaayi aiki a parlourn nan" bai tsaya jin me zatace ba ya fita.
Bai jima ba ya dawo suka fara fitar da kayan dake bangaren gaba daya saida aka fara daura qatuwar TV ta bango aka hada komai nata sannan aka zuba kujeru da labulaye akasa flowers aka ajiye A.C central sannan ya shiga yace ta fito fitowa tayi tasa hijjab dinta har qasa tana qarewa parlourn kallo cikin abinda baifi rabin awa ba komai na parlourn ya canza tayi ajiyar zuciya lallai kudi yana aiki ta fada a zuci qasan zuciyar tata cike da tunanin halin da yakeson jefata na tashin hankali tsakaninta da matansa.
Shima dakin saida aka canza komai hatta labulayen sannan aka zuba kayan wanka a toilet din aka Koma kitchen shima aka kwalkwaleshi tsaf suka fice da masu aikin bai jima ba ya dawo parlourn ya dauki wani fitinannen sanyi da qamshin sabunta, ji tayi ya riqo weast dinta ta baya za zura hannunsa cikin rigarta yana wasa da cibiyarta yana wasa da yatsansa a ramin cibinta yace “kin dace da bangarenki saidai yayi qarami daki biyu ne kawai" qasa tayi da kanta tana wasa da jelar gashinta tace “amma bakajin tsoron su Hajiya su ganka kana shigowa nan" daga mata kai yayi yace “ni banaji" ajiyar zuciya tayi tace “nidai inaji gsky ka daina shigowa kaga yanzu ma wannan kayan da kasa nasan sai sunyi min duka nida kabar gurin yanda yake inajin tsoro Allah yallabai"
Murmushi yayi yace “mijinki yanajin yunwa matsoraciyar amarya" kallonsa tayi zatayi magana ya dagata ya shigar da ita dakin ya azata a gadon da hatta katifa saida aka canza ya dora bakinsa a bakinta ya fara aika mata da zazzafan kiss yana zuqo harshenta tare da shafa kanta yace “kinsan abinda nafi tsana a rayuwata?" Rintse idonta tayi tace “nidai kayimin hqr ka bari na gaji yallabai" rufe mata baki yayi yace “wannan abinne banaso akan haqqina a rinqa yimin magiya Anisa duk abinda zamuyi dake ki saki jikinki kada kike hanani zakike shan wahala"
Sanin da tayi batada ceto sai Allah shiyasa kawai ta saduda ta qyaleshi ya rinqa sarrafata tana jinsa har yakai ga biyan buqatarsa tasha mamaki da taji bataji gigitaccen zafin da takeji ba shikuma ya ringa hada gumi yana nishi duk da sanyin Sabuwar A.C da take busasu bai saurara mata ba sai wajen takwass da rabi ya rungumeta yanata sakin ajiyar zuciya yana shafa bayanta ita kuma tana hawaye da haka har ta fara rarrasuwa ya dagata sukaje sukayi wanka ya shiga kitchen ya dauko tarkacen ciye²n daya taho mata dashi ya zube mata sukayita fama.
Saida yaga ta qoshi sannan ya fice daga dakin bayan ya kunna mata kallo yace mata zaije duba wani aiki bambarakwai taji abin ta duba loto ta dago ta kalleshi batare data shirya ba tace “tara da rabi fah yallabai dare yayi" kallonta yayi da sauri a mamakance saboda sabon abune a gurinsa tunda yake tsakanin Farida da Nabila babu wacce ta tabayi masa mgn akan fitarsa da dare.
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
Wattpad-realfauzah
Gmail-fauzahtasiu41@gmail.com
*Free Page 10*
_Wannan page shine qarshen kyauta_
Komawa yayi ya zauna kusa da ita yace “bakyaso na fita Anisa?" Dagowa tayi da sauri ta daga masa kai ya kawar da idonsa kawai yayi murmushi me hade da qwallah ya miqe zai fita ta ruqo hannunsa tace “kayi hqr yallabai ban fada da niyyar bata maka raiba kawai ina tsoron kada yan fashi su tareka ne"
Sake kallonta yayi kawai sai yaji ta bashi tausayi ya janye hannunsa a hankali yace “kada ki damu zan dawo lfy Anisa ki kulamin da kanki kinji" daga masa kai kawai tayi ta koma ta kwanta shikuma ya fice da sauri ya nufi bangarensa ya dauki pistol dinsa ya fice yana kiran Idi drivensa yace yazo yakaishi central hotel, baiyi masa musu ba yasan camama ce ta samu suka tafi suna tafe ne Idi yanata zuba masa surutu tare da bashi labarai daya kamata yayi dariya amma sai yaga hankalinsa baya gurinsa har sukaje sukayi parking ya kalleshi yace.
“Da alamun yau su Hajiya sunyi tsiya yallabai" ajiyar zuciya yayi ya bude motar ya fita yace “ka kulamin da Anisa may be sai zuwa dare zan dawo kada ka yarda wata tasata aiki a gdannan ba lfy ce ta isheta ba" yana fadin haka ya fice da sauri ya shiga cikin hotel din yana shiga ya karbi mukullin dakin da Austin babban yaronsa yayi masa booking ya bude ya shiga ya fada gadon ya zubawa silling ido haka kawai yakejin ransa da zuciyarsa babu dadi ji yakeyi kamar ya canza qaddararsa ya rasa meyasa ya kasa daina Busy a rayuwarsa yasani indai don kudi yakeyi to ya samu kudin da bashiba jikokinsa ma bazasuyi talauci ba qudurin dake binne a qasan zuciyarsa shine ya hanashi dainawa kuka shine yasashi qin yarda matansa su haihu duk da a qasan zuciyarsa yanason haihuwa fiye da tunani.
Haka ya kwanta yanata tufka da warwara yanzu abu daya yake addabar zuciyarsa Anisa yasani baitabajin yanason yarinyar a qasan zuciyarsa ba amma yana mugun tausayinta yanason faranta mata fiye da kowacce mace a duniya yanajinta a jikinsa musamman yanzu da ya kasance ya dandano zumarta yaji abinda yakeso yaji game da ita, ji yayi ana knowking qofar ya miqe da sauri a mamakance ya dauki wayarsa missed call har biyar baiji ba yana dubawa yaga Oga Hashim na yawo akan screen din ya daga a kasalance yace.
“Ya akayi ne oga" ajiyar zuciya yayi yace kazo ka budemin qofa tun dazu nake bugawa kanajina" miqewa yayi ya bude qofar suka kalli juna kallo irin na manyan kwari Ishaq ya matsa Hashim ya shigo ya qarewa dakin kallo ya juyo ya kalli Ishaq din yace “nayi tunanin ma wata babyn ka qwamushe anata kiranka kanaji" share zufan goshinsa yayi yace “dame kazomin yanzun?" Murmushin isa Hashim yayi yace “banji alert ba kuma nasan ka gama da account din Senator Dalhat tun a daren jiya" murmushi yayi ya koma ya zauna ya dauki system dinsa ya bude yayi yan siddabarunsa ya dago ya kalleshi yace nasan zakazo shiyasa ban tura maka ba yaran da sukayi aikin su hudune kowanne zan tura masa 500 dollars saura 2000 dollars ya zaayi da ita?"
Murmushi yayi yace “shege kanka naja nayi tunanin aikinnan zai bamu kashi fah yanzu dai kawai muyi 50 50 shikenan ko?" Murmushinsa yayi me tsada yace bana buqata 200 dollars kawai zan dauka zan shigar da sauran account dina na sirri" shiru ce ta ratsa kafin Hashim ya dago yace “an gama mgnr kudi mu dawo maganar gsky ina ajiyata dake gurinka?" Yasan me yake nufi amma saiya waro ido waje yace “wacce ajiya kuma ai babu komai naka a gurina..." Katseshi yayi da sauri yace “dakata mallam kanason ko yaushe sainayi maka bayani akan abinda ka riga ka sani to ina mgn akan Nimrah ne hqr na ya qare inason kabani ita zuwa yanzu kam ai zata iya daukar kowanne irin namiji..."
Wata uwar tsawa ya daka masa da baitabajin abokin nasa kums yaronsa yayi ba yace “ya isheka Hashim banason mgnr banza haka mukayi dakai da zakace na baka Anisa, nawa Anisa take yarinya ce danya fa to kama cire wannan tunanin a ranka ba yanzu nayi niyyar sadaukar maka da budurcinta ba ko zanbaka sai lkcn da naga dama saboda ikona ce kai bama zan bayar ba kayi duk abinda zakayi rayuwar marainiyar Allah kuma amanata bazata taba zama fansa ga rayuwar wata ba..." Yana fadin haka ya fada bathroom ra kulle zuciyarsa na tafasa yanajin wani daci yana taso masa wai ya bashi Anisa tayaya ma zai iya bashi ita shidin ai yafisa buqatarta kuma tamafi dacewa da zama dashi shi zai iya yimata adalci tunda har yanzu da burbudin imani a zuciyarsa amma Hashim kasheta zaiyi"
Haushi ne da baqin ciki yasa Hashim buga qofar da qarfi yace “haka kace ko Ishaq? Kasanni kafi kowa sanin aikina zan dauketa ta qarfin tsiya kuwa zanyi duk abinda nakeso da ita kuma na kasheta idanma wani quduri kake dashi akanta" yana fadin haka ya fice shikam yanajinsa baice masa qala ba saidai masu gadin gdan daya kira ya sanar dasu kada subar kowa daga yanzu zuwa safiya ya shiga gdansa.
So shima Hashim din bai nufi gdan ba saboda a tunaninsa kawai matan abokin nasane suka charger masa kai shiyasa yaketa masifar nan kai tsaye gurin sharholiyarsa ya wucce, inda shikuma Ishaq ya dauki system dinsa ya fara aikin goge duk wani bayani dazai bayyanashi a duniya ya qirqiri sabon account sannan yayi hacking account din wani babban barawon gomnati ya fara yimasa barna a ciki saida ya gama abinda yayi niyyar yi sannan ya Allah sake cire komai ya koma ya kwanta saboda zuwa lkcn uku da rabi na dare.
Baijima da kwanciya aka kira sallar asuba ya tashi yayi alwala yayi sallarsa sannan ya tattare kayansa ya fice ya nufi asibitinsa yayi ayyukansa kamar yanda ya saba ya biyawa wadanda zai biyawa kudin aiki ya siyawa wasu magunguna sannan ya fice ya tafi gida qarfe shidda da rabi dan taxi din ya tsaya a qofar gidan ya fito yabashi kudinsa ya bude qofar ya shiga ya mayar ya kulle kowa yana bacci sai Stanley me gadinsa da yake ido biyu sai Nabila datake tsaye jikin window abin duniya ya dameta kwanaki biyunta na girki har tayi ta gama yar magiyar ma da yakeyi mata akan ta bashi haqqinsa bata samu ba.
Tsayawa yayi a tsakiyar harabar gdan bayan ya shiga get na biyu yana kallon gdan tsaf a niyyarsa kai tsaye bangaren Amaryarsa zashi amma jikinsa ya bashi ana kallonsa saboda haka ya juya ya nufi part din Farida ya bude da spear key din hanunsa ya shiga da sauri ya toshe hancinsa saboda qarni da qaurin daya daki hancin nasa ya fara kallon parlourn a fusace ya hango flat a saman kujera da peppesoup din kifi qasa kuma ga dankalin turawa da kwai duk tazubar dashi a parlourn kamar ma da gayya tayi cije lebe yayi ya girgiza kai ya nufi cikin dakin ya bude ya shiga shikuma sai warin yawu yakeyi ya rinqa bin bangon dakin da kallo duk an tofesa da yawu nandanan yaji zuciyarsa na tashi yayi baya da sauri, daidai lkcn data tashi taga fitarsa tayi tsaki ta juya baya tace "kaidai ka sani anjima zanzo kabani kudin wankin qafa dana qyaran gashi"
Yana fitowa Nabila ta koma daki ta kwanta a tunaninta nan zaiyi amma sai taji shiru shikuwa zuciyarsa ce ta raya masa yaje yaga halin da Anisa take ciki dalilin da yasa ya nufi bangarenta kenan ya sanya key ya bude ya shiga ya saki ajiyar zuciya parlourn sai qamshin freshner yakeyi komai a mazauninsa yayi murmushi ya shige ciki ya bude qofar dakin ya zuba mata ido tana kwance a gadon taja bargo ta rufe jikinta tanata baccinta cikin kwanciyar hankali.
Takawa yayi gaban gadon ya zauna a gefenta ya sanya hannunsa ya janye bargon ya zubawa qirjinta ido yana sauke ajiyar zuciya kyakkyawar yarinya saboda shi mahaukaci ne zai dauka ya bawa azzalumin mutum irin Hashim wani kishine ya taso masa daya tuna matsayin mata fa take a gurinsa wani qaton banza yake fadin zai kwanta da ita, toshe kunnensa yayi yana girgiza Kansa wannan shirmene ma bazai taba yuwuwa ba.hannunsa yasa ya kama boobs dinta a hankali ya fara murzawa hakan yasata saurin bude idonta ta janye jikinta da sauri ya zuba mata ido taja blanket din ta rufe qirjinta da babu ko bra saboda ciwon da nipples dinta yakeyi mata, a hankali yace “kinyi sallah?" Daga kanta tayi tace “ina kwana" murmushi yayi ya amsa mata tare da cewa “me kika girka mana?"
Shiru tayi tana wasa da yatsanta ya kama hannunta ya riqe yace “na dawo cikin aminci babu abinda ya sameni kinyi farin ciki da hakan?" Saurin daga masa kai tayi tayi masa murmushi tare da miqewa ta nufi bathroom yabi bayanta da kallo yarinya ce qarama amma ta hada kayan ni'ima a kasalance ya rinqa bin qofar da kallo har ta fito daure da towel tana tsane gashinta da dayan ya zabura ya miqe yace “zo kiji wani abu" noqe kafada tayi ta turo bakinta gaba ya taso da sauri ya fara rage kayan jikinsa yace “kefa amarya ce ki bani kulawa kawai" sunkuyar da kanta tayi yayi saurin kallon fuskarta yaga shatin yatsu rudu² ya kalleta da sauri yace “waye kuma ya kuma marinki" qasa tayi da kanta taci gaba da shafa manta zuciyarta na tafasa, sake matsowa yayi jikinta yace “nasan bazai wucce Nabila ba ko?" Saurin daga masa kai tayi tace.
"Nida karinqa barina inayi mata aikinta jiya kace kada nayi mata kuma kajamin duka kaga fa bayana" bude masa gadon bayanta tayi yayi saurin rintse idonta yace “ke garin yaya kika bari tayi miki wannan dukan meyasa bazaki rinqa ramawa ba dame ta dakeki?" Hawayen da taketa qoqarin tarewa ya zubo mata tace “duk ba kaine kajamin ba ni bansan meyasa kazo ka aureni ba kuma kaqi fadawa matanka aurena dakai nifa gsky banaso kake shigowa bangaren nan kaga jiya ma saida aunty Farida ta titsiyeni tace na fada mata aikin me nayi maka ka canzamin komai na dakinnan kuma ka sallami Samira" durqushewa tayi tasa kuka tace “wlh na gaji ka daina shigowa ka daina yallabai zaka haifarmin da matsala inajin tsoron su fahimta kafin ka fada musu"
Tunda ta fara mgnr ya kafeta da ido yana kallon dan qaramin bakinta harta gama ya dagota ya zare towel din jikinta ya durqusa ya buda qafarta yayi kissing vulvo dinta ya sauke numfashi tare da janyota jikinsa ya fara sarrafata take salon ya sauya ta karbi saqonsa sosai kuma ta sakar masa jiki ya biya buqatarsa sannan ya biya mata suka huta sukayi wanka ya miqe ya shiga kitchen ya dafo mata tea ya dumama mata naman daya kawo mata jiya ya dawo ya rinqa bata a hankali tanaci har saida ta qoshi sannan ya takura mata a bashi shima ya rinqa janta da hira har ta saki jiki dashi sunata wasanninsu yace “ki rinqa qoqarin qwatawa kanki yanci Anisa kema matace kamar kowacce mace a gdannan kada ki ragawa duk wacce tazo miki da raini kinji" kallonsa tayi da manyan idanunta tayi qasa da kanta tace “ni babu ruwana bazan iyaba" murmushi yayi yace “zakuwa ki dade a wahala”
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
Wattpad-realfauzah
Gmail-fauzahtasiu41@gmail.com
*Free Page 11*
Miqewa yayi ya fice yana cewa “bazance dole ki qwaci yancinki da kanki ba amma babu abinda zanyi miki kece zaki bayyana kanki a matsayin matar gda nikuma sai na tabbatar mawa duniya banida matsala dake in kinso muyita zama a haka akwai lkcn da dakanki zakiso ki bayyanawa duniya kema matace kamar kowacce mace" ficewa yayi da sauri ita kuma tabisa da kallo batare da qwanyarta takai mata kanta wajen tunanin abinda kalamansa suke nufi ba tabe baki tayi a ranta tace “ni banma yarda da quality din aurena dakai ba kawai dai don nasan bazakayimin qarya bane.
Da wannan tunanin ta tashi ta koma dakinta ta gyara tana tsaka da gyaran taji ana buga qofar kamar zaa balleta ta fito da sauri ta bude saboda tasan tana tambayar waye tajawa kanta bala'i, ja tayi da baya Farida ta kalleta sosai kallo irinna tuhuma tace “me Alh yazo yayi anan yanzu?" Gabanta ne ya tsananta faduwa cikin in-ina tace “umh...yazo.. ya duba A.C ne yagani ko tanayi" “mtssss" taja tsaki tare da cewa “munafurcin banza da shine yake dubawa da bazai sa yara su duba masa ba" itadan Nimrah batace komai ba saboda tsoron abinda kaje yazo takeyi.
Saida Farida ta zagaye ko ina ta duba hatta kitchen saida ta shiga tace “kutmar ubancan harda kayan abinci ubanme zakiyi dasu?" Hawayene suka shiga zubo mata tana sharewa jikinta na rawa tace “nima bansani ba kawai dai naga ya kawo ne" cije lebe tayi ta fita daga kitchen din tana cewa “kizo kiyimin farfesun hancin saniya kisa mata yaji sosai sannan ki hadamin lemon karas kada kisa suger zuma zaki zuba yawwa ki gyaramin kitchen dina da parlour na kamar yanda kika gyara wannan"
Itadai bata iya cewa komai ba sai dagakai da takeyi tana fita ta zube akan kujera saboda daqyar take tsaye akan qafafunta tana mayar da numfashi ta daga kai ta kalli agogo goma da rabi na safe, ta girgiza kai tasan yau ta kadewanta har gashin kanta jiya dai da shekaran jiya dake girki ayagi ne sarkin masifa ta huta sai sabuwar masifar data sameta ta megidan daya riqe mata wuta ya hanata sakat, tashi tayi da sauri saboda tunawa da tayi Hajiya Farida babu abinda ta tsana kamar tace kayi mata kaza ka bata lkc.
Dakinta ta shiga ta dauki mayafin doguwar rigar jikinta ta yafa ta hade gashinta da yake baje saman gadon bayanta ta sanya takalminta flat ta bude qofar ta fito daga bangaren nata ta kulle ta danyi tafiya kafin ta fito asalin tsakiyar gdan me bangare uku manya da daya qarami qaramin shine nata manyan daya nasa biyu na matansa tana tafene kawai cikin qarfin hali ita daya tasan me takeji ji takeyi kamar zata gurde saboda tala talar da qafafunta sukasha a kwanaki biyunnan.
Tana zuwa bangaren Nabilan sukuma suna fitowa riqe da hannun juna tanata zuba kwarkwasa dagowar da zatayi idonta ya fada cikin nasa ya daga mata gira ita kuma Nabila ta jefeta da wata muguwar harara ta daka mata tsawa tace “dallah banza shashasha ki bacemin da gani anan kin wani kafemin miji da ido saikace mayyah wama ya sani ko mayyarce ke kika liqe mana" da sauri tayi qasa da idonta tanajin wani abu yana taso mata sosai kalaman Nabila sun fara yi mata tsaurin da bazata iya cigaba da juresuba hawaye ne suka zubo mata sharrr tayi saurin barin gurin ta nufi bangaren Farida jikinta a matuqar sanyaye tunda take a rayuwarta bata taba ganin macen da batasan darajar dan adam irin Nabila ba kowa a gidan bayajin dadinta saboda fadanta.
Bude qofar parlourn Faridan tayi taja tayi turus yanda taga parlourn yayi mugun daga hankalinta komai a watse a inda taga dama madara ta zube a saman tiles amma babu tunanin gogewa can gefe bawon ayaba wani gurin an bare tuffa an zubar da bawon, sunkuyawa tayi tundaga bakin qofa ta fara dauke kayan da suke qasa tana ninkewa ta gama hadasu taje ta zuba a abin zuba kayan wanki ta koma ta soma gyaran parlourn daya dauketa kusan awa daya da rabi saboda baqar qazantar da take cikinsa tana gamawa mandiyar na fitowa anci uwar kwalliya cikin wani yadi brown dinki riga da zani tayi kyau sosai farar fatarta data dahu da bleaching na manyan kudade tayi kyau cikin yadin.
Tana saukowa daga benen ta yatsina fuska tace “ina farfesun da nace kiyimin yunwa nakeji" cikin sanyin muryarta tace “yanzu zanje nayi parlourn na fara gyaraw..." Bata gamaba taji saukar yatsunta a fuskarta tace “bansan meyasa kika rainani ba Nimrah ban isa nace kiyimin abu kiyishi a cikin lkc ba yanzu ubanki zanci nadai fahimci so kike ki kasheni ki huta, dolene gyaran falon nakine ko nawa wawuya dake" zamewa tayi qasa ta zauna saboda rawar da qafarta takeyi mata idan tayi wasa nan gaba kadan bazata iya tafiya da qafafunta ba, tsawa ta sake buga mata tace “kije maza na baki 30 minutes ki hadomin komai ki kawomin ga wankina can kije kiyi idan kinga dama"
Tana fadin haka ta zauna tana tsaki taja remote ta kunna kallo tana wani kumbura ita a dole anyi mata laifi, miqewa tayi daqyar tana shafa gurin data mareta abinka da farar fata har gurin ya sake tashi shatin hannunta sun fito tarr akan fuskarta, kitchen din ta shiga ta bude freezer ta dauko naman iyakar hangenta itadai bataga hancin saniya ba, gyara naman tayi ta debi kayan miya ta gyara tayi blending ta dora tukunya ta hada komai yanda ya kamata ta dauki karas din ta gyara ta kankareshi ta yanyanka tayi blending dinsu ta hada mata komai yanda tace ta kashe gas din ta sake zama tana mayar da numfashi.
Kiran da taji ta fara qwala matane yasata tashi da sauri ta hada kayan ta fita ta ajiye mata a dinning ta qarasa parlourn ta tsugunna tace mata “na gama" kallonta tayi a wulaqance tace “kin taimaki kanki da kika gama ya qafar taki kuwa" wani abu ya caki zuciyarta wai ya qafarta dacan batasan bata da lfy ba sai yanzu data gamayi mata abinda takeso, bata amsa ba sai diban kayan da tayi zata fita tace “kin zuba nakine?" Girgiza kai tayi tace “na qoshi" tana fadin haka tayi wuf ta fice ta nufi inda injin wankin yake ta fara wankewa tana matsewa tana tarawa a bocket harda pant din period dinta duk aciki Nimrah ga mugun qyamqyami amma harta saba da ganin wannan qazantar ta Farida.
Tana matse wata rigar sanyi taji an tsuguna an karba ta dago da sauri ta sauke ajiyar zuciya ganin Alh Ishaq ne ya karba ta sake masa tare da janyewa ta zauna tana mayar da numfashi saboda tasha wahala sosai duk da bada hannunta tayi wankin ba amma taji a jikinta ya ajiye rigar tare da daukan kayan zaije ya shanya ta riqeshi da sauri tare da miqewa tace.
“Nashiga ukuna yallabai kada kajamin wata jarabar wlh kasheni yau zasuyi bani zan iya shanyawa" wata uwar harara ya watsa mata yace “ki shige kije kici abinci a part dinki duba ki gani uku saura baki zauna ba tun safe kike wahala waike baki kishin kanki zaki zauna kinayiwa kishiyoyi bauta akanme dubi fuskarki yanda ta kumbura saboda kuka?" Yanda yayi mgnr ne yasata dauke hanya ta nufi part din nata saboda dama tayi mugun gajiya numfashinta har daukewa yakeyi.
Tana shiga batabi takan abincin ba ta cire rigarta ta kwanta a saman kujera tana dafe da qirjinta tana sauke ajiyar zuciya sosai ciwo yakeyi mata, tananan kwance har hudu tayi ta miqe daqyar dafe da qirjinta ta nufi cikin dakin tayi wanka ta canza kaya ko mai bata shafa ba ta dauki sallaya ta tayar da sallah tana sallar ya shigo ya tsaya ya zuba mata ido yanajin tausayi da qaunar yarinyar a jikinsa tana idarwa ya sauke ajiyar zuciya ya tsugunna ta kamo hannunta da tausasan yatsunsa ya sanya daya hannunsa ya dago kanta kawai sai yaga idonta cike da hawaye yasa hannun da sauri ya share mata hawayen yace “meye kuma abin kukan?"
“Qasa tayi da kanta ta janye a hankali ta koma gefe tace banaso Yallabai ka tafi gurin matanka kada kajamin matsala a rayuwata" kallonta yayi da sauri baisan sanda yace “ni kuma na bari tawa matsalar tayita hauhawa ko?" Sake dubansa tayi idonsa cikin nata yace “inada matsaloli da yawa a rayuwata Anisa kibini a hankali zanyi miki komai na rayuwa zan baki kulawa sosai Anisa ki gane inada matsala a rayuwata"
Kamota yayi sosai ya hadata da jikinsa yace “har kullum bazan daina fada miki kiyi qoqarin qwatar yancinki" bai bata damar cewa komai ba ya janyo abinci zai fara bata tayi saurin cewa nidai na roqeka kayi hqr ka sanar da matanka kayi aure gara matsalar dazan fuskanta yanzu akan wacce zan fuskanta a gaba idan suka fahimci munci amanarsu ka aureni batare da saninsu ba" hade bakinsu yayi waje daya ya saqalo harshenta cikin nasa yana dannawa a hankali yana saki ruqo labbanta.
Lumshe idonta tayi tare da fara qoqarin janyewa ya matseta sosai yana tsotsar bakinta kamar ya samu alewa tausasan lips dinta suna qara fusgarsa, sun dade a haka yana wasa da ita sosai yanda zataji salonsa a jikinta sannan ya janye jikinsa a hankali daga nata idanunsa na lumshewa saboda feels yace “kici abinci ina iya hqr da komai banda zama da yunwa" to itama batayi musu ba ya janyo kayan ciye ciyen ya rinqa bata a baki tanaci tun tanajin kunyarsa harta ware taci sosai ta miqe ta shige bathroom tayi brush ta dawo lkcn biyar saura ta fita parlourn ta zauna shikam ya fice daga part din ta kunna kallo tanayi tana danna qirjinta har akayi magrib tana zaune ta tashi zatayi taji ya bude qofar ya shigo yace “kada ki tayar da sallar nan je kisa kayanki kizo ki rakani unguwa zan fita na jiraki a qarshen layin nan maza ina jiranki"
Dagowa tayi ta kalleshi ya dora hannunsa a bakinsa yace “abu na farko dana tsana a rayuwata musu koda wasa kada nace miki kiyimin abu bayan nasan nafi qarfinsa kicemin aa zanyi fushi dake fushi me tsanani" ficewa yayi ta matsa jikin window ta leqa har yakai qarshen rumfar motocin gdan ya dauki wata fitinanniyar mota ya fice tananan tsaye sosoro zuciyarta cike da tsoro 7:12pm tace zata fito to ina zatace zata?"
Zuciyarta ta rinqa ayyana mata to ai dama shine kadai zai tambayeki ina zaki kuma shine yace kije din nasihar mahaifinta tana dawo mata lkcn da aka sanya auranta da jabiru kafin a zugeshi ace Innanta mayyah ce yace ya fasa auranta, inda yake cewa da ita “Anisa babu wani gata da zakiyimin kiyiwa innarki bayan bama raye sai addu'a bayan ita kuma shine kiyiwa duk wanda Allah ya zaba miki a matsayin miji biyayya kibi umarninsa sau da qafa yi nayi bari na bari tabbas idan kikayi haka to kin gama biyanmu duniya da lahira domin bakida gatan daya fishi wataran zaki wayi gari bana raye kamar yanda kika taso babu mahaifiyarki"
Da sauri ta saka kayanta ta fice daga dakin ta kulle ta fito harabar gdan lkc zuwa lkc tana dauke hawaye a idonta, abin mamakin shine duk inda ta gifta saidai taga hadiman gidan sun dare sun bata guri tana zuwa bakin get din Austin ya bude mata qaramar qofa ta fice da sauri ta fara tafiya a gajiye ta nufi qarshen layin, tafiyar da dan nisa saboda haka da yaga ta bata lkc batazo ba yayo baya ya taka burki a daidai inda take ya bude motar ya fito ta tsaya tare da zuba msa dara² idanunta da sukayi ja saboda kukan da tasha yau.
Bata tsammata ba saiji tayi ya dagata cak yayi kissing dan qaramin bakinta ya bude barin mai zaman banza yasata ya rufe ya zagaya ya shiga yaja motar a guje ya fice daga layin tafiya sukayi sosai kafin taga ya fara rage gudu ya juyo ya kalleta yayi murmushi yanajin wani dadi aransa yau zai kwanta da ita cikin nutsuwa batare da tunanin takurar wani ba, wani babban guri taga ya nufa wanda ya wadatu da haske kamar rana can saman gurin an rubuta WELCOME TO GREEST da manyan kalmomi cikin gurin taga ya nufa yayi parking ya juyo ya kalleta yaga yanda tayi tsuro ya kamo hannunta yace “cool down Anisa fito muje muyi sallah mu kwanta yau bacci nakesonyi da wuri" budewa yayi ya fita ya zagaya ya bude mata ya fito da itaya riqe qugunta ta janye a kunyace tace “kayi gaba zan taho" kanne mata ido yayi yace “idan kuma naga dama anan din ma nayi komai"
Ganin yanda yake binta da wani mayen kallo yasata ja baya a hankali yayi saurin riqota ta baya ya hadata da jikinsa yace “kinyi a rayuwa komai naki abin burgewa ne inayinki amaryar sirri" daga haka baikuma cewa da ita komai ba ya kama hannunta suka nufi cikin hotel din dama anyi masa booking key kawai ya karba suka shiga hawan farko ya sanya key ya bude ya shiga ya qarewa dakin kallo ya juyo ya hangeta a tsaye jikin qofar ya zube a saman kujerar yace “ohhh gud! idan kin gama ki rufo qofar kizo ki ragemin kayannan sunyimin nauyi da yawa" wani kallo tabisa dashi ya sake daga mata gira yace “so nake komai naki ya zama irin nawa" shiga tayi a sanyaye gabadaya a tsorace take dashi tana tunanin wannan haduwar tasu sallah yajasu sukayi harda nafila raka'a biyu yayi musu addu'o'i.
Zama tayi a qasa tana wasa da zara² yatsun qafarta ya zamo ya dawo qasan yace “ina son komai naki Anisa" zuba masa ido tayi idanunsu sarqe da juna yana aika mata da wani irin kallo dayake kashe mata jiki, matsawa yayi ya riqo hannunta sosai ya kama ya dora saman bottle din rigarsa yace cikin wata narkakkiyar murya “cire min ita Anee zafi nakeji" batare da tunanin komai ba ta fara cire masa bottle din bayan ta gama ya daga mata hannunsa ta qarasa zare masa rigar ya lumshe idonsa lkcn data sake sanya hannunta ta zare singlet din jikinsa ta ninke tasa a wardrobe.
Rungumota taji yayi ta baya ya dora habarsa a kafadarta ya sauke ajiyar zuciya ya dago rigarta ya zareta a hankali yana yawo da hannunsa a tsakanin bra dinta da mararta ya sanya bakinsa cikin kunnenta yana yawo da harshensa, a hankali ya jata har saman gadon ya kwantar da ita a saman qirjinsa yakai hannunsa ya kashe hasken dakin duhu ya mamaye dakin ya kamo hannunta ya tura cikin boxes dinsa ya sanya bakinsa daidai kunneta yace “naga canji don Allah Anee a gda nasan tsorone ya hanaki sakarmin jiki na mori amarci na yanda ya kamata yanzun kam dagani sai ke kuma na kashe miki wuta saboda karma kice kinajin kunyata, duk abinda nayi miki kema kiyimin shi kinji"
Yana rufe bakinsa ya fara canza mata movement sosai ta rinqajin shauqi dason kasancewa dashi yanda yake tafiyar da ita abin gwanin burgewa itama kuwa ta ware sosai ta sakar masa jiki har qara supporting nasa takeyi yanda zaiji dadi sosai tuni suka manta da komai ya manta da kwanan Farida ne ya dauka ya bawa Nimrah shi a ganinsa ai kwanaki bakwai zaiyi mata ita kuwa batamasan yanda abin yake ba kawai biye masa takeyi.
Sun dauki lkc suna wasanni sannan ya miqe da sauri ya kunna lamp jikinsa na rawa ya buda aljihun wandonsa ya dauki wasu kwayoyin magani ya dauko ruwa a freedge din jikin gadon ya balle ya dagota ya damqa mata a hannunta yace “maza sha" kallonsa tayi ya daga mata kai da alamun qarfafa gwiwa hakan yabata damar watsa maganin da batasan na meye ba a bakinta ta kora da ruwan, yayi murmushi ya karba ya aje ya kashe lamp din suka sake kwanciya, a wannan dare Nimrah ta gurzu kamar kubewa ta dandana kudarta ta tabbatar da cewa Ishaq dan bala'i ne na gaske bata qara raina kanta ba saida ya dagota ya dawo da ita samansa yaci gaba da gurzarta idan yayi yayi saiya kafa bakinsa a gurin ya tsotsa son ransa sannan ya sake mayar da dick dinsa, bai saurara mata ba saida yaga ta fara kuka sannan ya qyaleta ya dauki wannan maganin ya sake bata da taso yimasa gardama ma sawa yayi a bakinsa ya tauna ya juye mata a nata ya sanya ruwa ya kuskure nasa bakin ya sake dura mata sannan ya koma ya kwanta tare da janyota jikinsa tayi saurin janyewa daqyar ta shiga bathroom ta tsaftace jikinta ta dawo ta yarda pillow a qasa ta kwanta lkcn shi tuni yayi bacci, amma me ta kasa bacci saboda zuciyarta dataketa tunanin wannan qwayar daya bata before nd after mete amfaninta me take nufi? “to kodai irin qwayar da taji Hajiya Nabila tana waya tana cewa yana batace duk lkcn da zai kusanceta da bayan ya kusancetan kuma aitama tabajin Hajiya Farida tana fadawa qawarta cewa Ishaq ba abin tausayi bane ba haihuwace bayayi ba shine bayason haihuwa har take cewa lkcn tana amarya ta taba samun ciki ya dauketa ya kaita asibiti a zuwan zaayi mata awo sai akace cikin nata a bayan mahaifa yake wannan dalilin yasa aka cireshi tun daga lkcn ko batan wata bata qaraba kuma shi baya damuwa..........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: Visit to Like my Page-https://www.facebook.com/100753531623351?referrer=whatsapp
*DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*True life story*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* ️
( Ƴanci don cigaban Mata, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani yawan yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiy har zuwa ranar sakamakl_
_*Tsokaci*_
_Da Hausa nake mgn bada wani yare ba ban yarda budurwa ta karantamin littafi ba saboda badon ita nayishi ba kuma ban yarda acemin ga yanda zanyi ba domin ba tunanin wani nake rubutawa ba tunani nane da kuma shawarar wadanda suke da ruwa da tsaki a wannan harka ta rubutu._
_*Sanarwa*_
_Idan kina buqatar karanta littafinnan zaki biya kudinki single 200 VIP 500 ta wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
Wattpad-realfauzah
Gmail-fauzahtasiu41@gmail.com
*Free Page 12*
Ta jima tana tunanin abubuwa da yawa kafin taji motsinsa tayi saurin canza kalar numfashinta a zuwan bacci takeyi ya sanya hannu ya kunna lamp din ya ganta kwance a qasa ya sauke ajiyar zuciya tare da tashi ya shiga bathroom ya tsarkake jikinsa ya dawo ya duba agogo uku da kwata na dare, hannun yasa ya dagata ya dorata a gadon shima ya kwanta yana shafa bayanta haka har bacci ya daukesu dakkansu.
Asuba ce ta tashesa ya shiga ya dauro alwala yayi nafila raka'atainul fajri sannan ya matsa ya tasheta ta tashi daqyar cikin tsamin jiki ta nufi bathroom din ta sake wanka tayi alwala ta fito tayi nafila sannan sukayi jam'in sallar ya zame ya kwanta yabarta tana azkar dinta yanajinta cike da qauna da yabawa baitabajin haka a gurin daya daga cikin matansa ba har garama Farida ita tana qoqarin yin sallar akan lkc amma Nabila sau tari saiya matsa mata idanma ya matsadin saidai ta hada azahar la'asar magrib da isha shi yamasha tambayarta anya ma kuwa tana karanto fatiha cikakkiya a sallah.
Koda ta gama bata koma gadonba a qasa ta sake kwanciya ta hade jikinta guri daya ta rufe jikinta da hijjab dinta, yana kallonta amma baice mata qalaba saboda bayason ya takura mata sosai da alamun dauriya takeyi kawai bawai don tanada juriyar daukar lalurarsa 100% ba saidon bataso ta gaza masane, yarinya qarama amma masha Allah akwai wadar tarbiyya kamar goyon sahabbai, shima baccin yayi rungume da pillow Hajiyansa tanata haniniya amma haka ya rinqa mazewa saboda tsoron shiga haqqi.
10:00am ya tashi yayi wanka ya sauka yayo musu order abinda zasu karya ya karba yakai mata shikuma ya fice ya nufi asibitinsa saboda jiya kwata² bai shigaba yakuwa tarar da sabbin petient sunata jiransa ya fara dubasu wadanda zaa bawa gado aka basu wadanda zai rubutawa magani ya rubuta musu duk suka watse mutum daya ce ta dagula masa lissafi wata mace sa aka kawo da heart attack nandanan ya shiga rudu da tashin hankali nurses dinsa sukaga yana matsar qwallah duk wata walwalarsa ta dauke ya dubi matar ya dubi wani matashin saurayi dake jinyarta yaga yanda yaron yake kuka da hawayensa yana cewa dashi “yakai wannan likitan zuciya mai adalci da tausayin talakawa ka taimakeni adalcinka da tausayinka ya ratso cikin rayuwata kada mahaifiyata ta mutu sanadin gazawata na kasa samo kudin da zaayi mata wannan aiki wlh duk inda zan buga na samo na buga ban daceba yallabai banida kowa sai ita daya ni kadai ta haifa a duniya ta sadaukar da farin cikin rayuwarta domin tawa ta zauna da yunwa saboda ni badon komai ba saidon tanaso na zama mutum kamar kai burinta bai wucce na zama likitan zuciyaba Dr kada mamana ta mutu wlh bazan taba yafewa masu kudinmu dakai kanka ba muddin mamana ta mutu saboda rashin adalcin da tausayin masu kudin cikinmu da masu riqe da madafun ikon qasarmu...."
Wani irin tuquqi ne yake tasowa zuciyarsa yana malalar da wasu zafafan hawaye da baisan sanda suka tsinke masa ba yayi saurin zama tare da kamo hannun matashin saurayin dabai gaza 18 ba ya dora hannunsa akai ya saki kuka mai ban tausayi yace “wlh tallahi indai kudi zasu iya ceton rayuwar mahaifiyarka nayi maka alqawarin bazata mutu ba zan kashe ko nawane don ganin baka shiga halin dana shiga abaya ba dama saboda irinku nake nemansu"
Yana fadin haka ya miqe ya fara duba matar yana danna qirjinta tare dabawa nurses din umarnin su tafi da ita dakin hoto, babu bata lkc suka fita da ita yaron yabi bayansu shina yabisu da kallo yanajin famin ciwon wani miki daya dade narke cikin zuciyarsa ya cije lebe tare da share idonsa ya fita yabi bayansu, akan idonsa akayi komai tare da gano cewa aiki matar take buqata dazai kwashe maqudan kudade, batare da bata lkc ba ya shiga fafutukar inda zaa fita da ita ayi mata aikin saboda shi sau daya tak ya taba aikin zuciya duk da yayi nasara har award ya samu akan aikin amma baya sha'awar sakewa.
India ce ta fado masa kai tsaye ya kira wani abokinsa da suke harkar tare Dr Sharmah yayi masa bayanin komai tare da fada masa matar tana buqatar taimakon gaggawa idan baayi aikin nanda sati biyu ba zata iya rasa rayuwarta, take yayi masa alqawarin yimasa booking sukayi sallama ya fita ya fara fafutukar yanda zaayi akasamu a fita da matar cikin ikon Allah saida yaci qarfin aikin sannan la'asar tayi ya dawo asibitin ya tarar da yaron ya kama hanunsa yace.
“Yane sunanka qanina?" A sanyaye yaron yace “Khalifa" yayi murmushi yace “mahaifiyarka bazata mutu ba ka rubutamin sunanta da komai sannan ka rubuto sunan wanda zaayi tafiyar dashi zuwa India acan zaayi mata aiki" batare da bata lkc ba ya rubuta masa komai ya bashi ya kallesa yace “kaci abinci?" Qasa yayi da kansa yace “banida ko sisi sai taimakon Allah wani asibiti ne suka tatikemu har mashin dina da nake zuwa A.B.U dashi na siyar amma babu nasara" ajiyar numfashi yayi yace “ok biyoni" yaron yabi bayansa har zuwa gurin motarsa ya bude ya zaro kudi har naira dubu hamsin ya bashi yace “ka rinqa siyan abinci ga Nurse nan zasuke kula da ita bata buqatar hayaniya saboda haka ka kula sosai"
Godiya yaron yayi me yawa harda hawayensa shidai bai taba ganin aqilin mutum irin likitan zuciya ba komai nas cikin imani da tausayin talaka yake gudanar dashi, mota ya shiga yaja ya nufi gidansa kai tsaye yanason zuwa yaga Nimrah amma gara yaje ya sallami su Farida tukunna don ko fada musu bazai kwana a gdaba baiyi ba dake ba sabon abu bane a gurinsa kwana a waje amma lamarin matan nasa yana bashi mamaki duk cikinsu babu wacce ta iya daga waya ta kirashi taji ko lfy balle kuma su tambayi Anisa data tsone musu ido.
Parking yayi a waje saboda bayaso ma susan da mota ya zo ya qwanqwasa getman yazo ya bude masa ya shiga sunata yimasa sannu da zuwa ya shiga get na biyu, gabansa ya yanke ya fadi ganin yanda akayi kaca² da tiles din gurin da gilasai ya tsaya a gefe ya zuba musu ido Nabila ce kwance a qasa Farida ta zauneta tanata kirbarta kamar sakwara, wani malolon baqin ciki ya tokareshi baisan sanda ya daka masu tsawa ba Farida ta zabura ta miqe tana huci itama Nabila miqewa tayi tana matsar qwallah tare da karkade jiki, wuccewa yayi zai shige ciki Farida tace “wlh zanci uban baban wannan karyar daka kawo gdannan tunda ta fasamin glass din windows" juyowa yayi da sauri ya sauke idonsa akan windows din bangaren Farida yaga yanda aka tarwatsasu, ya juya ya kalli Nabila ta qara fashewa da kuka ita a dole na Kissa ne tace.
“Wai tsinanniyar matarnan taka me halin yan wuta saboda ta tambayeni ina Nimrah nace mata nice na aiketa Hadejia taje ta taya Hajiya ta zaman gda kafin Kulu me aikinta ta dawo shine zata kama zagina harda cemin karuwa na rabata dakai na shafa mata qashin tsiya" wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauke ta samun mafaka ya kuwayi kanta da bala'i yana cewa “to waye yace ki aiketa ke da izinin wa kika aiketa zaman wa takeyi a gdan nan to nabaki awa ashirin da hudu kije ki dawo da ita gdannan kafin ranki ya baci" juyawa yayi ya dauki mopper da yake tunanin da ita aka fasa windows din ya miqawa Farida yace “ina tunanin da wannan ta fasa miki windows dinko?"
Saurin daga masa kai tayi ya miqa mata yace “ungo maza kafin na qirga goma kema ki dagargaza nata" aikuwa cikin abinda bai wucce 30 second ba itama ta dagargaje glasses din windows din Nabila ta tsaya tana haki, yayi murmushi yace “kekuma dame ta dakeki koda yake naga zauneki tayi da duwaiwakanta ko" tayi saurin daga kai ya kalli Farida yace “tunda kema kin rama fasa window ai yanzu saiki kwanta itama ta rama dukanta ko?" Takuwa zabura zatayi bala'i yayi saurin daga mata hannu yace “na tsani rashin adalci a rayuwata ki kwanta ta rama zaunetan da kikayi kafin na dauki mataki dakaina" tasan halinsa sarai don haka simi² ta kwanta su Nabila aka haye akayita kila kamar ansamu jaka" saida ya gaji da gani sannan yayi fito ta dagata yace.
“to kowacce ta kwashi adadin glasses dindata fasa" babu gardama suka rinqa kwashewa sabida tsoron saki, saida suka kwashe tsaf sannan yace “is okey zan wucci serminer Lagos zanyi sati daya kafin na dawo wlh wlh kunji na rantse kafin na dawo kowa tasamin windows dina idan ba hakaba kowacce ta tafi gdan ubanta" yana fadin haka ya shige ciki ya bude part dinsa ya shiga ya kulle ya zube a kujera yana kwasar dariya saida yayi me isarsa sannan ya miqe ya hada kayansa ya dauki kudin da yasan babu meyi masa qorafi a cikinsu ya fita ya tarar dasu sunata hararar juna a inda ya barsu yayi murmushi fuskarsa wasai yayi kissing Farida ya kama hannunta ya dora mata nata kudin a hannunta ya matsa gurin Nabila harda karkato masa kunci itama wai yayi mata aikuwa yayi mata ya dora mata nata kudin yace “kinji dai abinda nace miki ko kafin na dawo ki tabbatar da Nimrah ta dawo gdannan sauqin ma dake kince gurin hajiyarki taje wlh da ayau saikin nemota" idonta ne ya kawo ruwa qwalqwal tace “nifa Ishaq wlh bansan inda takeba dama ai tanabin maza naji Austin yace wani me motane ya dauketa jiya da dare" yatsina fuska yayi ya yarfe hannu yace “ke ta dama nidai kawai na dawo na tarar da ita don idan yarinyar nan ta bata to dukanku ku bata kafin na dawo".....
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Godiya*_
_Dukkan godiya da yabo sun tabbata ga ubangiji madaukakin sarki salati da taslimi su tabbata ga fiyayye halitta jagoran annabawa shugaban manzani wanda yazo da saqon gaskiya, ya Allah kayi dadin tsira da iyalansa da sahabbansa dama wadanda suka bishi da gaskiya har zuwa ranar sakamako_
_*Wannan littafin na kudine*_
_zaki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Free page 13*
Ficewa yayi yabarsu cike da haushin juna, shikam yana fita mota ya shiga ya nufi hanyar da zata sadashi da greest hotel saida ya tsaya a wani super market yayi mata siyayyar kayan da zatayi amfani dasu a zaman nasu kafin su wucce India inda zasu tafi da mamar Khalifa, lkcn daya koma hotel din ana sallar magrib saboda haka masallaci ya shiga yabada farali sannan ya haura saman ya bude dakin ya hangeta zaune saman sallaya da alama sallah ta idar, yana budewa ta dago lumsassun idanunta ta saukesu akansa ta miqe a hankali ta qarasa gabansa ta karbi kayan hannunsa ta sake masa tsadadden murmushinta tace.
“Barka da dawowa" wata qaqqarfar ajiyar zuciya ya sauke ya taka a kasalance ya zauna a gefen gadon, ita kuma ta ajiye kayan a saman bedset drower ta juya zata tafi yayi saurin sanya hannunsa ya riqo tattausan hannunta ya sake sakin ajiyar zuciya dumin jikinta yana ratsa hannunsa danshin tafin hanunta yana fusgarsa ya janyota a hankali ya zaunar da ita saman cinyarsa ya dago kanta da yake a qasa ya zuba razanannun idanunsa a cikin nata yace “bakiyi kewata ba ko Anee?"
Daga masa kai tayi ya dago da sauri yace “what Anee nidin bakiyi missing dinaba fa kikace?" Ajiyar zuciya tayi tace “nasan kanacan wajen taimakon bayin Allah wannan tunanin ne ya rinqa daukemin kewarka inajin farin ciki yallabanmu yanacan wajen aikin Allah" murmushi ya saki wanda ya bayyanar da kyawawan haqoransa tabisa da kallo kyakkyawan mutum masha Allah fari tass tsakanin ita dashi ko waye zaifi wani hasken fata oho idonsa yafi komai birgeta sai kyakkyawan sajensa me qarawa fuskarsa kwarjini, lakace mata hanci yayi yace “fasahar mgn Anee har na tsorata da kikace bakiyi kewata ba ko kinsan babu abinda zakiyimin a duniya ki gama da zuciyata kamar ki rinqa nunamin damuwarki gareni sannan ki damu da damuwata na fada miki karo na uku banason musu ko gardama Anee na tsanesu idan kikayimin musu sau daya zanji kin fita a raina nw saboda nasan bazan cutar dakeba"
Zare mata hijjab dinta yayi yace “ina ajiyata nayi missing dinsu over My Anee"
Langwabar da kanta tayi shima ya langwabar da nasa yace “kada kiyimin haka wannan shine zai ragemin damuwa yau zuciyata babu dadi amma nayi yaqinin duk wata damuwata zata gushe idan na kasance cikin dausayin ni'imarki bari nayi miki wani albishir" bakinsa yakai kunnenta ya rada mata wasu kalamai tayi ihu ta rungumeshi tana dariya tace “wayyoh dadi naji dadi mijina na gde nima zan hau jirgi" wani farin ciki ya rinqaji da ganin tana farin ciki ya hade bakinsu guri daya ya fara romance dinta a zafafe take ta dauki saitin da yakeso itama ta fara tayashi tana mulmula masa nipples dinsa cikakke nononsa kamar na wata budurwar saboda fadinsu da kyawunsu ga wani gashi daya zagayesu sai kan kawai bakin qirin dashi gwanin sha'awa tasa bakinta ta fara karkada harshenta tana wasa da mood dinsa kamar yanda ya nuna mata jiya.
Sosai ta biye masa sukaji dadinsu yanda ya kamata sannan sukayi wanka a tare ta kwanta a jikinsa tana wasa da kunnensa yana bata labarin patient dinsa ta yau wadda zaikai India ita kanta saida ta zubar musu da hawaye tace “ina tausayin talaka irina banason yaron nan ya rasa bangonsa daya daya rage masa kamar yanda na rasa nawa shafa kanta yayi yace “da kika rasa wancan bangon kuma sai Allah ya musanya miki dani ko?" Kallonsa tayi ya kashe mata ido sukayi dariya sosai ya miqe da sauri ya dauki jakarsa daya shigo da ita ya dauko wadannan qwayoyin yace “ya salam na manta My Anee ungo maza kisha" kallonsa tayi da idanunta masu fallasa sirrin zuciyarta saida gabansa ya fadi data kafesa da manyan idanunta ya daburce.
Daqyar yace mata “am kinga kada kisa komai aranki bana wani abu bane kawai multivitamin ne idan kinasha zaki rinqajin qarfin jikinki kuma zaki rinqa gajiya dani ba kinsan mijin naku sai a hankali wlh ni kaina tsoron kaina nakeji" da wadannan kalaman ya rinqa jan raayinta harta saki jiki dashi amma qasan zuciyarta cike da rashin gasqata kalamansa yana ganin tasha yayi ajiyar zuciya yace “tashi muje mu nemo abinda zamuci ni abincin gurinnan baimin ba" agogo ta duba 9:54pm ta kalleshi tace “amma kamar dare yayi..."
Rufe mata baki yayi yace “kina tare da mijinki babu inda zakiyi dare My Anee" dagata yayi ya bude kayan da yazo mata dasu ya dauko mata wata hadaddiyar doguwar riga me tsadar gaske ya miqa mata ta zura ya dauki powder ya fara shafa mata tanayi masa dariya shima dariyar yakeyi harda sanya mata su janbaki tayi kyau sosai kamar ba itaba itadai a rayuwarta zata iya cewa bata taba sanya jambaki a lips dinta ba sai yau, daukarta yayi cak ya fito da ita daga dakin tana zillewa tana dukan qirjinsa amma bai sauketa ba saida ya dangana da motar bai damu da kallon da akeyi masa ba yasata a mota suka fice daga harabar gurin suka rinqa zagaya gari.
Tanajin dadin hakan saboda baqon abune a gurinta tunda take bata taba fita daga unguwar tasu ba da sunan yawo saidai aike shima kuma Idi driver ne zai kaita ya dawo da ita jinta takeyi kamar a dausayin aljannah, tanata kalle kallenta abinda taga bata ganeba ta tambayesa shikuma ya zage yayi mata bayani suna tsayawa wajen cin abincin wayarsa tana ring, ya fito da ita ya kara a kunnensa yace “zan kiraka anjima" kafin yakai ga kashe wayar yace “naganka a Highlander dinka kuma da alamun bakai kadai bane sannan naje gida dazu sunce ka tafi Lagos"
Numfashi ya furzar Hisham dan bala'i ne wato bibiyarsa yakeyi amma a fili sai yace “ba damuwarka bace ina Kano ina ina sama ko ina qasa abinda kake da share dashi a cikin rayuwata shine harqallah ka tambayeni akanta kawai" dariya Hisham yayi yace “kamanta da abu daya inada yarinyata a gurinka cikon farin cikina najene domin daukarta yau da ita nakeson kwana matanka sukace batanan tun jiya wani ya dauketa a mota wayeshi? Ina yakaita?" Tunda Hisham din ya fara mgn idon Ishaq yake kan Nimrah yanajin wani tuquqi nayi masa zullo a zuciyarsa yanajin takaici da baqin cikin Hisham din da yake danganta kansa da matarsa, dole zaayi dan qaramin yaqi dashi akan hakan amma dake dan duniyane sai yace “yeah yawon ma da nakeyi yanzu ita nake nema ance guy din nata yana zuwa nan" daga haka ya kashe wayar ya sake dubanta gabadaya annurin fuskarsa ya kau yace kada ki fita ina zuwa"
Bude qofar yayi ya fita ya nufi cikin restaurant din yana ganin Hisham shima yana ganinsa amma dake sun iya badda kama babu wanda yayiwa wani mgn shi wani haushin Hisham din yakeji shikuma Hisham hakanan zuciyarsa bata yarda da abinda abokin nasa ya fada masa ba, dalilin da yasa ya zubawa motar ido kenan takaicinsa daya baqin glasses ne a motar bazai iya ganin waye a ciki ba amma jikinsa na bashi Ishaq bashi kadai bane a cikin motar.
Ya jima yana zagaye reception din kamar me neman wani abu da gaske hakanne ya dan kwantarwa da Hisham hankali ya saki jikinsa sukaci gaba da hirarsu yarinyarsa hakanne ya bawa Ishaq damar silalewa ya fice daga harabar restaurant din ya shiga motar ya rinqa yawo dasu a garin saboda badda sawu saida ya tabbatar babu me binsu sannan ya nufi masaukin nasu suna shiga yayiwa Idi driver waya yace yazo maza ya sameshi kada ya taho da mota, da haka suka fita itadai harta farajin bacci suka shiga dakin suka zube a parlourn ya dubeta ya furzar da iska yanajin haushin kansa da yayiwa wani banza Hisham alqawarin bashi ita a matsayin fansar budurwarsa Zuhura da yaransa suka kashe shekara hudu baya.
Abincin ta bude ta miqe ta dauka flat a kitchen din dakin ta wanke ta dawo ta hada musu abincin ta zauna a gabansa ta debo abincin takai masa bakinsa amma saita fahimci ya dulmiya duniyar tunani, ajiye cokalin tayi ta kama hannunsa yayi firgigit ya dawo hayyacinsa ya bude idonsa akanta taja zuciya tace “yallabai ko nayi maka laifi ne?" Murmushi ya qaqaro ya riqo hannunta yace “bakiyimin ba bakuma zakiyimin ba saidai ma ni nayi miki" wayarsa ce tadau ruri ya miqe da sauri yace 2 minutes yana fadin haka ya fice.
A jikin motarsa ya tarar da Idi driver ya miqa masa mukullin motar yace “gobe zanyi asubancin wuccewa Lagos ka tafi da motarnan gda" bai jira me zaice ba ya juya ya shiga cikin ya zauna tare da langwabe mata kai tayi murmushi ta rinqa ciyar dashi shima yana ciyar da ita har suka qoshi suka sake wanka sukayi brush suka dawo suka kwanta ya rinqa hilatarta cike da shauqin juna suka farantawa juna yanajin farin ciki aransa ya samu awo daidai qugunsa da alamun yarinyar zata iya dashi, da wannan tunanin bacci ya daukesu...........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Free page 17*
Tun asuba daya tashi ya tashi Nabila yace maza tayi sallah tayi masa girki yana da petient a asibiti dazai kaiwa abinci, sosai ranta ya baci tace “kuma yanzu Alh duk ma'aikatan gdannan ka rasa wace zatayi girki saini gsky banyi maka alqawari ba ni bacci ma nakeji zuwa zanyi na kwanta" har ta miqe zata fita yace “ kada kiyi Nabila ni kuma zanyi miki abinda baki taba tunani ba Ishaq din da kika sani a baya me yafiya sa shariya akan lamarinku yanzun bashi bane, dole ne nine shugaba a gdana nine zan tsara abinda nakeso ya kasance a cikinsa.
Sai mgnr yarinyar nan Anee zata dawo yau da yamma zanje na taho da ita wlh tallahi bazan taba daukar abinda kukayi mata a baya ba itama mutunce kamar ku sannan matsayine da ita a gurina kamar kowaccenku idan wani abu tayi muku ku fadamin amma ban yarda da tsangwamar da kukeyi mata ba, nasani aiki baisata tayi yunqurin gudu daga gdannan zagi duka da cin mutuncin da kukeyi mata shine zaisa tayi tunanin guduwa to kisani itadin amana ce a gurina idan kun mayi hqr kwana nawa ya rage tabar muku gdanku"
Shigewa yayi wanka tabishi da kallon mamaki kalamansa sunayi mata yawo a kanta “itama matsayine da ita kamar kowaccenku" tsoro ne ya cikata kardai mafarkinta ya zama gsky Ishaq shine ya dauke Anee kardai mgnr Mami aminiyarta ta tabbata bata mantawa ranar da yace musu ta fado gada bene qafarta ta gurde ranar mami tazo tana kallon Aneesa tace “bakuda hankali Nabila dagake har mahaukaciyar kishiyarki mijinku ya raina tunaninku ya mayar daku qananan yara ke daga ganin tafiyar yarinyar nan kinsan ba gurdewa tayi ba baqon yanayi taji a jikinta, ina tabbatar miki yarinyar nan akwai abinda ya faru da ita" firgigit tayi ta dawo hayyacinta ta kalleshi yana fitowa daga bathroom din da towel a hannunsa yana goge jikinsa wayarsa tayi ring takai idonta saman sensor din “Third wife" taga ansa a number dake yawo akai yayi saurin dagawa yace “hi sanyina jiya da dare na kwana gwauro saboda rashinki ina qishirwarki sosai yunwa nakeji amma bata abinci ba" bataji me akace masa ba sai dariya da yayi yace “bakida matsala ga mijinki nan zuwa gareki yau idan banjiki a qasa na ba Allah akwai matsala"... Dariya ya kumayi yace “ok me kikeso nazo miki dashi" murmushi ya kumayi yace “bakida kunya My ai dama takice zakijita har qirjinki"
Toshe kunne Nabila tayi tace “kayy! Kayy!! Kayy!!! Alh..." Kashe wayar yayi da sauri saboda Allah ya sani bai lura da tana gurinba kallonsa tayi idonta ya ciko da hawaye tace “dama an fadamin ka qara aure an fadamin tafiyar da kayi da mace ka tafi amma na kasa sanin wacce tsinanniyar ce ta shigo cikin rayuwata a wannan lkcn da nake buqatar kusanci da mijina"
Durqushewa tayi a gabansa tana hawaye tace “haba Alh haka zakayimin adalcin da zakayi mana kenan duka duka yaushe ma mukayi auren? Har yanzu fah bamu shekara uku ba amma don son kasa magautana suyimin dariya shine kayimin kishiya, meyasa kasan zakayi aure ka hanamu haihuwa meyasa kullum idan mukayi maka mgnr haihuwa saika nuna mana bacin ranka?" Ajiyar zuciya yayi yaci gaba da shirinsa batare daya kulata ba saida ya shirya tsaf ya taje sumarsa ya shafa mata mai ya dauki hularsa zanna ya dora yayi kyau matuqa cikin baqin yadin abinka da fari, turare ya fesa ya dauki takalminsa yasa ya zari key din motarsa ya rabata ya wucce.
Bayansa tabi da kallo cikin qunar zuciya itama ta fice da sauri ta nufi bangaren Farida har tana tuntube tana ganinsa ya fice da gudu a cikin motarsa, buga qofar ta farayi kamar Allah ya aikota can cikin bacci Farida taji bugun qofar ta taso ta bude mata ta tsaya a bakin qofar tana kallon Nabila da jikinta yake rawa rabata tayi ta wucce tace “ashe mu haukan banza mukeyi Farida Alh aure yayi..." Dafe qirji Farida tayi tace “wht? Aure wanne irin aure?" Zama Nabila tayi ta zayyane mata komai har yanda sukayi jiya"
“Tashin hankali" abinda Farida ta fada kenan tare da cewa “tabbas tunda kikaji hakan to yayi din tunda kin sani na sani baya qarya kuma baya neman mata, aure! Aure! To wa ya aura?" Yarfa hannu Nabila tayi tace “abinda nakeson mu sani kenan" numfashi Farida ta sauke tace “akwai aiki a gabanmu kece bakisan waye Ishaq ba sawun keke ne bashi da gaba bashi da baya abinda ya kamata mu binciko shine wacce makirar ya aura?" Hakanan suka yini suna saqa da mugun zare akan yanda zasuyi da matar daya aura matuqar ya kawota cikinsu hadin kai na dole ya samesu abinda basu tabayi ba yini sukayi suna hira har Nabila take fadawa Farida cewa yace mata anga Aneesa" tsaki Farida tayi tace “ni wannan bata dameni ba wannan shegiyar da tayi mana shigar sauri nakeson sanin wacece"
******
Daya fita daga gda asibitinsa ya fara zuwa ya duba yanda abubuwa suke tafiya bai zauna ba saboda hankalinsa yana gurin third wife dinsa ya fita daga asibitin saida ya biya ya siya musu kayan abinci da duk wani abu da yasan zasu buqata sannan ya isa gdan ya kira layinta a qofar gdan yace ta fito yazo, dama gama shiryawarta kenan ta dauki mayafinta ta kalli mama a kunyace kunya irin tasu ta ruwa biyu tace “mama shine yake kirana" murmushi tayi tace “toni meye nawa mutum da matarsa dama ajiya yabani ai"
Fita tayi cikin sanyin yanayinta ta nufi motar ta tsaya a jiki ya bude mata tare da riqo hannunta ya janyota ciki bai bari ta zauna a saman kujerar ba a jikinsa yayi mata masauki ya lumshe idonsa tare da budewa akanta suka kalli juna na dan wani lkc kafin tayi ajiyar zuciya tace “kayi kyau da yawa yallabaina" numfashi ya sauke tare da janye mayafinta ya tura hancinsa cikin jikinta yana shaqar qamshinta me kama jiki da tsayawa a rai ya zagaye qugunta da hannunsa yace “iya jiya kawai nayi missing dinki My Anee bazan iya jure rashinki ba Allah kallonki kawai kinji fa yanda dick dina ya tashi yana kiran sunanki"
Sunkuyar da kanta tayi cikin kunya tace “ka tashi lfy ya gda yasu Aunty" lumshe idonsa yayi ya bude idonsa da suka fara canza kala akanta yace “sudai lfy suka tashi nikam sai kin bani magani zanyi lfy" riqe kunnensa tayi tace “bakaji" dagowa yayi ya daga mata gira yace “kema bakyaji" dariya sukayi ya sauke kujerun ya qara qarfin A.C na motar ya janyota ya zuge zip din rigarta ya sanya hannunsa ya kama boobs dinta da suke tsaye cikin bra ya shafasu tare da matsawa a hankali ya zame bra din yasa bakinsa ya fara tsotsa ta rintse idonta tanajin wani yarrrr a jikinta tayi miqa tare da sake tura masa bakinsa yaci gaba da tsotsa kamar meshan sweet yana wani lumshe ido da budewa.
Canzawa yayi ya sanya dayan a bakinsa yana lailaya dayan sosai takejin saqonsa har inda bata tunani ai itama batasan sanda tasa hannu ta zare mazagin wandonsa tasa hannunta ta fara wasa da dick dinsa ba aikuwa ya sake rikice mata suka rinqa yamutsa junansu suna kunna juna shikam Yallabai yakai qarshe inda ita kuma ta fara janyewa saboda tuna cewa a mota fah suke ta koma ta zauna tana tattare gashinta daya zubo ya rufe mata fuska.
Sake kamota yayi jikinsa na rawa ya daga rigarsa yana shafa kan nipples dinsa yana wani nishi yana fadin “pls My Anee just one" yanda yayi mgnr muryarsa na sarqewa yayi bala'in tsoratata tasan indai ya shiga wannan yanayin to batada wata mafita saiya caccaketa, sake noqewa tayi tace “yallabai a mota fa muke..." Fincikota yayi yace “babu wanda zai ganmu ki saki jikinki kamar muna daki mu cinye juna kinga saura kwana uku a dauki azumi so nake na qoshi sosai kafin lkcn" bai bata damar mgn ba ya hadata da qirjinsa ya tura mata nipples dinsa me kama dana wata macen a bakinta dolenta ta kama ta fara tsotsa tala lailayashe a bakinta dayan kuma yana hannunta shikuma ya zura hannunsa daya a gabanta yana qwaqwula dayan kuma yana riqe da dick dinsa.
Sun jima a haka kafin ya dagota ya zuge zip din siket din jikinta ya buda qafafunta a kaikaice ya daga dayar sama y saita penis dinsa da taketa aman ruwa cikin vulvo dinta ya fara turawa a hankali yanajin wani mahaukacin dadi yana fusgarshi wannan tsukakken farjinta yana mugun rikitashi kullum a matse take cikin danshin ni'ima yana samu yana shiga sukayi ihu a tare yayi saurin hade bakinsu yaci gaba da pompim dinta yana sakin nishi ya zare bakinsa daga nata yana fadin “way...yohhh ahhhhh... My Anee me kikasha me kikaci dadi ohhhhh... Anee dadinki zai kasheni huuuuuu..." Jin yanda yake sakin layin ne yasata sake kama bakinsa taci gaba da tsotsa ita kanta dadin nasa takeji fiye da ko yaushe jin penis dinsa takeyi kamar zuma saboda gardi tana wani lumshe ido tana qara banqara masa yanaci ta janye bakinta daga nasa tasa qarfinta ta danna bayansa tace “ohhhhh Ishaq kayi sos...sosai dadiiiii"……………
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Eidukum Mubarak, may Allah accepts our Ibaadah , grant us jannah, distance us from hell, make us witness more Ramadan and make us more closer to him,_
_عيد مبارك، وكل عام وأنتم إلى الله أقرب، تقبل الله من ومنكم._
_الله أكبر , الله أكبر , الله أكبر , لا إله إلا الله , الله أكبر , الله أكبر و لله الحمد ,_ _الله أكبر كبيراً و الحمد لله كثيراً و سبحان الله بكرة و اصيلاً , لا إله إلا الله ,_ _وحده صدق وعده و نصر عبده و أعز جنده و هزم الاحزاب وحده ,لا إله إلا الله , و لا نعبد إلا إياه مخلصين له الدين و لو كره الكافرون_
*_Eid Mubarak _*
*Free page 15*
Sanda sukazo kwanciya ne taga sabuwar masifa qiri² yaqi barinta da dabara da komai yasan halin da take ciki tunda shine ya dinketa amma saida yasan yanda yayi ya shigeta da taimakon wani mai da yayi mata using dashi aikuwa taci kukan azaba to shima be wani saki jiki ba dayaji zai kawo fita yayi release a waje ya koma ya kwanta ya juya mata baya jikinsa na rawa saboda feel sun dade a haka kafin ya samu sauqin abinda yakeji ya juyo ya dago kanta yaga yanda taketa kuka ya cije lebe yace “cool down pls Anee banson kuka wlh a hankali nake binki duk ranar dana ware miki kwanjina zaki gane bakida wayo so kada kukanki yakaini qarshe"
Hadiye kukan ta farayi tace “ka...kayi hqr" kalmar hqrn ba qaramin dadi tayi masa ba yasani sarai ita ya kamata yabawa hqr amma itace tabashi saboda gudun bacin ransa sai yanzu yasan yayi aure, sai yanzu yake sanin shi namiji ne kamar kowanne namiji, rungumeta yayi yana cewa “najito kema ki daina kukan banaso yana tabamin zuciya wlh" zamewa tayi tana tattalewa ta shiga tayi wanka tana shirin fitowa ya shigo.
Kamo hannunta yayi yace “zo na dubaki nagani" batayi masa musu ba ta koma ta kwanta a cikin bowl din ya budata ya haska sosai ya sauke ajiyar zuciya da yaga bata farkeba kawai saiya dora harshensa a gurin, ta bude ido da sauri shima idonsa na kanta yana qara lasa halshensa a wajen ta tsuke da sauri shikuma ya sake budawa ya sake zura harshensa yana karkadawa yana qara danna kansa a wajen azabar da tajine tasata cewa “na shiga uku yallabai ciwo" da sauri ya cire bakinsa yayi murmushi ya sunkuyo daidai fuskarta yace “babu abinda nakeson sha kamar Virginia dinki yanamin dadi sosai"
Tureshi tayi tace “da kafi tausayina" sake kwantar da kansa yayi yace “yanzu fah?" Lumshe idonta tayi yayi kissing nasu yace “inason komai naki" a hankali abinda take saqawa a zuciyarta ya fito tace “inason ganin yayanka yallabai"
Janye jikinsa yayi a nata da sauri yace “wht?" Yanda yayi mgnr da qaraji yasata firgita ta qanqame jikinta kafin tayi mgn yace “banida wannan shirin nan kusa kada ki qara yimin mgnr yaya akwai lkc zaizo amma nan da shekara goma ma ban shirya haihuwa ba" bude idonta tayi da sauri tace “subhanallahi saboda me yallabai yaya ai rahamane" sake daka mata tsawa yayi yace “kiyimin shiru karki batamin rai nifa kwata kwata na tsani haihuwa bazan taba haihuwar da yazo yasha wahalar rayuwar nan ba"
Yanda yake mgnr a hasale yasata tabbatar da gaske yakeyi taja bakinta tayi shiru tana tunanin abubuwa da yawa sunkuyowa yayi yace “kada ki qarayimin mgnr nan banaso My Anee nifa ko matar wani na gani da ciki tsanarta nakeyi balle tawa ki kwantar da hankalinki muyi rayuwa me dadi komai kikeso zan mallaka miki matsawar zaki yarda da tsarina" da wadannan kalamai ya lallasheta sukayi wankan suka fito suka kwanta tanaji bacci ya daukeshi ta zubawa fuskarsa ido kyakkyawan mutum kirkinsa ya gama kowa amma ya saba lamba ta wasu bangarorin muradansa sunyi bambam da nata dana mahaifinta, kullum burinta da hanqoronta ta girma tayi aure ta haifi ya mace tasa mata Habibah sunan Innarta da baffi yake yawan roqonta kullum burin baffi ta girma ya aurar da ita yaga yayanta har daina kiran sunanta yayi saidai yace mata Ummuh Habee, amma yanzu tanaji tana gani wadannan kyawawan muradan nata zasuci qasa?
Rintse idonta tayi tana karanto “yaman ismuhu dawahun" cikin ranta tanason bacci ya dauketa amma yaqi ji tayi ya sa hannunsa ya riqota sosai jikinsa yace “meye ya hanaki bacci kinsha maganinki kuwa?" Kada kai tayi ya kuwa miqe da sauri ya dauko magungunan ya soma bata daga qarshe ya dauko wannan dayan da batasan na meye ba da yake bata kullum ya dura mata ta karba tasha ya kwantar da ita shikuma yayi alwala yatada sallar nafila tun tanajinsa har bacci ya dauketa, sallar asubace tasashi dakatawa da nafilar yana hawaye ya tasheta yace “kiyo alwala lkcn sallah yayi" babu gardama taje tayi alwalar tazo sukayi sallah suka kwanta a tsakar dakin tana rungume a qirjinsa har bacci ya daukesu.
Saboda gajiya basu farka ba sai daya saura sukayi wanka bayan ya gama yan tabe²nsa sukayi sallah sukaci abinci ya shirya yace mata zaije ya gano maman khalifa, tayi musu addu'a ya fita ita kuma ta gyara dakin tabi lfyr kujera ta dora daga inda ta tsaya a baccinta, cikin baccin tayi mafarki wai maciji yanata binta tana gudu amma saida yacimmata ya shige ta gabanta cikin cikinta ta qwallah qara Ishaq ya taho da gudu yana zuwa tace masa macijine ya shiga cikinta kawai sai taga ya zabura ya miqe yana nunata da yatsa yana cewa qaryane yarinya wlh bazan zauna dake ba da maciji a cikinki ki ficemin daga gda ki nemi inda dare yayi miki.....
A firgice ta tashi tana haki tana karanto addu'o'in neman tsari jikinta yana rawa ta kasa ko miqewa so take ta gano inda mafarkin ya dosa amma ta kasa daidai lkcn ya bude qofar ya shigo yaganta a firgice ya ajiye kayan hannunsa ya matsa da sauri ya riqota yace “lfy meye yake damunki" numfashi ta sauke tare dace masa babu komai yasan da komai din amma bayason takurawa mutum, to itanma aiki tayi da hadisin ma'aiki (s.a.w) da yayi hani da bayyana mafarki mara dadi, dagota yayi yasa bakinsa saitin kunnenta yace “kinsha bacci My Anee" dariyar yaqe tayi masa ta tashi ta shiga bandaki tayi fitsari ta dawo ta zauna a kusa dashi tace.
“Ya me jikin?" Amsawa yayi da cewa “da sauqi matar tanajin jiki amma isha Allahu zataji sauqi" yana mgnr ne kansa na sunkuye yana duba laptop dinsa, daukar ledar daya shigo da ita tayi da dauki lemukan da kayan madarar ta zuba a freedge din parlourn ta dauko wani ice cream da shawarma ta dawo ta zauna a gabansa tace “bismillah" dagowa yayi yay murmushi yace “kece Alhakin ciyar dani yake a kanki ai" murmushin tayi itama ta fara bashi a baki itama tanaci yana aikinsa ita kuma tana kallonsa lkc zuwa lkc yake dagowa su hada ido yayi mata murmushi itama tayi masa raddi a haka har ya qoshi na qarshe da takai masa ya hada da yatsanta ya cije.
Ta saki siririyar qara tare da kaimasa duka a qirji ya goce yanayi mata dariya ta zunburo baki tace “bazan qara bakaba tunda abin wayone" rufe system din yayi yace “sorry sweetie na zansha madara" daukan kofi tayi ta tsiyaya takai masa bakinsa ya kauda kai ya noqe kafada ya nuna mata boobs dinta yace fresh nakeso"
Kallonsa tayi da sauri yayi dariya yace “kina mamaki ko idan naga damar ya kawo ruwan saiya kawo allura kawai zanyi miki na baki tablet" tsuke fuska tayi tace “aiba naka bane na dana ne ko yata" dagayin mgnr taga ya daure fuska ya miqe ya nufi bathroom tabi bayansa da kallo cike da mamakin abinda yasa bayason mgnr haihuwa, tabe baki tayi ta debe kayan ta fita dasu ta wanke ta dawo tayi kwanciyarta a parlourn tana wasa da wayarsa ya fito yana waya da daya cikin matansa tanaji yana cewa babu ruwana ko ke kika koreta ko wani ya saceta nidai a bakinki naji kince kin aiketa Hadejia saboda haka muddin banga yarinyar nan ba to kema sai kinbar gidana.
Kashe wayar yayi ya zauna a gefe ya dauki remote ya kunna kayan kallon yace “bani wayar nan" miqewa tayi ta miqa masa ya hada da ita ya janyo ta fado jikinsa ya kwanta yace “bakyaji ko kinfison kita ganin bacin raina" girgiza masa kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “to kada ki qara yimin mgnr yara banaso batamin rai zakikeyi" shiru tayi zuciyarta itama babu dadi Allah ya sani itadai tanason haihuwa amma ta yanke a ranta bazata qarayi masa mgnr ba, wannan kenan.
Cikin hikima Ishaq ke tafiyar da rayuwar Nimrah a qasar India a hankali wata zazzafar qauna ta rinqa shiga tsakaninsu suda suka taho da niyyar sati uku wasa² saida suka debe wata biyu saboda maganin da aka dora maman Khalifa akai aiki yayi kyau sosai taji sauqi har tayi qiba kulawa sosai Ishaq yake basu inda itama Nimrah bata kwana uku sai ta tayar masa da hankali yakaita sosai Maman Khalifa takejin Nimrah a jikinta saboda sanyin halinta da kawaici ga kyauta kamar wacce abu yake mintsininta, Khalifa yana kulada mahaifiyarsa amma yanzu har Nimrah tana neman zartashi wanki da komai ita takeyi mata da har wanka tasha taimaka mata tayi hakan ba qaramin dadi da kwantar da hankalin Ishaq yayi ba suka saki jiki da junansu,
Nimrah tayi qiba sosai haskenta ya qara fitowa ta qara kyau kamar wata jarumar film din India ta goge Ishaq hankalinsa ya kwanta fiye da tunaninsa da yarinyar daga ita harshi sun manta da wata matsala gani suke kamar sun wucce babinta abinka da quruciya hudubar da yake mata akan kada ta damu da haihuwa wahala ce ta bari akwai lkcn da shi dakansa zai barta tayi ciki tayi tasiri a zahirinta amma badininta cike da qyamatar abin musamman idan taga yanda Khalifa yake kula da babarsa sai abin yayita burgeta ta rinqajin itafa tafi kowa buqatar haihuwa saboda ranar buqata batada wani me tsayawa akanta.
Tsaf ta dauke jarabarsa harma tana neman zartashi shiyasa tasu tazo daya kullum suna manne da juna suna tsotse junansu ya riga ya horata yanda yakeso gabadaya ta narkar da zuciyarsa a qaunarta da tausayinta abu daya da kullum yake damunsa shine da sun zauna sai yaga tayi shiru tana tunani idan ya tambayeta “menene?" Sai tace “kawai yallabaina inajin tsoron ranar da qaddara zatasa ka juyamin baya bansan ya zanyi ba" saita fashe da kuka ta riqe hannunsa tace “na roqi wannan alfarmar yallabai komai tsanani kada ka barranta zuciyata da taka bansan yaushe na fara sonka ba kuma bantabajin cewa zan iya rayuwa babu kaiba" wannan kalamai ba qaramin tayar masa da hankali sukeyi ba yasha yi mata rantuwa da Allah akan iya wuya bazai barta ba zasu kasance tare har abada kullum kalmarsa daya ce “My Anee nafi kowa sonki a duniya wlh zan iya fansar miki da rayuwata saboda kece ita My Anee bansan dadin komai ba bansan dadin aure ba saida na aureki My Anee ki fadamin me kikeso nayi miki a duniya wlh zanmikishi ko mene matsawar bai fita daga manhajar ginin rayuwata ba"
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
_(satar kwana)_
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_*Appy sallah*_
_Allah ya kawomu yan'uwa musulmi inawa kowa wadanda mukayi sallah yau da wadanda zasuyi gobe barka da sallah da fatan allah Allah ya karbi ibadunmu_
*Free page 14*
Iska taji a kunnenta tayi saurin kai hannunta zata rufe ya sanya harshensa cikin kunneta ta riqeshi da sauri tana sauke ajiyar zuciya ta bude idonta akansa ya daga mata gira yace “kwana da miji akwai dadi ko?" Hannayenta tasa ta rufe idonta yayi dariya yace “kunyar rashin kunya waini kikejin kunya bayan kin gama tsotseni da lalubeni" itadai ji takeyi kamar ta nutse saboda muguwar kunyarsa da takeji ta zame jikinta ta miqe ta shiga bathroom ta watsa ruwa tayi alwala lkcn har shidda ta gota ta dawo ta dauki sallaya tayi sallah inda shikuma ya koma ya kwanta ya zuba mata ido.
Shidai a rayuwarsa ya dade yana ganin kyawawan mata amma bai taba ganin mace me sihirtaccen kyawun Anee ba komai nata daban yake tun yanzu ma da take rayuwa ba yadda jikinta keso ba to ina kuma da yabata kulawar da take buqata ya zata zama? Tana idarwa tayi azkar dinta ta miqe ta cire hijjab din ta linke ta tsuguna qasan gadon tace “ina kwana yallabai" sake gyara zaman idonsa yayi a qirjinta ya furzar da iska yasa hannu ya dagota yace “ba haka ake gaida miji ba zona koya miki"
Janyota yayi ya hadata a jikinsa ya lalubo bakinta ya dora nasa akai yana shafa bayanta zuwa fadin mazaunanta yana sakin wata ajiyar zuciya me rikitarwa, ganin yanda ya fara canjawa jikinsa ya fara wata rawa yasata janyewa a hankali yayi saurib tura hannunsa cikin rigarta ta rintse idonta da tsoro yasa suka kawo ruwa tace “don Allah yallabai ka hqr ka kyaleni Allah..." Rufenta baki yayi da sauri ya zaro mata firgitattun idanunsa waje yace “natsani magiya akan haqqina Anee kada ki qara zan bata miki"
Shiru tayi ta langwabar da kanta a jikinsa tana hawaye tana ajiyar zuciya tanaji tana gani ya rabata da komai ya fara sarrafata bata iya qara ce masa komai ba ya rinqa kunnata da salonsa har saida yaga ta saki jiki sannan ya fara qoqarin shigarta har zuwa yanzu idan zai shigeta wani irin zafi takeji harsai ya gama shiga ya daidaita zamansa a ciki sanna take samun sauqi.
Abinda yake daga mata hankali dashi indai ya fara sex baisan yayi kadan ya qyaleta ba saiyaga ta fita a hayyacinta sannan yake saurara mata gashi da dukkan qarfinsa yakeyi, to yau dinma hakance ta faru tunda ya fara sukuwa a kanta ya juyata styles yafi hudu qarshe suma ma tayi saboda masifarsa shikam baimasan tanayi ba qara saka qarfinsa yakeyi yanajin wani abu kamar mayen qarfe yana riqeshi ai baisan sanda ya rinqa sakin nishi ba yana wani gurnani kafin wani lkc shima ya fice a hayyacinsa ya sake kwantar da it yaci gaba da gashi tun shidda da rabi bai ankara ba saida agogon dakin ya buga tara daidai sannan ya fara dawowa hayyacinsa ya kalli agogon ya dagata da sauri yaga yanda take idanunta sun kakkafe yayi saurin zare jikinsa yace.
“Ya Allah na kasheta" jikinsa yana rawa ya shiga bandaki ya wanke dick dinsa datayi kaca² da ruwa me dauke da jini a cikinsa gabansa ya qara faduwa ya fito da sauri ya dauki doguwar rigarsa yasa ya fita ya nufi dan qaramin cleanic din dake cikin hotel din yana zuwa ya janyo hannun wani likita suka koma gefe yace “don Allah kubani aron wata ma'aikaciyar ta tayani duba matata kamar nayi mata illah" da farko yaqi bashi hadinkai saida ya nuna masa ID card dinsa aikuwa cike da girmamawa suka bashi wata nurse suka koma dakin yanda taga yarinyar yayi mugun tsoratata ta juyo ta kalleshi tace “wannan ai yarinya ce yallabai garin yaya” bai iya bata amsa ba sai wartar touch light din hannunta ds yayi ya haye gadon a guje ya buda qafafun Nimrah ya fara haskawa tare da sanya yatsansa a gurin gabansa ya qara faduwa saboda ya jiyo matsalar farkata yayi"
Idanunsa suka kawo ruwa ya sake daukan kayan aikin ta matso kusa dashi tana haska masa dakansa ya dinketa yana kuka harda shassheqa kalmarta kawai yake tunawa kafin ya shigeta a fili yace “bansan meye yasa idona yake rufewa ba saida Aneesa tacemin nayi hqr na qyaleta ta gaji amma naqiji gashi na illatata" kallonsa nurse din tayi yanda yake sharar qwallah tayi ajiyar zuciya abin ya bata haushi ace fitacce mutum sananne kamar wannan ya haikewa yarinya qarama, amma a fili sai tace “yallabai kada ayi mata amfani da ruwan zafi abari sainan da sati daya tukunnah sai a duba agani idan ya hade sannan sai tayi amfani da ruwan zafin kadai san komai ai" miqewa yayi batare da yace mata komai ba ya dauki kudin da baisan adadinsu ba ya bata ta fice shikuma ya dauki Nimrah ya shiga bathroom yayi mata wanka.
Saida ya gama yaji ta saki ajiyar zuciya ya dagota da sauri ya zuba idonsa akanta ta fara bude idonta a hankali kafin ta budeshi gabadaya hawaye suka zubo mata tace “saida nace maka na gaji na gaji kaqi bari" abinda tace kawai kenan ta kwantar da kanta a qirjinsa ta sake sakin kuka tace “banida kowa saikai bansan kowa ba saikai yallabai indai har kaima bazakasa tausayi da girmama uzurina a zuciyarka ba to nikam banga amfanin rayuwata babu me tausayina a duniyab..." Saurin sanya hannunsa yayi ya toshe mata baki batare daya iya ce mata komai ba tabbas mgnrta gaskiya babu sonkai a ciki yarinyar tana qoqari dashi dalilin nacinsa da jarabarsa yasa matansa suke gudunsa to meyasa shikuma bazaike binta a hankali ba ko badon komai ba don jarumtarta da quruciyarta.
Da wannan shawarar ya dagota suka fito ya zaunar da ita a hankali ya dauka wata riga fara airmles yasa mata nononta da cikin abinda baifi sati gudan ba ya cika sosai ya qara girma saboda tumurmusa da matsar da sukesha ya tsaya cik a ciki ya dauke idonsa da sauri saboda sanin kansa da yayi ya fita ya sake sauka ya nemo mata abinda zataci ya dawo ya tarar da ita ta hade kai da gwiwa tanata sharbar kuka hankalinsa ya qara tashi ya ajiye kayan ya matsa ya dagota da sauri ta kwanta a jikinsa ta sake fashewa da kuka tace “na roqi Allah kada ya kawo qaddarar da mijina zaiyi nesa dani inajin wani abu zai faru a gaba yallabai wlh bansan ya zanyi ba duk ranar daka juyamin bay..."
Bakinta ya kama da hannunsa da sauri a dan firgice yace “Oh God Aneesa kinada matsala kema waye yace miki yallabanki zaiyi nesa dake waye yace miki zai juya miki baya aa banason wannan banzan tunanin ki dainashi bama zai yuwu bane Aneesa kamar yanda bakida kowa a duniyar nan nima haka fah nake banida kowa sai ku ukun nan matana nayi rayuwar qunci fiye da taki wlh a shekara goma sha biyar baya Aneesah idan kin ganni zakice mahaukaci ne ni a cikin shekaru sha biyar dinnan ne duk abinda ya faru dani ya faru a cikin shekarun ne na rasa jigogin rayuwata guda uku a cikin shekarun ne na zama abinda na zama Anee a cikin shekarun na canza tunanina ya canza daga wanda iyayena suka dorani akai zuwa wanda nake a yanzu kiyi hqr ki biyoni bashi akwai lkcn da zan fede miki biri har wutsiya, yanzu tashi kici abinci kisha maganinki"
Zaunar da ita yayi ya bata abincin mara nauyi dankalin turawa ne sai qwai da tea taci shima yaci ya dorata a gadon ta kwanta yaja mata bargo yace “kiyi ramuwar baccinki zanje asibiti na dawo ni banmasan ya zanyi da passport dinki ba ke bakida wani abu na shedar zama yar qasa" wayarsa daya ya miqa mata yace “koda zaa kira kada ki daga idan ni na kiraki zakiga ansa My 2 saiki daga kinji" daga masa kai tayi ya fice itama ta sake gyara kwanciyarta bacci ya dauketa me nauyi na wahala tanajin ciwon qasanta.
Bashi ya dawo ba sai bakwai na dare koda ya dawo din wanka kawai sukayi sukaci abinci yajata jikinsa suka kwanta anan ne take tambayarsa meyasa bazaije gda ba? Ya kalleta ido cikin ido yace “na dameki ko?" Saurin girgiza masa kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “a qa'ida kwanaki bakwai zanyi miki na amarcinki so na fahimci a gda bazamu samu lkcn daya daceba shiyasa na kawoki nan kuma sai tafiyar nan ta kamani ta gaggawa zuwa India wacce zamu dauki sati uku so zan tafi dake can inyaso idan mun dawo asan yadda zaayi" daga haka batace ba shima baice ba sai hannunsa daya sanya yana shafa boobs dinta a cikin rigar baccin dake jikinta yanajan nipples dinta a hankali harta kaishe da sanya bakinsa yana lasa daga qarshe ya cire mata rigar ya kama daya yasa a bakinsa daya kuma a hannunsa yasata ta kama dick dinsa tana mashi wasa da ita har ya samu relief yayi bacci nononta na bakinsa a haka suka kwana.
Washegari ma daya fita bai dawo ba sai daren dake harkar rayuwar nan waka sani waya sanka ce sannan meye kake dashi kudi sune suke sarrafa komai cikin kwanaki ukun akayi masa komai aka gama ya biya musu kudin tafiyar a rana ta biyar jirginsu ya daga zuwa birnin Delhi dake qasar India kai tsaye motar asibitin ce tazo ta dauki Khalifa da mahaifiyarsa da yake kira da mama sukuma motar Hotel din da yayi musu booking tazo ta daukesu suka wucce masauki a mugun gajiye Nimrah take kuma a tsorace saboda wannan shine karonta na farko a hawa jirgi, suna zuwa cikin hotel din suka hau lifter takaisu sama inda dakinsu yake ma'aikatan ne suka bude musu ta saki baki tana kallon dakin har yafi wanda suka baro a 9ja girma da qawa nesa ba kusa ba.
Ma'aikatan suna fita ya sunkuceta ya dorata a kujera yace “ni anan zan sauke tawa gajiyar Allah na matsu Anee a mugun hanu nake ba qaramin gudu jini yake a jikina ba ni gani ba qaramin halitta ba" dariya ya bata wadda tasa har fararen jerarrun haqoranta bayyana tace “ni kuwa nawa slow yake tafiya" zaro ido yayi yace “kutt shi yama isa wlh saiya zama irin nawa yarinya ke inso samune yamafi nawa gudu" suka zaro ido a tare sai kuma sukayi dariya ya miqe ya kulle qofar ya dawo ya cire kayansa ya rage dagashi sai boxes shima boxes din ya cireshi ya kama penis dinsa da hannunsa yace “kalla Anee" bude idonta tayi taci karo da ita gabanta ya fadi tunda take dashi bata taba qare masa kallo irin yau ba ba qaramin tsoro dick dinsa ta bata ba ta lumshe idonta tace “waikai bakajin kunyata yallabai" tambayar ba qaramin shauqi da dariya tasashi ba ya zube kusa da ita yace “amma da nayi asara na rasa wa zanji kunya saike bayan na gama lalubeki na tsotse komai na zunguri komai..."
Saurin toshe kunnenta tayi tace “wayyoh niya don Allah kadaina mgnr nan ji nake kamar na nitse dariya ta kuma bashi ya dafa cikinta yace “kinajin yunwa ko?" Qasa tayi da kanta yayi ajiyar zuciya ya miqe ya dauki wayar dakin ya kira ma'aikatan gurin babu bata lkc sukazo yasa doguwar riga ya fita ya fada musu abinda suke buqata basu jima ba suka kawo itadai ta saki baki wai kaza me zuma sai madara, ta zaci bazata iyaci ba sai gashi ta zage taci sosai yaji dadin hakan yajata suka shiga dakin sukayi wanka suka fito har lkcn dick dinsa a tsaye take qiqam daurewa kawai yakeyi.............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Free page 16*
Sau tari sai tayi kamar ta fada masa burinta akan haihuwa amma sai tayi shiru saboda ta lura da gaske ran nasa baci yake idan tayi masa mgnr haihuwa, hqr tasawa zuciyarta da dangana tare da sawa aranta Allah ne yake da ikon yin komai a duk lkcn da yaso, wannan dalilin yasa ta dangana ta saki jikinta take farantawa mijinta yanda ya kamata.
Ranar da wa'adin kwanakinsu ya qare a India ya rage saura kwanaki hudu musulmin duniya su dauki azumi da yake tasowar dare zasuyi yini sukayi suna bacci tare da murza junansu yana fada mata, shifa zai shiga damuwa na rashinta da zaiyi itadai saidai tayi murmushi kawai qasan zuciyarta itama baso take suyi nisa da juna ba zuwa yanzun ta saba koshi bai nemeta ba ita zata nemi abinta,
Sai bayan la'asar suka shirya suka fito sukaje asibitin da murnarta ta shiga dakin tana dariya itama maman dariya tayi tace “yar nema tun dazu naketa tunaninki" murmushi tayi ta matsa tace “ai kin fini damuwa da atafi gda mama narasa meye kika ajiye a gdan" murmushi sukayi Ishaq ya dubi mama yace “mama idan munje zan baki ajiyar My Anee na kwana biyu kafin na saita gdan inyaso sai nazo na dauketa.
Dagowa tayi ta kallesa da sauri ya sauke mata manyan idanunsa masu firgitata a cikin nata tayi saurin yin qasa da kanta ya riqo hannunta yace “Khalifa ku fito biyar da rabi jirginmu zai tashi" daga haka baice komai ba yaja hannunta suka fita motar asibitin ta daukesu zuwa airport, suna zuwa babu bata lkc jirginsu ya keta hazo sai 9ja.
******
1:00pm suka dira a filin jirgin saman Mal Aminu kano zuwa biyu suka hau motar taxi da zata saukesu a unguwar Dorayi inda nanne gdansu maman khalifa yake, gdane dan qarami na qasa amma an gyarashi sosai ta ciki luwai² da siminti Khalifa ne ya rinqa shigar musu da kayan shikuwa Ishaq suna zuwa yajata gefe a soro ya riqota jikinsa ya hada qugunta da nasa yasa daya hannunsa ya dago fuskarta.
Lumshe idonta tayi wasu hawaye suka zubo mata masu dumi yayi saurin dora harshensa a kuncinta yana lashe hawayen yace “meye damuwarki luvly wife?" Kwantar da kanta tayi a faffadan qirjinsa tace “jinakeyi idan ka tafi kamar bazan sake ganinka ba Yallabai zuciyata ta saba dakai jikina ya zama daya da naka bazan iya jure rashinka a jikina ba..." Hade bakinsu yayi yana tsotsa da salonsa daya riga yasan yana saurin narkar da ita yace “iya yaune zuwa gobe banason mutanenki su gane tare muka tafi mu iya takun mu sai mudade munajan zarenmu bai tsinkeba"
Da sauri ta dago ta kalleshi tace “au wai ahaka zamuci gaba da zama bazaka sanar dasu matsayina a gurinka ba gsky nidai ka taimakeni ka bayyana mawa duniya ni matarka ce in har da gaske ni matar takace" mgnrta ta qarshe tayi bala'in bashi mamaki yace “kina tantamar ni ba mijinki bane kenan Anee?" Janye jikinta tayi daga nasa tace “kaje kawai Allah ya kiyaye hanya" wuf ta shige gdan yabi bayanta da kallo yanajin babu dadi aransa ta shi kansa dauriya kawai yafita amma yafita jin radadin rashin kasancewarsu tare, da wannan tunanin ya fita ya tsari dan sahu ya nufi cikin Bamai Layout inda gdansa yake.
Sallamar dan sahun yayi ya nufi cikin gdan kai tsaye bai nemi kowa ba bai sanar da kowa dawowarsa ba sai masu gadi da sukaga isowarsa ya shiga dakinsa, cije lebe yayi zuciyarsa ta tafaso saboda qazantar part din nasa duk da alamu sun nuna tunda ya tafi baa bude part dinba amma komai yayi qura.
Girgiza kai yayi ko iyanan yasan cewa Anee dabance komai nata dabanne hakanan duk da muguwar gajiyar dake jikinsa ya zage ya gyara part din nasa ya shiga yayi wanka yayi sallolinsa ya kwanta, bacci yakeso yayi amma ya kasa hakanne ya bashi damar daukar wayarsa ya danna layin Aneesa kirata har tayi ring ta katse bata dagaba.
Saida ya sake gwadawa sannan ta daga tace “Assalam alaikum" ajiyar zuciya yayi yace “My Anee Ina kewarki na kasa bacci saboda ke ko kawai nazo mu taho ne?" Zaro ido tayi tace “habadai yallabai yaushe muka rabu kayi hqr zuwa lkcn da zaka saita komai din banason haifar maka da matsala a rayuwarka da iyalinka" murmushi yayi yace “nafa saba da dumin jikinki fiye da tunaninki har wani sanyi nakeji saboda yau banida bargo" batace masa komai ba ya sake cewa “kinyi min Shiru bakice komai ba saboda baki kewata ko?" Ajiyar zuciya kawai tayi yace “shikenan ya jikin mama?" Nan fa ta zage tana fada masa irin kulawar da mama take bata tunda suka dawo, yaji dadi a ransa yace tayi masa gdy sukayi sallama ta aje wayar ta juya ta kalli mama data qura mata ido tana nazarinta tace.
“Ya jikin mama?" Ajiyar zuciya tayi tace “jiki yayi sauqi Hajiya Allah dai ya sakawa wannan bawan Allah da alkhairi adalcinsa ya gama kowa Allah dai yabaku masu yi muku kuma tunda naji sauqi addu'ar da nakeyi muku kenan Allah ya baku zuria dayyiba" jikinta ne ya qara sanyi hawaye ya ciko idonta tayi saurin sharewa ta miqe tana nade sallayar tana tausayawa kanta tana tausayin Ishaq da wannan muguwar aqida tashi.
Tarasa miye asalin dalilinsa naqin haihuwa itadai Allah ya jarabceta dason haihuwa amma ta quduri niyyar zata bar damuwarta aranta zata adana sirrinta da mijinta bazata fadawa kowa damuwarsu ba, ganin yanda lkc guda yarinyar ta canza yanayi yasa mama jan bakinta tayi shiru sabida gudun bata mata rai, tare suka gyara gdannan tsaf maman tana hanata tana komai amma saida tayi tanajin kanta na juyawa saboda gajiya.
Sai bayan magrib suka zauna sunata hirarsu harda khalifa da maqotan mama da suketa shigowa yi mata murnar samun lfy, sai tara ta tashi taje tayi shimfida a qasa ta kwanta harta fara bacci taji mama tana sallalami tana cewa “Khalifa kajini da ya yar nema a qasa zaki kwanta salon kiyi ciwon jiki na shiga uku gurin mijinki aa wlh bazai yuwu ba"
Tashinta tayi tace lallai ta koma gado hakanan ta koma gadon ta kwanta baccinta da takasa kenan so take taji mijinta kawai a jikinta tanata juyi har dare ya fara nisa, ita ba abin ta kirashi ba yanzu tasan yana tare da matansa hawaye suka zubo mata tana tunanin makomar wannan murdadden aure nasu, da wannan tunanin bacci ya dauketa.
*******
Shikuwa bai nemi kowacce cikin matansa ba saida dare ya fara Nabila ta kula da bangaren nasa a bude gabanta ya fadi gashi iyakar nemanta a garin kano an kasa gano inda wannan yar iskar gantalalliyar yarinyar take tsaki tayi ta shiga tayi wanka tayi kwalliyarta ta dauki lemo da ruwa ta nufi bangaren nasa cike da faduwar gaba, ta tura ta shiga yana zaune a parlourn riqe da wayarsa yana waya da abokan harqallarsa yana sanar dasu dawowarsa daga dogon balaguron da yayi,.
Ajiye kayan tayi ta zauna a kusa dashi ya kalleta ya kawar dakai yaci gaba da wayarsa saida ya gama tace “an dawo lfy" dagowa yayi ya kalleta yayi miqa yace “alhmdllh ya gda" cikin in..ina tace “la...lfy amma wlh an zagaye garin nan gaba daya baa ganta ba don Allah kayi hqr ka rufamin asiri na rantse maka da girman Ubangijin daya aiko Annabi Muhammad (s.a.w) da gsky bani na aiketa ba kawai taqalan masifa ne irin nawa"
Kalmar tata ta bashi nishadi sosai amma sai ya maze yace “naji lbrn inda take a gurin security din da nasa suke bibiyarta" ajiyar zuciya tayi ta koma ta zauna tana jansa da hira lkc zuwa lkc yake amsa mata har dare ya fara nisa ya miqe ya shiga dakinsa ya sakeyin wanka ya shirya cikin shigarsa ta bacci ga mamakinsa ya fito daukar wayarsa sai ya tarar da Nabila zaune tana jiransa, yana dauka ya dubeta yace "zan kwanta kina buqatar wani abune?" Shiru tayi tana wasa da yatsunta yayi murmushi ya shige dakinsa ta miqe tabisa suka kwanta.
Sosai Nabila yau tay rawar gani dashi duk da ta lura ma kamar ba abinne a gabansa ba, bata qara tsinkewa da lamarinsa ba saida taka sau daya ya qyaleta mamaki ya cikata matuqa karfa ace mijin nasu neman mata ya fara?" Gabanta ya fadi sosai tace “Alh kamar akwai matsala ko?" Juya mata baya yayi yace “kawai kun ciremin sha'awarku ne mace daya nake sha'awa duk duniya" Nabila da kishi nandanan ta hasala tace “matarka ba ai dama na sani sai katashi kaje"………………
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Free page 18*
Sosai suka mori junansu a wannan lkcn bayan ya gama ya riqeta sosai a jikinsa yana mayar da numfashi nutsuwarsa dabance idan yana tare da yarinyar, numfashi itama ta sauke ta janye jikinta daga nasa ta dauki bra dinta tasa ta mayar da kayanta ta hade gashinta daya hargitsa mata ta daure tayi donnut da jelar ta dauki mayafinta ta yafa batare data daura dankwalinba, juyawa tayi ta kalleshi taga ya kafeta da idanunsa kamar meson gano wani abu game da ita, murmushi tayi ta hura masa iska a idonsa ya saqalo weast dinta tare da lumshe idonsa yace.
“I love you hearty" kallonsa tayi da sauri kamar zatayi mgn sai kuma ta sunkuyar da idonta qasa tana murmushi shima murmushi yayi yanajin dadin yanda take wasa da gashin qirjinsa yace “yanzu zamu tafi gda ki kula da kanki sosai kuma ki qara kame kanki banyarda ba kuma ban amince kici gaba da yiwa wadancen qaratan banzan bauta ba ki zauna matsayinki na mata kamar kowacce"
Miqewa yayi yasa tissue ya goge sperm din daya bata masa jiki ya mayar da wandonsa ya saita nutsuwarsa sosai yace muje nagaida mama mu tafi gajiya bata sakeni ba" bude mata motar yayi shima ya bude suka fita suka jera zuwa gdan tayi masa iso mama tace ”kice ya shigo mana Aneesa ai yazama dana yayi komai kamar yanda Khalifa zaiyi" fita tayi suka shigo tare ya zauna suka gaisa da mama yayi mata gdy tace “Haba yaro ai babu komai ni ka gamamin komai saidai fatan Allah ya qara yiwa rayuwa albarka ya kawo tagwaye" wani abu yaji ya caki maqoshinsa nandanan fuakarsa ta fara qoqarin sauyawa yana kokowa da ita saboda bayaso yabada damar da wani zai fahimci shine baison haihuwa ya miqe yace.
“Babu komai mama ina khalifa yazo ya sauke muku kayan abinci a mota kudi ya zaro masu yawa a aljihunsa ya ajiye mata yace “ga wannan ayi cefanen azumi don Allah ki kula dashan magani sosai zanke samun lkc ina zuwa ina dubaki Khalifa yanada number ta koda wani abu zai tashi a kirani a sanar dani" yana fadin hakan ya fice bai jira gdyrta ba, kallon Aneesa tayi tace “hidimar nan tayi yawa yarnan ki rinqa yimasa mgn" murmushi tayi tace “babu komai mama kun cancanta ne" da haka ta miqe ta dauki jakarta da trolly din kayanta mama kejan trolly din har jikin motar tanata sanya musu albarka da addu'o'i iri² suka shiga yaja suka tafi bayan yasa yara sun sauke musu kayan abincin ya sallami yaran.
Tunda suka taho ta lura fuskarsa babu annuri tasan meye yaja hakan don haka bata damu yanayinsa ba saima wasa da takeyi da wayarta har suka shiga kwanar unguwar tasu yayi horn a qofar gdan masu gadi suka bude ya sunna hancin motarsa ciki yayi parking ba tare daya budeba yace “su mutanen duniya basu da addu'a saita ka haihu bazasu taba yimaka addu'ar more money ba ko kuma ta wani abu daban"
Dagowa tayi cike da mamaki ta zuba masa ido tace “meye laifin wanda yace Allah ya baka arziqin da kudi da mulkin bazasu iya siyansa ba haihuwa rahma ce yallabai ka daina adawa da hakan wlh Allah ya sani tunbansani ba kuma bankai sanin yanda ake samun haihuwa ba Allah ya jarabceni da son yaya yallabai yanzu da ace Hajiya babba da Hajiya qarama sunada yara wlh farin cikina da nutsuwata dama walwalata sai sunfi haka burgeka bansani ba kodan ni kadai na taso na tsinceni a qarqashin kulawar baffina? Yallabai kayi hqr ka daina qin haihuwa akwai lkcn da zai iya juyowa kanasonta taqi zuwar maka kuma kudin da kake tunanin zasu siya maka farin ciki basu isa su siya maka itaba...."
Daga mata hannu yayi da qaraji yace “naji Anee naji fita kibarmin motata banason haukanki da wautarki waye yace miki akwai abinda kudi basa siye raine kadai kudinka bazai baka ba amma duk wani jin dadin duniya kudi zai bakashi" abinka damai arhar hawaye batasan sanda suka fara kwararowa ta kwarmin idonta ba “kalamansa gabadaya babu tauhidi a cikinsu" ta fada a ranta tare da bude motar ta fita da sauri ta dauki jakarta taja trolly dinta ta nufi cikin gdan tana bude get din shiga asalin gdan sukaci karo da Nabila kowaccensu taja da baya turus cike da faduwar gaba.
Ita Anee nata na tuna baqar wahalar da takesha da dukan da takeci gurin Nabila ne ita kuma Nabila kallon mugun kyau da murjewa da wata qiba da Aneesan tayi takeyi farar fatarta har wani daukan ido takeyi kamar zaka gano bargonta, numfashi kowaccensu ta sauke daidai lkcn daya shigo shima rannan kamar hadari ya raba gefensu zai wucce tare da figar hannun Aneesah ya nufi bangarenta da ita Nabila ta saki baki tana kallon ikon lillahi har sukakai bakin corridor din ya damqa mata mukullin ya wucce nasa bangaren ita kuma ta bude ta shiga tare da tsayawa turus tana kallon parlourn tana qissima ta inda zata fara gyaransa rufe qofar tayi ta shiga dakinta ta fara wanke bathroom tass sannan tayi wanka ta tsarkake jikinta ta sanya wani wando three quarter da riga iya cibiya ta fara gyaran bangaren nata saida ta cire duk wani datti dake gurin tayi morpin sannan ta jorner burner ta zuba turaren wutar da mama ta karbo mata a gurin wata maqociyarta yar Maiduguri aikuwa dakin ya dauki wani shirtaccen qamshi me sanyaya zuciya komai saida tayi sannan ta sake wanka ta sanya wasu kayan qananu suma three quarter dinne amma rigace ita airmles sai pant kawai datasa tasa doguwar rigar sallarta daya siya mata a India tayi sallar azahar ta cire ta shiga kitchen ta dora abinda zataci da yake akwai mai akwai maggi harda yaji irin niqan campany dinnan ta dafa shinkafarta da wake ta dafa kwai ta dora akai sai kifin gongoni ta koma dinning din ta zauna da lemunta exectic me sanyi ta faraci taji an murda qofar an shigo bata damu daganin waye ba saboda tunaninta ya bata yallabai ne amma sai taga sabanin haka.
Diban abincinta tayi takai bakinta ta dauki lemon ta tsiyaya a cup shima ta kurba sannan ta dago ta sauke idonta kan Farida dake tsaye qiqam tana kallonta cikin gasqata abinda Nabila ta fada mata, murmushi Aneesah ta fadada tace “sannu da zuwa Hajiya Farida yanzu nake shirin gama aikina naje mu gaggaisa ashe zakizo" wani irin kallo Farida take mata cikin sakin baki tace “ina kikaje kikayi wannan gogewar me ake baki a inda kikaje da bakici anan gdan?"
Tana mgn tana kai hannunta jikin Aneesah tare da latsa tattausar fatarta da taji ruwan maza ta qara murjewa, sake kwantar da murya tayi cikin tsananin mamaki tace “mgn nake miki Nimrah kina kallona ido a tsakiyar ido" rasa wassafa amsar bawa Farida tayi kawai sai takai dubanta ga agogo tayi ajiyar zuciya tace “kinsan yawon duniya ma makaranta ce so na zaga naga gurare da yawa na keta hazo na tsallake qasashe da yawa nayi kwanan jin dadi a jikin mutum ba jikin katifa ba an jiyar dadi dadi na jiyar da dadi so dole kiga na canza don Allah banason ki qara tambayata ba lallai amsar dazan baki tayi miki dadi ba kije idan na huta zan fito naje nagaida yallabai qila mu hadu acan"
Mamaki da tsoro ya qara cika Farida ta budi baki zatayi mgn kuma me ta tuna saita fasa takai dubanta wa qofar bayan da taji ana budewa ga tsananin mamakinta sai taga Ishaq sanye da gajeran wando ko riga babu a jikinsa ya shigo yana kiran “My Anee yunwa nakeji fah me kika girka mana..." Hadiye mgnrsa yayi ganin Farida ta kafeshi da ido ya kawar da kansa tare dakai dubansa ga Anee ya kanne mata ido tare da nuna mata qirjinsa ta sunkuyar da kanta qasa a kunyace tace “sannu da fitowa"
Ganin bazata taso bane yasashi cewa “meyesa yau tunda gari ya waye kike batamin raine na fada miki natsani gardama akan abinda nake da iko dashi so nake kizo ki kwanta a qirjina kiyi kitso wa gashinnan sannan kishamin nonona yanda ya kamata " yana fadin haka ya fincikota ya dagata cak ya nufi kujera da ita ya kwantar da ita ya haye samanta ya danna bakinsa cikin nata wannan abu ba qaramin gigita duniyar Farida yayi ba ta juya da gudu ta fice daga dakin zuciyarta na hautsinawa saboda tashin hankali ta nufi bangaren Nabila ta banka qofar ta shiga Nabila dake goge center table ta dago da sauri tace.
“Lfyrki kuwa meye yake faruwa?" Zubewa tayi a gurin ta dora hannu aka ta fashe da kuka tace “wlh Alh ne ya boye yarinyar nan dama yau na shiga uku ni Farida naga abinda yafi qarfina najiyo abinda ya gigita tunanina wai Alh Ishaq ne ke cewa Nimrah ta shafa qirjinsa tayi masa kitso tasha nononsa a gabana ko kunya babu ya dauketa cak ya dorata a kujera yabita ya danne yana tsotsar bakinta yau nayi mugun gani....."
Wani uban ihu da ashar Nabila ta saki tace “qarya kike Farida kawai kinason tayarmin da hankali ne me Cikakken namiji kamar Alh zaiji a jikin wannan yar tatsitsiyar yarinyar wlh qaryane babu abinda zaiyi da ita" figar hannunta Farida tayi suka fice suka nufi bangaren na Aneesa amma sai suka isheshi a kulle gam bugun duniya sukayi babu me jinsu saboda ya dauke matarsa ya tafi bangarensa da ita kallon juna sukayi Farida tayi mawa Nabila murmushi tace kinji ko suna ciki suna sharholiyarsu ni dama wannan kyawun da yarinyar tayi yabani mamaki ashe mijinmu ta samu yake mata ban ruwa muna zaune gaho"
Shikam suna shiga ya direta a saman gadonsa ya bita ya danne ya sanya bakinsa cikin kunnenta yana tsotsa ta lumshe idonta cike da tsoro ta dora hannunta a saman kansa idonta ya ciko da qwallah tace “Yallabai" dagowa yayi ya zuba lumsassun idanunsa akanta itama ta bude nata cikin nasa tace “inajin tsoron matanka bazan iya fada dasu ba sunfi qarfina gutsu² zasuyi da namana " ajiyar zuciya yayi yace “in canza miki gda?" Saurin daga masa kai tayi yayi murmushi yaci gaba da lasarta yana sakin mata numfashinsa me zafi a jikinta yana qara shigeta salonsa azimun ne tunda ya fara sakin hanya ta saki jiki itama suka shafe junansu tare da sarrafa juna cikin salonsa na namijin gaske dayake koyar da ita koyaushe saida ya gamsu sosai ya kalleta yace “kin qoshi" rufe idonta tayi cike da kunya tayi dariya.
Dagata yayi yace “Alhmdllh matata ta qoshi kamar yanda ta qosar dani tashi muyi wanka ki bani abinci yunwa nakeji" kallonsa tayi tace “ni bazan ita fita ba tsoro nakeji" daure fuska yayi yace “banson shashanci kije ki kawomin abinci nace" babu yanda ta iya haka sukayi wankan tasa kayanta ta fita tana sanda saboda tsoron kada su ganota ashe bonono takeyi kawai saiji tayi an buga mata abu a kanta ta saki wata razannaniyar qara data janyo hankalinsa yayo waje a guje dagashi sai towel yaganta a baje a qasa cikin jikin da yaketa kwarara ta tsakiyar kanta...........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Free page 19*
_____________________________________
Cikin wata azama da baisan yana da ita ba ya dire a gabanta yasa hannunsa ya dagota cikin matsanancin tashin hankali hannunsa yasa a saman gurin da jinin yake kwarara amma kamar ma ya qara masa yawa ya dago idonsa da suka kada sukayi jawur ya zubasu akan Nabila dake tsaye tanata huci gami da girgiza yace “idan kika kashemin mata kema saikin bita” yana fadin haka ya sunkuceta ya nufi gurin motarsa da ita saida yasata a ciki sannan ya koma part dinsa ya dauki doguwar riga yasaka ya dauko key ya fice a guje ya figi motar da mugun gudu jikinsa yana wata irin rawa ganin yanda jinin yake zuba har yanzu.
Asibitinsa ya nufa yayi parking ya dagota ya shiga asibitin da sauri nurses dinsa sunata yimasa mgn amma ko arziqin sannu basu samuba saida ya dangana da ita wani daki na musamman ya fara dubata tare dayi mata dressing din gurin da taimakon wasu nurses biyu da suke tayashi yana gamawa ya sake daukarta a hannu kamar wata jaririya ya nufi scanning room ya jorner mata wasu na'urori ya haska cikin kanta saida suka tabbatar babu wata matsala da taimakon wani abokinsa Dr Wada sannan ya koma ya zube a saman kujerar yana mayar da numfashi.
Kallonsa Dr Wada yayi yace “wacece wannan dinne a gurinka Dr Ishaq naga ka gigice da lamarinta da yawa?" Dagowa yayi ya kalleshi ya komar da kallonsa gurin Anee da taketa baccin wahala wanda bazata farka ba sai nanda awa biyar ya saki ajiyar numfashi yace “matata ce amaryata...." A firgice Dr Wada ya dago yace “wht Ishaq matarka fah kace wannan yar jaririyar yarinyar me zakaci da ita kaiwai meyasa bakayiwa kanka fadane kullum a aure zaka qare auren da banga wata rana da yakeyi maka ba kai mugun qudurinka yasa ka tsani zuri'a bare ace ita kake nema amma kasan duk yanda zakayi ta tara mata a gdanka why?"
Dagawa Dr Wada hannu yayi yace “bancika son binciken qwaqqwafi ba kasani to waima ina ruwanka da matan dana tara a gdana na dauka dai ba zaman zina mukeyi ba aurensu nayi saboda haka ka fita harkar iyalina" yarfa hanu Dr Wada yayi yace “any way amma dai bazan fasa fada maka ba duk da yawancin matan da kake aure jahilai ne basusan ciwon kansu ba ba tunanin gobensu sukeyi ba yaune a gabansu, Ishaq cuta daya zaka yiwa yarinyar nan a rayuwa shine itama ka hanata haihuwa ka rinqa bata kwayoyin nan da kake ordersu kana bawa matanka har yakai ka kashewa daya qwayayen halitta dayar kuma take cikin halin qila wa qala Ishaq kada ka rinqa yiwa wannan yarinyar amfani dasu sunfi qarfin jininta zasu iya dagargaza mata mahaifa don Allah naci wannan arziqin a gurinka"
Wani matsiyacin kallo yayiwa Dr Wada sannan yayi murmushinsa na isa da yake qara masa kwarjini yace “bakai kake da gobena ba kuma bakai zaka tsaramin itaba ni nasan yanda nakeso ta kasance kuma ma da kake mgnr na cutar da matana na hanasu haihuwa to su kasan adadin cutar da sukayimin Wada ka tsame bakinka cikin rayuwar iyalina kafin nayi maka rashin mutunci haihuwace banaso bakuma zanyita ba meye a cikinta banda wahala da tauye rayuwa ka haifi yaro ka mutu yazo yayita wahala a duniya towai meyema na damuwa dasai nayi cikinsa da kaina an haifamin idan fah inason da basan na wahakar dakaina wajen kyarkyara da karkarwar saka qwai ba gashinan wawaye sun haifa mana a duniya idan jariri nakeso zanje gdan marayu na karbo na raineshi a gdana na mayar dashi dana idan wanda ya dan tasa nakeso ga almajirai nan ana turosu birni kamar tumaki da sunan wai karatu ina zuwa nace inaso bani malaminsu zaiyi saboda inada abinda zai siyamin kowanne irin jin dadin rayuwa"
Yana fadin haka ya nunawa Dr Wada hanya yace “jeka bana buqatar sakejin kalma daya taka a yau dinnan" juyawa Dr Wada yayi yace “ina maka addu'ar shiriya a lkcn da shiryuwar taka zatayi maka amfani wannan kafirin tunanin ya sauka a mind dinka na cewa babu jin dadin da kudi basu siyawa mutum ka dawo ka qaryata kanka da kanka" tsaki yaja tare da cewa “stupid man kawai" kulle qofar yayi ya fita ya nufi gdansa nasa yayi wanka ya canza kayansa yabawa Idi driver mukullin motar yace yakaita wanki shikuma ya shiga bangaren Aneesa ya zuba abinci yaci sosai yaci abincin sabida rabonsa dacin shinkafa da wake har ya manta ya dauki mata wasu kayan da zai canza mata ya sake fita, daga Farida har Nabila suna maqale suna kallonsa suna jira suga matakin da zai dauka sai kuma sukaga ya fice daga gdan.
Kallon Nabila Farida tayi tace “kinyi ganganci fah yanzu data mutu fah da kinja mana masifa" tsaki Nabila tayi tace “to saime idan ta mutu waye take dashi dazai tsaya mata wlh mun fara kenan a cikin gdannan insu juninsu cin amana toni sunana bala'i wlh saina hanasu farin ciki muga qaryar cin amana da zalumci saboda tsabar ya rainamu ya rasa wacce zai hadumu muyi gogayya a matsayin kishiya sai wannan kucakar yarinyar da muka raina da hannunmu muka wayar da ita haba haba wannan ma ai rainine wlh shikenan yaja mana wulaqanci tana kallonmu tsirara kamar yanda babu kunya ya tube ta kalleshi tsirara dan asara dashi kawai"
Dariya Farida tayi tace “kin zafafa da yawa Nabila ni banga abin zafafa kishi hakaba Alh ne fah dakanta zata gudarwa jarabarsa wlh sannan ma banda abinki ke baa aure nabari aka aureki" daga mata hannu tayi tace “aa kinga banson iskanci da zagi a fakaice kika bari aka aureni kokuwa na kashe kudi na taho neman kudi wannan mutumin da tsinannen taurinkai nifa yanzu burina kawai na samu ciki na haihu na samu wanda zaya kwashe kaso a gdannan" dariya sosai Farida takeyi har saida ta qular da Nabila sannan ta dakata tace “duk sammakonki shi a tafe ya kwana haihuwace baiso kinsani na sani ke shifa a tsarinsa ma kwata² baya auren mace domin ya haihu kawai saboda jin dadi yake aurenta toni fahimtar hakanne yasa na tattarashi na zuba masa ido na yanke duk wata alaqa ta aure tsakaninmu saboda banga amfanin wahalar jima'a babu qaruwa ba mutum ya sissikeka a banza yanzu ga irinta nan da mun sakar masa jiki da tuni ya kaimu ya baromu shikuma yazo ya auri yar shila yana hutawarsa da ita"
Wani malolo ne ya tasowa Nabila a qirjinta saboda a duniya ita bata qaunar taji an danganta Ishaq da wata mace tayi tsaki ta miqe fuuuuuu tana cewa “ai dama na dade da fahimtar keba matar hadinkai bace ba mijin ne a gabanki ba kudine a gabanki yar talakawa kawai burinki kawai ki tarawa su iya kudi su rabu da talauci...." Bata gama rufe bakinta ba taji Farida ta shaqota ta zabga mata mari tare da nunata tace “ai garani auran soyayya mukayi da mijina ba sadaka aka bashini ba tsoho ya gaji dabada hatsi wawuya kawai da bata iya cin naman maqiyi ba"
Shiru Nabila tayi saboda tasan tana wani motsi gwabzuwa zatayi gashi tasan yau Ishaq a sama yake da ita kasheta ne kawai bazaiyi ba ita addu'ar ma da takeyi kada yasa Aneesah ta rama rotsen da tayi mata don tasan kadan daga aikinsa, da wannan tunanin ta samu ta sulale ta fice daga bangaren Faridan ta nufi nata da yau ko gyarawa batayi ba saboda bala'i tana shiga ta fara tattare kaya tana bala'i tana fadin “wanda yaja dani aganina shi zaisha wuya ni Nabila"
Ita kuwa Aneesah bata farka ba sai goma na dare koda ta farko shine tagani yana zaune saman sallaya yana karatun qur'ani motsinta ne ya sanyashi dagowa ya miqe ya matsa gabanta yace “kin tashi sannu ya jikin yanzu inane yakeyi miki ciwo?" Lumshe idonta tayi tare da hadiye wani abu me ciwo, zama yayi kusa da ita ya kamota jikinsa ta janye a hankali tace “nidai ka qyaleni yallabai banaso dama na fada maka matanka kasheni zasuyi..." Saurin rufe mata baki yayi yace “nace kiyi hqr ko bansan qorafi" shiru tayi bata qara cewa komai ba sai binta da yakeyi da kallo yanajin tausayinta da irin jinin da Nabilan ta fitar mata yace “me zakici?"
Girgiza masa kai tayi yaja numfashi ya furzar yace “well kinyiwa kanki" daga haka bai qara ce mata komai ba itama batace masa qalaba ya miqe ya dauka wata allura ya dawo yayi mata sannan ya janyo daya gadon dake gefenta ya hada da nata ya hau ya kwanta yace “naso tafiya amma bazan iya bacci kina ke kadai anan ba akwai risk" itadai batayi masa mgn ba saima jan bargo da tayi zata tufa ya miqe da sauri yasawa dakin key ya saki labulen window tare da kunnah A.C ya dawo ya haura gadon da takekai ya janye bargon ya shiga tare da shigewa jikinta yace “sanyi nakeji bani dumi bby" zuciyarta ce ta fara karyewa tarasa wanne irin mutum ne Ishaq da baya gajiya da sex zamansu a India wahala ce tasata sabawa da jarabarsa a saiyayi sex sama da hudu ita lurar da tayi masa ma kamar baya bacci duk motsin da zatayi zata jishi idonsa biyu idan baya lalubarta to yana lalubar system dinsa koyaushe a haka suke.
To yanzunma daya kamata yabarta ta huta ya sake biyota ya kanainayeta, da wannan tunanin taji hannunsa yana yawo a jikinta yana shafa qirjinta yanajan nipples dinta wani takaici ya kamata gashi batada ikon nunawa yanzu zai hau kanta da bala'i hakanan ta sakar masa jiki ya sarrafata yanda ya kamata yaji dadinsa shi daya suna gamawa ya dauko qwayar da yake bata ya sanya mata a bakinta ya dauka ruwa ya kora mata ta shanye ya taimaka mata sukayi wanka yanata sanya mata albarka da zuba mata santi suka kwanta tayi bacci shikuma ya dauki wayarsa ya fara aikinsa na biyu saida ya gama saita komai sannan ya kwanta.
Asuba ce ta tashesu yayi alwala yasata tayi sukayi sallah ya sake yimata dressing ya ware bandage din yasa mata wani yayi mata allurar bacci shikuma ya fice daga asibitin ya nufi gdansa ya samo mata abinda zataci ya sake dawowa yana kallon Nabila bai tanka mata ba ko kallonta baiyi ba itama Faridan bai kulata ba, da yaje ya tarar har lkcn bacci takeyi bai tasheta ba sai saima fita da yayi ya fara duba marasa lfy bayan ya gama ya dawo ya tarar ta tashi yayi mata murmushi yace “you are welcome My Anee" sunkuyar da kanta tayi tace “ina kwana" amsa mata yayi da cewa “lfy ya jikinki?" Bata amsaba sai qasa da tayi da kanta kunyarta tana burgesa ya kama hannunta yayi kissing dinsu ya kamata ta miqe taje tayi brush ta dawo ya bata abincin taci ya bata magungunanta tasha sannan ta sake kwanciya shikuma ya fice daga asibitin.
Saida ta qara kwana biyu a cikin asibitin sannan aka sallameta ya dauketa a mota maimakon ya nufi Bamai layout sai taga ya nufi cikin wata unguwa da ake kiranta Saraki residents quarters ne babba na manyan mutane wanda da gani babu tambaya kasan duk wanda yake cikin gurin yaci ya tadakai suna zuwa yayi horn manyar dakkan murda murdan sojojin uku da suke gadin qofar suka taso suka sara masa tare da cewa "barka da zuwa yallabai" daga musu hannu yayi ya sakejan motarsa yabi wani shararren titin kwalta saida ya kusan zuwa qarshensa sannan ya karya kwana ya sake doguwar tafiya ya kuma karya kwana sai taga yayi parking a jikin wani katafaren gdan bene ta daga kai tana kallon qofar gdan jitayi yayi horn babu jimawa taga an wangame qofar ya sunna hancin motarsa ciki yayi parking a wata rumfa da aka tanada dan ajiye motoci, yayi miqa tare da kallonta yace “matsoraciyar matata da bazata iya gwabza yar qashi da kishiyoyinta akan mijinta ba wlh tausayi kawai kika bani shiyasa na ware miki gdannan zan ajiyeki kinga nima na samu hutu sosai yanda ya kamata”.............
Comment
Share
Vote
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 21*
____________________________________________________________________________
Zamewa tayi ta diro daga gadon fuskarta a daure tace “nidai don Allah ka tafi gurinsu suma ai matane kabarni na huta" cafkota yayi ya hadata da qirjinsa yasa bakinsa daidai kunnenta yace “kin fisu quruciya shiyasa kika fisu dadi wlh bana gajiya da ninqaya a cikin jikinki ji nakeyi kamar feels naki zai kasheni tun ranar dana fara ganinki nake fama da sha'awarki badon nakai zuciyata nisa ba da tuni ba wannan zancen akeyi ba Anisa da munfi shekara da sanin dadin juna amma na rinqa daurewa duk da wahalar da nakesha duk sanda naganki ji nakeyi kamar dick dina zatabar jikina saboda sha'awa so meyasa zaki fara nunamin kema kin fara gajiya dani, saboda masifar sha'awata yasa na ajiyeku harku uku matsayin matana duk tsiya idan bansamu kulawa gurin wataba zan samu a gurin wata My Anee don Allah ki saba dani a yanda nake nasamu failure a farko Farida itace matata ta farko bata iyawa dani hakan yasa na auro Nabila ita kuma babu abinda ke gabanta sai masifa da fada kamar dage so wadannan dalilan yasa na rasa samun kulawa ta gurinsu kowacce kishi nacinta bamata da lkcna Aneesa. Sha'awarki saura qiris tasa nayi miki fyade a rana ta qarshe da kika kawomin abinci wlh babu abinda zuciya bata rayamin ba qarshe dai saboda girman amana tasani neman aurenki gurin limamin anguwarmu da farko yaso bani matsala amma dake kinsan babu abinda kudi basu siya dana jiqashi dasu tuni ya amince ya aurarmin dake wannan shine dalilin da yasa muka kawo matsayin da muke kai yanzu"
Hadata ya qarayi a jikinsa yace “kiji tausayin mijinki My Anee maraya ne ni banida kowa saiku kadai kune linzamin rayuwata yake a hannunku idan ta gyaru kune idan ta baci kune musamman ma ke da zuciyarki ke mulkin tawa My Anee kada ki rinqa guduna ki adana iyawarki indai akaina ne ni ba adali bane saboda nima tawa rayuwar bata samu tagomashin adalcin kowa ba na tasone a cikin wata gurbatacciyar al'ummah da kullum muradansu suke fifitawa fiye dana kowa sun raini zuciyata da zalumci rashin tsoro da fifita muradan qashin kai ni na kasa sauyawa don Allah tayaya zan sauya Anee?"
Yayi mgnr yana durqushewa idonsa na tsiyayar da hawaye masu zafi nandanan taga jikinsa ya dauki rawa tayi saurin durqushewa ta kamo hannunsa ta shige jikinsa ta dora kanta a qirjinsa, cikin mugun tashin hankali da kidima ta dago ta kalleshi yanda zuciyarsa take bugawa da qarfi numfashinsa yake daukewa ta kuwa rushe da kuka ta kamoshi jikinta ta rungume kayanta tace “na shiga uku mijina kayi hqr wlh duk abinda kakeso zanyi maka nayi maka alqawarin hakan" sake matseta yayi cikin rawar murya yace “na...na gode My Anee qirjina ciwo yakeyi" dafe masa qirjin tayi tana shafawa a hankali yana lumshe idonsa har yasamu yaji relief ya zamar dasu suka kwanta a qasan carpet ya zuge rigarta yasa hannunsa ya kama boobs dinta yasa a bakinsa yanashansu da wani salo na caza jiki itanma dake horonsa ce nan danan ta karbi charjinsa yanda ya kamata suka nutsa cikin gajimare nikan naja musu qofa na dawo da baya zuwa parlourn sama² nake jiyo nishinsu suna motsa junansu can naji Anee tana kuka tana ihu tanace masa.
“Yallabai kayi a hankali wayyohhh zaka kasheni zafi na gaji...." nidai na gyara kwanciyata don a lkcn kusan sha biyu da rabi so nake nayi bacci amma ihun Ishaq da kiran dadin da yakeyi ya hanani ban samu kaina sai wajen biyu saura naji ya saki wani ihu me qarfi daya sani toshe kunne na, sai kuma shiru ta gauraye gurin ashe Anisa suma tayi saboda wahala shikuwa gogan baimasan meye ya faru ba saida ya dawo hayyacinsa ya rungumeta yaji jikinta ya saki ya dagota da sauri yaga bata numfashi qirjinsa ya buga da sauri yace “Innanillahi wa inna ilaihirraji'un meye ya faru ne?" Agogo ya duba yaga biyu da kusan da rabi gabansa yana faduwa ya dauketa yakaita bandaki ya gasata sosai sannan yayi mata wanka ta farfado amma taqi bude idonta saboda tsoro da haushinsa da takeji.
Suna fitowa ya hau da ita gadon ya kwantar da ita yaja mata bargo shima ya koma yayi wankan ya fito ya haura gadon batare da yasa komai a jikinsa ba yanajin wani nishadi na musamman yana qara yiwa Allah gdy daya mallaka masa yarinyar dadinta dabanne mantar dashi kowa takeyi idan yana kwance da ita, addu'a yayi musu sosai bacci ya daukesu.
Duk da irin lkcn da suka dauka jiya basuyi bacci ba hakan baisa Ishaq ya makara ba ya tashi yayo alwala ya tasheta itama sukayi sahur garama shi yasha fresh milk itakam lemo kawai tasha tayo alwala ta fito yajasu sukayi raka'atainul fajri ya nufi masallacin quarters din itakuma tayi tata sallar anan dakin ta zame ta kwanta bacci ya sake dauketa a qasa lkcn da ya dawo ya tarar da ita a gurin shima a gurin ya zube suka koma baccinsu dake ba karyawa zasuyi ba basu tashi ba sai goma wai tazo suje suyi wanka da farko ta noqe taqi yarda yanda taga yayi kicin kicin ya bata ransa ne yasata ta yarda sukayi aikuwa taga tujara da azuminsa amma ta murzu daqyar ya qyaleta shima don yana tsoron azuminsa ya gurgunce ne suka fito suka shirya ya zaro kudi naira dubu uku yabata wai ko zata buqaci wani abu, daqyar ta karba shima saida ya zare mata ido ya fice daga gdan ya nufi asibitinsa ranar anan ya yini sai yamma sukayi waya da Hisham suka hadu a wani guri ya zana masa jadawalin aikinsu akan wani gwamna har zasu rabu Hisham yace.
“Baka taba boyemin aurenka ba sai wannan karon ance kayi aure har ka dauki matar kun fita waje da ita yanzu hakama ka raba musu gda da matanka" miqewa yayi yace “baizama dole kasan komai akaina ba tabbas nayi aure kuma na raba musu gda kamar yanda kaji" yana mgnr yana tafiya har yakai bakin motarsa zai bude yaji Hisham din yace “ina ajiyata?" Juyowa Ishaq yayi yayi masa wani qawataccen murmushi ya shige motarsa yaja ya fice daga gurin a guje ya nufi gdansu Farida, yayi parking ya shiga bangaren Farida ya fara shiga ya tarar dashi kamar kullum koma yace yafi kullum tunda yanzu babu Aneesa dama itace me gyarawa yayi tsaki shidai baitaba ganin qazamar mace irin Farida ba abu daya yasa yake hqr da halinta saboda yasani yayi mata illar da idan ya rabu da ita ya cuceta.
Dakinta ya shiga ya tarar ds ita jikin mudubi tana kwalliya tana ganinsa ta juyo tace “ina ka kwana?" Murmushi yayi yace “gaisuwarki kenan" yamutsa fuska tayi tace “ai mutumin arziqi ake gaisarwa wanda yasan haqqin iyali ba irinka ba me fifita son zuciyarsa fiye data kowa Allah ya isana wlh kwanana daka dauka ka kaiwa wata..." Saurin rufe mata baki yayi yace “colm down nawa kikeso na baki ki siyar min kwananki na wata guda" harara ta watsa masa tace “aikin banza haka ka iya kabani 500k ma kawai" murmushi yayi ya dauki wayarsa yayi mata transfer din 1 million ya juya yace “zamu tafi umara ne da My Anee ku kula da kanku"
Yana fadin haka ya juya ya fice tabishi da kallo tare da tabe baki tace “can gasu gada ni hauka nakeyi zan saka a raina ai na dade da cireka itama waccen mahaukaciyar da take haukan kishi zata daina ne shege ai ba baqon mutum daya bane" bangeran Nabila ya nufa ya bude ya shiga ita dama cikin fushinsa take don ya lura batada hankali saiya nutsar da ita yana shiga ya daka mata tsawa yace “ubanme kikeyi a gdana har yanzu?" Miqewa tayi da sauri ta nufosa ta zube a gabansa tasa kuka tace.
“Kayi hqr na tuba wlh kama dawo da ita gdannan wlh bazan qara kulata ba ni har gaisheta ma zankeyi" dariya ce takecinsa amma sai ya dake yace “kinaso ki tafi da shaidarki kenan?" Girgiza masa kai tayi yace “ok maza ki shirya kizo Idi driver yakaiki ki huta acan koda na wata dayane ni zan tafi umrah da amaryata" yana fadin haka yayi mata transfer itama kamar yanda yayiwa Farida ya fice ya nufi bangarensa ya dauki abinda zai dauka ya shiga bangaren Anisa ya dibar mata abinda yasan zata buqata ya fito ya shiga motar ya fice daga gdan lkcn 6:11pm.
Itakuwa Aneesa baiwar Allah tanacan kitchen tanata aikin abin shan ruwa komai iya nata dana masu gadi takeyi saboda wani dadi takeji tasan duk masifarsa yau a gdan matansa zai kwana zata huta kafin ya gama kwana biyunsa ya dawo gareta kasancewar tasan tsarin kwanansa kwana daidai yakeyiwa kowacce amma me tana juye kunun gyadar data dama a flast kawai taji ana taba qararrawar gabanta ya fadi ta ajiye tukunyar ta wanke hannunta ta goge ta fito tana goge fuskarta da gumi yasa gashin goshinta kwanciya luf a samanta ta murda key din kafin ta dago taga waye taji muryarsa yana cewa Isah ka shigomin da kayannan ciki.
Dagowa tayi idonta suka sarke cikin nasa ya daga mata gira ya wucce ciki ya haye sama yayi wanka ya dauro alwala ya fito ya tarar da ita a kitchen tana zaune saman stool ta hade kai da gwiwa tanata sauke ajiyar zuciya yasa hannu ya dago kanta yace “why crying" saurin sharewa tayi ta miqe ya fincikota da qarfi yace “tambayarki nakeyi?" Cikin kukan daya kwace mata tace “ni...ni babu komai" hannunsa ya dora a habarta ya dago fuskarta da qarfi yace “qarya kike kalli cikin idona kicemin babu komai Anee" qasa tayi da kanta tana shassheqar kuka tace “nasan yauma cewa zakayi anan zaka kwana tunda ka dawo yanzu ni wlh na gaji da abinnan naka kaje suma kayi musu ni nama yafe banaso"
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 22*
____________________________________________________________________________
Zuba mata ido yayi yana kallon yanda idonta yake zubarda hawaye ya saketa yana girgiza kai ya nufi qofar fita a ransa yace “yaro man kaza wai bataso" sama ya haura yayo alwala daidai lkcn aka kira sallah itama ta fito daga kitchen din ta zauna a dinning din tayi addu'o'inta tasha ruwa ya sauko daga saman ya dauki dabino da ruwa bottle daya ya fice.
Itama miqewa tayi ta dauro alwala tayi sallah ta zauna tana azkar dinta ya shigo ya tsaya a kanta yana kallonta har saida ta gama bata zataba taji yayi sama da ita ya nufi cikin dakinsa ta fara zamewa tana cukuikuyeshi tana tureshi amma sai taji ya kulle qofar da key ta bude idonta da sauri ta dora a fuskarsa da yayi kicin² ta rintse idonta jikinta na rawa tace “yallaba..."
Wata uwar tsawa ya daka mata yace “kada ki kuskura kicemin komai kin fadi abinda zaki fada kuma najiki" daga haka bai kuma ce mata komai ba ya bajeta a gadon ya fara sarrafata tana kuka tana tureshi amma kamar tana qara masa qaimi saida yasamu yadda yakeso yayi mata fata² sannan ya dagata ya shiga yayo wanka ya dawo ya sanya kayan shan iska yayi ficewarsa yama sauka qasa gabadaya ya baje ya fara shan ruwansa yabarta kwance da kaya a sama tanata gursheqen kukanta, saida tayi me isarta sannan ta miqe jikinta duk yayi mata tsami qasanta bala'in ciwo yakeyi mata saboda bata arziqi ya shigeta ba qarfi yasa mata sosai.
Hakanan tayo wanka ta dauro alwala tayi sallar isha har lkcn zuciyarta taqi tsikewa kuka takeyi sosai qasan ranta tanajin yanda zasuci gaba da rayuwa dashi a haka babu daga qafa babu ragayya kota kwabo sannan tunda ya aureta sun tafi wata uku sau daya ne kawai basu kwana tare ba kullum yana liqe da ita kamar ita kadaice matarsa bayan ga matansa can har biyu amma ya daga mata qafama yaqi sau lkcn period dinta ne kawai take hutawa shima qasanta ne kawai yake hutawa amma sauran sassan jikinta basu taba hutawa da lalubarsa ba.
Tananan zaune tana sharbar kukanta taji tashin motarsa ta miqe da sauri ta leqa ta window taga an bude masa get ya fita taja ajiyar zuciya me qarfi ta miqe ta cire hijab dinta ta ninke ta gyara masa gadon ta fito zuwa parlourn ta zauna taci abincinta ta gyara gurin sannan ta koma saman kujera ta harde tana kallo zuciyarta ta samu nutsuwa da taga har goma be shigo gdan ba tasan yau Allah ne ya hutassheta ya tafi gdansa suma su fafata.
Sai 11:00pm ta tashi ta sake gyara gurin ta dauke duk wani abu da tayi amfani dasu ta haye saman tayi wanka ta qara qarfin A.C tasa wata riga cikin kayan bacci daya siya mata ta haye gado tayi daidai tare dayin addu'o'inta bacci me dadi ya dauketa, cikin baccin taji dirin motarsa saida gabanta ya fadi tayi saurin jan bargo ta rufe jikinta ruf kamar me zazzabi, to shima daya hauro saman bai nemeta ba ya shiga dakinsa ya duqufa qarasa aikinsa saida ya gama ya tabbatar aikin yayi kyau sannan ya miqe yana murmushi ya shiga yayi wanka yasa kayan baccinsa ya fesa turare ya bude dakin ya nufi dakin nata ya bude ya shiga yasa hannunsa ya kunna glub din haske ya gauraye dakin ya hangota can qarshen gado yayi murmushi ya kashe ya haura saman gadon ya nade bargon ya shige jikinta.
Yanda yaji jikinta da zafi zau yayi bala'in bashi mamaki da tsoro yace “meye yake damunki haka jikinki zafi" shiru tayi masa kamar bazatayi mgn ba ya gyara kwanciyarsa sosai yanda zaiji dadin matseta yace “ba bacci kikeba nasani ki fadamin meye yake damunki" kuda baku gurin idan kun magantu to itama tayi hakan ya bata masa rai baisan sanda ya cafki nononta ba da qarfi aikuwa ta saki qara saboda kansu sunfi sati uku sunayi mata ciwo kawai daurewa takeyi tabarshi yakesha saboda ta fahimci nan ne yafi daukar hankalinsa.
Kuka ta saka masa me gunji abinda ya qara tashin hankalinsa ya saketa da sauri ya tashi zaune tare da janyota jikinsa yace “ya salam yanzu kema haka zamuyi dake Anee kema guduna zaki farayi Anee ya kukeso nayi ne zina kukeso ku jefani" sai muryarsa ta sarke ya qanqameta da qarfi yanason yin mgn amma ya kasa saboda nauyin da zuciyarsa tayi masa sai kawai taji dumi a dokin wuyanta tayi saurin dagowa tace “nashiga ukuna dan Allah kayi hqr ciwo sukeyimin idan ka tabasu" ajiyar zuciya yayi me qarfi yace “meye yakeyi miki ciwon?"
Kirjinta ta nuna masa yasa hannunsa ya zame rigarta ya kamasu a hankali ta rintse idonta saboda zafin da takeji shikuwa fuskarta yabi da kallo yayi murmushi ya dora bakinsa samansu ya fara lasa a hankali yana tsotsa tayi saurin qanqameshi tace “wash yallabai kabari tsigar jikina tashi takeyi" bata rufe bakinta ba taji ya kwantar da ita a gadon yaci gaba da sarrafata, tun tana tureshi saida ta sake masa jiki na bata wuta sosai tsotsa kam babu inda be tsotse ba sannan ya kamota ya sata shima ta tsotseshi tsaf sannan ya dorata a samansa wai ita zatayi ta karyar da kanta saboda tsoro tasan wuya zai bata, kada matakai yayi yace.
“Kada ki horani da haka don Allah My Anee inada matsala zan iya jurewa komai amma banda wannan idan naso sex ban samuba wahala nakesha banida juriya akan mace wannan shine raunina Anee wlh banida wani quality a rayuwata daya wucce wannan na rabuda zina samada shekara goma kuma nayi alqawarin bazan sakeyinta ba har abada ki tayani killace kaina kada ki rasa qualityn da zaki bugi qirji ki nunawa duniya kice shine zakka a halayen mijinki na fada miki rayuwata gabadayanta abar tir ce don Allah ki taimakeni kiyi hqr dani a inda nake kona samu na zama mutum kamar kowa"
Sosai kalamansa suka sanyaya masa jiki duk da ba komai ta fahimta a ciki ba har yanzu da sauranta a gane wannan cukurkudaddiyar hausar tasa amma ta rusuna ta sallamawa farin cikinsa tayi masa abinda yakeso yau ma ta karba sosai amma dake yau lallabata yake bata wahala ba ta gamsu fiye da tunaninta shima ya samu nutsuwar da ya dade bai samuba, aikuwa tasha ruwan albarka har kuka yayi mata saboda dadi, ita abinma har mamaki yake bata idan taga yana kuka amma dake ba sabon abu bane a gurinta ganinsa a wannan yanayin ko kafin ya aureta tasha zuwa ta tarar dashi yana kuka a dakinsa idan wani abu ya kaita takanyi tun tana mamakin abinda yake sashi kuka harma ta watsar saidai tayita kallonsa idan zata fita tace masa “kayi hqr
A wannan dare kwana sukayi basuyi bacci ba duk sonta datayi baccin amma ya hanata saboda yasan gobe ba fita zaiyi ba sai su yini suna baccin, sai asuba sukayi wanka ta dafa masa indomie da naman gasasshiyar kaza ta dafa tea ta kawo masa sukaci sukayi sallah sannan sukayi sallah suka kwanta, basu suka tashi ba sai biyu saura shima itane ta tashi tayi wanka ta dauro alwala ta tashesa daqyar yana qoqarin janyota ta janye tana dariya shima dariyar yayi ya shiga yayi wanka ya fito sukayi sallah ta sulale ta gudu qasa ta shiga kitchen tana tunanin me ma zatayi fitowa tayi ta tarar dashi yana waya ta jira ya gama ta langwabar dakai zatayi mgn ya karanci abinda zatace ya janyota jikinsa yace.
“Kin karaya da yawa ni kuma gashi na yanke hukuncin muna tare anan har qarshen azumi" zaro ido tayi waje zatayi mgn ya dora hannunsa a lebanta yace “karkicemin komai tashi muje na tayaki aiki yau" noqe kafada tayi yayi murmushi ya lakace mata hanci ya miqe ya cire doguwar rigar jikinsa ya rage dagashi sai boxes ya bude qofar ya fice, ta jima a zaune kafin ta iyayin qarfin halin miqewa ta fito ta tarar dashi a kitchen din ta tsaya ta zuba masa ido ya juyo ya kalleta tare da daga mata gira yaci gaba da aikinsa, gabadaya yau mamaki yake bata duk izzarsa da isarsa ya sauketa wai har girki yakeyi mata to a ina ma ya iya girki? Ta tambayi kanta tare da shiga ta fara tayashi sallah ce kawai ta fitar dasu a kitchen din sukayi suka dawo sukaci gaba da aikinsu biyar da rabi suka gama ta gudu taje tayi wanka tabarsa da jera kayan a dinning.
Saida ta shirya tsaf ta fito sukaci karo dashi a step din farko yana haurowa ya riqota yace “kutt wato ke me wayo kenan shine kika gudu kikayi wanka kika barni a kitchen ko?" Dariya tayi tace “kaima basai kaje kayi ba" lumshe idonsa yayi yace zamu gauraya ne anjima kadan" saida gabanta ya fadi amma saita maze kawai yajata suka koma ya zaunar da ita a gefen gadonsa ya shiga bathroom din yayi wanka ya fito ya dauki mai ya miqa mata tare da zame towel din daya daura a qugunsa yace “nima na tayaki aikinki kema tayani" taso tayi masa gardama amma jin yanda yaci laya yace “indai batayi ba saiya karya mata azuminta inyaso yayi kaffara yasa ta ware ta shafeshi tas tanajin yanda yake wani fusgo numfashi.
Suna gamawa suka dawo parlourn ya fita masallaci itakuma tayi sallarta anan ya dawo sukayi Iftar bayan sun gamane wayarta tayi ring ta dauko ta duba daga sunan Nana yana yawo tayi ajiyar zuciya ta miqe ya janyota ta fado jikinsa ya fizgi wayar ya duba ya danna ya kara mata a kunnenta cikin in..ina tace “he...hello Nana kunsha ruwa lfy?" Ajiyar zuciya Nana tayi tace “nayi tunanin kuna nashan ruwane shiyasa bazaki samu damar dagawa ba kinsan ku amare sai a hankali" kallon idonsa tayi shima ya kafeta da ido ya motsa bakinsa alamar tayi mgn tace “uhmm dazu zan kiraki na manta" murmushi tayi tace “dole ki manta ai" qasa tayi da murya kamar me rada tace “kin fara abinda na fada miki" kallonsa tayi da sauri taga hankalinsa ya koma ga television tayi ajiyar zuciya tace “to shikenan zan nemi alfarma gurin yallabai sai muzo mu karba kiyiwa mama gdy sosai Allah ya qara girma da arziqi"
To itama Nana dake tanada wayo ta fahimci inda ta dosa saboda haka ta waske da cewa “aikuwa bakigansu ba turaruka masu kyau harda humrah” da haka sukayi sallama kamar me jiran ta gama ya matseta a jikinsa yace “meye kikewa gdy?" Lumshe ido tayi ta fada masa yayi murmushi yace hancinki yanason qamshi kamar nawa" miqewa yayi yace tashi muje nakaiki ai babu nisa da qafa ma zamu tafi ki karbo" tsalle tayi ta rungumeshi yayi saurin riqeta yace “ke bakida hankali ne zaki illatamin baby" kallonsa tayi a mamakance tace “baby?"
Daga mata gira yayi yace “yess baby ai kece babyna maza dauko mayafinki kizo mu tafi" ajiyar zuciya tayi cike da sanyin jiki ta haye saman yabita da kallo yana murmushin dashi kadai yasan dalilin yinsa, saukowa tayi cikin takunta na isa ta tsaya a gabansa ya kalleta yayi murmushi yace “don dai darene da bazaki fita da mayafin nan ba inajin kishinki fiye da kowacce mace a duniya" langwabar dakai tayi shima ya langwabar da nasa sukayi dariya yayi musu hoto suka fice hannunta yana cikin nasa ta daga kai ta kalleshi da suka jera taganta yar qarama a gabansa a ranta tace “waini yama nake daukar mutumin nan banjin nauyinsa amma a fili saita share suna tafe yana nuna mata gurare har inda masallaci da makanta da asibitin cikin quarters din yake wanda yake mallakinsa ne asibitin saida ya nuna mata da haka har suka isa gdan Dr Wada ya kirashi a waya yace dashi yaceda matarsa tabasu turarensu bazasu shigoba.
Matsawa tayi jikinsa tace “don Allah mu shiga yallabai kaji?" Noqe mata kafada yayi yace “batamin lkc zakiyi idan kika shiga Nana surutune da ita naga harma ta fara koya miki kuma kinsan nace miki yau zamuji tarawihi ko?" Daga masa kai tayi tace “ko zama bazanyi bafa zan fito" ganin ta matsa yasa dole yabi Dr Wada suka shiga aikuwa ko gaisawa basuyi ba Nana ta janyeta suka haye sama yana mata mgn ma ta juyo tace masa “yallabai" ya kalleta tayi masa gwalo tace.
“Qato dakai nayi maka wayo" bashiba hatta Dr Wada saida yayi dariya ya dago yace mata “wlh zakiyi bayani yarinya zamu gauraya anjima kadan" gwalo ta kumayi suka shige daki Nana ta kalleta tace “mijinki na sonki Aneesah ki godewa Allah kinsan cewa kinada ciki?" Zaro ido tayi tace “ciki kuma?" Ajiyar zuciya Nana tayi tace “haka yace da Hubby na wai kinada shigar ciki na sati biyu amma bai sanar dakeba so yake sai yakai wata uku zaayi miki abortion a cire miki shi sai ya juyar miki da mahaifarki" dagowa tayi ta zubawa Nana idonta da suka fara malalar da hawaye tace “mene Abortion ban iya turancinku ba French na iya"
Ajiyar zuciya tayi tajata suka zauna tace mata “abortion yana nufin a sanya inji a niqe abinda ke cikinki a fitar miki dashi kiyi colm mind dinki kada ki kada ki nuna damuwarki harya fahimci kinsan meye target dinsa akan cikinki komai zai iya faruwa ki kwantar da kanki a hankali ki fahimci komai akwai Allah Aneesa bazai taba bashi damar cutar dakeba duk bala'insa kamar yanda wannan muguwar qwayar da yake dura muku batayi tasirin hanaki daukar ciki ba to shima injin bazai iya cire cikinba ai bashi yayi kansaba Allah ne yayishi kuma kinsan cewa nan boyemu sukayi dagani harke garake ma matansa sunsanki amma ni matar Hubby batasanni ba kawaidai tasan yayi aure kuma batasan inda nakeba"
Rungume ta Nana tayi tace “kidaina kuka Aneesa baki fara kukaba indai irin wannan auren namune ko kinsan cikin jikina ma Dr Wada ya sadaukar dashi...." Zaro ido tayi tace ”meye sadaukarwa?" Sake rushewa tayi da kuka tace “inason cikina amma ogan qungiyarsu yace saiya bashi shi an shayar da tukunyar sihiri jininsa sannan zai samu daukakar da yakeso" zaro ido tayi tace “tsafi kuma?"………………
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Free page 20*
____________________________________________________________________________
Dagowa tayi ta kallesa ya daga mata gira ta fada jikinsa ta rungumeshi tana dariya tace “na gde mijina inasonka" wani yarrrr ya rinqaji a jikinsa idan tace tanasonsa wani farin ciki yakeji a ransa yayi kissing din kuncinta ya bude qofar yana gyara wandonsa saboda kayan aikinsa har sun miqe bude mata tayi ta fito ya kamota jikinsa suka nufi wata katafariyar qofa yasa hannunsa jikin wani dan na'ura kofar tayi wani turanci sannan ta bude wani qamshi ya daki hancin Anisa ta lumshe idonta hakan ya bashi damar sunkutarta bai direta ko inaba sai saman wata luntsumemiyar kujera ya kwantar da ita ya bita ya danne ya dago kanta a hankali ya hade bakinsu.
Bude idonta tayi akan fuskarsa tasa hannunta ta shafo sajensa tare da zare masa hularsa a hankali ta rinqa tayashi da dukkan salon da yazo mata dashi, basu samu kansu ba sai bayan wani dogon lkc da komai ya lafa ya kwanta luf a jikinta yana sauke numfashi ya kira sunanta da wata narkakkiyar murya tayi saurin kallonsa shima ita yake kallo yace “tunda nake bantaba jin son wata mace kwatan kwacin rabin yanda nakesonki ba inason kasancewa dake har abada My Anee kiyimin uzuri akan wasu abubuwan da nakeyi wlh nima bansan ya akayi na zama haka ba"
Bakinta ta dora saman nasa sabida bataso yana fada mata haka sanyaya mata jiki yakeyi so shima yasan da hakan shiyasa ya share zancen kawai ya dagata ya haura saman da ita ya hada musu ruwa sukayi wanka sunata wasanninsu shi kansa idan ya zuba mata ido mamakin yanda da qarancin shekarunsa take iya dauke buqatarsa yakeyi tunda ya aureta idan ya cire ranakun farkonsu lkcn da tana danyarta bai qara kaita qarshe ba duk sanda zai nemeta zatayi accept nashi da kyakkyawar fuska koda kuwa bataso duk da shi a kankin kansa yasan ya takurata amma ya zaiyi hakanan Allah ya jarrabeshi shikuma gashi ba manemin mata ba ga sauran matansa sun sallamashi.
Tunda ya qudurta raba musu gda yake tunanin yanda zaikeyi da buqatarsa da kullum take nunkuwa akan Anee ya zaiyi idan ya buqace kusanci a gdan da bashi da bai bashi ya zaiyi ya zaiyi? Abinda yaketa rayawa aransa kenan tabbas kowacce mace da kalar baiwarta musamman mace irin Anee me kayan dadi, muryarta dadi tafiyarta dadi abincinta dadi vulvo dinta dadi kai komai nata ita dadi ne, da haka suka fito ya bude wardrobe ta zuba masa ido kayane hadaddu dinkakku a ciki sunfi kala hamsin gasunan a jere a goge bangaren atamfa daban shadda daban less daban material daban bangaren qananun kaya ma daban.
Juyowa yayi ya kalleta yaga inda tayi rau rau da ido zatayi kuka yayi saurin matsowa gabanta yace “cool down meye na kukan kinsan banaso kuma" shigewa tayi jikinsa tace “kawai ina mamakin yanda kake farantamin ne yallabai yanzu wannan kayan duk ina zan kaisu?" Murmushi yayi ya lakace mata hanci yace “haqqinki ne akaina My Anee duk matana before na auresu saina nayi musu lefe amma ke banyi miki ba, inason yimiki kema amma ba yanzu ba shiyasa na bayar aka dinka miki wadannan saboda ki samu nayimin kwalliya da shiga mutane wadancan duk na bayar dasu Anee sabon gda sabuwar rayuwa sabuwar soyayya nidai roqona a gurinki kawai kada nace kiyi kicemin aa bazan taba saki abinda nasan zai cutar dake ba"
Murmushi tayi tace “insha Allahu nayiwa mijina wannan alqawarin" rungumeta yayi shima yana dariya ya soma kissing nata ta ko ina yana sunsunarta nan danan salon ya canza, in taqaice muku a wannan rana sosai Ishaq ya gurza Anee son ransa gindinta har radadi yakeyi saboda azaba, baiyi wanka yabar gdan ba sai gaf da magrib sukayi sallama ya dauki kudi masu tsoka ya bata tare da cewa da ita akwai matar abokin aikinsa Dr Wada may be anjima mijinta ya kawota ta kula da kanta sosai.
Yana gama fada mata haka yayi kissing dinta ya fice yana daga mata hannu itama ta daga masa ya fice ta matsa jikin window saida taga ficewar motarsa sannan ta dawo ta haura saman ta gyara dakunan ta sake saukowa ta gyara parlourn ta shiga kitchen ta dora abinda zataci ta fita tana zagaya gdan sosai zuciyarta take mata wani dadi komai na gdan yayi mata tayi ajiyar zuciya tare da tsugunawa tayi sujjudul shukur ga ubangiji hadi da nemawa iyayenta gafara sosai tayi addu'ar Allah ya sassauta zuciyar mijin nasu ya barsu su haifa ko yara daidai ne sake debe musu kewa.
Idanta tuna wannan abin ranta mugun ciwo takeyi hakadai take danna zuciyarta da addu'o'i suke sauqaqa mata duk wata damuwa saida ta gama girkinta tsaf ta jera a dinning ta haura saman tayi wanka ta dauki wata doguwar riga ta material ta sanya tayi kwalliyarta simple ta daura dankwalinta tayi kyau sosai quruciyarta ta fito ta dawo parlourn ta zauna a dinning din ta faracin abincinta tana wasa da wayarta.
Qofar aka bude aka shigo ta daga kai ta kalli me shigowar gabanta ya fadi ta zuba masa ido fuskarsa babu wata walwala ya qaraso ya zauna kusa da ita yaja flat ya zuba abinci yadau cokali ya faraci a itadai kawai ido takebinsa dashi har saida ya gaji ya hure mata idon yace “kina kallona kamar na canza miki" ajiyar zuciya tayi cike da sarewa a ranta tana tsoron yace zai kwana anan.
Ilai kuwa kafin ma tayi mgn sukaji ana taba qararrawar miqewa yayi ya nufi qofar ya bude gabansa ya fadi ganin abokin nasa abokin aikinsa kuma Dr Wada da medakinsa Nana, saurin hadiye fargabarsa yayi ya miqa masa hannu suka tafa sukayi dariya yace “bakada kirki dacan bakakaita gdana ba sai yanzu" dariya yayi yace “yanzun ne ka auri daidai ita wadancan duk iyayenta ne" murmushi yayi ya dubi Nana da take fama da cikinta daya fara fitowa ya kawar dakai cike da takaici abokin nasa ya kasa ganewa haihuwa wahalace, miqewa Aneesa tayi tana murmushinta tace “sannunku da zuwa" amsawa sukayi suna zama Dr Wada harda kamata ya taimaka mata ta zauna yanata zuba mata sannu nandanan yanayin Aneesa ya canza duk da qoqarin da takeyi na boyewa ta kawo musu abinci da abinsha sukaci sukasha ita da Nana ne suke hira shikam miskilin wani kicin kicin yayi da fuska lkc zuwa lkc Dr Wada yake masa mgn yana amsa masa qarshe suka miqe suka fita tare suka qara samun sakewa suka rinqa hirarsu sosai kamar sun saba Anisa ta saki jikinta da Nana saboda wayewar ta gata kuma itama yarinya daidai da Anisan itama matace ta biyu a gurin Dr Wada shiyasa suketa hirarsu ta amare Nanan tanata hilatarta da hira tanason fara aikinta da mijinta yasata na hurewa Anisa kunne da cusa mata son haihuwa takuwa yi saa tayi saranta daidai kan gaba hirar tasu gabadaya ta koma ta yara har tana bata lbrn lkcn da tana filinge akwai wata maqociyarsu da take haihuwar yan biyu koyaushe tana gdanta ita keyi mata raino.
Shiru ce ta ratsa na dan lkc kafin Nana tace “ke yanzu bakya sha'awar haihuwa Anisa?" Kallonta tayi da sauri tace “inaso sosai wlh ji nakeyi kamar na qwace naki nifa banqiba duk shekara nake haihuwa" ajiyar zuciya tayi tace “amma kinada damar da zaki iya haihuwa kike zaune a haka?" Qasa tayi da kanta tace “to ai naga lkc ne kuma..." Sai tayi shiru data tuna alqawarin da tayiwa kanta bazata taba fallasa sirrin mijinta ba zatayi hqr taci gaba dayi masa addu'a har zuwa lkcn da zaizo da Kansa yace yanason haihuwa, amma ga mamakinta sai taji Nana tace “kinga lkcn da mukayi aure da mijina idan zai sadu dani sai yabani wat a qwaya haka idan ya gama so danaga abin ya fara yawa shine nake fadawa yayata sai tace ai wannan qwayar ta hana haihuwace nikuwa sai na daina sha idan ya bani saina maqaleta a qasan harshena inshanye ruwan idan naga hankalinsa ya gushe saina jefata qasan gado, in fada miki baafi wata biyu ba saigani da ciki aikuwa shima yayita murna"
Share gumin da yake tsattsafo mata tayi tace “nidai bazan iyaba yallabai bazaiyi murna ba bayason haihuwa ya tsani ko mgnrta nayi masa" dariya Nana tayi tace “kekuma saiki biye masa ya kaiki ya baroki to wlh idan kikaci gaba dashan qwayar nan mahaifarki zata gutsutsura miki keda haihuwa har abada garama kisan yanda zakiyi masa" da wadannan kalaman Nana ta rinqa jan raayinta ta amince mata amma cike da tsoro ta bude jakarta ta dauko wasu rantsattsun magungunan mata na garari ta bata tace “duk ranar da yake gdanki ki rinqa amfani da wadannan magungunan zakiji mugun dadinsu" godiya sosai tayi mata ta tashi ta haura saman ta ajiye a dakinta ta sauko tace mata “don Allah Nana inason turarukan wuta masu kyau bansan kowa ba kuma bansan inda zan samu ba" tausayinta ya cika zuciyar Nana ta dauke qwallah a idonta tace insha Allahu zanyiwa momy na waya ta siya miki zance mata nayi qawa amaryar Dr Ishaq likitan zuciya" murmushi tayi tace “aa kada ki dora mata wahala inada da kudin sadakina zan baki bansan irinsu ba sai a siyamin dasu amma ba kudin nan bane yacemin wai ko dallah ko dollar ce" sosai Nana tayi dariya ta miqa hannu ta karbi yar jakar da take miqa mata ta bude tare da zaro ido tace “kayy qawata kedin me tsadace dole Ishaq yaji dake" murmushi tayi daidai lkcn da suka dawo suna murmushi yasa hannu ya janyota ya hadata da jikinsa yace “bani lbrn albishir din me tayi miki kike dariya?" Noqe kafada tayi yasa hannun ya kama gashinta dake cikin dankwali ta saki siririyar qara tare da qara lafewa a faffadan qirjinsa saboda zafin da taji wasu siraran hawayen shagwaba suka zubo mata yayi saurin sanya harshensa ya lashe tare da cewa sorry My food kada kiyi kuka wasa nakeyi miki"
Muryar Dr Wada ce ta dawo dasu hayyacinsu dan jarabar har ya fara canza yanayi yana lalubeta yace “to abincinsa nima zan tafi da nawa abincin Allah ya sanya alkhairi ya bada abinda akeso" sarai yasan me yake nufi don haka ya daure fuska tare da cewa “naji jeka Allah ya kiyaye hanya idan naga dama badon halinka ba zan kawota gurin Nana naga qawancen zai dore" haka sukayi sallama suka rakasu har inda motarsu take suka shiga sannan suka juyo cikin gdan ya daga kai ya kalli agogo tara da rabi na dare kafin ya sauke idonsa yaji saukar hannunta a saitin mararsa ta rungumeshi ta baya tace.
“Yallabai meye ya dawo dakai bayan munyi sallama akan saida safe" numfashi ya fizgo me qarfi ya daga hannunta ya dora a mood dinsa yace “wannan itace ta dawo dani" kallons tayi ya sauke lumsassun idanunsa a cikin nata yace “wadancan mahaukatan na basu hutu harsai sun nemeni dakansu wlh donma babu saki a tsarina ne da saina qara musu gudu dukkansu sunje sun huta a gda" saurin rufe masa baki tayi tace “cool down mijina kada ka fara don Allah kama daina sawa a ranka bazai faruba har abada kaje kayi hqr kada rashin adalcin namu yayi yawa Allah ya jarabcemu kagafa watanmu biyu bamanan mun dawo kuma na kwanta a asibiti shima tare mukayi jinyar sannan yanzun ka wareni gefe kuma ka dauko kwanansu ka kawomin satar kwana fa kenan gashi kuma gobe zaa tashi da azumi" tunda ta fara mgnrta bai katseta ba har saida takai aya ya sunkuceta ya haura saman da ita ya bude dakinsa ya shiga ya direta a gado yace “sadaqallahul azeem malama Anisa nidai nazo bakuma zan koma ba kuma kwana zanyi ina baki wuta yanda azumin zai baki kashi sosai"............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 26*
____________________________________________________________________________
Juyawa yayi ya fice yabarta tsaye da sakakken baki kumafa gsky ne duk mgnrsa babu qarya a cikinta itadin ba kowa bace batada kowa a hakanma gata yayi mata tunda idan ya rabuda ita batasan inda zata kamaba dangin mahaifinta sun tsaneta daga ita har mahaifinta wannan dalilin yasa suke rayuwa daga ita sai Baffinta tun daga quruciyarta kawo yanzu data fara mallakar hankalinta tasan wacece ita.
Zama tayi dabar a qasa dafe da kanta tana ambaton sunan Allah da ambato na rashin sanin makoma dafa cikinta tayi wasu hawaye suka zubo mata tanajin son dan tayin dake cikinta yanzu fa a duniya batada makusanci samada cikin nan na jikinta ko? Ta tambayi kanta tare da miqewa a kasalance ta shiga bandaki ta cire kayanta ta sakarwa kanta ruwa tana dafa bango ta dawo tayi sallar azahar ta koma ta kwanta tanason tayi bacci amma ta kasa miqewa tayi ta fita zuwa parlourn qasan ga mamakinta ta tarar dashi zaune da system a gabansa yanajin takunta ya dago ya zuba mata lumsassun idanunsa da suka kada sukayi ja saboda bacin rai da damuwa.
Hannu ya miqa mata alamar tazo jikinsa tayi qasa da idonta ta matsa gabansa ta tsugunna cikin sarewa da sallamawa farin ciki tace “kayi hqr" kallonta ya sakeyi da sauri yace “name hqrin?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta hawaye na kwarara a idanunta tace “nasan nayi maka laifin daya taba zuciyarka har ya janyo yau ka tunanin matsayina a gurinka na rashin asali yallabai bansan meye yake faruwa dani ba wlh tsoronka nakeji"
Sake zuba mata ido yayi tare da sanya hannunsa ya janyota jikinsa ya sauke numfashi me qarfi tare da dora hannunsa a qasan mararta yace "inason cikin nan na jikinki My Anee duk abinda yake faruwa dani qaddara ce wacce ta rigayi fata bansan ya akayi na zama hakaba My Anee ita rayuwa bakai kake da ikon zabawa kanka makoma ba saboda bakada jadawalin rayuwarka a hannunka falsafa ce kawai taka amma manhajar qaddarorinka tana hannun Allah ciki kuwa harda ke da cikin jikinki My Anee kiyi hqr dani a duk inda nazo miki wlh da ganganci bazan cutar dake ba ki tayani tattalin cikina har zuwa lkcn da zaku rabu" bai jira jin me zatace ba ya dago bakinta yasa cikin nasa yana tsotsa yana shafa cikinta yana qara shigar da ita jikinsa yana sauke numfashi da har yakai ga zamewa ya kwantar da ita a qasa ya haye samanta yanaci gaba da tsotseta daqyar ta kwace tana haki shima yanayi idonsa ya kada yayi jawur ya dafe kansa tare da matse qafarsa yace.
“Oh My gud" kallonshi tayi ta miqe da sauri ta shiga kitchen ta dauko cake da yourghut ta dawo ta zauna ta faraci daqyar take turawa yana kallonta yaja ajiyar zuciya yace “saboda mugunta baki azumi shine zaki karyamin nawa ko" kallonshi tayi ta sunkuyar dakai yayi murmushi yaci gaba da aikinsa ta miqe ta koma sama tana shiga dakin taji wayarta ta yanke ta dauka da sauri sunan Nana tagani tayi maza ta kulle qofar ta shige bathroom ta kirata ta daga tace “Luv ya jikinki?" Ajiyar zuciya tayi tace “naji sauqi fa amma akwai matsala" zayyane mata komai tayi da halin da suke ciki yanzu.
Ajiyar Nana tayi tace “nidai na fada miki ki kwantar da hankalinki kibishi a hankali kinada sauran lkc ke nice a ciki kada kibashi matsala har ya hanaki qofar samun tsira duk wani motsinki kallonki sukeyi" sosai Nana ta rinqa bata shawarwari da fada mata yanda zatayi aikuwa taji dadi kafin su gama wayar taji yana buga qofar tayi sauri ce mata ya shigo tana zuwa, tana gamawa ta goge call long din ta dawo ta ajiye wayar ta bude masa qofar.
Shigowa yayi ya dubeta duba irin na tuhuma yace “me kikeyi" ajiyar zuciya tayi tace “bacci nakeson yi" ajiyar zuciya yayi yace “zanje na dawo ki kula da kanki kada wanda yazo gidannan kika bashi damar shigowa" batace komai ba ta koma ta kwanta ya qarasa yayi kissing din cikinta ya daga mata gira ya fice tabishi da kallo har ya fice yana fita ta miqe ta sauko ta isa gurin maman Khalifa ta zauna suka gaisa tace “yanzu nake cewa Alh ya fadi abinda zaa girka muku nashan ruwa yace abari zai kawo" murmushi tayi tace “kayy Mama da wahalar da kanki zakiyi ai dama ba koyaushe nake girki ba"
Hira sosai sukayi da mama tanata dariya la'asar ce kawai ta tashesu sukayi suka sake zama har farce saida mama ta gyara mata ji takeyi a ranta dama mamace babarta, suna zaune a parlourn suna hira ya shigo wajen biyar da rabi baice mawa kowa qalaba ya haye sama da sauri ya kuma fitowa ya kalli Anisa da taketa binsa da kallo ya shafa kansa tare da lumshe idonsa maqwallatonsa sai kaiwa da komowa yakeyi saboda damuwar da take tattare dashi ya matsa gabanta yayi kissing dinta yace “bazan dadeba zan dawo kafin asha ruwa" kada masa kai tayi ya daganta hannu ya fice.
Ajiyar zuciya tayi mama tayi murmushi soyayyar tana burgeta kallo daya zakayi masa kasan ya damu da lamarin yarinyar miqewa tayi ta shiga kitchen ta kunna gas ta fara dama masa kunu tasan yanasonsa sosai bayan ta dama ta soya masa qosan doya da qwai ta hada a wammer ta jera a dinning din ta sake dafa masa copy ta shiga tayi wanka ta fito cikin shirinta na qananun kaya tayi kyau sosai ta fita a gdan tana motsa jikinta taji shigowar motarsa yayi parking ta zagayo ta bayansa ta rungumeshi tana dariya shima dariyar tabashi duk da zuciyarsa a jagule take ya juyo da ita daidai lkcn da akayi kiran magrib ya dagata cak ya nufi cikin gidan da ita suna dariya ya direta a kujera yace “lallai kin warke anjima kadan zakiyimin bayani da bakinki"
Rufe idonta tayi tana dariya shima dariyar yayi yaje yasha ruwa ya dauki dabino yaci ya shiga daki yayo alwala ya fito ya nufi masallaci yayi sallah ya dawo gdan sukayi iftar ya haye sama yace “idan kin gama kizo inason ganinki batace masa komai ba ta fara tattare kayan takai kitchen ta shiga ta sallami Mama gabanta na faduwa ta nufi dakin nasa ta tarar dashi ya fito daga wanka yana goge jikinsa ta tsaya a bakin qofa batare daya juyo ba yace “mgn zanyi dake me muhimmaci shiyasa nakeso kibani lkcnki" numfashi ta sauke ta shigo ciki ta zauna shima ya zauna ya kamo hannunta yace.
“Meyasa lkcn da nake baki tablet bakisha har ciki ya shiga jikinki?" Gabanta ne ya fadi ta dago tace “wlh ka yarda dani yallabai bantaba qin sha ba duk da banaso" kallonta yayi yace “meyasa bakyaso?" Lumshe idonta tayi kamar bazatayi mgn ba yace “meyasa kikeso jamin rai ne?" Dagowa tayi tace “kak kawai inason ganin yayana nima" ajiyar zuciya yayi yace “yanzu ga matsalar da kika haifar mana" dago fuskarta yayi ya sanya harshensa saman kuncinta yana tsotse hawayenta har ya hade bakinsu ya fara tsotsar lips dinta kafin wani lkc komai ya canza sautinsa ya fara canzawa cikin yan mintina ya canza mata move ya fara sarrafata.
Sakar masa jiki tayi ya rinqa sarrafata abin mamakinta a baya idan ya kama nononta yana dadewa yana sha amma yanayi a hankali amma yanzu da qarfi yakeja ruwan nonon yana zuwa yana shanyewa yana pompim dinta, zafi takeji sosai a qirjinta tayi² ya saki yaqi saki kalma daya keyi masa yawo a kwanyarsa kalmar da Mr Rican ya fada masa dazu da rana daya fita “Aneesah ba matanka bace Ishaq zata dawo qarqashin ikona a duk lkcn da naso..."
Wannan kalma ta firgitashi dole yayi duk me yuwuwa yaga ya mantar da kowa lissafin Aneesa dole ne ya nunawa duniya itan tashi ce shi kadai, haka ya rinqa tsotse boobs dinta yana sarrafata idan ya gaji da wannan styles din sai ya koma wannan gashi qarin iskanci release dinsa uku amma babu wanda yayi a gabanta idan yaji zai kawo sai ya cire ya zubar dashi a towel sannan ya suka kwanta baccin su me dadi bayan sunyi wanka"
Cikin baccin ta rinqa wani mugun mafarki wai gatanan cikin wani gda da babu kowa a cikinsa sai ita kadai da tsohon cikinta tanata zagaye dakin da take tana addu'a kamar daga sama taji ana bude qofar kawai sai taga wani qaton farin mutum me jajayen ido ya shigo da wani qaho a hannunsa ya nufota ta rinqa janyewa yana matsota har ya isheta ya fincikota ya budata ya zura mata wannan qahon ta farjinta ya murza ta saki wata azababbiyar qara kawai sai taga ya zaro jaririn cikinta fari tass dashi kyakkyawa ya cillashi cikin wani kurtu nandanan yaron ya rinqa zunduma ihu tanaji tana gani akasa wuqa a wuyan yaron zaa yankashi ta yunqura ta miqe cikin tsananin azaba ta dauki wani abu da batasan mene ba mai kaifin tsiya ta dabawa mutumin a bayansa ya kuwa saki qoqon hannunsa ya zunduma ihu yana matagugu ta sake narka masa abin a cikinsa ta tsallake ta sanya wata wuqa ta yankewa danta cibiya ta daukeshi ta fita da sauri yaron yana ihu cikin saboda shigowa sabuwar duniyar da yayi ga rashin gatan dabai samu ba ko riga babu a jikinsa ita kanta zanine kawai a jikinta ta yage zanin ta nade yaron ya rage daga ita sai under siket taketa gudu a jejin cikin galabaita da fitar hayyaci gudun da ita kanta batasan inda zataba, wani guri ta samu ta zauna tana dafe qirji tana mayar da numfashi ta zauna ta bude fuskar yaron tana kallo wahala har tasa yayi bacci kamarsa da mahaifinsa hartayi yawa.
Ta shagala da bawa yaron nono da kallonsa tanajin sanyi yana ziyatar zuciyarta qaunar yaron tana ratsata taga inuwa a samanta ta miqe da sauri kawai sai taga wani kyakkyawan matashin saurayi a gabanta ta zabura ta miqe tare da fara karanto addu'o'i.
Jijjigatan da taji anayi ne ya farkar da ita ta bude idonta a firgice ta karanto addu'a ya zuba mata ido yana nazarinta ganin yanda take a firgice ne yasashi janyota jikinsa yana shafa bayanta yanajin yanda take sauke ajiyar zuciya tana ambaton sunan Allah yace “ki rinqa yawaita addu'a a Koda yaushe kada bakinki ya gushe da ambaton Allah kinji" kada masa kai tayi ya gyara musu kwanciya yaja musu bargo yana shafa bayanta tare da daukar hannunta ya dora saman dick dinsa yana matsawa a hankali har bacci ya dauketa amma saida ya tasheta ya qwaquleta sosai sannan sukayi wanka sukayi sahur suka sake kwanciya..........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 25*
____________________________________________________________________________
Ya rinqa binta da kallo har yaga ta sakeyin miqa ta fara bude idonta a hankali ta farabin dakin da kallo har zuwa lkcn data sauke idonta akansa ya kafeta da lumsassun idanunsa ta sauke nata cikin nasa yayi qasa da engine idonsa yace “sannu My Anee..." Irin kallon da takeyi masane yasashi shan jinin jikinsa ya hadiye maganarsa tare da miqewa yace “amma dai yanzu babu inda yakeyi miki ciwo ko?" Nan ma batace masa komai ba saima yunqurin gyara kwanciya da takeyi ya matso da sauri ya dagata ya gyarata yace “ya kamata ko tea ne kisha tun jiya da dare rabonki da abinci"
Matsawa yayi ya hada mata tea din ya dawo kusa da ita ya dora kunnensa a qirjinta yaji numfashinta normal hakan yasashi cire mata oxygen din ya dauko ruwa da wani dan qaramin tasa ya bata ruwan ta kuskure bakinta daqyar take amsa shima saboda batajin dadin bakin ne har brush saida yayi mata yaje ya zubar ya dawo ya dauki tea din ya rinqa bata tanasha daqyar take hadiya tasha da dan kirki ta yunqura da sauri zata sauko ya riqeta ta fara kwara amai.
Gyarata yayi tsaf ya gyara gurin ya kwantar da ita yanata yimata sannu itadai bata iyayi masa kallon rahama ba saima tuquqi da zuciyarta takeyi zuwa yayi ya zauna kusa da ita ya kamota yana shafa bayanta yanayi mata sannu shiru tayi masa hakan ba qaramin daga masa hankali yayiba ya fahimci fushi takeyi sosai dashi shikuma kunyarta ta hanashi sakin jiki da ita a haka sukayi baccin wannan rana kowa zuciyarsa cike da tsoro musamman Aneesah da take cikin tararrabi da halin qila waqala gabadaya Ishaq tsoro yake bata yanayinsa baiyi kama da aikinsa ba gsky ne mgnr hausawa da suke cewa mutum a fuska zahirinsa maciji.
Da asuba tanajinsa ya tashi yayo alwala ya fita saboda makara sukayi baiyi sahur ba ya tafi masallaci yayo sallah itama ta tashi tayi sallarta ta kwanta cikinta da nipples dinta sunayi mata zafi tanajin kamar ana hura mata wuta a haka ya tarar da ita a kwance a qasa ya shigo da sauri ya dagata cak yace “badai wani gurin ne yake miki ciwo ba ko?" Cikinta ta nuna masa yace “ya salam sannu bari na hada miki tea kisha magani zakiji sauqi" hada mata tea din yayi yana bata yana kallonta cike da shauqi da qauna jiyakeyi kamar ya cire abinda takeji yasa a jikinsa.
Tasha shayin sosai yayi hamdala ya dauko magungunan ya bata ta karba ta rinqa binsu da kallo tana dubasu daya bayan daya kawai sai yaga tayi watsi da maganin ya kalleta da sauri yace “meye haka" miqewa tayi ta nufi qofa tana layi ya cafkota da sauri ya hadata da jikinsa ya matseta yace “ko kinsan cewa kinada ajiyar bby na a mahaifarki zaki rinqa wasa da lfyrki Anee bazan lamunci sakaci da magani ba wannan cikin duk da nasan ba namu bane amma inasonsa inajinsa a cikin jinina bantabajin so da qaunar ganin dana ba sai bayan da kika samu cikin nan ki tayani tattalinsa yakai lkc mu samu wani dazai zama namu kinji?"
Janye jikinta tayi daga nasa kalma daya ta kasa iya furta masa duk da tanason yimasa mgnr amma bazata iyaba duk sanda ya kafeta da manyan idanunsa kwarjini yakeyi mata, komawa tayi ta kwanta ta saki wani siririn kuka da batasan dalilin zuwansa ba sosai kalaman Nana suke dawo mata da kuma abinda ya faru tsakaninsu ranar da sukaje gdansu Nanan, shikam daya rasa abin cewa da ita komawa kawai yayi ya zauna ya hade kansa da gwiwa qasan zuciyarsa na ambaton sunan Allah.
Da haka Maman Khalifa ta turo qofar ta shigo ta samesu cikin wannan yanayin ta matsa gaban Aneesah da sauri tace “subhanallahi kekuma meye abin kukan Hajiya kinga fah yanda kika tashi hankalin mijinki lalura ta juna biyu daba kanki farauba, dagowa yayi ya zuba idanunsa cikin na Aneesah da itanma shi take kallo yace “gda ma zamu tafi tunda ta tashi da sauqi yau" kallonsa sukayi dukkansu da sauri ya girgiza kai yace “babu tsaron daya kamata anan Mama bari na kwashe kayannan sai mu tafi kema ki huta zuwa kwana biyu saiki tafi ko?"
Kada kai tayi tace “aa dannan tunda dai taji sauqi akaini gda inyaso saiku wucce gda saboda azumi fatana dai Allah ya raba lfy ya kawo yan biyu" amsawa yayi da amin ya fara kwashe kayan ya rinqa fita dasu ita kuma taci gaba da tausar Anisa wadda kukanta yake qara qarfi tanajin dama ta budi ido taga ko taji lbrn Innanta da Baffinta sun dawo duniya kodan ta samu mafita cikin wannan gurbatacciyar rayuwa data tsinci kanta a ciki.
Yana gama hade kayan yazo ya kama hannunta suka fita yasata a mota suka fita daga asibitin gabanta na tsananta faduwa tana karanta ya hayyu ya qayyumu birahmatika astagisu tana maimata hasbunallahu wani'imal wakil idanunta a lumshe yake tunda suka taho har suka shiga corner residents din ji takeyi dama da hanya ta gudu ta huta da qazamar rayuwar nan ashe ita taketa haukanta na tanason haihuwa babu komai a cikinta sai tashin hankali.
Ji tayi ya tabata da hannunsa tayi firgigit ta kalleshi yayi saurin dauke Kansa tare da bude mata qofa ya kamota ta fito ya hadata da jikinsa yayi kissing kuncinta suka nufi qofar shiga gidan tsoronta yana qaruwa suna shiga ya zaunar da ita a kujera ya juya ya kalli mama yace “bismillah mama zauna bari nayi wanka sai nazo na dauko miki Khalifa nasan shine damuwarki" saurin katseshi tayi da cewa “aa kabarshi kawai nima zuwa gobe zan tafi ai" bai gamajin abinda zatace ba ya sunkuci matarsa yace “ok bari nayiwa yarinyar nan wanka na fahimci bazata sauko ba idan ba haka nayi mataba"
Batayi yunqurin qwacewa ba saboda batada kuzari amma ji takeyi kamar yana zuba mata wuta a jikinta ya haura saman da ita ya cillata gadon ya kuma fita ya budewa Mama wani daki yace ”kema ki shiga kiyi wanka ki huta mama" juyawa yayi ya sake hayewa saman da sauri ya bude dakin ya shiga ya tarar da ita a bakin qofar tana qoqarin budewa kamota yayi ya hadata da jikinsa sosai ya dago kanta ya hade bakinsu guri daya ya fara aika mata wani masifaffen kiss daya kusa zubar dasu suka zube a gadon ya sake shigewa jikinta yana cigaba da tsotse mata baki tare da shafa sumarta yana sauke wani nishi ta zille daqyar ta dire a gadon yakai hannu zai kamota ta sunkuya cikin rawar murya tace.
“Kayi hqr ka taimakeni ka qyaleni" miqa yayi ya diro a gadon yana gyara wandonsa yace “kice kin daina fushi dani" qasa tayi da idonta kamar zatayi mgn amma batasan me zatace ba saboda haka ya shige bathroom din ya sakarwa kansa ruwa yayi wanka ya fito ga mamakinsa ta fice daga dakin nasa yaja numfashi ya shirya cikin wata brown din doguwar riga ya taje kansa ya fito ya nufi dakinta yajishi a kulle mamaki ya cikashi ya juya ya dauko master key dinsa yasa ya bude ya shiga.
Dagowa tayi suka hada ido ya matso gabanta ya damqi hannunta yace “ki dakata kuma ki adana fushinki har zuwa ranar da baiwar Allan nan zata tafi nima da tamu dake adanawa nayi saboda kare qimarki amma bansan tunaninki akaina ba ke ko burinki ki tozartani ki tonamin asiri ne oho" fuzgewa tayi tace “aina sani nasan cewa dama da tamu dakai Allah ya isana yallabai ka cuceni ka yaudareni ka gama dani yallaba..."
Rufe mata baki yayi da sauri yana girgiza mata kai yace “karki kuskura ki fadamin mgnr banza wlh bazan dauka ba bazai yuwu na zama qwallo tsakaninku ba Aneesa idan kowa zaiyiwa rayuwata butulci kedai indai yar halak ce ke bai kamata kiyimin ba saboda kinsani na sani bakida kowa kamar yanda nima nake banida kowa bakida wani asali dazan kama nace wannan ahlin matatane so ki nutsu kisan abinda yakeyi miki ciwo ki qaddara aurena dake babu rabuwa a cikinsa a tsarina babu saki kinga kuwa dolene kiyi hqr dani a inda nake nima nayi hqr dake"...........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 24*
____________________________________________________________________________
Hankadeshi yayi ya babbake gadon da Anisa take nandanan kamanninsa suka fara canzawa ya nuna Hisham cikin kaushin murya yace “kai wanne irin jahilar kwanya ke gareka da kake tunanin zan baka budurcin Anisa akan wata banzar karuwarka to bari kaji Aneesah tawace nini kadai bari kaji wani abu wlh wlh billahil lazi la'ilaha illahuwa duk dan kutumar uban dayayi yunqurin tabamin mata bana kisa babushi a tsarina amma zan fara akansa" juyawa yayi ya nuna chief Rican yace “hardakai oga zan kasheka bayan na tona maka asiri na nunawa duniya matsayinka kuma na tarwatsa fadar tsafinka saboda haka ku shiga hankalinku ku fita daga gonata" dafe kansa yayi yace “kayy! Kayy!! Ya salam waini yama akayi cikinnan ya shigane meyesa Anisa kika bijirewa abinda na doraku akai kika jefa rayuwata da taki cikin masifa" dagowa yayi yace “Oga get out of my hospital indai wannan cikin ne zan baka amma na fada maka kada ka kuskura ka tabamin mata inasonta fiye da rayuwata ka zabi duk wacce kakeso a duniyar nan amma banda Anisa bazan iya shayar da tukunya jininta ba"
Kallon Aneesa dake kwance ko dankwali babu a kanta gashinta ya baje saman pillow fuskarta wasai kamar tana murmushi Chief Rican yayi ya taka a hankali ya matsa gaban gadon zuciyarsa na bugawa da qarfi yakai hannu zai shafo gashinta Ishaq yayi wani kukan kura ya riqe hannunsa suka hada ido Chief Rican yayi saurin waskewa yace “matanka he is beautiful" yana fadin haka dukkansu suka kalleshi ba Ishaq ba dukkansu saida hantar cikinsu ta kada Hisham yaja baya da sauri yace “his my wife fah oga wlh yabani matata kawai kafin mu shata layi dashi"
Cikin bala'i Ishaq yace “ba layiba igiya zamu daura dakai indai akan My Anee ne shege ka fasa ni dakai ba kyakkyawa ko hurul aini ce ta haramta a gurinku matsawar ina numfashi a doron qasa" murmushi Chief Rican yayi yace “Abeg Dhoom Ishaq kinaso yaro nan da yawa sosai kabini a hankali torin kayi naka tayi yaiwa dai yewa fah" yana gama fadin haka ya nunawa yaransa hanya suka fice da baya da baya ya rage dagashi sai Ishaq da Hisham kallon Ishaq yayi yace “kace gaba da can breast milk dinta har zuwa lkc yayi idanba hakaba komai zai iya faruwa da ita banida ikon hana Chief Samual cayer dai tukunyan tsafi jininta idan kaqi cika sharradi kuma muna buqatar rayuwarta yanzu wasan zai fara"
Kada masa hannu yayi yace “kinada daman kufuta da matanka kanada daman saluwuntan da matanka dabaru yana gareka nidai abinda zan gaya maka kada wani dare yazo ya shide a cikin 7 mouths kasha milk qasa da 2 hours" da sauri ya fice daga dakin zuciyarsa na harbawa da qarfi Hisham ya kalli Ishaq ya nunashi da yatsa yayi qwafa ya fice shima suka barshi tsaye qerere kamar gunki, duk cikin kalaman nasu babu abinda yafi daga masa hankali kamar da akace kada yayi loosing shan ruwan nonon Anee daganan har tsohon wata bakwai to tayaya hakan zai kasance kenan tunda ba ita kadaice matarsa ba idan ba sake hadesu zaiyi gda dayaba?"
Atishawarta ce ta dawo dashi saiti ya juya da sauri yaga ta cizge cerluler din da akasa mata hannun yana jini tasa tana qoqarin balle oxygen din dake maqale da hancinta, yayi saurin matsawa ya riqeta da qarfi ya zaro wata allurar bacci me qarfi yayi mata tayi miqa tare da sauke ajiyar zuciya jikinta ya qara saki ta koma baccin da yake kamada na mutuwa ya sauke ajiyar zuciya ya gyara mata abin hannun nata da drip din yake shiga ya koma ya zauna ya zuba mata ido yana tunanin abinda ya dace yayi a wannan tsukun tashin hankalin da yake ciki tayaya zai boye mata wannan tashin hankalin yasan dai batasan tanada cikiba to zaici gaba da boye mata ne ko kuwa zai fito ya fada matane?"
Zuciyarsa tafi bashi ya fito ya sanar da ita sanuwar cikin nasu da kuma dalilin da yasa zaike shan breast milk dinta zuciyarsa a mugun hautsine take yanayin da yaga chief Rican yq nuna akan matarsa yayi bala'in tsoratashi fiye da rabuwar dutsi a hannun rigar da sukayi da Hisham miqewa yayi da azamarsa ya cire mata na'urorin dake jikinta ya dauketa ya sabata a kafadarsa ya fice da ita saida ya fakaici kowa sannan ya sanyata a mota ya fice daga asibitin a guje.
Wani asibiti ya nufa me zaman kansa yakaita dake shidin ba boyayye bane ya samu karba aka fara bata kulawa ya kasa ya tsare shine yayi mata komai sannan ya miqe ya kalli wata nurse yace ”ki kulamin da matata nafi buqatar rayuwarta fiye da tawa wlh idan kukayi sakacin da wani abu ya tabu a jikinta kuma ku jira naku" yana fadin haka ya fice kai tsaye gdan maman Khalifa cikin saa kuwa ya tarar da khalifa da abokansa a qofar gda yana ganin ya bude mota ya taso da sauri ya nufoshi sukayi musabaha yace “dazun nan Mama take cewa ita kwana biyu hankalinta yaqi kwanciya kullum idan ta kwanta mafarkinta Hajiya Anee kuma cikin wani yanayi mara dadi to nima nayita gwada wayarka bata shiga"
Shafa kansa yayi yace ”ina maman?" Tana ciki khalifa ya fada suna takawa ya shiga yayi masa iso ya dawo suka shigo tare kallo daya mama tayiwa yanayinsa gabanta ya fadi tace “wai meye yake faruwa ne nayi tunanin zan ganka da Aneesah!" Numfashi ya sauke ya zauna a tabarmar data shimfida masa ya suka gaisa yayi shiru yana tunanin ta inda zai fara ta kuma katseshi da cewa “Yallabai ina medakin naka numfashi yaja me qarfi yace.
“Tana asibiti wlh batada lfy tun safe bama tasan waye akanta ba..." Sallalaminta ne ya katse mashi hanzari tace “shiyasa tunjiya naketa muguyan mafarka da ita tana wanne asibitin?" Shafa kansa yayi yace “wlh ciki gareta shine yake mugun wahalar da ita" kabbara mama ta saki tace “kayyy masha Allah Ishaqu kyakkyawan lbr ubangiji Allah na roqeka ka sauki wannan yarinyar lfy Allah kasa wahalarta ta zama kaffara ashe dama rabon yana maqale jira yake a dawo ya nuna kansa" murmushin yaqe yayi da yafi kuka ciwo yace “shine nake neman alfarmarki idan bazamu takura miki ba ki zauna da ita na kwana biyu a asibiti in yaso ko biyanki ma sai narinqayi har zuwa lkcn da zata samu lfy"
Girgiza masa kai tayi tace “aa kul da fadin wannan kalaman Ishaq kunfi qarfin komai kaida Hajiya a gurinmu wlh mudai addu'armu Allah ya rabasu lfy kaikuma ya baka ikon kula dasu bisa adalci da amana" zufa ya share yace “na gde Allah ya qara girma" amsawa tayi da amin ta shiga dakinta ta dauko mayafi da kayanta kala biyu suka fito Khalifa ya rakata har jikin motar yanata yimusu fatan alkhairi Ishaq ya kalleshi yace “kazo muje kaga asibitin mana ko wani abu zai kama da zakaje" baiyi musu ba ya shiga suka tafi yakaisu asibitin ya sauke mama shikuma suka fita da khalifa suka wucce gdan Aneesan dake Saraki Residents Quarters nan fah Khalifa ya zama dan kallo cikin zuciyarsa yana tawassali ga ubangijin daya halicci talakawa ya halicci attajirai duk domin su bauta masa, cikin zuciyarsa yana ayyana shi dama zaa barsa ya rayu a tsakanin layukan Quarters din yasan har haske sai fatarsa tayi, bai qara tsinkewa da lamarin ba saida suka isa taqamemen get din shima abin Khalifa ya kwana yana kallonsa Ishaq yayi horn aka bude suka shiga tsoro ya cika zuciyar Khalifa wani qamshin furanni yana dukan hancinsa da wani sanyi me ratsa bargo.
Kallonsa Ishaq yayi yace “kayi shiru Khalifa bakacewa komai" wani gwauron numfashi Khalifa ya sauke yace “ina tawassali ne ga baiwa da buwayar ubangiji data game wasu tsirarin bayinsa badon bayason sauran ba saidon wanzar da ikonsa da isarsa Qadiran ala Mayyasha'u" murmushi yayi me ciwon dashi kadai yasan zafin da yakeji a zuciyarsa yace “da kasan tashin hankalin dake cikin dukiya da bakayi sha'awarta ba Khalifa ni kaina irin wannan tunanin nakane a baya yasa na duqufa wajen ganin na tarata gatanan na sameta amma babu komai a cikinta sai zulumi da tarin rikici"
Bude motar yayi ya fita shima Khalifa ya fito masu gadin sukayita yimasa sannu da zuwa suna tambayarsa jikin Hajiya yana amsawa har yakai ga bude qofar parlourn suka shiga wani sanyi me mantar da zuciyar data shagala ya ratsa sassan jikin Khalifa ya lumshe idonsa yana shaqar ni'imtaccen qamshin dake tashi a parlourn ya bude idonsa ya rinqabin kowacce kusurwa ta parlourn da kallo wani razani yana ziyartar zuciyarsa, yafa fara tantamar a duniyarsu ta bil'adama me cike da qalubale da wahalar rayuwa yake idanunsa wani yam² sukeyi ya rasa abu daya dazai kalla idonsa ya sauke akan wani qaton hoton Ishaq da Anee da gani kasan lkcn da sukayishi suna cikin shauqi da farin ciki dukkansu sunyi kyau abinka da kyawawan asali, numfashi ya sauke ya kalli Ishaq da shima hoton yake kallo lkc matsala bata shigo rayuwarsu ba wata daya daya wucce, muryar Khalifa ta dawo dashi hayyacinsa inda yake cewa.
Yallabai dan da Hajiya zata haifa zai kasance balarabe ko bature ne nasan dai babu ta inda zaiyi baqi irin nawa wlh kuma nasan dakai zaiyi kama saboda jininka me gudana ne a guje saiya danne nata tabdi wlh dama mace ce koda yake ni talakane bazaku bani auranta ba da nace inason wannan kyakkyawan irin" duk da damuwar da take kwance cikin ran Ishaq bata hanashi murmushi ba ya dafa kan Khalifa yace “baka rabo da shirme Khalifa zauna ka jirani ina zuwa" matsawa yayi ya dauke kayan Anee daya cirenta jiya ya haura saman bai jima ba ya dawo ya kalli Khalifa yanata zagaye parlourn ya taba wannan ya taba wancan yace.
“Kona barka saika gama kalle²nka ka taho" shafa kansa yayi yace “aa ni idan ka barn anan tsorata zankeyi garadai mutafi" da wannan kalaman suka fice Khalifa najan trolly din da ya hado mata kayanta suka koma asibitin lkcn biyar saura, suna ajiye kayan suka sake fita sukaje wani babban gdan cin abinci yayo mudu order ta abinda zasuci ya siyi sabon tea flast da kayan tea suka dawo suna zuwa alwala sukayi aka kira sallah sukaci dabino da ruwa suka fice masallacin cikin asibitin sukayi sallah sannan suka dawo suka shimfida qatuwar tabarma suka fara iftar suna hirarsu jefi² shidai Ishaq hankalinsa yanakan Anisa da har yanzu bata farfadoba gabansa na faduwa “koda wasa kada kayi loosing rana daya bakasha breast milk dintaba kuma kada kasha na qasa da 1 hours" kalaman Chief Rican suna dawo masa gabansa yana tsananta faduwa tunaninsa dayane yanda zaiyiwa mama dabara miqewa yayi ya fita tabishi da kallo tace.
“Allah sarki Khalifa duk mutumin nan ya rikice saboda rashin lfyr matarsa bantaba ganin mutum me damuwa da lamarin jama'a kamarsa ba" ajiyar zuciya yayi yace “haka Allah ya halicceshi ni wai ina sauran matansa ne?" Murmushi tayi tace “to yanzu tambayarsa zanyi Khalifa?" Daidai lkcn ya dawo yace “Mama ni zanke kwana da ita saboda akwai wasu allurai da sai biyun dare zanyi mata su na sama miki daki a kusa da wannan babu kowa dama privacy room ne idan zaki kwanta sai kije can ko?"
Batayi masa musu ba ta amince sukaci gaba da harkokinsu sai goma ya mayar da Khalifa gida sannan ya dawo ya debi kayan da yasan mama zata buqata yakai mata daya dakin sannan sukayi sallama ya dawo ya rufe dakin ya zubawa Anee ido tana kwance har yanzu kamar gawa cike da fargaba ya shiga ya watsa ruwa ya bude trolly din ya dauki gajeran wandonsa ya saka ya gyara mata kwanciya yanda zaiji dadin sarrafata ya zauna yana kallonta yana tunanin ta ina zai fara kafin yayi qarfin halin kwanciya ya zuge zip din rigarta ya sanya hannunsa ya kama nipples dinta yana wasa dasu har saida yaji ya fara bata masa hannu sannan yasa a bakinsa ya fara tsotsa yana lumshe ido hawaye yana zubo masa yana shafa kanta a haka har saida yaji ruwan dayan yayi qasa ya sake kama dayan yasa a bakinsa yaci gaba dasha kamar wani bby cikin abinda bai wucce awa daya da rabi ba yaga ta fara motsawa tana tureshi ya qara qanqameta yaci gaba da shan kayansa har zuwa lkcn da yaji ta qanqameshi ya janye a hankali ya kalleta ga mamakinsa sai yaga har yanzu bata bude idonta ba saidai motsa yatsunta da takeyi..........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 23*
____________________________________________________________________________
Rufe mata baki Nana tayi ta daga mata kai tace “Na'am gamunan" tashi tayi jikinta na rawa tace “garani kwadayi da burin rayuwar daulane ya kawoni matsayin da nakekai yanzu amma ke ina tausaya miki saboda qaddara itace ta jefoki wannan qangin rayuwar me tarin nadama da danasani hadida kaico wlh Anisa bana tausayin kaina amma ke ina tausayinki ina tausayin cikin jikinki roqona daya a gurinki ko a fuska kada ki nunawa mijinki kinsan wani abu game dashi ki zama jaruma hakanne zaisa mu tsira ni dake baki daya" jinjina mata kai tayi ta miqo mata turarukan ta dauko wani qaramin akwati ta bude tana hawaye tace “garama mijinki yana sallah ni nawa mijin bama kullum yake sallah ba mubar wannan zancen bazai qareba zamuci gaba duk ranar da muka hadu duk abin dana sani na sirri dake baki saniba zan sanar dake wannan sarqace ta gold nabawa mommy na kudinki ta canzashi aka samu 1.7 million so shine nace asiya miki sarqa zatafi zame miki garkuwa saboda tara dukiya ba namu bane kadarar da ko gudu muka tashiyi zamu gudu da ita ita yakamata mu nema"
Da wannan kalamin suka fito tunda suka fara saukowa Ishaq ya zubawa Aneesa ido yanaso su hada ido amma taqi yarda saida suka matso yasa hannu ya cafkota da qarfi ta fado jikinsa ya hade bakinsa da nata ya dora hannunsa a saman cikinta ya shafa yace “I love it My Anee" qasa tayi da kanta wasu hawaye masu zafi suka zubo mata ta rasa me takeji a halin yanzu akan Ishaq din sone tsanace ko tausayine oho.
Ganin yanda yanda Dr Wada ya kafe Nana da ido yasata saurin matsawa jikin Ishaq ta janyo Anisa tace “haba luv kiyi hqr duk fa me rai mamaci ne da ciwo rayuwa babu iyaye amma ai ki godewa Allah yayi miki zabi mafi alkhairi" daidai kunnenta tace mata “ki maze fa zasu gane" saurin daidaita nutsuwarta tayi ta kalli Nana tace “na gde da kulawarki gareni" juyawa tayi ta kamo hannunsa ya miqe ta fada jikinsa tace “bazan iya tafiyar qasaba My Mine jiri nakeji" nandanan ya rikice yace “ya salam Dr kaimu gda"
Ajiyar zuciya suka sauke daga ita har Nana suka fita dukkansu Nana da Anisa suna baya sai aikin rarrashinta Nana takeyi har suka isa suka shiga get din sukayi parking suka fito sukayi sallama suka tafi shikuma ya sunkuya yace ta hau bayansa taso taqi amma wani kallo da yayi mata da jajayen idonsa yasata sallamawa tahau ya miqe da ita kamar ya dauka karmami ya bude qofar suka shiga ya direta a kujera ya qara qarfin a.c yazo ya fara cire mata kayanta tsaf ya rage daga ita sai under siket ya sunkuya ya sanya kansa saman cikinta daidai cibiyarta ya zura harshensa cikin cibiyarta yana kadawa a hankali yana kallon fuskarta ta lumshe idonta ta kwantar da kanta a bayan kujerar tanajin zuciyarta nayi mata wani tuquqi amma batada halin nunawa hakanan tanajinsa har yakai hannunsa ya cire mata komai daya saura a jikinta tanajinsa yana matsa qasan mararta tayi yar siririyar qara yayi murmushi yasa harshensa ya rinqa lashe cikin nata tundaga mararta har zuwa qirjinta a wani salo na surkulle kafin taji ya damqi nononta da hannunsa da qarfi ya matsa nandanan taga ya rikice jikinsa yana wata irin rawa yana idonsa yana kallon sama bakinsa yana rawa tsorone yasata qanqameshi ta fashe da kuka saboda yanayin da yake ciki dole ya firgita ko wacece gumine yake shatata a jikinsa kamar ruwa gashi ya damqe nononta qam a hannunsa bata da ikon tashi ji takeyi ma kamar zai tsinke mata nonon.
Bayan shudewar wasu lokuta ya sunkuyo ya sanya bakinsa ya kama nipples dinta yasa a bakinsa na hagu ya lumshe idonsa yana tsotsa kafin wani lkc tuni ya kawo ruwa ya saki hantsar tuni ta cika har wani tsartuwa ruwan yakeyi kamar na saniya yasa bakinsa ya tare ya cika bakinsa ya hadiye ya sake kamawa ya rinqasha ji kake wani qut² yana hadiya kamar meshan ruwa, tsoronta ya qara bayyana hawaye kawai take zubarwa tana jijjiga kai tana wani kuka na fitar rai shikuma yana bubbuga bayanta yana qara zuqo ruwan nonon, tashin hankalin da Aneesah ta shiga a wannan rana baki bashi iya fasaltashi saboda tunda take bata tabajin inda nonon budurwa ya kawo ruwaba ba haihuwa ba ba komai kuma qato kamar Ishaq ya kafakai ya rinqasha kamar yanashan ruwa sai yau akanta.
Wasa wasa tun tana fahimtar abinda yakeyi har ta dainajinsa ta suma shikuwa bai daina shan nononba sai daya na dare gabadayansu sunyi sharkaf da gumi duk da Central a.c din da taketa busar da sanyi firgigit ya dagata kamar wanda ya tashi daga doguwar suma yana tandar baki gardin nonon na zagaye kowacce kusurwa ta bakinsa yayi gyatsa me qarfi tare da ajiye zuciya ya sauka daga kujerar ya dora kansa a saman cikinta ya saki kuka me sauti kamar wani qaramin yaro yana furta kalmar “innanillahi wa innah ilaihirraji'un"
Abinda ya dade yana gujewa kenan a rayuwarsa amma gashi yanzu yazo kansa tiqeqe dashi wai ya zauna yanashan ruwan nonon yarinya qarama irin Aneesah, ji yayi taja zuciya ya dago da sauri ya zuba mata ido hannunta ta dauka ta dora saman boobs dinta da sukeyi mata ciwo tana jijjiga kai, da sauri ya kira sunanta ta bude a hankali ta zuba idanunta da suka rine suka kada kamar jini ta tureshi da qarfin da batasan da sauransa a jikinta ba tace “Allah shine zai tsareni daga kaidinka yallabai bansan meye yasa qaddarata tazomin a hakaba komai nawa babu sa'a a cikinsa..."
Saurin rufe mata baki yayi da nasa ya dagata cak ya nufi sama da ita ya kwantar da ita a gado ta kasa hasalawa kanta komai sai kuka da takeyi mecin rai tana girgiza masa kai amma baiko saurareta ba ya haye samanta ya fara pompim dinta yana nishi yana ihu itakuma tana kukan wahala haka har aka fara kiraye kirayen sallah sannan ya dagata, yana dagata ta miqe da sauri ta shiga bathroom ta rinqa kwara amai kamar zata amayar da komai na cikinta tanajin jikinta yana wani yam² sanyi yana busata ta miqe daqyar ya ruqota ta tureshi ta debi ruwa ta kwara a gurin ya dageta ya sanyata a bathtub din ya hada mata ruwa ya fara wanketa tana kuka tana tureshi amma yaqi qyaleta.
Saida ya gama wanketa ya nadota a towel kamar wata jaririya ya fito da ita ya ajiyeta a gadon ya fita ya dauki fresh milk da cake ya dawo ya zauna a kusa da ita ya faraci yana bata amma fir taqici, shima bai matsa mata ba sabida baitabajin kunyar wani mutum a duniya ba kamar yanda yakejin kunyar Anisa ayau ba, kukan da takeyi tana dafe cikinta da qirjinta yafi komai daga masa hankali yasan dama dole zataji azaba yanda akasa nonon ya kawo ruwa ta qarfi lkcn zuwansa baiyi ba to amma baiyi tunanin hakan abin zai kasance ba.
Miqewa yayi zuciyarsa na qara karyewa ya fice daga dakin saboda bazai iya jure ganinta a hakaba, dakinta ya shiga yayi wanka ya fice masallaci hakan ya bata damar zamewa tayi sallah daqyar numfashinta na daukewa Allah ne kawai ya nufeta da idar da sallar tana idarwa ta zame a gurin dafe da cikinta tana wani irin juyi tana kakari tana sassanqamewa qirjinta yana wani irin ciwo kamar ana caccaka mata masu aikuwa nandanan ta fita daga hayyacinta tarinqa fitar da wata irin kumfa.
Daidai lkcn ya shigo ya dafe qirji cikin mugun tashin hankali ya matso ya dagota yana jijjigata yana kiran sunanta inahhh tayi nisa ya kuwa taqarqare ya saki wani ihu yace “Innanillahi wa innah ilaihirraji'un sun kashemin ita Aneesa kada ki mutu na shiga ukuna don Allah kada kema ki mutu..." Ajiyar zuciya yaji taja mara sauti yayi saurin jijjigata tare da miqewa da ita a hannunsa yana zagaye dakin da ita yana shararar da hawaye masu mugun zafi zuciyarsa na tafasa yanacin alwashin matuqar suka kashe masa Aneesah gabadaya team din nasu saiya kashesu.
Wayarsa ya dauka ya kira Dr Wada ya fada masa abinda yake faruwa cikin firgici, murmushi Dr Wada yayi yace “kafiye kidimewa akan lamarin yarinyar nan duk ka hana kanka sukuni dama kasawa zuciyarka dangana ba ita ake buqata ba abinda ke cikinta ake buqata..." Katseshi yayi da cewa “to amma meyesa zasuke wahalarmin da ita bayan nayi musu abinda sukeso wlh ka rubuta ka aje idan matata ta mutu gabadaya saina kasheku nima na kashe kaina kowa ya huta Wada na gaji da wannan rayuwar ta ko ina banida farin ciki ni qiri² inason naga qwaina amma saboda wannan masifar naqi barin matana su haihu ni banma sani ba bansan ya akayi yarinyar nan ta samu ciki ba"
Ajiyar zuciya Dr Wada yayi rikicin Dr Ishaq yayi yawa shi komai na qungiya idan yazo kansa sai anyi rikici dashi kamar baisan dokar qungiyar ba yanzu badon qungiyar ba ya isa yakai matakin da yakekai yanzu shi dakansa yake fadin cewa tunda ya hada hanu da qungiyar tsafinsu ya rabu da rayuwar qunci da baqin ciki ya rabu da talauci ya daina bin umarnin kowa saidai kowa yabi umarninsa har sallah akace ya rinqa tsalleke akan haka saida yakusa yaja musu fitina saboda yace babu uban da ya isa ya hanashi sallah da bautar ubangijinsa hakanan saboda amfaninsa a qungiyar aka kyaleshi wanda da wanine bashiba da tuni an shayar da tunkunyar tsafi jininsa amma akan qanqanin abu da yake mallakinsa ya tsaya yana tashin hankalin qungiya da mutanen cikinta.
Tun ranar da Aneesah ta samu cikinnan a lkcn ma basa qasar Chief Rican ya kirashi ya fada masa cewa matarsa ta samu rabo tukunyar tsafi tana buqatar samfurin jininsa saboda haka wajibinsa ne ya sadaukar da jinin dan da ke cikin matarsa a watanni bakwai idan ba hakaba da matar tasa da dannasa zasu sadaukar, da farko yaso yayi gardama saida aka hau kansa ne ya amince, tsawa ya dakawa Dr Wada yace “dalla malam tunanin ubanme kakeyi" ajiyar zuciya yayi yace “kayi mata taimakon gaggawa mana" katseshi yayi da cewa “bazan iya komai ba shiyasa na kiraka mu hadu a asibiti kawai" sake daukarta yayi ya fice yasata a mota yaja suka fice.
Taimakon gaggawa aka fara bata saida suka sanya mata oxygen sannan ta fara dawowa normal ya sauke ajiyar zuciya ya zauna kusa da ita yana shafa cikinta yana share hawaye lkc zuwa lkc yanajin sanyi da qaunar cikinsa a ransa tunda yake baitabajin yanason haihuwa ba sai yau kuma wannan cikin kawai yakeson gani a raye yana yawo a gabansa, banko qofar akayi aka shigo ya dago da sauri ya miqe a tsorace Chief Rican ne da Hisham sai wasu yaransa guda biyu Salim da Gebreel yayi saurin kare Aneesa yace “mekuma kukazo yi yan ba nayi muku abinda kukeso ba..."
Bai ida rufe bakinsa ba yaji wani uban naushi tare da shaqa data sanyashi dauke wuta ta wucin gadi ya dago yaga Hisham ne ya kanainayeshi ya hada qarfinsa ya hankadashi gefe ya fadi shima jini ya balle a bakinsa amma sai ya miqe ya sakeyo kansa yace “dama dalilin da yasa ka boyemin aurenka kenan ashe amanata kaci Anisa ka aura yarinyar dana gama gina rayuwata akanta duk Burger dina akanta ina ina kayi kadan Ishaq kayi kadan kayimin wannan yankan bayan.......
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 26*
____________________________________________________________________________
Juyawa yayi ya fice yabarta tsaye da sakakken baki kumafa gsky ne duk mgnrsa babu qarya a cikinta itadin ba kowa bace batada kowa a hakanma gata yayi mata tunda idan ya rabuda ita batasan inda zata kamaba dangin mahaifinta sun tsaneta daga ita har mahaifinta wannan dalilin yasa suke rayuwa daga ita sai Baffinta tun daga quruciyarta kawo yanzu data fara mallakar hankalinta tasan wacece ita.
Zama tayi dabar a qasa dafe da kanta tana ambaton sunan Allah da ambato na rashin sanin makoma dafa cikinta tayi wasu hawaye suka zubo mata tanajin son dan tayin dake cikinta yanzu fa a duniya batada makusanci samada cikin nan na jikinta ko? Ta tambayi kanta tare da miqewa a kasalance ta shiga bandaki ta cire kayanta ta sakarwa kanta ruwa tana dafa bango ta dawo tayi sallar azahar ta koma ta kwanta tanason tayi bacci amma ta kasa miqewa tayi ta fita zuwa parlourn qasan ga mamakinta ta tarar dashi zaune da system a gabansa yanajin takunta ya dago ya zuba mata lumsassun idanunsa da suka kada sukayi ja saboda bacin rai da damuwa.
Hannu ya miqa mata alamar tazo jikinsa tayi qasa da idonta ta matsa gabansa ta tsugunna cikin sarewa da sallamawa farin ciki tace “kayi hqr" kallonta ya sakeyi da sauri yace “name hqrin?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta hawaye na kwarara a idanunta tace “nasan nayi maka laifin daya taba zuciyarka har ya janyo yau ka tunanin matsayina a gurinka na rashin asali yallabai bansan meye yake faruwa dani ba wlh tsoronka nakeji"
Sake zuba mata ido yayi tare da sanya hannunsa ya janyota jikinsa ya sauke numfashi me qarfi tare da dora hannunsa a qasan mararta yace "inason cikin nan na jikinki My Anee duk abinda yake faruwa dani qaddara ce wacce ta rigayi fata bansan ya akayi na zama hakaba My Anee ita rayuwa bakai kake da ikon zabawa kanka makoma ba saboda bakada jadawalin rayuwarka a hannunka falsafa ce kawai taka amma manhajar qaddarorinka tana hannun Allah ciki kuwa harda ke da cikin jikinki My Anee kiyi hqr dani a duk inda nazo miki wlh da ganganci bazan cutar dake ba ki tayani tattalin cikina har zuwa lkcn da zaku rabu" bai jira jin me zatace ba ya dago bakinta yasa cikin nasa yana tsotsa yana shafa cikinta yana qara shigar da ita jikinsa yana sauke numfashi da har yakai ga zamewa ya kwantar da ita a qasa ya haye samanta yanaci gaba da tsotseta daqyar ta kwace tana haki shima yanayi idonsa ya kada yayi jawur ya dafe kansa tare da matse qafarsa yace.
“Oh My gud" kallonshi tayi ta miqe da sauri ta shiga kitchen ta dauko cake da yourghut ta dawo ta zauna ta faraci daqyar take turawa yana kallonta yaja ajiyar zuciya yace “saboda mugunta baki azumi shine zaki karyamin nawa ko" kallonshi tayi ta sunkuyar dakai yayi murmushi yaci gaba da aikinsa ta miqe ta koma sama tana shiga dakin taji wayarta ta yanke ta dauka da sauri sunan Nana tagani tayi maza ta kulle qofar ta shige bathroom ta kirata ta daga tace “Luv ya jikinki?" Ajiyar zuciya tayi tace “naji sauqi fa amma akwai matsala" zayyane mata komai tayi da halin da suke ciki yanzu.
Ajiyar Nana tayi tace “nidai na fada miki ki kwantar da hankalinki kibishi a hankali kinada sauran lkc ke nice a ciki kada kibashi matsala har ya hanaki qofar samun tsira duk wani motsinki kallonki sukeyi" sosai Nana ta rinqa bata shawarwari da fada mata yanda zatayi aikuwa taji dadi kafin su gama wayar taji yana buga qofar tayi sauri ce mata ya shigo tana zuwa, tana gamawa ta goge call long din ta dawo ta ajiye wayar ta bude masa qofar.
Shigowa yayi ya dubeta duba irin na tuhuma yace “me kikeyi" ajiyar zuciya tayi tace “bacci nakeson yi" ajiyar zuciya yayi yace “zanje na dawo ki kula da kanki kada wanda yazo gidannan kika bashi damar shigowa" batace komai ba ta koma ta kwanta ya qarasa yayi kissing din cikinta ya daga mata gira ya fice tabishi da kallo har ya fice yana fita ta miqe ta sauko ta isa gurin maman Khalifa ta zauna suka gaisa tace “yanzu nake cewa Alh ya fadi abinda zaa girka muku nashan ruwa yace abari zai kawo" murmushi tayi tace “kayy Mama da wahalar da kanki zakiyi ai dama ba koyaushe nake girki ba"
Hira sosai sukayi da mama tanata dariya la'asar ce kawai ta tashesu sukayi suka sake zama har farce saida mama ta gyara mata ji takeyi a ranta dama mamace babarta, suna zaune a parlourn suna hira ya shigo wajen biyar da rabi baice mawa kowa qalaba ya haye sama da sauri ya kuma fitowa ya kalli Anisa da taketa binsa da kallo ya shafa kansa tare da lumshe idonsa maqwallatonsa sai kaiwa da komowa yakeyi saboda damuwar da take tattare dashi ya matsa gabanta yayi kissing dinta yace “bazan dadeba zan dawo kafin asha ruwa" kada masa kai tayi ya daganta hannu ya fice.
Ajiyar zuciya tayi mama tayi murmushi soyayyar tana burgeta kallo daya zakayi masa kasan ya damu da lamarin yarinyar miqewa tayi ta shiga kitchen ta kunna gas ta fara dama masa kunu tasan yanasonsa sosai bayan ta dama ta soya masa qosan doya da qwai ta hada a wammer ta jera a dinning din ta sake dafa masa copy ta shiga tayi wanka ta fito cikin shirinta na qananun kaya tayi kyau sosai ta fita a gdan tana motsa jikinta taji shigowar motarsa yayi parking ta zagayo ta bayansa ta rungumeshi tana dariya shima dariyar tabashi duk da zuciyarsa a jagule take ya juyo da ita daidai lkcn da akayi kiran magrib ya dagata cak ya nufi cikin gidan da ita suna dariya ya direta a kujera yace “lallai kin warke anjima kadan zakiyimin bayani da bakinki"
Rufe idonta tayi tana dariya shima dariyar yayi yaje yasha ruwa ya dauki dabino yaci ya shiga daki yayo alwala ya fito ya nufi masallaci yayi sallah ya dawo gdan sukayi iftar ya haye sama yace “idan kin gama kizo inason ganinki batace masa komai ba ta fara tattare kayan takai kitchen ta shiga ta sallami Mama gabanta na faduwa ta nufi dakin nasa ta tarar dashi ya fito daga wanka yana goge jikinsa ta tsaya a bakin qofa batare daya juyo ba yace “mgn zanyi dake me muhimmaci shiyasa nakeso kibani lkcnki" numfashi ta sauke ta shigo ciki ta zauna shima ya zauna ya kamo hannunta yace.
“Meyasa lkcn da nake baki tablet bakisha har ciki ya shiga jikinki?" Gabanta ne ya fadi ta dago tace “wlh ka yarda dani yallabai bantaba qin sha ba duk da banaso" kallonta yayi yace “meyasa bakyaso?" Lumshe idonta tayi kamar bazatayi mgn ba yace “meyasa kikeso jamin rai ne?" Dagowa tayi tace “kak kawai inason ganin yayana nima" ajiyar zuciya yayi yace “yanzu ga matsalar da kika haifar mana" dago fuskarta yayi ya sanya harshensa saman kuncinta yana tsotse hawayenta har ya hade bakinsu ya fara tsotsar lips dinta kafin wani lkc komai ya canza sautinsa ya fara canzawa cikin yan mintina ya canza mata move ya fara sarrafata.
Sakar masa jiki tayi ya rinqa sarrafata abin mamakinta a baya idan ya kama nononta yana dadewa yana sha amma yanayi a hankali amma yanzu da qarfi yakeja ruwan nonon yana zuwa yana shanyewa yana pompim dinta, zafi takeji sosai a qirjinta tayi² ya saki yaqi saki kalma daya keyi masa yawo a kwanyarsa kalmar da Mr Rican ya fada masa dazu da rana daya fita “Aneesah ba matanka bace Ishaq zata dawo qarqashin ikona a duk lkcn da naso..."
Wannan kalma ta firgitashi dole yayi duk me yuwuwa yaga ya mantar da kowa lissafin Aneesa dole ne ya nunawa duniya itan tashi ce shi kadai, haka ya rinqa tsotse boobs dinta yana sarrafata idan ya gaji da wannan styles din sai ya koma wannan gashi qarin iskanci release dinsa uku amma babu wanda yayi a gabanta idan yaji zai kawo sai ya cire ya zubar dashi a towel sannan ya suka kwanta baccin su me dadi bayan sunyi wanka"
Cikin baccin ta rinqa wani mugun mafarki wai gatanan cikin wani gda da babu kowa a cikinsa sai ita kadai da tsohon cikinta tanata zagaye dakin da take tana addu'a kamar daga sama taji ana bude qofar kawai sai taga wani qaton farin mutum me jajayen ido ya shigo da wani qaho a hannunsa ya nufota ta rinqa janyewa yana matsota har ya isheta ya fincikota ya budata ya zura mata wannan qahon ta farjinta ya murza ta saki wata azababbiyar qara kawai sai taga ya zaro jaririn cikinta fari tass dashi kyakkyawa ya cillashi cikin wani kurtu nandanan yaron ya rinqa zunduma ihu tanaji tana gani akasa wuqa a wuyan yaron zaa yankashi ta yunqura ta miqe cikin tsananin azaba ta dauki wani abu da batasan mene ba mai kaifin tsiya ta dabawa mutumin a bayansa ya kuwa saki qoqon hannunsa ya zunduma ihu yana matagugu ta sake narka masa abin a cikinsa ta tsallake ta sanya wata wuqa ta yankewa danta cibiya ta daukeshi ta fita da sauri yaron yana ihu cikin saboda shigowa sabuwar duniyar da yayi ga rashin gatan dabai samu ba ko riga babu a jikinsa ita kanta zanine kawai a jikinta ta yage zanin ta nade yaron ya rage daga ita sai under siket taketa gudu a jejin cikin galabaita da fitar hayyaci gudun da ita kanta batasan inda zataba, wani guri ta samu ta zauna tana dafe qirji tana mayar da numfashi ta zauna ta bude fuskar yaron tana kallo wahala har tasa yayi bacci kamarsa da mahaifinsa hartayi yawa.
Ta shagala da bawa yaron nono da kallonsa tanajin sanyi yana ziyatar zuciyarta qaunar yaron tana ratsata taga inuwa a samanta ta miqe da sauri kawai sai taga wani kyakkyawan matashin saurayi a gabanta ta zabura ta miqe tare da fara karanto addu'o'i.
Jijjigatan da taji anayi ne ya farkar da ita ta bude idonta a firgice ta karanto addu'a ya zuba mata ido yana nazarinta ganin yanda take a firgice ne yasashi janyota jikinsa yana shafa bayanta yanajin yanda take sauke ajiyar zuciya tana ambaton sunan Allah yace “ki rinqa yawaita addu'a a Koda yaushe kada bakinki ya gushe da ambaton Allah kinji" kada masa kai tayi ya gyara musu kwanciya yaja musu bargo yana shafa bayanta tare da daukar hannunta ya dora saman dick dinsa yana matsawa a hankali har bacci ya dauketa amma saida ya tasheta ya qwaquleta sosai sannan sukayi wanka sukayi sahur suka sake kwanciya..........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 27*
____________________________________________________________________________
Washegari da safe mama tace itafa gda zata tafi sosai Anisa taso ta qara kwana amma taqi hakanan sukayi sallama ta hada mata kayan arziqi Ishaq yakaita har gda shima yayi mata kyauta me tsoka tare da godiya sannan ya nufi asibitinsa daganan ya dawo gda.
Hakana kwanaki suka rinqa gudu tafiya har satittika rayuwa a gidan Dhoom Ishaq baa cewa komai bangare daya farin ciki bangaren Farida da Nabila da yaketa yimusu barin kudi yana fada musu yana Saudi umarah bangarensa kuwa da Anisah baa cewa komai saboda komai ya rikice musu hakanan yakejin wani faduwar gaba da tsoronta suna addabar zuciyarsa gefe daya kuma yanajin qaunar cikinsa dake jikinta.
Sosai Aneesah take samun gurin Ishaq duk abinda tace tanaso shi akeyi mata itama ta sake jiki dashi sosai sunashan soyayyarsu, da farko tanayi masa maganar matansa da ya fahimci zata takura masa sai yace mata sun tafi umarah, wannan dalilin yasa ta sake sake masa jiki suke more junansu yanda ya kamata aikuwa ya sakar mata kudi ya bude mata account yarinqa yi mata saving din kudade masu kauri.
Rayuwarsu mai dadi suke gudanarwa abu daya yake damunta yawan mugayan mafarkan da takeyi a duk kwanciyar da tayi wannan abun shine yake tsoratata yake tayar mata da hankali wannan abun shine yake dan basu matsala amma ta fara tsinkewa a cikin wata gudan abu daya ta riqe shine addu'a ta duqufa karatun qur'ani da azkar wannan dalilin yasa ta fara samun sauqin abubuwa.
Ranar taga bidiri bai nuna mata kayan da yayi mataba sai ranar akwatu guda ya hada mata da dalleliyar waya IPhone 7+ sai mukullin mota rantsattsiya sabuwa dal a matsayin barka da sallarta, a fili ta nuna masa murnarta amma kasan zuciyarta batayi wani farin ciki ba tana zaune a gdan ita kadai babu wanda yazo gurinta kewa da kadaici ya dameta.
Wayarta tayi ring ta daga da sauri tace “hello Nana inata kewarki tun jiya nake kiran wayarki a kashe kadaici ya dameni" ajiyar zuciya Nana taja tace “jiya iyanzu bansan a duniyar da nakeba Aneesah Hubby ya daukeni a zuwan zamuje asibiti a dubamin kwanciyar bby muna zuwa sai suka sanyamin inducing nidai bansan meye ya faru daniba ashe wai na haihu dan baizo darai ba sun tsotse min jinin dana"
Muguwar faduwa gaban Anisa yayi tace “me...me kikace? Da gaske kikeyi Nana danki ya mutum mukam mun shiga Nana bazan iyaba wlh bazan iya bayar da jinin dana wa matsafa ba kinyi ganganci Nana nikuwa saidai su kasheni su dauki dan Nana Mijina yanason cikin nan wallahi yanzu har yafini son sa nifa inaganin ma kamar babushi acikin qungiyar asirin nan nasu..." Katseta Nana tay tace “shi kambunsa biyu ma yafi mijina matsayi aciki shiyasa ake sassauta muku yanzu ma zancen da nakeyi miki ance saiya sadaukar da jinin daya cikin matansa...."
Ji tayi an warce wayar daga hannunta ta miqe cikin firgici da tashin hankali jikinta na bari ta sauke idonta akansa shima jikinsa rawa yakeyi yana kallon screen din, itama jikinta mugun mazari yakeyi tanajin Nana tana fadin “hello! Hello!! Aneesah kada kiyi wasa da rayuwarki qin basu dan cikin nan naki shine yake nufin ajalinki ki basu kawai ki huta"
Kitt ya kashe wayar ya zuba mata jajayen manyan idanunsa zuciyarsa na bugawa da qarfi maqwallatonsa yana zullo ya shaqota da qarfi yace “ubanme ta fada miki akaina?" Saboda tsoro da tashin hankali batasan ta saki fitsari ba cillata yayi gefe ta fadi qasa ta saki wata qara saboda buguwar da cikinta yayi har yakai step din qarshe ya juyo yaganta riqe da cikinta zuciyarsa ta buga da sauri ya sauko ya nufota.
Turus yaja ya tsaya saboda jinin da yaga ni a qasanta ya durqushe a qasa jikinsa da bakinsa na rawa yace “ji...jini Aneesah wayyohh don Allah kada ki bari cikin nan ya fita inasonsa wlh nashiga uku Allah Allah kada ya zube" hannu yakai zai kamota ta tureshi tana kuka tana girgiza masa kai tana cije lebe, sakin baki yayi shima yana kallonta ganin yanda take cije lebene yasashi kukan kura ya dauketa ya fita a guje yasata a mota suka nufi asibitinsa na cikin quarters din tun kafin suje ya kira ya sanar.
Suna zuwa aka shiga da ita wani daki dubawar farko da likitar tayi ta dago cikin tausayawa tace masa “gsky idan baa kiyayeba gaba kadan cikin nan zai iya zubewa yallabai sabida ta bugu da yawa" wata wawuyar ajiyar zuciya yayi yace “bama zaa kuma ba wannan ma tsautsayine" magunguna ta rubuta mata suka tafi gda tunda suka taho yake kallonta ta kifa kanta a cinyarta tana kuka me cin rai baisan sanda ya taka birki ba yace “oh god My Anee ya kikeso nayine don Allah kiyi hqr mana kinsan dai tsautsayine"
Cikin kukan tace “nidai dama mutuwa nayi na huta wlh da nasan abinda zan tsinta kenan a auranka da ban kuskura nazo gdanka a matsayin yar riqo ba har kayi amfani da qarfin ikonka ka mayar dani matarka wayyoh baffi na bakasan waye Ishaq ba da baka bashi amanata ba..." Hannu ya daga kamar zai mareta mw kuma ya tuna ya fasa oho yayiwa motar key yajatada gudu suka qarasa gdan ya bude mata yace “ki shiga ki jirani" bata saurareshi ba ta fita ta shige gdan ta zube a parlourn tanata aikin kukanta cikin kukan tace “Allah meye nayi makane ka jarabceni da irin wannan mijin mushiriki Allah na tuba Allah ka yafemin ka kawomin qarshen wannan qazamar rayuwar Allah na gaji dacin haram Allah ka fitar dani daga wannan rayuwa" kuka takeyi sosai batasan sanda baccinta na qaddara ya dauketa ba saboda tunda ta samu cikin batada aikin da yafi bacci.
Bata farka ba sai gaf da magrib tayi alwala ta tasha tea ta kwanta a parlourn sai wajen qarfe goma ta tashi ta shiga daki tasa rigar bacci ta kwanta tayi addu'o'inta bacci me dadi ya dauketa kamar mafarki taji wayarta tana ring ta miqe a gajiye ta daga Sunshine tagani akai tasan waye harta koma ta kwanta ya sake kira ta dauka kafin tayi mgn yace “ki shirya ga Idi driver nan zai daukoki yanzu yana bakin get.
A tsorace ta mike tace “ina zai kaini aa babu inda zani" tsawa ya daka mata yace “wlh zan kasheki idan kikaci gaba da yimin musu banza shashasha masu asali ma basu tsiraba bareke da idan kin mutu babu wanda zaiyi kukan rashinki" tunda ya fara mgnr take kuka zuciyarta tana fada mata gskyr abinda ya fada miqewa tayi tasa hijjab dinta ta fito a sanyaye ta kulle gdan tana fit taga idi driver na jiranta ya bude mata ta shiga yana mata mgn amma bata kulashi ba har sukaje tunda suka shiga unguwar ta rinqa ganin mutane suna kaiwa da komowa gabanta ya fara faduwa kamar xubar ruwa taji muryar Idi driver yace “Allahu Akbar Hajiya Farida yau antadda sa'ih Allah dai ya jiqan musulmi matarnan ta wahalar da Alh ashe kwana ya qare" jin mgnr tayi kamar zubar dalma a jikinta.
Bude mata qofar yayi ta fito jikinta yana rawa ta rinqa raba idanunta a kan mutanen da suke gurin dukkansu yan unguwar ne ta miqewa Ishaq yayi ya riqo hannunta ya nufi part dinsa da ita nan ne kawai babu mutane ya zaunar da ita a kujera kawai ya zauna a kusa da ita ya dora kansa a saman cinyarta ya fashe da kuka yace “sun kasheta Aneesah wlh banina kasheta ba bansan komai ba Anee wai yaushe zanyi farin ciki a rayuwata don Allah kada ki gujeni Anee nasani daudata tayi yawa nine scheme nine screat sociaty nine nine Anee qazantata tayi yawa bana sha'awar rayuwata a haka don Allah ya zanyi na zama mutumin kirki zahiri da badini Anee sun hanani farin ciki komai nawa so suke su rabani dashi"
Itama kuka takeyi sosai tana tureshi tace “ni bansan meye yasaka jefa kanka muma ka jefamu a wannan musifar ba Yallabai bazan iyaci gaba da rayuwa dakai ba a haka wlh nagaji na tsaneka Yallabai ji nakeyi kamar na kasheka yanzu kabasu Hajiya sun kasheta ta rataya a wuyanka saura ni da abinda yake cikina na shiga uku na da mummunan qarshe irin nawa..." Fuzgota yayi ya hadata da jikinsa yana kuka itama tanayi yana shafa kanta yace “wlh kozan rasa tawa rayuwar bazasu rabani dakeba Anee bansan ya akayi na tsinci kaina cikin wannan qazamar rayuwar ba amma dai nasan koma menene talauci ne sila"
Buga qofar akayi ya miqe da sauri ya turata daki ya bude tare da sauke ajiyar zuciya yace “kaina ciwo yake Idi ka sallami kowa zan kwanta" juyawa Idi yayi a ransa yana cewa zadai kaci bulus kawai, kulle qofar yayi ya shiga dakin ya janyota jikinsa yana shafa bayanta yanayi mata addu'a yana shafawa a cikinta itama tanayi a haka da hoton fuskar Farida a idonta ta kwana.
Cikin kwana bakwan taga abu iri² gabadaya Ishaq ya susuce shi kadai surutu yakeyi ko kuma ta sameshi a zaune yana kuka kuma a cikin kwanakin sau uku chief Rican yana zuwar masa gaisuwa na farko sun hadu da Anisa lkcn ta fito itada matar Liman zata rakasu suma sun taso zasu tafi turus yaja ya tsaya yanayi mata murmushi Ishaq daya rakoshi ya kalleta tare da matsawa kusa da ita bai damu da yawan mutanen ba ya kamota ya shigar da ita jikinsa yayi kissing tongue dinta ya dora hannunsa a cikinta yace “Sunshine I luv you" ajiyar zuciya tayi ta sauke fararen idanunta akan chief Rican da ya kafeta da ido saida taji gabanta yabada wani dam kunyace ta kamashi yace “bby ya hqr sannu fah mutuwa babu kirki ayi hqr haka aka gada" hakanan taji bazama ta iya amsa masa ba tayi shigewarta ciki yabi bayanta da kallo tare da furta ”oh gud wow! Delicious bby..." Wata uwar tsawa da yaji Ishaq ya daka masa ne yasashi dawowa hayyacinsa ya shafa gabansa yace “ina kwadayin matanka Ishaq kabani ita da hannunka kada na karbota da qarfi".............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 30*
____________________________________________________________________________
Kuka takeyi sosai tana buga ƙofar tasa amma yaƙi budewa a haka har bacci ya ɗauketa bata farka ba sai asuba shima wuccewarsa ne ya tasheta ta miqe jikinta yana wani mugun ciwo saboda rashin sabon kwanan ƙasan da tayi ta shiga dakinta tayi alwala tayi sallah ta koma saman gadon ta kwanta zazzaɓi me zafi da ciwon kai ya rufeta taja bargo ta rufe jikinta tana rawar dari har ta samu baccin azaba ya sake ɗauketa.
Bata farka ba sai goma da rabi shima ji tayi anshigo dakin kafin ta bude idonta taji an zauna a gefen gadon yasa hannu ya dauke bargon data rufe fuskarta yakai hannunsa kuncinta ya janye da sauri yace “meye yasaki zazzabi” lumshe idonta tayi hawayen suka kwaranyo mata tace “don Allah kayi hqr kadaina fushi dani Baffina yace fushin miji gurin iyalinsa bala'i ne yallabai banason sanadinka na kasa samun rahmar ubangiji idan na mutu inaji a jikina bazanyi doguwar rayuwa ba yanzu ko anjima ko gobe zaka iya bude ido kaga bana rayuwa a doron qasa saboda nasani aikin banzane gudun harbabbe gawa kawai zaikai nesa"
Zuba mata ido yayi kalamanta suna caccakar lakarsa da duk wani qofar nutsuwa ta zuciyarsa wadannan kalaman nata na zargi sune suke sashi jin nauyinta yasan hannunka mai sanda takeyi masa kuma zarginsa takeyi da kisan Farida, shafa sumarsa yayi ya miqe ya fice da sauri dalilin bashida kalma daya da tayi saura dazai fada mata ta gasqatashi ga takurar Chief Rican da yake fuskanta akan dole saiya bashi ita.
Yana fita dakinsa ya shiga ya dauki wata takarda yayi zane zanensa da biro ya mayar ya ajiye ya fice daga dakin ya hau mota ya fice daga gdan, yau ma daya dawo bai nemeta ya shige dakinsa yayi kwanciyarsa to itama duk da taji dawowar tasa amma tana cikin azabar jikin da bazata iya fitowa taje inda yake ba.
Haka suka kwana kwana mara dadi kwanan da ya zamo musu na biyu a cikkn watanni biyar din aurensu da safe jikinta ya qara tsananta mata sosai daqyar tasha tea shikuma yayi asubancin barin gdan Marka ke kula da ita tare dayi mata sannu duba da aman da taketa kwarawa mara misali kamar zata amayar da kayan cikinta.
Wahala sosai takesha a wannan rana jikinta sai wani yarrr² yakeyi yanayi mata yam yam zazzabinta yaqi sakinta ga wani azababben ciwon ciki daya sakata a gaba, haka ta yini tana fama saidai Marka ta tayi mata sannuda yan dabarunta na dattijai wajen 4:00pm ciwon ya ta'azzara jikinta ya kode yayi wani fari tass kamar takarda ta sassanqanme idanunta suka kakkafe ta rinqa fitar da wata kumfa a bakinta, a wannan lkcn ne shikuma ya nufo gdan cikin faduwar gaban daya kasa sanin dalilinta gudu yake daya rasa na menene har ya isa gdan yayi parking ya fita a guje ya shiga gdan.
Da Marka ya fara karo ta dauko roba da ruwa a ciki sai sharar hawaye takeyi tana ganinsa tayi jifa da kayan hannunta ta matsa tace “Ka taimaka ka caci rayuwar baiwar Allah zata mutu zazzabi tun jiya da safe yaqi sauka..." Bai jira cewarta ba ya wucce ciki da sauri gabansa na tsananta faduwa ya tsaya turus ya zuba mata ido yana furta “Inanillahi wa Innah ilaihirraji'un" a gigije kuma a firgice ya dauketa ya nufi dakinsa da ita ya cillata gadon da sauri ya sanya qarfinsa ya keta rigar jikinta ya dora kansa a qirjinta yaji zuciyarta tana harbawa kadan² ya dago ya zuba mata ido saura qiris baqar zuciyarsa tasa ya kashe yar mutane.
Kwanciya yayi a samanta ya kama nipples dinta yasa a bakinsa ya rinqa tsotsa yana lumshe ido tare da sanya hannunsa cikin gabanta yana karkadawa a hankali yana fingering nata yana sauke numfashi, sama da awa daya yana tsotsar ruwan nononta yana hadiyewa yana nishi feels dinta yana taso masa yanajin jijiyarsa na wata miqa a haka bakinsa a nononta yanasha yana nishi ya zuge wandonsa ya fito da qatuwar burarsa yana shafawa yana nishi yana lailaya kanta yana shafo ruwanta data cika dashi mararsa na wani ciwo saboda maniyyin daya tara kwana biyu be fitar ba.
Janye bakinsa yayi daga boobs dinta ya buda qafarta ya sanya harshensa a ciki yana lasar bellinta samansa yana karkadawa yanajin zaqin ruwan gindinta nandanan ya fice daga hayyacinsa ya haye samanta ya budata sosai ya daga qafarta ya fara tura penis dinsa a gabanta, cikin wani irin yanayi yaga tayi miqa tare da sakin attishawa ta fara motsa qafafunta hakan ya bashi damar ci gaba da zura mata jijiya ta saki wata wahalalliyar qara ya kwanto jikinta yanaci gaba da danna mata bura yana zungurinta yana ciccije lebe duk a qoqarinsa na ganin baiyi abinda Marka zata fahimci halin da suke ciki ba amma ina ya makara dadin yarinyar dole yasashi ihu ya rinqa pompim dinta yana ihu yana kiran.
“Wayyohhh! My Anee dadiiii ohhhh wuhhhhh! Ahhhh!! Dadi zaki kasheni zan mutu durinki dadi Ahhhhhh!!!" Ita kanta da take cikin wani yanayi take ta farajin sautinsa yana yawo a kwanyarta kafin wani dogon lkc ta fara bude idonta ta saukeshi cikin nashi ta lumshe idonta tace “Ahhhh! Yallabai kayi a hankali..." Dora bakinsa yayi bisan nata ya fara tsotsar lips dinta yana nishi suna keta gumi dukkansu duk da A.C dake busa sanyi a dakin.
Wani nishi tayi ta dago masa gindinta tare da qanqameshi ta matse qafafunta suka saki ihu me qarfi a tare sukayi release gumi ya rinqa tsattafo mata a goshinta ta lumshe idonta tare da janye hannunta daga bayansa hakan ya bashi damar dan dago qirjinsa ya dora bakinsa a saman nata ya sakar mata wani beauty hot kiss a tausasan lips dinta yace.
“Ki daina guduna My Anee inasonki dayawa zaki kasheni da dadinki" kwanciya ya kumayi a jikinta yace “bansan meye yasa mata kuke wahalar dani a rayuwata ba Anee duk wata jarabtar rayuwata macece sanadi ina tausayin mace amma ni mace bata tausayina bansani ba ko saboda Allah ya halicceni jarababbe ne?"
Kukanta ne yasashi dagowa da sauri yace “why crying My?" Girgiza masa kai tayi kawai ta fara qoqarin zameshi a jikinta ya miqe a hankali har yanzu jijiyarsa bata kwanta ba a miqe take a ciki tam ta yunqura zata tashi ya dagota tayi saurin kama jijiyarsa da hannunta ta murza samanta ya wani shide kafin ya dawo hayyacinsa har ta dannata a bakinta ta fara tsotsa, yayi wata miqa yana shafa gashinta inda ita kuma ta miqa hannunta ta kama kan nipples dinsa tana janshi tare da murzawa namiji bala take ya susuce mata fadi yake “Aneesah ohhhh! shanye tsotse!! lashe!!! Huuuuu dadi cinye zan siya miki duk abinda kikeso zamu tafi Makka acan zaki haifamin babyna!!!" Irin surutan da yakeyi ne yasata zagewa taci gaba da mulmulashi ya rinqa nishi kafin daga bisani ya danna kanta ya sakar mata ruwan maniyyinsa a bakinta jikinsa yana rawa ya miqe ya dagata cak ya sanyata tayi masa goho ya danna mata bura yaci gaba da haqarta idan ya zungura yaji facal² dinnan yayi yawa ruwan burarsa ya hadu da ruwan gatonta sai ya zare ya kafa kansa ya zuqe ya tsotse ya shanye abinsa ya kuma mayarwa ya cigaba da gurzarta sun jima suna cin junansu ya janye a hankali ta kwanta rijif a gadon tana mayar da numfashi ajiyar zuciya yayi ya murza duwawunta yace.............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 28*
____________________________________________________________________________
Sosai kalamin Chief Rican sun taba zuciyar Ishaq amma dake namiji ne sai ya matsa kusada Rican ya sanya hanunsa ya dafa kafadarsa yace “aiki ka dauko babba kamar zuwa kano da kayan gamba oga dama zaks fitar da matata aranka da yafi tawace ni kadai wahalar da kanka kawai kakeson yi itadin dayace ta yaro shiyasa nake gargadinka kada ka shigo gonata" murmushi yayi masa ya sakeshi yana karkada masa hannu yace “maraya baya tsoron mutuwar uwar wani" yana fadin haka ya nufi qofar shiga gdan yabar Chief Rican tsaye cikin tsananin mamakin kalaman na Ishaq duk da ba kowacce kalma yake fahimta ba amma yasan ba qananun maganganu ya caccaka masa ba cikin murdaddiyar hausarsa me wuyar ganewa.
Yana shiga baibi takan kowa ba ya shige part dinsa ya samu Aneesan zaune saman sallaya da alamun sallah ta idar ya zauna kusa da ita yace “nunin wuri dana ɗari duk farinsu ɗaya Anee kiyi taking care sosai banason na qara ganinki awaje sannan ki mayar da hankalinki wajen addu'a ina tsoron abubuwa da yawa da zasu iya faruwa damu"
Miqewa yayi ya shige dakin ya fada bathroom zuciyarsa na tafasa Allah ya jarabci zuciyarsa da mugun kishin iyalinsa baya qaunat yaga wani ya rabi ahlinsa amma yau a gabansa ake fadin ana kwadayin matarsa har ana fadin ba matarsa bace matar manyansa ce kuma matar ma mafi soyuwa a ransa kamar Anee.
Numfashi yaja ya fada wanka ya jima a cikin ruwan bathtub din burinsa kawai yaji zuciyarsa tayi sanyi amma ya kasa samun wannan rahmar qasan zuciyarsa yana tunanin makomarsa ta bakin Aneesah yanzun fah Farida ta rataya a wuyansa duk da cewa bashi yabada itaba fin qarfinsa akayi shikam ya ga boni a rayuwarsa ko yaushe zai samu dawwamammen farin ciki da babu ratsin qunci ko damuwa a cikinsa?
Fitowa yayi ya zauna saman rest chair din ya sake hada tagumi zuciyarsa naci gaba da tafasa, ta bude qofar ta shigo taja tayi turus saboda faduwar da gabanta yayi kuka kashirban yakeyi hadda jan majina yana kada kansa yana fadin “ya Allah kafi kowa sanin qaddarar data jefa rayuwata data duk wanda ya rabeni cikin wannan gararin na rashin tabbas din rayuwa Allah kaine ka jarabceni da feels kasani bazan taba iya rayuwa babu mace ba Allah ka karemin iyalina daga sharrin wadannan bayin naka"
Zamewa tayi ta zauna itama hawayen yana zubowa a idonta bana tausayin kanta bane na tausayin mijinta ne komai nasa a cikin kwanakin nan tausayi yake bata duk ya rame ya susuce yayi wani duhu saboda damuwar dake cin zuciyarsa hakanan jikinsa rawa yakeyi kusan cikin satin nan da tayi a gdan matansa ta lura baya bacci gadinta yakeyi da dare da rana kuma baqi basa barinsa ya kwanta idanunsa har sun rine sunyi wani jah, matsawa tayi gabansa ta dora hannunta a saman kansa ya dago a hankali ya zuba idanunsa akanta, sun dauki lkc a haka kafin ta dauke idonta shikuma ya matso ya shike jikinta ya dora kansa a kafadarta ya sake fashewa da kuka yace.
“Idan na rasaki nima mutuwa zanyi Anee ki taimakeni ki tseratarmin da kanki da dan cikinki banida kowa a duniya sai cikin nan dake jikinki shine kadai makusanci na na zahiri Anee" kuka takeyi amma haka ta dora kanta a bayansa cikin raunin murya tace “yallabai ka riga kayi gangancin da babu me iya gyara maka saikai kanka yallabai don kifin badi akeyi koma, amma kai bakayi hasashen ya iyonka na badi zai kasance ba dakaci na bana kawai sai kasaki komar bara a ruwa,kuma baka hada wata ba, bansan dame zan iya taimakonka ba yallabai abu daya dana sani komai na rayuwar duniya wuqar fawane ta yanka guzuma ta yanka karsana, inaji a jikina nima zanyi qarshen da yafi na Farida muni saboda ni banida kowa saikai kaine mahaifina ya bawa amanata yallabai...."
Hannunsa yasa ya rufe mata baki yana girgiza mata kai ya dago fuskarta ya dora bakinsa saman nata yana shan lips dinta yana fusgo numfashi yana sake hadata da jikinsa har saida ya qure wani gaf dake tsakaninsu sannan ya dagata cak ya dorata a gadon.
Kwantar da ita yayi ya fara balle bottle din rigarta ya fara murza boobs dinta yanashan bakinta yana sake jan nipples dinta yana sauke numfashi itama tana saukewa cikin dan lkc ya canza mata tsari sunaji ana knowking door dinsu amma yaqi kulawa yaci gaba da shagalinsa yana tsotsar pupsy dinta yana caccakarta da harshensa saida ya tabbatar takai qarshe sannan ya fara sexsing dinta har yanzu idan zai shigeta tanajin zafi sosai amma ta iya daurewa saboda ta lura halittarsa ce haka bazai iya canzawa ba yana da qarfin dick sosai baisan tanashan wahalar ba kuma inma ya sani ba dainawa zaiba.
Sai biyar na yamma ya saurara mata wannan lkc taga jaraba idan ya tsiyaya sperm dinsa sai yasa bakinsa kuma ya shanye abinsa sannan ya sake komawa, kayy Ishaq kwai jarababben mutum duk yanda Anisa take tunaninsa ya wucce haka baya gajiya da sex Indai ya fara, daqyar ta kwace kanta ta gudu parlour ta fada kujera tana mayar da numfashi bai jima ba ya fito yayi wankansa cikin wani yadi yace “matsoraciya me gudun mijinta tashi muje ki rakani unguwa zan karbo saqo" noqe kafada tayi tace “nidai..." Kada mata kai yayi yace “banason musu tashi muje" dagota yayi yace “kidaina yimin musu idan nace miki kiyi abu kawai kiyi" daga masa kai tayi ya shafa gefen fuskarta yace “nayi qoqari fah mu kwana daki daya mu tashi amma sati guda banyi miki komai ba" harararsa tayi tace “ai yanzu kayi gurin har zafi yakeyimin" yanda tayi mgnr ya bashi nishadi yace.
“Bude mugani" noqe kafada tayi yayi murmushi yace “zakiyi bayani ne My Anee muje mu dawo" fita sukayi tana kwance a jikinsa har gurin motarsa ya sata shima ya shiga suka fice “sunyi tafiya me tsayi har suka fita daga gari suka fara shiga jeji ta dago da sauri ta kalleshi shima daga kansa yayi yace “ko ina saida mutane bazan siyar dake ba My Anee" numfashi ta sauke lamarinsa yana qara shige mata duhu sunyi nisa sosai cikin tafiyar ya juyo ya kalleta batare da yace mata komai ba ya saki hanyar yabi wani burji nan ma sunyi tafiya sosai sannan yayi horn jikin wani gda aka leqo sannan aka bude masa ya sunna kan motarsa gidan yayi parking ya kamota ya shafa fuskarta ya bude ya fita itama ta fita tana qarewa gurin kallo duhun bishiyoyin yafi komai bata tsoro duk da dama duhun dare ya shiga, jitayi ya kamota jikinsa ya dagata cak ya nufi wata yar siririyar hanya yayi tafiya me tsayi kafin ta gano wata qofa ya nufi qofar ya bude ys kunna hasken gidan suka shiga ta saki baki shima wani duniya ce sabuwa parlour ne qarami daya wadatu da manyan kujeru na uban ubansun komai na ciki purples ne hatta TV ta bangon.
Ajiyeta yayi saman kujera ya miqe ya shiga wata qofa babu jimawa ya dawo shida wata dattijuwa ta zube a gaban Aneesa tana gaisheta, kallonta Anee tayi da manyan idanunta cikin fargaba tace “wace wannan Yallabai?" Duban dattijuwar yayi yace “kije zamuyi sallah muci abinci zuwa safiya zaku gaisa sosai"
Miqewa tayi ta shiga inda ta fito shikuma ya kamota yace “kinajin yunwa ko?" Kada masa kai tayi da sauri alamar aa tace “inane nan nace yallabai me ka kawoni ayimin anan?" Rintse idonsa yayi ya bude har sun kada sunyi ja yace “duk abinda kike tunani toshi na kawoki ayi miki" daga haka bai qara cewa da ita qalaba ya nufi wani daki ya shiga ya daura alwala yatayar da sallah tana nan zaune cikin zulumin zucci har ya idar da sallolinsa ya fito ya isheta inda ya barta mamaki ya cikashi na yanda ya ganta kashirban tana rasgar kuka...........
Comment
Share
Vote
*UMMU[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 26*
____________________________________________________________________________
Juyawa yayi ya fice yabarta tsaye da sakakken baki kumafa gsky ne duk mgnrsa babu qarya a cikinta itadin ba kowa bace batada kowa a hakanma gata yayi mata tunda idan ya rabuda ita batasan inda zata kamaba dangin mahaifinta sun tsaneta daga ita har mahaifinta wannan dalilin yasa suke rayuwa daga ita sai Baffinta tun daga quruciyarta kawo yanzu data fara mallakar hankalinta tasan wacece ita.
Zama tayi dabar a qasa dafe da kanta tana ambaton sunan Allah da ambato na rashin sanin makoma dafa cikinta tayi wasu hawaye suka zubo mata tanajin son dan tayin dake cikinta yanzu fa a duniya batada makusanci samada cikin nan na jikinta ko? Ta tambayi kanta tare da miqewa a kasalance ta shiga bandaki ta cire kayanta ta sakarwa kanta ruwa tana dafa bango ta dawo tayi sallar azahar ta koma ta kwanta tanason tayi bacci amma ta kasa miqewa tayi ta fita zuwa parlourn qasan ga mamakinta ta tarar dashi zaune da system a gabansa yanajin takunta ya dago ya zuba mata lumsassun idanunsa da suka kada sukayi ja saboda bacin rai da damuwa.
Hannu ya miqa mata alamar tazo jikinsa tayi qasa da idonta ta matsa gabansa ta tsugunna cikin sarewa da sallamawa farin ciki tace “kayi hqr" kallonta ya sakeyi da sauri yace “name hqrin?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta hawaye na kwarara a idanunta tace “nasan nayi maka laifin daya taba zuciyarka har ya janyo yau ka tunanin matsayina a gurinka na rashin asali yallabai bansan meye yake faruwa dani ba wlh tsoronka nakeji"
Sake zuba mata ido yayi tare da sanya hannunsa ya janyota jikinsa ya sauke numfashi me qarfi tare da dora hannunsa a qasan mararta yace "inason cikin nan na jikinki My Anee duk abinda yake faruwa dani qaddara ce wacce ta rigayi fata bansan ya akayi na zama hakaba My Anee ita rayuwa bakai kake da ikon zabawa kanka makoma ba saboda bakada jadawalin rayuwarka a hannunka falsafa ce kawai taka amma manhajar qaddarorinka tana hannun Allah ciki kuwa harda ke da cikin jikinki My Anee kiyi hqr dani a duk inda nazo miki wlh da ganganci bazan cutar dake ba ki tayani tattalin cikina har zuwa lkcn da zaku rabu" bai jira jin me zatace ba ya dago bakinta yasa cikin nasa yana tsotsa yana shafa cikinta yana qara shigar da ita jikinsa yana sauke numfashi da har yakai ga zamewa ya kwantar da ita a qasa ya haye samanta yanaci gaba da tsotseta daqyar ta kwace tana haki shima yanayi idonsa ya kada yayi jawur ya dafe kansa tare da matse qafarsa yace.
“Oh My gud" kallonshi tayi ta miqe da sauri ta shiga kitchen ta dauko cake da yourghut ta dawo ta zauna ta faraci daqyar take turawa yana kallonta yaja ajiyar zuciya yace “saboda mugunta baki azumi shine zaki karyamin nawa ko" kallonshi tayi ta sunkuyar dakai yayi murmushi yaci gaba da aikinsa ta miqe ta koma sama tana shiga dakin taji wayarta ta yanke ta dauka da sauri sunan Nana tagani tayi maza ta kulle qofar ta shige bathroom ta kirata ta daga tace “Luv ya jikinki?" Ajiyar zuciya tayi tace “naji sauqi fa amma akwai matsala" zayyane mata komai tayi da halin da suke ciki yanzu.
Ajiyar Nana tayi tace “nidai na fada miki ki kwantar da hankalinki kibishi a hankali kinada sauran lkc ke nice a ciki kada kibashi matsala har ya hanaki qofar samun tsira duk wani motsinki kallonki sukeyi" sosai Nana ta rinqa bata shawarwari da fada mata yanda zatayi aikuwa taji dadi kafin su gama wayar taji yana buga qofar tayi sauri ce mata ya shigo tana zuwa, tana gamawa ta goge call long din ta dawo ta ajiye wayar ta bude masa qofar.
Shigowa yayi ya dubeta duba irin na tuhuma yace “me kikeyi" ajiyar zuciya tayi tace “bacci nakeson yi" ajiyar zuciya yayi yace “zanje na dawo ki kula da kanki kada wanda yazo gidannan kika bashi damar shigowa" batace komai ba ta koma ta kwanta ya qarasa yayi kissing din cikinta ya daga mata gira ya fice tabishi da kallo har ya fice yana fita ta miqe ta sauko ta isa gurin maman Khalifa ta zauna suka gaisa tace “yanzu nake cewa Alh ya fadi abinda zaa girka muku nashan ruwa yace abari zai kawo" murmushi tayi tace “kayy Mama da wahalar da kanki zakiyi ai dama ba koyaushe nake girki ba"
Hira sosai sukayi da mama tanata dariya la'asar ce kawai ta tashesu sukayi suka sake zama har farce saida mama ta gyara mata ji takeyi a ranta dama mamace babarta, suna zaune a parlourn suna hira ya shigo wajen biyar da rabi baice mawa kowa qalaba ya haye sama da sauri ya kuma fitowa ya kalli Anisa da taketa binsa da kallo ya shafa kansa tare da lumshe idonsa maqwallatonsa sai kaiwa da komowa yakeyi saboda damuwar da take tattare dashi ya matsa gabanta yayi kissing dinta yace “bazan dadeba zan dawo kafin asha ruwa" kada masa kai tayi ya daganta hannu ya fice.
Ajiyar zuciya tayi mama tayi murmushi soyayyar tana burgeta kallo daya zakayi masa kasan ya damu da lamarin yarinyar miqewa tayi ta shiga kitchen ta kunna gas ta fara dama masa kunu tasan yanasonsa sosai bayan ta dama ta soya masa qosan doya da qwai ta hada a wammer ta jera a dinning din ta sake dafa masa copy ta shiga tayi wanka ta fito cikin shirinta na qananun kaya tayi kyau sosai ta fita a gdan tana motsa jikinta taji shigowar motarsa yayi parking ta zagayo ta bayansa ta rungumeshi tana dariya shima dariyar tabashi duk da zuciyarsa a jagule take ya juyo da ita daidai lkcn da akayi kiran magrib ya dagata cak ya nufi cikin gidan da ita suna dariya ya direta a kujera yace “lallai kin warke anjima kadan zakiyimin bayani da bakinki"
Rufe idonta tayi tana dariya shima dariyar yayi yaje yasha ruwa ya dauki dabino yaci ya shiga daki yayo alwala ya fito ya nufi masallaci yayi sallah ya dawo gdan sukayi iftar ya haye sama yace “idan kin gama kizo inason ganinki batace masa komai ba ta fara tattare kayan takai kitchen ta shiga ta sallami Mama gabanta na faduwa ta nufi dakin nasa ta tarar dashi ya fito daga wanka yana goge jikinsa ta tsaya a bakin qofa batare daya juyo ba yace “mgn zanyi dake me muhimmaci shiyasa nakeso kibani lkcnki" numfashi ta sauke ta shigo ciki ta zauna shima ya zauna ya kamo hannunta yace.
“Meyasa lkcn da nake baki tablet bakisha har ciki ya shiga jikinki?" Gabanta ne ya fadi ta dago tace “wlh ka yarda dani yallabai bantaba qin sha ba duk da banaso" kallonta yayi yace “meyasa bakyaso?" Lumshe idonta tayi kamar bazatayi mgn ba yace “meyasa kikeso jamin rai ne?" Dagowa tayi tace “kak kawai inason ganin yayana nima" ajiyar zuciya yayi yace “yanzu ga matsalar da kika haifar mana" dago fuskarta yayi ya sanya harshensa saman kuncinta yana tsotse hawayenta har ya hade bakinsu ya fara tsotsar lips dinta kafin wani lkc komai ya canza sautinsa ya fara canzawa cikin yan mintina ya canza mata move ya fara sarrafata.
Sakar masa jiki tayi ya rinqa sarrafata abin mamakinta a baya idan ya kama nononta yana dadewa yana sha amma yanayi a hankali amma yanzu da qarfi yakeja ruwan nonon yana zuwa yana shanyewa yana pompim dinta, zafi takeji sosai a qirjinta tayi² ya saki yaqi saki kalma daya keyi masa yawo a kwanyarsa kalmar da Mr Rican ya fada masa dazu da rana daya fita “Aneesah ba matanka bace Ishaq zata dawo qarqashin ikona a duk lkcn da naso..."
Wannan kalma ta firgitashi dole yayi duk me yuwuwa yaga ya mantar da kowa lissafin Aneesa dole ne ya nunawa duniya itan tashi ce shi kadai, haka ya rinqa tsotse boobs dinta yana sarrafata idan ya gaji da wannan styles din sai ya koma wannan gashi qarin iskanci release dinsa uku amma babu wanda yayi a gabanta idan yaji zai kawo sai ya cire ya zubar dashi a towel sannan ya suka kwanta baccin su me dadi bayan sunyi wanka"
Cikin baccin ta rinqa wani mugun mafarki wai gatanan cikin wani gda da babu kowa a cikinsa sai ita kadai da tsohon cikinta tanata zagaye dakin da take tana addu'a kamar daga sama taji ana bude qofar kawai sai taga wani qaton farin mutum me jajayen ido ya shigo da wani qaho a hannunsa ya nufota ta rinqa janyewa yana matsota har ya isheta ya fincikota ya budata ya zura mata wannan qahon ta farjinta ya murza ta saki wata azababbiyar qara kawai sai taga ya zaro jaririn cikinta fari tass dashi kyakkyawa ya cillashi cikin wani kurtu nandanan yaron ya rinqa zunduma ihu tanaji tana gani akasa wuqa a wuyan yaron zaa yankashi ta yunqura ta miqe cikin tsananin azaba ta dauki wani abu da batasan mene ba mai kaifin tsiya ta dabawa mutumin a bayansa ya kuwa saki qoqon hannunsa ya zunduma ihu yana matagugu ta sake narka masa abin a cikinsa ta tsallake ta sanya wata wuqa ta yankewa danta cibiya ta daukeshi ta fita da sauri yaron yana ihu cikin saboda shigowa sabuwar duniyar da yayi ga rashin gatan dabai samu ba ko riga babu a jikinsa ita kanta zanine kawai a jikinta ta yage zanin ta nade yaron ya rage daga ita sai under siket taketa gudu a jejin cikin galabaita da fitar hayyaci gudun da ita kanta batasan inda zataba, wani guri ta samu ta zauna tana dafe qirji tana mayar da numfashi ta zauna ta bude fuskar yaron tana kallo wahala har tasa yayi bacci kamarsa da mahaifinsa hartayi yawa.
Ta shagala da bawa yaron nono da kallonsa tanajin sanyi yana ziyatar zuciyarta qaunar yaron tana ratsata taga inuwa a samanta ta miqe da sauri kawai sai taga wani kyakkyawan matashin saurayi a gabanta ta zabura ta miqe tare da fara karanto addu'o'i.
Jijjigatan da taji anayi ne ya farkar da ita ta bude idonta a firgice ta karanto addu'a ya zuba mata ido yana nazarinta ganin yanda take a firgice ne yasashi janyota jikinsa yana shafa bayanta yanajin yanda take sauke ajiyar zuciya tana ambaton sunan Allah yace “ki rinqa yawaita addu'a a Koda yaushe kada bakinki ya gushe da ambaton Allah kinji" kada masa kai tayi ya gyara musu kwanciya yaja musu bargo yana shafa bayanta tare da daukar hannunta ya dora saman dick dinsa yana matsawa a hankali har bacci ya dauketa amma saida ya tasheta ya qwaquleta sosai sannan sukayi wanka sukayi sahur suka sake kwanciya..........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 27*
____________________________________________________________________________
Washegari da safe mama tace itafa gda zata tafi sosai Anisa taso ta qara kwana amma taqi hakanan sukayi sallama ta hada mata kayan arziqi Ishaq yakaita har gda shima yayi mata kyauta me tsoka tare da godiya sannan ya nufi asibitinsa daganan ya dawo gda.
Hakana kwanaki suka rinqa gudu tafiya har satittika rayuwa a gidan Dhoom Ishaq baa cewa komai bangare daya farin ciki bangaren Farida da Nabila da yaketa yimusu barin kudi yana fada musu yana Saudi umarah bangarensa kuwa da Anisah baa cewa komai saboda komai ya rikice musu hakanan yakejin wani faduwar gaba da tsoronta suna addabar zuciyarsa gefe daya kuma yanajin qaunar cikinsa dake jikinta.
Sosai Aneesah take samun gurin Ishaq duk abinda tace tanaso shi akeyi mata itama ta sake jiki dashi sosai sunashan soyayyarsu, da farko tanayi masa maganar matansa da ya fahimci zata takura masa sai yace mata sun tafi umarah, wannan dalilin yasa ta sake sake masa jiki suke more junansu yanda ya kamata aikuwa ya sakar mata kudi ya bude mata account yarinqa yi mata saving din kudade masu kauri.
Rayuwarsu mai dadi suke gudanarwa abu daya yake damunta yawan mugayan mafarkan da takeyi a duk kwanciyar da tayi wannan abun shine yake tsoratata yake tayar mata da hankali wannan abun shine yake dan basu matsala amma ta fara tsinkewa a cikin wata gudan abu daya ta riqe shine addu'a ta duqufa karatun qur'ani da azkar wannan dalilin yasa ta fara samun sauqin abubuwa.
Ranar taga bidiri bai nuna mata kayan da yayi mataba sai ranar akwatu guda ya hada mata da dalleliyar waya IPhone 7+ sai mukullin mota rantsattsiya sabuwa dal a matsayin barka da sallarta, a fili ta nuna masa murnarta amma kasan zuciyarta batayi wani farin ciki ba tana zaune a gdan ita kadai babu wanda yazo gurinta kewa da kadaici ya dameta.
Wayarta tayi ring ta daga da sauri tace “hello Nana inata kewarki tun jiya nake kiran wayarki a kashe kadaici ya dameni" ajiyar zuciya Nana taja tace “jiya iyanzu bansan a duniyar da nakeba Aneesah Hubby ya daukeni a zuwan zamuje asibiti a dubamin kwanciyar bby muna zuwa sai suka sanyamin inducing nidai bansan meye ya faru daniba ashe wai na haihu dan baizo darai ba sun tsotse min jinin dana"
Muguwar faduwa gaban Anisa yayi tace “me...me kikace? Da gaske kikeyi Nana danki ya mutum mukam mun shiga Nana bazan iyaba wlh bazan iya bayar da jinin dana wa matsafa ba kinyi ganganci Nana nikuwa saidai su kasheni su dauki dan Nana Mijina yanason cikin nan wallahi yanzu har yafini son sa nifa inaganin ma kamar babushi acikin qungiyar asirin nan nasu..." Katseta Nana tay tace “shi kambunsa biyu ma yafi mijina matsayi aciki shiyasa ake sassauta muku yanzu ma zancen da nakeyi miki ance saiya sadaukar da jinin daya cikin matansa...."
Ji tayi an warce wayar daga hannunta ta miqe cikin firgici da tashin hankali jikinta na bari ta sauke idonta akansa shima jikinsa rawa yakeyi yana kallon screen din, itama jikinta mugun mazari yakeyi tanajin Nana tana fadin “hello! Hello!! Aneesah kada kiyi wasa da rayuwarki qin basu dan cikin nan naki shine yake nufin ajalinki ki basu kawai ki huta"
Kitt ya kashe wayar ya zuba mata jajayen manyan idanunsa zuciyarsa na bugawa da qarfi maqwallatonsa yana zullo ya shaqota da qarfi yace “ubanme ta fada miki akaina?" Saboda tsoro da tashin hankali batasan ta saki fitsari ba cillata yayi gefe ta fadi qasa ta saki wata qara saboda buguwar da cikinta yayi har yakai step din qarshe ya juyo yaganta riqe da cikinta zuciyarsa ta buga da sauri ya sauko ya nufota.
Turus yaja ya tsaya saboda jinin da yaga ni a qasanta ya durqushe a qasa jikinsa da bakinsa na rawa yace “ji...jini Aneesah wayyohh don Allah kada ki bari cikin nan ya fita inasonsa wlh nashiga uku Allah Allah kada ya zube" hannu yakai zai kamota ta tureshi tana kuka tana girgiza masa kai tana cije lebe, sakin baki yayi shima yana kallonta ganin yanda take cije lebene yasashi kukan kura ya dauketa ya fita a guje yasata a mota suka nufi asibitinsa na cikin quarters din tun kafin suje ya kira ya sanar.
Suna zuwa aka shiga da ita wani daki dubawar farko da likitar tayi ta dago cikin tausayawa tace masa “gsky idan baa kiyayeba gaba kadan cikin nan zai iya zubewa yallabai sabida ta bugu da yawa" wata wawuyar ajiyar zuciya yayi yace “bama zaa kuma ba wannan ma tsautsayine" magunguna ta rubuta mata suka tafi gda tunda suka taho yake kallonta ta kifa kanta a cinyarta tana kuka me cin rai baisan sanda ya taka birki ba yace “oh god My Anee ya kikeso nayine don Allah kiyi hqr mana kinsan dai tsautsayine"
Cikin kukan tace “nidai dama mutuwa nayi na huta wlh da nasan abinda zan tsinta kenan a auranka da ban kuskura nazo gdanka a matsayin yar riqo ba har kayi amfani da qarfin ikonka ka mayar dani matarka wayyoh baffi na bakasan waye Ishaq ba da baka bashi amanata ba..." Hannu ya daga kamar zai mareta mw kuma ya tuna ya fasa oho yayiwa motar key yajatada gudu suka qarasa gdan ya bude mata yace “ki shiga ki jirani" bata saurareshi ba ta fita ta shige gdan ta zube a parlourn tanata aikin kukanta cikin kukan tace “Allah meye nayi makane ka jarabceni da irin wannan mijin mushiriki Allah na tuba Allah ka yafemin ka kawomin qarshen wannan qazamar rayuwar Allah na gaji dacin haram Allah ka fitar dani daga wannan rayuwa" kuka takeyi sosai batasan sanda baccinta na qaddara ya dauketa ba saboda tunda ta samu cikin batada aikin da yafi bacci.
Bata farka ba sai gaf da magrib tayi alwala ta tasha tea ta kwanta a parlourn sai wajen qarfe goma ta tashi ta shiga daki tasa rigar bacci ta kwanta tayi addu'o'inta bacci me dadi ya dauketa kamar mafarki taji wayarta tana ring ta miqe a gajiye ta daga Sunshine tagani akai tasan waye harta koma ta kwanta ya sake kira ta dauka kafin tayi mgn yace “ki shirya ga Idi driver nan zai daukoki yanzu yana bakin get.
A tsorace ta mike tace “ina zai kaini aa babu inda zani" tsawa ya daka mata yace “wlh zan kasheki idan kikaci gaba da yimin musu banza shashasha masu asali ma basu tsiraba bareke da idan kin mutu babu wanda zaiyi kukan rashinki" tunda ya fara mgnr take kuka zuciyarta tana fada mata gskyr abinda ya fada miqewa tayi tasa hijjab dinta ta fito a sanyaye ta kulle gdan tana fit taga idi driver na jiranta ya bude mata ta shiga yana mata mgn amma bata kulashi ba har sukaje tunda suka shiga unguwar ta rinqa ganin mutane suna kaiwa da komowa gabanta ya fara faduwa kamar xubar ruwa taji muryar Idi driver yace “Allahu Akbar Hajiya Farida yau antadda sa'ih Allah dai ya jiqan musulmi matarnan ta wahalar da Alh ashe kwana ya qare" jin mgnr tayi kamar zubar dalma a jikinta.
Bude mata qofar yayi ta fito jikinta yana rawa ta rinqa raba idanunta a kan mutanen da suke gurin dukkansu yan unguwar ne ta miqewa Ishaq yayi ya riqo hannunta ya nufi part dinsa da ita nan ne kawai babu mutane ya zaunar da ita a kujera kawai ya zauna a kusa da ita ya dora kansa a saman cinyarta ya fashe da kuka yace “sun kasheta Aneesah wlh banina kasheta ba bansan komai ba Anee wai yaushe zanyi farin ciki a rayuwata don Allah kada ki gujeni Anee nasani daudata tayi yawa nine scheme nine screat sociaty nine nine Anee qazantata tayi yawa bana sha'awar rayuwata a haka don Allah ya zanyi na zama mutumin kirki zahiri da badini Anee sun hanani farin ciki komai nawa so suke su rabani dashi"
Itama kuka takeyi sosai tana tureshi tace “ni bansan meye yasaka jefa kanka muma ka jefamu a wannan musifar ba Yallabai bazan iyaci gaba da rayuwa dakai ba a haka wlh nagaji na tsaneka Yallabai ji nakeyi kamar na kasheka yanzu kabasu Hajiya sun kasheta ta rataya a wuyanka saura ni da abinda yake cikina na shiga uku na da mummunan qarshe irin nawa..." Fuzgota yayi ya hadata da jikinsa yana kuka itama tanayi yana shafa kanta yace “wlh kozan rasa tawa rayuwar bazasu rabani dakeba Anee bansan ya akayi na tsinci kaina cikin wannan qazamar rayuwar ba amma dai nasan koma menene talauci ne sila"
Buga qofar akayi ya miqe da sauri ya turata daki ya bude tare da sauke ajiyar zuciya yace “kaina ciwo yake Idi ka sallami kowa zan kwanta" juyawa Idi yayi a ransa yana cewa zadai kaci bulus kawai, kulle qofar yayi ya shiga dakin ya janyota jikinsa yana shafa bayanta yanayi mata addu'a yana shafawa a cikinta itama tanayi a haka da hoton fuskar Farida a idonta ta kwana.
Cikin kwana bakwan taga abu iri² gabadaya Ishaq ya susuce shi kadai surutu yakeyi ko kuma ta sameshi a zaune yana kuka kuma a cikin kwanakin sau uku chief Rican yana zuwar masa gaisuwa na farko sun hadu da Anisa lkcn ta fito itada matar Liman zata rakasu suma sun taso zasu tafi turus yaja ya tsaya yanayi mata murmushi Ishaq daya rakoshi ya kalleta tare da matsawa kusa da ita bai damu da yawan mutanen ba ya kamota ya shigar da ita jikinsa yayi kissing tongue dinta ya dora hannunsa a cikinta yace “Sunshine I luv you" ajiyar zuciya tayi ta sauke fararen idanunta akan chief Rican da ya kafeta da ido saida taji gabanta yabada wani dam kunyace ta kamashi yace “bby ya hqr sannu fah mutuwa babu kirki ayi hqr haka aka gada" hakanan taji bazama ta iya amsa masa ba tayi shigewarta ciki yabi bayanta da kallo tare da furta ”oh gud wow! Delicious bby..." Wata uwar tsawa da yaji Ishaq ya daka masa ne yasashi dawowa hayyacinsa ya shafa gabansa yace “ina kwadayin matanka Ishaq kabani ita da hannunka kada na karbota da qarfi".............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 30*
____________________________________________________________________________
Kuka takeyi sosai tana buga ƙofar tasa amma yaƙi budewa a haka har bacci ya ɗauketa bata farka ba sai asuba shima wuccewarsa ne ya tasheta ta miqe jikinta yana wani mugun ciwo saboda rashin sabon kwanan ƙasan da tayi ta shiga dakinta tayi alwala tayi sallah ta koma saman gadon ta kwanta zazzaɓi me zafi da ciwon kai ya rufeta taja bargo ta rufe jikinta tana rawar dari har ta samu baccin azaba ya sake ɗauketa.
Bata farka ba sai goma da rabi shima ji tayi anshigo dakin kafin ta bude idonta taji an zauna a gefen gadon yasa hannu ya dauke bargon data rufe fuskarta yakai hannunsa kuncinta ya janye da sauri yace “meye yasaki zazzabi” lumshe idonta tayi hawayen suka kwaranyo mata tace “don Allah kayi hqr kadaina fushi dani Baffina yace fushin miji gurin iyalinsa bala'i ne yallabai banason sanadinka na kasa samun rahmar ubangiji idan na mutu inaji a jikina bazanyi doguwar rayuwa ba yanzu ko anjima ko gobe zaka iya bude ido kaga bana rayuwa a doron qasa saboda nasani aikin banzane gudun harbabbe gawa kawai zaikai nesa"
Zuba mata ido yayi kalamanta suna caccakar lakarsa da duk wani qofar nutsuwa ta zuciyarsa wadannan kalaman nata na zargi sune suke sashi jin nauyinta yasan hannunka mai sanda takeyi masa kuma zarginsa takeyi da kisan Farida, shafa sumarsa yayi ya miqe ya fice da sauri dalilin bashida kalma daya da tayi saura dazai fada mata ta gasqatashi ga takurar Chief Rican da yake fuskanta akan dole saiya bashi ita.
Yana fita dakinsa ya shiga ya dauki wata takarda yayi zane zanensa da biro ya mayar ya ajiye ya fice daga dakin ya hau mota ya fice daga gdan, yau ma daya dawo bai nemeta ya shige dakinsa yayi kwanciyarsa to itama duk da taji dawowar tasa amma tana cikin azabar jikin da bazata iya fitowa taje inda yake ba.
Haka suka kwana kwana mara dadi kwanan da ya zamo musu na biyu a cikkn watanni biyar din aurensu da safe jikinta ya qara tsananta mata sosai daqyar tasha tea shikuma yayi asubancin barin gdan Marka ke kula da ita tare dayi mata sannu duba da aman da taketa kwarawa mara misali kamar zata amayar da kayan cikinta.
Wahala sosai takesha a wannan rana jikinta sai wani yarrr² yakeyi yanayi mata yam yam zazzabinta yaqi sakinta ga wani azababben ciwon ciki daya sakata a gaba, haka ta yini tana fama saidai Marka ta tayi mata sannuda yan dabarunta na dattijai wajen 4:00pm ciwon ya ta'azzara jikinta ya kode yayi wani fari tass kamar takarda ta sassanqanme idanunta suka kakkafe ta rinqa fitar da wata kumfa a bakinta, a wannan lkcn ne shikuma ya nufo gdan cikin faduwar gaban daya kasa sanin dalilinta gudu yake daya rasa na menene har ya isa gdan yayi parking ya fita a guje ya shiga gdan.
Da Marka ya fara karo ta dauko roba da ruwa a ciki sai sharar hawaye takeyi tana ganinsa tayi jifa da kayan hannunta ta matsa tace “Ka taimaka ka caci rayuwar baiwar Allah zata mutu zazzabi tun jiya da safe yaqi sauka..." Bai jira cewarta ba ya wucce ciki da sauri gabansa na tsananta faduwa ya tsaya turus ya zuba mata ido yana furta “Inanillahi wa Innah ilaihirraji'un" a gigije kuma a firgice ya dauketa ya nufi dakinsa da ita ya cillata gadon da sauri ya sanya qarfinsa ya keta rigar jikinta ya dora kansa a qirjinta yaji zuciyarta tana harbawa kadan² ya dago ya zuba mata ido saura qiris baqar zuciyarsa tasa ya kashe yar mutane.
Kwanciya yayi a samanta ya kama nipples dinta yasa a bakinsa ya rinqa tsotsa yana lumshe ido tare da sanya hannunsa cikin gabanta yana karkadawa a hankali yana fingering nata yana sauke numfashi, sama da awa daya yana tsotsar ruwan nononta yana hadiyewa yana nishi feels dinta yana taso masa yanajin jijiyarsa na wata miqa a haka bakinsa a nononta yanasha yana nishi ya zuge wandonsa ya fito da qatuwar burarsa yana shafawa yana nishi yana lailaya kanta yana shafo ruwanta data cika dashi mararsa na wani ciwo saboda maniyyin daya tara kwana biyu be fitar ba.
Janye bakinsa yayi daga boobs dinta ya buda qafarta ya sanya harshensa a ciki yana lasar bellinta samansa yana karkadawa yanajin zaqin ruwan gindinta nandanan ya fice daga hayyacinsa ya haye samanta ya budata sosai ya daga qafarta ya fara tura penis dinsa a gabanta, cikin wani irin yanayi yaga tayi miqa tare da sakin attishawa ta fara motsa qafafunta hakan ya bashi damar ci gaba da zura mata jijiya ta saki wata wahalalliyar qara ya kwanto jikinta yanaci gaba da danna mata bura yana zungurinta yana ciccije lebe duk a qoqarinsa na ganin baiyi abinda Marka zata fahimci halin da suke ciki ba amma ina ya makara dadin yarinyar dole yasashi ihu ya rinqa pompim dinta yana ihu yana kiran.
“Wayyohhh! My Anee dadiiii ohhhh wuhhhhh! Ahhhh!! Dadi zaki kasheni zan mutu durinki dadi Ahhhhhh!!!" Ita kanta da take cikin wani yanayi take ta farajin sautinsa yana yawo a kwanyarta kafin wani dogon lkc ta fara bude idonta ta saukeshi cikin nashi ta lumshe idonta tace “Ahhhh! Yallabai kayi a hankali..." Dora bakinsa yayi bisan nata ya fara tsotsar lips dinta yana nishi suna keta gumi dukkansu duk da A.C dake busa sanyi a dakin.
Wani nishi tayi ta dago masa gindinta tare da qanqameshi ta matse qafafunta suka saki ihu me qarfi a tare sukayi release gumi ya rinqa tsattafo mata a goshinta ta lumshe idonta tare da janye hannunta daga bayansa hakan ya bashi damar dan dago qirjinsa ya dora bakinsa a saman nata ya sakar mata wani beauty hot kiss a tausasan lips dinta yace.
“Ki daina guduna My Anee inasonki dayawa zaki kasheni da dadinki" kwanciya ya kumayi a jikinta yace “bansan meye yasa mata kuke wahalar dani a rayuwata ba Anee duk wata jarabtar rayuwata macece sanadi ina tausayin mace amma ni mace bata tausayina bansani ba ko saboda Allah ya halicceni jarababbe ne?"
Kukanta ne yasashi dagowa da sauri yace “why crying My?" Girgiza masa kai tayi kawai ta fara qoqarin zameshi a jikinta ya miqe a hankali har yanzu jijiyarsa bata kwanta ba a miqe take a ciki tam ta yunqura zata tashi ya dagota tayi saurin kama jijiyarsa da hannunta ta murza samanta ya wani shide kafin ya dawo hayyacinsa har ta dannata a bakinta ta fara tsotsa, yayi wata miqa yana shafa gashinta inda ita kuma ta miqa hannunta ta kama kan nipples dinsa tana janshi tare da murzawa namiji bala take ya susuce mata fadi yake “Aneesah ohhhh! shanye tsotse!! lashe!!! Huuuuu dadi cinye zan siya miki duk abinda kikeso zamu tafi Makka acan zaki haifamin babyna!!!" Irin surutan da yakeyi ne yasata zagewa taci gaba da mulmulashi ya rinqa nishi kafin daga bisani ya danna kanta ya sakar mata ruwan maniyyinsa a bakinta jikinsa yana rawa ya miqe ya dagata cak ya sanyata tayi masa goho ya danna mata bura yaci gaba da haqarta idan ya zungura yaji facal² dinnan yayi yawa ruwan burarsa ya hadu da ruwan gatonta sai ya zare ya kafa kansa ya zuqe ya tsotse ya shanye abinsa ya kuma mayarwa ya cigaba da gurzarta sun jima suna cin junansu ya janye a hankali ta kwanta rijif a gadon tana mayar da numfashi ajiyar zuciya yayi ya murza duwawunta yace.............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍??*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍??: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 28*
____________________________________________________________________________
Sosai kalamin Chief Rican sun taba zuciyar Ishaq amma dake namiji ne sai ya matsa kusada Rican ya sanya hanunsa ya dafa kafadarsa yace “aiki ka dauko babba kamar zuwa kano da kayan gamba oga dama zaks fitar da matata aranka da yafi tawace ni kadai wahalar da kanka kawai kakeson yi itadin dayace ta yaro shiyasa nake gargadinka kada ka shigo gonata" murmushi yayi masa ya sakeshi yana karkada masa hannu yace “maraya baya tsoron mutuwar uwar wani" yana fadin haka ya nufi qofar shiga gdan yabar Chief Rican tsaye cikin tsananin mamakin kalaman na Ishaq duk da ba kowacce kalma yake fahimta ba amma yasan ba qananun maganganu ya caccaka masa ba cikin murdaddiyar hausarsa me wuyar ganewa.
Yana shiga baibi takan kowa ba ya shige part dinsa ya samu Aneesan zaune saman sallaya da alamun sallah ta idar ya zauna kusa da ita yace “nunin wuri dana ɗari duk farinsu ɗaya Anee kiyi taking care sosai banason na qara ganinki awaje sannan ki mayar da hankalinki wajen addu'a ina tsoron abubuwa da yawa da zasu iya faruwa damu"
Miqewa yayi ya shige dakin ya fada bathroom zuciyarsa na tafasa Allah ya jarabci zuciyarsa da mugun kishin iyalinsa baya qaunat yaga wani ya rabi ahlinsa amma yau a gabansa ake fadin ana kwadayin matarsa har ana fadin ba matarsa bace matar manyansa ce kuma matar ma mafi soyuwa a ransa kamar Anee.
Numfashi yaja ya fada wanka ya jima a cikin ruwan bathtub din burinsa kawai yaji zuciyarsa tayi sanyi amma ya kasa samun wannan rahmar qasan zuciyarsa yana tunanin makomarsa ta bakin Aneesah yanzun fah Farida ta rataya a wuyansa duk da cewa bashi yabada itaba fin qarfinsa akayi shikam ya ga boni a rayuwarsa ko yaushe zai samu dawwamammen farin ciki da babu ratsin qunci ko damuwa a cikinsa?
Fitowa yayi ya zauna saman rest chair din ya sake hada tagumi zuciyarsa naci gaba da tafasa, ta bude qofar ta shigo taja tayi turus saboda faduwar da gabanta yayi kuka kashirban yakeyi hadda jan majina yana kada kansa yana fadin “ya Allah kafi kowa sanin qaddarar data jefa rayuwata data duk wanda ya rabeni cikin wannan gararin na rashin tabbas din rayuwa Allah kaine ka jarabceni da feels kasani bazan taba iya rayuwa babu mace ba Allah ka karemin iyalina daga sharrin wadannan bayin naka"
Zamewa tayi ta zauna itama hawayen yana zubowa a idonta bana tausayin kanta bane na tausayin mijinta ne komai nasa a cikin kwanakin nan tausayi yake bata duk ya rame ya susuce yayi wani duhu saboda damuwar dake cin zuciyarsa hakanan jikinsa rawa yakeyi kusan cikin satin nan da tayi a gdan matansa ta lura baya bacci gadinta yakeyi da dare da rana kuma baqi basa barinsa ya kwanta idanunsa har sun rine sunyi wani jah, matsawa tayi gabansa ta dora hannunta a saman kansa ya dago a hankali ya zuba idanunsa akanta, sun dauki lkc a haka kafin ta dauke idonta shikuma ya matso ya shike jikinta ya dora kansa a kafadarta ya sake fashewa da kuka yace.
“Idan na rasaki nima mutuwa zanyi Anee ki taimakeni ki tseratarmin da kanki da dan cikinki banida kowa a duniya sai cikin nan dake jikinki shine kadai makusanci na na zahiri Anee" kuka takeyi amma haka ta dora kanta a bayansa cikin raunin murya tace “yallabai ka riga kayi gangancin da babu me iya gyara maka saikai kanka yallabai don kifin badi akeyi koma, amma kai bakayi hasashen ya iyonka na badi zai kasance ba dakaci na bana kawai sai kasaki komar bara a ruwa,kuma baka hada wata ba, bansan dame zan iya taimakonka ba yallabai abu daya dana sani komai na rayuwar duniya wuqar fawane ta yanka guzuma ta yanka karsana, inaji a jikina nima zanyi qarshen da yafi na Farida muni saboda ni banida kowa saikai kaine mahaifina ya bawa amanata yallabai...."
Hannunsa yasa ya rufe mata baki yana girgiza mata kai ya dago fuskarta ya dora bakinsa saman nata yana shan lips dinta yana fusgo numfashi yana sake hadata da jikinsa har saida ya qure wani gaf dake tsakaninsu sannan ya dagata cak ya dorata a gadon.
Kwantar da ita yayi ya fara balle bottle din rigarta ya fara murza boobs dinta yanashan bakinta yana sake jan nipples dinta yana sauke numfashi itama tana saukewa cikin dan lkc ya canza mata tsari sunaji ana knowking door dinsu amma yaqi kulawa yaci gaba da shagalinsa yana tsotsar pupsy dinta yana caccakarta da harshensa saida ya tabbatar takai qarshe sannan ya fara sexsing dinta har yanzu idan zai shigeta tanajin zafi sosai amma ta iya daurewa saboda ta lura halittarsa ce haka bazai iya canzawa ba yana da qarfin dick sosai baisan tanashan wahalar ba kuma inma ya sani ba dainawa zaiba.
Sai biyar na yamma ya saurara mata wannan lkc taga jaraba idan ya tsiyaya sperm dinsa sai yasa bakinsa kuma ya shanye abinsa sannan ya sake komawa, kayy Ishaq kwai jarababben mutum duk yanda Anisa take tunaninsa ya wucce haka baya gajiya da sex Indai ya fara, daqyar ta kwace kanta ta gudu parlour ta fada kujera tana mayar da numfashi bai jima ba ya fito yayi wankansa cikin wani yadi yace “matsoraciya me gudun mijinta tashi muje ki rakani unguwa zan karbo saqo" noqe kafada tayi tace “nidai..." Kada mata kai yayi yace “banason musu tashi muje" dagota yayi yace “kidaina yimin musu idan nace miki kiyi abu kawai kiyi" daga masa kai tayi ya shafa gefen fuskarta yace “nayi qoqari fah mu kwana daki daya mu tashi amma sati guda banyi miki komai ba" harararsa tayi tace “ai yanzu kayi gurin har zafi yakeyimin" yanda tayi mgnr ya bashi nishadi yace.
“Bude mugani" noqe kafada tayi yayi murmushi yace “zakiyi bayani ne My Anee muje mu dawo" fita sukayi tana kwance a jikinsa har gurin motarsa ya sata shima ya shiga suka fice “sunyi tafiya me tsayi har suka fita daga gari suka fara shiga jeji ta dago da sauri ta kalleshi shima daga kansa yayi yace “ko ina saida mutane bazan siyar dake ba My Anee" numfashi ta sauke lamarinsa yana qara shige mata duhu sunyi nisa sosai cikin tafiyar ya juyo ya kalleta batare da yace mata komai ba ya saki hanyar yabi wani burji nan ma sunyi tafiya sosai sannan yayi horn jikin wani gda aka leqo sannan aka bude masa ya sunna kan motarsa gidan yayi parking ya kamota ya shafa fuskarta ya bude ya fita itama ta fita tana qarewa gurin kallo duhun bishiyoyin yafi komai bata tsoro duk da dama duhun dare ya shiga, jitayi ya kamota jikinsa ya dagata cak ya nufi wata yar siririyar hanya yayi tafiya me tsayi kafin ta gano wata qofa ya nufi qofar ya bude ys kunna hasken gidan suka shiga ta saki baki shima wani duniya ce sabuwa parlour ne qarami daya wadatu da manyan kujeru na uban ubansun komai na ciki purples ne hatta TV ta bangon.
Ajiyeta yayi saman kujera ya miqe ya shiga wata qofa babu jimawa ya dawo shida wata dattijuwa ta zube a gaban Aneesa tana gaisheta, kallonta Anee tayi da manyan idanunta cikin fargaba tace “wace wannan Yallabai?" Duban dattijuwar yayi yace “kije zamuyi sallah muci abinci zuwa safiya zaku gaisa sosai"
Miqewa tayi ta shiga inda ta fito shikuma ya kamota yace “kinajin yunwa ko?" Kada masa kai tayi da sauri alamar aa tace “inane nan nace yallabai me ka kawoni ayimin anan?" Rintse idonsa yayi ya bude har sun kada sunyi ja yace “duk abinda kike tunani toshi na kawoki ayi miki" daga haka bai qara cewa da ita qalaba ya nufi wani daki ya shiga ya daura alwala yatayar da sallah tana nan zaune cikin zulumin zucci har ya idar da sallolinsa ya fito ya isheta inda ya barta mamaki ya cikashi na yanda ya ganta kashirban tana rasgar kuka...........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍??*H HAIRAN CE...✍??*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍??: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 26*
____________________________________________________________________________
Juyawa yayi ya fice yabarta tsaye da sakakken baki kumafa gsky ne duk mgnrsa babu qarya a cikinta itadin ba kowa bace batada kowa a hakanma gata yayi mata tunda idan ya rabuda ita batasan inda zata kamaba dangin mahaifinta sun tsaneta daga ita har mahaifinta wannan dalilin yasa suke rayuwa daga ita sai Baffinta tun daga quruciyarta kawo yanzu data fara mallakar hankalinta tasan wacece ita.
Zama tayi dabar a qasa dafe da kanta tana ambaton sunan Allah da ambato na rashin sanin makoma dafa cikinta tayi wasu hawaye suka zubo mata tanajin son dan tayin dake cikinta yanzu fa a duniya batada makusanci samada cikin nan na jikinta ko? Ta tambayi kanta tare da miqewa a kasalance ta shiga bandaki ta cire kayanta ta sakarwa kanta ruwa tana dafa bango ta dawo tayi sallar azahar ta koma ta kwanta tanason tayi bacci amma ta kasa miqewa tayi ta fita zuwa parlourn qasan ga mamakinta ta tarar dashi zaune da system a gabansa yanajin takunta ya dago ya zuba mata lumsassun idanunsa da suka kada sukayi ja saboda bacin rai da damuwa.
Hannu ya miqa mata alamar tazo jikinsa tayi qasa da idonta ta matsa gabansa ta tsugunna cikin sarewa da sallamawa farin ciki tace “kayi hqr" kallonta ya sakeyi da sauri yace “name hqrin?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta hawaye na kwarara a idanunta tace “nasan nayi maka laifin daya taba zuciyarka har ya janyo yau ka tunanin matsayina a gurinka na rashin asali yallabai bansan meye yake faruwa dani ba wlh tsoronka nakeji"
Sake zuba mata ido yayi tare da sanya hannunsa ya janyota jikinsa ya sauke numfashi me qarfi tare da dora hannunsa a qasan mararta yace "inason cikin nan na jikinki My Anee duk abinda yake faruwa dani qaddara ce wacce ta rigayi fata bansan ya akayi na zama hakaba My Anee ita rayuwa bakai kake da ikon zabawa kanka makoma ba saboda bakada jadawalin rayuwarka a hannunka falsafa ce kawai taka amma manhajar qaddarorinka tana hannun Allah ciki kuwa harda ke da cikin jikinki My Anee kiyi hqr dani a duk inda nazo miki wlh da ganganci bazan cutar dake ba ki tayani tattalin cikina har zuwa lkcn da zaku rabu" bai jira jin me zatace ba ya dago bakinta yasa cikin nasa yana tsotsa yana shafa cikinta yana qara shigar da ita jikinsa yana sauke numfashi da har yakai ga zamewa ya kwantar da ita a qasa ya haye samanta yanaci gaba da tsotseta daqyar ta kwace tana haki shima yanayi idonsa ya kada yayi jawur ya dafe kansa tare da matse qafarsa yace.
“Oh My gud" kallonshi tayi ta miqe da sauri ta shiga kitchen ta dauko cake da yourghut ta dawo ta zauna ta faraci daqyar take turawa yana kallonta yaja ajiyar zuciya yace “saboda mugunta baki azumi shine zaki karyamin nawa ko" kallonshi tayi ta sunkuyar dakai yayi murmushi yaci gaba da aikinsa ta miqe ta koma sama tana shiga dakin taji wayarta ta yanke ta dauka da sauri sunan Nana tagani tayi maza ta kulle qofar ta shige bathroom ta kirata ta daga tace “Luv ya jikinki?" Ajiyar zuciya tayi tace “naji sauqi fa amma akwai matsala" zayyane mata komai tayi da halin da suke ciki yanzu.
Ajiyar Nana tayi tace “nidai na fada miki ki kwantar da hankalinki kibishi a hankali kinada sauran lkc ke nice a ciki kada kibashi matsala har ya hanaki qofar samun tsira duk wani motsinki kallonki sukeyi" sosai Nana ta rinqa bata shawarwari da fada mata yanda zatayi aikuwa taji dadi kafin su gama wayar taji yana buga qofar tayi sauri ce mata ya shigo tana zuwa, tana gamawa ta goge call long din ta dawo ta ajiye wayar ta bude masa qofar.
Shigowa yayi ya dubeta duba irin na tuhuma yace “me kikeyi" ajiyar zuciya tayi tace “bacci nakeson yi" ajiyar zuciya yayi yace “zanje na dawo ki kula da kanki kada wanda yazo gidannan kika bashi damar shigowa" batace komai ba ta koma ta kwanta ya qarasa yayi kissing din cikinta ya daga mata gira ya fice tabishi da kallo har ya fice yana fita ta miqe ta sauko ta isa gurin maman Khalifa ta zauna suka gaisa tace “yanzu nake cewa Alh ya fadi abinda zaa girka muku nashan ruwa yace abari zai kawo" murmushi tayi tace “kayy Mama da wahalar da kanki zakiyi ai dama ba koyaushe nake girki ba"
Hira sosai sukayi da mama tanata dariya la'asar ce kawai ta tashesu sukayi suka sake zama har farce saida mama ta gyara mata ji takeyi a ranta dama mamace babarta, suna zaune a parlourn suna hira ya shigo wajen biyar da rabi baice mawa kowa qalaba ya haye sama da sauri ya kuma fitowa ya kalli Anisa da taketa binsa da kallo ya shafa kansa tare da lumshe idonsa maqwallatonsa sai kaiwa da komowa yakeyi saboda damuwar da take tattare dashi ya matsa gabanta yayi kissing dinta yace “bazan dadeba zan dawo kafin asha ruwa" kada masa kai tayi ya daganta hannu ya fice.
Ajiyar zuciya tayi mama tayi murmushi soyayyar tana burgeta kallo daya zakayi masa kasan ya damu da lamarin yarinyar miqewa tayi ta shiga kitchen ta kunna gas ta fara dama masa kunu tasan yanasonsa sosai bayan ta dama ta soya masa qosan doya da qwai ta hada a wammer ta jera a dinning din ta sake dafa masa copy ta shiga tayi wanka ta fito cikin shirinta na qananun kaya tayi kyau sosai ta fita a gdan tana motsa jikinta taji shigowar motarsa yayi parking ta zagayo ta bayansa ta rungumeshi tana dariya shima dariyar tabashi duk da zuciyarsa a jagule take ya juyo da ita daidai lkcn da akayi kiran magrib ya dagata cak ya nufi cikin gidan da ita suna dariya ya direta a kujera yace “lallai kin warke anjima kadan zakiyimin bayani da bakinki"
Rufe idonta tayi tana dariya shima dariyar yayi yaje yasha ruwa ya dauki dabino yaci ya shiga daki yayo alwala ya fito ya nufi masallaci yayi sallah ya dawo gdan sukayi iftar ya haye sama yace “idan kin gama kizo inason ganinki batace masa komai ba ta fara tattare kayan takai kitchen ta shiga ta sallami Mama gabanta na faduwa ta nufi dakin nasa ta tarar dashi ya fito daga wanka yana goge jikinsa ta tsaya a bakin qofa batare daya juyo ba yace “mgn zanyi dake me muhimmaci shiyasa nakeso kibani lkcnki" numfashi ta sauke ta shigo ciki ta zauna shima ya zauna ya kamo hannunta yace.
“Meyasa lkcn da nake baki tablet bakisha har ciki ya shiga jikinki?" Gabanta ne ya fadi ta dago tace “wlh ka yarda dani yallabai bantaba qin sha ba duk da banaso" kallonta yayi yace “meyasa bakyaso?" Lumshe idonta tayi kamar bazatayi mgn ba yace “meyasa kikeso jamin rai ne?" Dagowa tayi tace “kak kawai inason ganin yayana nima" ajiyar zuciya yayi yace “yanzu ga matsalar da kika haifar mana" dago fuskarta yayi ya sanya harshensa saman kuncinta yana tsotse hawayenta har ya hade bakinsu ya fara tsotsar lips dinta kafin wani lkc komai ya canza sautinsa ya fara canzawa cikin yan mintina ya canza mata move ya fara sarrafata.
Sakar masa jiki tayi ya rinqa sarrafata abin mamakinta a baya idan ya kama nononta yana dadewa yana sha amma yanayi a hankali amma yanzu da qarfi yakeja ruwan nonon yana zuwa yana shanyewa yana pompim dinta, zafi takeji sosai a qirjinta tayi² ya saki yaqi saki kalma daya keyi masa yawo a kwanyarsa kalmar da Mr Rican ya fada masa dazu da rana daya fita “Aneesah ba matanka bace Ishaq zata dawo qarqashin ikona a duk lkcn da naso..."
Wannan kalma ta firgitashi dole yayi duk me yuwuwa yaga ya mantar da kowa lissafin Aneesa dole ne ya nunawa duniya itan tashi ce shi kadai, haka ya rinqa tsotse boobs dinta yana sarrafata idan ya gaji da wannan styles din sai ya koma wannan gashi qarin iskanci release dinsa uku amma babu wanda yayi a gabanta idan yaji zai kawo sai ya cire ya zubar dashi a towel sannan ya suka kwanta baccin su me dadi bayan sunyi wanka"
Cikin baccin ta rinqa wani mugun mafarki wai gatanan cikin wani gda da babu kowa a cikinsa sai ita kadai da tsohon cikinta tanata zagaye dakin da take tana addu'a kamar daga sama taji ana bude qofar kawai sai taga wani qaton farin mutum me jajayen ido ya shigo da wani qaho a hannunsa ya nufota ta rinqa janyewa yana matsota har ya isheta ya fincikota ya budata ya zura mata wannan qahon ta farjinta ya murza ta saki wata azababbiyar qara kawai sai taga ya zaro jaririn cikinta fari tass dashi kyakkyawa ya cillashi cikin wani kurtu nandanan yaron ya rinqa zunduma ihu tanaji tana gani akasa wuqa a wuyan yaron zaa yankashi ta yunqura ta miqe cikin tsananin azaba ta dauki wani abu da batasan mene ba mai kaifin tsiya ta dabawa mutumin a bayansa ya kuwa saki qoqon hannunsa ya zunduma ihu yana matagugu ta sake narka masa abin a cikinsa ta tsallake ta sanya wata wuqa ta yankewa danta cibiya ta daukeshi ta fita da sauri yaron yana ihu cikin saboda shigowa sabuwar duniyar da yayi ga rashin gatan dabai samu ba ko riga babu a jikinsa ita kanta zanine kawai a jikinta ta yage zanin ta nade yaron ya rage daga ita sai under siket taketa gudu a jejin cikin galabaita da fitar hayyaci gudun da ita kanta batasan inda zataba, wani guri ta samu ta zauna tana dafe qirji tana mayar da numfashi ta zauna ta bude fuskar yaron tana kallo wahala har tasa yayi bacci kamarsa da mahaifinsa hartayi yawa.
Ta shagala da bawa yaron nono da kallonsa tanajin sanyi yana ziyatar zuciyarta qaunar yaron tana ratsata taga inuwa a samanta ta miqe da sauri kawai sai taga wani kyakkyawan matashin saurayi a gabanta ta zabura ta miqe tare da fara karanto addu'o'i.
Jijjigatan da taji anayi ne ya farkar da ita ta bude idonta a firgice ta karanto addu'a ya zuba mata ido yana nazarinta ganin yanda take a firgice ne yasashi janyota jikinsa yana shafa bayanta yanajin yanda take sauke ajiyar zuciya tana ambaton sunan Allah yace “ki rinqa yawaita addu'a a Koda yaushe kada bakinki ya gushe da ambaton Allah kinji" kada masa kai tayi ya gyara musu kwanciya yaja musu bargo yana shafa bayanta tare da daukar hannunta ya dora saman dick dinsa yana matsawa a hankali har bacci ya dauketa amma saida ya tasheta ya qwaquleta sosai sannan sukayi wanka sukayi sahur suka sake kwanciya..........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍??*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍??: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 27*
____________________________________________________________________________
Washegari da safe mama tace itafa gda zata tafi sosai Anisa taso ta qara kwana amma taqi hakanan sukayi sallama ta hada mata kayan arziqi Ishaq yakaita har gda shima yayi mata kyauta me tsoka tare da godiya sannan ya nufi asibitinsa daganan ya dawo gda.
Hakana kwanaki suka rinqa gudu tafiya har satittika rayuwa a gidan Dhoom Ishaq baa cewa komai bangare daya farin ciki bangaren Farida da Nabila da yaketa yimusu barin kudi yana fada musu yana Saudi umarah bangarensa kuwa da Anisah baa cewa komai saboda komai ya rikice musu hakanan yakejin wani faduwar gaba da tsoronta suna addabar zuciyarsa gefe daya kuma yanajin qaunar cikinsa dake jikinta.
Sosai Aneesah take samun gurin Ishaq duk abinda tace tanaso shi akeyi mata itama ta sake jiki dashi sosai sunashan soyayyarsu, da farko tanayi masa maganar matansa da ya fahimci zata takura masa sai yace mata sun tafi umarah, wannan dalilin yasa ta sake sake masa jiki suke more junansu yanda ya kamata aikuwa ya sakar mata kudi ya bude mata account yarinqa yi mata saving din kudade masu kauri.
Rayuwarsu mai dadi suke gudanarwa abu daya yake damunta yawan mugayan mafarkan da takeyi a duk kwanciyar da tayi wannan abun shine yake tsoratata yake tayar mata da hankali wannan abun shine yake dan basu matsala amma ta fara tsinkewa a cikin wata gudan abu daya ta riqe shine addu'a ta duqufa karatun qur'ani da azkar wannan dalilin yasa ta fara samun sauqin abubuwa.
Ranar taga bidiri bai nuna mata kayan da yayi mataba sai ranar akwatu guda ya hada mata da dalleliyar waya IPhone 7+ sai mukullin mota rantsattsiya sabuwa dal a matsayin barka da sallarta, a fili ta nuna masa murnarta amma kasan zuciyarta batayi wani farin ciki ba tana zaune a gdan ita kadai babu wanda yazo gurinta kewa da kadaici ya dameta.
Wayarta tayi ring ta daga da sauri tace “hello Nana inata kewarki tun jiya nake kiran wayarki a kashe kadaici ya dameni" ajiyar zuciya Nana taja tace “jiya iyanzu bansan a duniyar da nakeba Aneesah Hubby ya daukeni a zuwan zamuje asibiti a dubamin kwanciyar bby muna zuwa sai suka sanyamin inducing nidai bansan meye ya faru daniba ashe wai na haihu dan baizo darai ba sun tsotse min jinin dana"
Muguwar faduwa gaban Anisa yayi tace “me...me kikace? Da gaske kikeyi Nana danki ya mutum mukam mun shiga Nana bazan iyaba wlh bazan iya bayar da jinin dana wa matsafa ba kinyi ganganci Nana nikuwa saidai su kasheni su dauki dan Nana Mijina yanason cikin nan wallahi yanzu har yafini son sa nifa inaganin ma kamar babushi acikin qungiyar asirin nan nasu..." Katseta Nana tay tace “shi kambunsa biyu ma yafi mijina matsayi aciki shiyasa ake sassauta muku yanzu ma zancen da nakeyi miki ance saiya sadaukar da jinin daya cikin matansa...."
Ji tayi an warce wayar daga hannunta ta miqe cikin firgici da tashin hankali jikinta na bari ta sauke idonta akansa shima jikinsa rawa yakeyi yana kallon screen din, itama jikinta mugun mazari yakeyi tanajin Nana tana fadin “hello! Hello!! Aneesah kada kiyi wasa da rayuwarki qin basu dan cikin nan naki shine yake nufin ajalinki ki basu kawai ki huta"
Kitt ya kashe wayar ya zuba mata jajayen manyan idanunsa zuciyarsa na bugawa da qarfi maqwallatonsa yana zullo ya shaqota da qarfi yace “ubanme ta fada miki akaina?" Saboda tsoro da tashin hankali batasan ta saki fitsari ba cillata yayi gefe ta fadi qasa ta saki wata qara saboda buguwar da cikinta yayi har yakai step din qarshe ya juyo yaganta riqe da cikinta zuciyarsa ta buga da sauri ya sauko ya nufota.
Turus yaja ya tsaya saboda jinin da yaga ni a qasanta ya durqushe a qasa jikinsa da bakinsa na rawa yace “ji...jini Aneesah wayyohh don Allah kada ki bari cikin nan ya fita inasonsa wlh nashiga uku Allah Allah kada ya zube" hannu yakai zai kamota ta tureshi tana kuka tana girgiza masa kai tana cije lebe, sakin baki yayi shima yana kallonta ganin yanda take cije lebene yasashi kukan kura ya dauketa ya fita a guje yasata a mota suka nufi asibitinsa na cikin quarters din tun kafin suje ya kira ya sanar.
Suna zuwa aka shiga da ita wani daki dubawar farko da likitar tayi ta dago cikin tausayawa tace masa “gsky idan baa kiyayeba gaba kadan cikin nan zai iya zubewa yallabai sabida ta bugu da yawa" wata wawuyar ajiyar zuciya yayi yace “bama zaa kuma ba wannan ma tsautsayine" magunguna ta rubuta mata suka tafi gda tunda suka taho yake kallonta ta kifa kanta a cinyarta tana kuka me cin rai baisan sanda ya taka birki ba yace “oh god My Anee ya kikeso nayine don Allah kiyi hqr mana kinsan dai tsautsayine"
Cikin kukan tace “nidai dama mutuwa nayi na huta wlh da nasan abinda zan tsinta kenan a auranka da ban kuskura nazo gdanka a matsayin yar riqo ba har kayi amfani da qarfin ikonka ka mayar dani matarka wayyoh baffi na bakasan waye Ishaq ba da baka bashi amanata ba..." Hannu ya daga kamar zai mareta mw kuma ya tuna ya fasa oho yayiwa motar key yajatada gudu suka qarasa gdan ya bude mata yace “ki shiga ki jirani" bata saurareshi ba ta fita ta shige gdan ta zube a parlourn tanata aikin kukanta cikin kukan tace “Allah meye nayi makane ka jarabceni da irin wannan mijin mushiriki Allah na tuba Allah ka yafemin ka kawomin qarshen wannan qazamar rayuwar Allah na gaji dacin haram Allah ka fitar dani daga wannan rayuwa" kuka takeyi sosai batasan sanda baccinta na qaddara ya dauketa ba saboda tunda ta samu cikin batada aikin da yafi bacci.
Bata farka ba sai gaf da magrib tayi alwala ta tasha tea ta kwanta a parlourn sai wajen qarfe goma ta tashi ta shiga daki tasa rigar bacci ta kwanta tayi addu'o'inta bacci me dadi ya dauketa kamar mafarki taji wayarta tana ring ta miqe a gajiye ta daga Sunshine tagani akai tasan waye harta koma ta kwanta ya sake kira ta dauka kafin tayi mgn yace “ki shirya ga Idi driver nan zai daukoki yanzu yana bakin get.
A tsorace ta mike tace “ina zai kaini aa babu inda zani" tsawa ya daka mata yace “wlh zan kasheki idan kikaci gaba da yimin musu banza shashasha masu asali ma basu tsiraba bareke da idan kin mutu babu wanda zaiyi kukan rashinki" tunda ya fara mgnr take kuka zuciyarta tana fada mata gskyr abinda ya fada miqewa tayi tasa hijjab dinta ta fito a sanyaye ta kulle gdan tana fit taga idi driver na jiranta ya bude mata ta shiga yana mata mgn amma bata kulashi ba har sukaje tunda suka shiga unguwar ta rinqa ganin mutane suna kaiwa da komowa gabanta ya fara faduwa kamar xubar ruwa taji muryar Idi driver yace “Allahu Akbar Hajiya Farida yau antadda sa'ih Allah dai ya jiqan musulmi matarnan ta wahalar da Alh ashe kwana ya qare" jin mgnr tayi kamar zubar dalma a jikinta.
Bude mata qofar yayi ta fito jikinta yana rawa ta rinqa raba idanunta a kan mutanen da suke gurin dukkansu yan unguwar ne ta miqewa Ishaq yayi ya riqo hannunta ya nufi part dinsa da ita nan ne kawai babu mutane ya zaunar da ita a kujera kawai ya zauna a kusa da ita ya dora kansa a saman cinyarta ya fashe da kuka yace “sun kasheta Aneesah wlh banina kasheta ba bansan komai ba Anee wai yaushe zanyi farin ciki a rayuwata don Allah kada ki gujeni Anee nasani daudata tayi yawa nine scheme nine screat sociaty nine nine Anee qazantata tayi yawa bana sha'awar rayuwata a haka don Allah ya zanyi na zama mutumin kirki zahiri da badini Anee sun hanani farin ciki komai nawa so suke su rabani dashi"
Itama kuka takeyi sosai tana tureshi tace “ni bansan meye yasaka jefa kanka muma ka jefamu a wannan musifar ba Yallabai bazan iyaci gaba da rayuwa dakai ba a haka wlh nagaji na tsaneka Yallabai ji nakeyi kamar na kasheka yanzu kabasu Hajiya sun kasheta ta rataya a wuyanka saura ni da abinda yake cikina na shiga uku na da mummunan qarshe irin nawa..." Fuzgota yayi ya hadata da jikinsa yana kuka itama tanayi yana shafa kanta yace “wlh kozan rasa tawa rayuwar bazasu rabani dakeba Anee bansan ya akayi na tsinci kaina cikin wannan qazamar rayuwar ba amma dai nasan koma menene talauci ne sila"
Buga qofar akayi ya miqe da sauri ya turata daki ya bude tare da sauke ajiyar zuciya yace “kaina ciwo yake Idi ka sallami kowa zan kwanta" juyawa Idi yayi a ransa yana cewa zadai kaci bulus kawai, kulle qofar yayi ya shiga dakin ya janyota jikinsa yana shafa bayanta yanayi mata addu'a yana shafawa a cikinta itama tanayi a haka da hoton fuskar Farida a idonta ta kwana.
Cikin kwana bakwan taga abu iri² gabadaya Ishaq ya susuce shi kadai surutu yakeyi ko kuma ta sameshi a zaune yana kuka kuma a cikin kwanakin sau uku chief Rican yana zuwar masa gaisuwa na farko sun hadu da Anisa lkcn ta fito itada matar Liman zata rakasu suma sun taso zasu tafi turus yaja ya tsaya yanayi mata murmushi Ishaq daya rakoshi ya kalleta tare da matsawa kusa da ita bai damu da yawan mutanen ba ya kamota ya shigar da ita jikinsa yayi kissing tongue dinta ya dora hannunsa a cikinta yace “Sunshine I luv you" ajiyar zuciya tayi ta sauke fararen idanunta akan chief Rican da ya kafeta da ido saida taji gabanta yabada wani dam kunyace ta kamashi yace “bby ya hqr sannu fah mutuwa babu kirki ayi hqr haka aka gada" hakanan taji bazama ta iya amsa masa ba tayi shigewarta ciki yabi bayanta da kallo tare da furta ”oh gud wow! Delicious bby..." Wata uwar tsawa da yaji Ishaq ya daka masa ne yasashi dawowa hayyacinsa ya shafa gabansa yace “ina kwadayin matanka Ishaq kabani ita da hannunka kada na karbota da qarfi".............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍??*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍??: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 30*
____________________________________________________________________________
Kuka takeyi sosai tana buga ƙofar tasa amma yaƙi budewa a haka har bacci ya ɗauketa bata farka ba sai asuba shima wuccewarsa ne ya tasheta ta miqe jikinta yana wani mugun ciwo saboda rashin sabon kwanan ƙasan da tayi ta shiga dakinta tayi alwala tayi sallah ta koma saman gadon ta kwanta zazzaɓi me zafi da ciwon kai ya rufeta taja bargo ta rufe jikinta tana rawar dari har ta samu baccin azaba ya sake ɗauketa.
Bata farka ba sai goma da rabi shima ji tayi anshigo dakin kafin ta bude idonta taji an zauna a gefen gadon yasa hannu ya dauke bargon data rufe fuskarta yakai hannunsa kuncinta ya janye da sauri yace “meye yasaki zazzabi” lumshe idonta tayi hawayen suka kwaranyo mata tace “don Allah kayi hqr kadaina fushi dani Baffina yace fushin miji gurin iyalinsa bala'i ne yallabai banason sanadinka na kasa samun rahmar ubangiji idan na mutu inaji a jikina bazanyi doguwar rayuwa ba yanzu ko anjima ko gobe zaka iya bude ido kaga bana rayuwa a doron qasa saboda nasani aikin banzane gudun harbabbe gawa kawai zaikai nesa"
Zuba mata ido yayi kalamanta suna caccakar lakarsa da duk wani qofar nutsuwa ta zuciyarsa wadannan kalaman nata na zargi sune suke sashi jin nauyinta yasan hannunka mai sanda takeyi masa kuma zarginsa takeyi da kisan Farida, shafa sumarsa yayi ya miqe ya fice da sauri dalilin bashida kalma daya da tayi saura dazai fada mata ta gasqatashi ga takurar Chief Rican da yake fuskanta akan dole saiya bashi ita.
Yana fita dakinsa ya shiga ya dauki wata takarda yayi zane zanensa da biro ya mayar ya ajiye ya fice daga dakin ya hau mota ya fice daga gdan, yau ma daya dawo bai nemeta ya shige dakinsa yayi kwanciyarsa to itama duk da taji dawowar tasa amma tana cikin azabar jikin da bazata iya fitowa taje inda yake ba.
Haka suka kwana kwana mara dadi kwanan da ya zamo musu na biyu a cikkn watanni biyar din aurensu da safe jikinta ya qara tsananta mata sosai daqyar tasha tea shikuma yayi asubancin barin gdan Marka ke kula da ita tare dayi mata sannu duba da aman da taketa kwarawa mara misali kamar zata amayar da kayan cikinta.
Wahala sosai takesha a wannan rana jikinta sai wani yarrr² yakeyi yanayi mata yam yam zazzabinta yaqi sakinta ga wani azababben ciwon ciki daya sakata a gaba, haka ta yini tana fama saidai Marka ta tayi mata sannuda yan dabarunta na dattijai wajen 4:00pm ciwon ya ta'azzara jikinta ya kode yayi wani fari tass kamar takarda ta sassanqanme idanunta suka kakkafe ta rinqa fitar da wata kumfa a bakinta, a wannan lkcn ne shikuma ya nufo gdan cikin faduwar gaban daya kasa sanin dalilinta gudu yake daya rasa na menene har ya isa gdan yayi parking ya fita a guje ya shiga gdan.
Da Marka ya fara karo ta dauko roba da ruwa a ciki sai sharar hawaye takeyi tana ganinsa tayi jifa da kayan hannunta ta matsa tace “Ka taimaka ka caci rayuwar baiwar Allah zata mutu zazzabi tun jiya da safe yaqi sauka..." Bai jira cewarta ba ya wucce ciki da sauri gabansa na tsananta faduwa ya tsaya turus ya zuba mata ido yana furta “Inanillahi wa Innah ilaihirraji'un" a gigije kuma a firgice ya dauketa ya nufi dakinsa da ita ya cillata gadon da sauri ya sanya qarfinsa ya keta rigar jikinta ya dora kansa a qirjinta yaji zuciyarta tana harbawa kadan² ya dago ya zuba mata ido saura qiris baqar zuciyarsa tasa ya kashe yar mutane.
Kwanciya yayi a samanta ya kama nipples dinta yasa a bakinsa ya rinqa tsotsa yana lumshe ido tare da sanya hannunsa cikin gabanta yana karkadawa a hankali yana fingering nata yana sauke numfashi, sama da awa daya yana tsotsar ruwan nononta yana hadiyewa yana nishi feels dinta yana taso masa yanajin jijiyarsa na wata miqa a haka bakinsa a nononta yanasha yana nishi ya zuge wandonsa ya fito da qatuwar burarsa yana shafawa yana nishi yana lailaya kanta yana shafo ruwanta data cika dashi mararsa na wani ciwo saboda maniyyin daya tara kwana biyu be fitar ba.
Janye bakinsa yayi daga boobs dinta ya buda qafarta ya sanya harshensa a ciki yana lasar bellinta samansa yana karkadawa yanajin zaqin ruwan gindinta nandanan ya fice daga hayyacinsa ya haye samanta ya budata sosai ya daga qafarta ya fara tura penis dinsa a gabanta, cikin wani irin yanayi yaga tayi miqa tare da sakin attishawa ta fara motsa qafafunta hakan ya bashi damar ci gaba da zura mata jijiya ta saki wata wahalalliyar qara ya kwanto jikinta yanaci gaba da danna mata bura yana zungurinta yana ciccije lebe duk a qoqarinsa na ganin baiyi abinda Marka zata fahimci halin da suke ciki ba amma ina ya makara dadin yarinyar dole yasashi ihu ya rinqa pompim dinta yana ihu yana kiran.
“Wayyohhh! My Anee dadiiii ohhhh wuhhhhh! Ahhhh!! Dadi zaki kasheni zan mutu durinki dadi Ahhhhhh!!!" Ita kanta da take cikin wani yanayi take ta farajin sautinsa yana yawo a kwanyarta kafin wani dogon lkc ta fara bude idonta ta saukeshi cikin nashi ta lumshe idonta tace “Ahhhh! Yallabai kayi a hankali..." Dora bakinsa yayi bisan nata ya fara tsotsar lips dinta yana nishi suna keta gumi dukkansu duk da A.C dake busa sanyi a dakin.
Wani nishi tayi ta dago masa gindinta tare da qanqameshi ta matse qafafunta suka saki ihu me qarfi a tare sukayi release gumi ya rinqa tsattafo mata a goshinta ta lumshe idonta tare da janye hannunta daga bayansa hakan ya bashi damar dan dago qirjinsa ya dora bakinsa a saman nata ya sakar mata wani beauty hot kiss a tausasan lips dinta yace.
“Ki daina guduna My Anee inasonki dayawa zaki kasheni da dadinki" kwanciya ya kumayi a jikinta yace “bansan meye yasa mata kuke wahalar dani a rayuwata ba Anee duk wata jarabtar rayuwata macece sanadi ina tausayin mace amma ni mace bata tausayina bansani ba ko saboda Allah ya halicceni jarababbe ne?"
Kukanta ne yasashi dagowa da sauri yace “why crying My?" Girgiza masa kai tayi kawai ta fara qoqarin zameshi a jikinta ya miqe a hankali har yanzu jijiyarsa bata kwanta ba a miqe take a ciki tam ta yunqura zata tashi ya dagota tayi saurin kama jijiyarsa da hannunta ta murza samanta ya wani shide kafin ya dawo hayyacinsa har ta dannata a bakinta ta fara tsotsa, yayi wata miqa yana shafa gashinta inda ita kuma ta miqa hannunta ta kama kan nipples dinsa tana janshi tare da murzawa namiji bala take ya susuce mata fadi yake “Aneesah ohhhh! shanye tsotse!! lashe!!! Huuuuu dadi cinye zan siya miki duk abinda kikeso zamu tafi Makka acan zaki haifamin babyna!!!" Irin surutan da yakeyi ne yasata zagewa taci gaba da mulmulashi ya rinqa nishi kafin daga bisani ya danna kanta ya sakar mata ruwan maniyyinsa a bakinta jikinsa yana rawa ya miqe ya dagata cak ya sanyata tayi masa goho ya danna mata bura yaci gaba da haqarta idan ya zungura yaji facal² dinnan yayi yawa ruwan burarsa ya hadu da ruwan gatonta sai ya zare ya kafa kansa ya zuqe ya tsotse ya shanye abinsa ya kuma mayarwa ya cigaba da gurzarta sun jima suna cin junansu ya janye a hankali ta kwanta rijif a gadon tana mayar da numfashi ajiyar zuciya yayi ya murza duwawunta yace.............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍??*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍??: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 28*
____________________________________________________________________________
Sosai kalamin Chief Rican sun taba zuciyar Ishaq amma dake namiji ne sai ya matsa kusada Rican ya sanya hanunsa ya dafa kafadarsa yace “aiki ka dauko babba kamar zuwa kano da kayan gamba oga dama zaks fitar da matata aranka da yafi tawace ni kadai wahalar da kanka kawai kakeson yi itadin dayace ta yaro shiyasa nake gargadinka kada ka shigo gonata" murmushi yayi masa ya sakeshi yana karkada masa hannu yace “maraya baya tsoron mutuwar uwar wani" yana fadin haka ya nufi qofar shiga gdan yabar Chief Rican tsaye cikin tsananin mamakin kalaman na Ishaq duk da ba kowacce kalma yake fahimta ba amma yasan ba qananun maganganu ya caccaka masa ba cikin murdaddiyar hausarsa me wuyar ganewa.
Yana shiga baibi takan kowa ba ya shige part dinsa ya samu Aneesan zaune saman sallaya da alamun sallah ta idar ya zauna kusa da ita yace “nunin wuri dana ɗari duk farinsu ɗaya Anee kiyi taking care sosai banason na qara ganinki awaje sannan ki mayar da hankalinki wajen addu'a ina tsoron abubuwa da yawa da zasu iya faruwa damu"
Miqewa yayi ya shige dakin ya fada bathroom zuciyarsa na tafasa Allah ya jarabci zuciyarsa da mugun kishin iyalinsa baya qaunat yaga wani ya rabi ahlinsa amma yau a gabansa ake fadin ana kwadayin matarsa har ana fadin ba matarsa bace matar manyansa ce kuma matar ma mafi soyuwa a ransa kamar Anee.
Numfashi yaja ya fada wanka ya jima a cikin ruwan bathtub din burinsa kawai yaji zuciyarsa tayi sanyi amma ya kasa samun wannan rahmar qasan zuciyarsa yana tunanin makomarsa ta bakin Aneesah yanzun fah Farida ta rataya a wuyansa duk da cewa bashi yabada itaba fin qarfinsa akayi shikam ya ga boni a rayuwarsa ko yaushe zai samu dawwamammen farin ciki da babu ratsin qunci ko damuwa a cikinsa?
Fitowa yayi ya zauna saman rest chair din ya sake hada tagumi zuciyarsa naci gaba da tafasa, ta bude qofar ta shigo taja tayi turus saboda faduwar da gabanta yayi kuka kashirban yakeyi hadda jan majina yana kada kansa yana fadin “ya Allah kafi kowa sanin qaddarar data jefa rayuwata data duk wanda ya rabeni cikin wannan gararin na rashin tabbas din rayuwa Allah kaine ka jarabceni da feels kasani bazan taba iya rayuwa babu mace ba Allah ka karemin iyalina daga sharrin wadannan bayin naka"
Zamewa tayi ta zauna itama hawayen yana zubowa a idonta bana tausayin kanta bane na tausayin mijinta ne komai nasa a cikin kwanakin nan tausayi yake bata duk ya rame ya susuce yayi wani duhu saboda damuwar dake cin zuciyarsa hakanan jikinsa rawa yakeyi kusan cikin satin nan da tayi a gdan matansa ta lura baya bacci gadinta yakeyi da dare da rana kuma baqi basa barinsa ya kwanta idanunsa har sun rine sunyi wani jah, matsawa tayi gabansa ta dora hannunta a saman kansa ya dago a hankali ya zuba idanunsa akanta, sun dauki lkc a haka kafin ta dauke idonta shikuma ya matso ya shike jikinta ya dora kansa a kafadarta ya sake fashewa da kuka yace.
“Idan na rasaki nima mutuwa zanyi Anee ki taimakeni ki tseratarmin da kanki da dan cikinki banida kowa a duniya sai cikin nan dake jikinki shine kadai makusanci na na zahiri Anee" kuka takeyi amma haka ta dora kanta a bayansa cikin raunin murya tace “yallabai ka riga kayi gangancin da babu me iya gyara maka saikai kanka yallabai don kifin badi akeyi koma, amma kai bakayi hasashen ya iyonka na badi zai kasance ba dakaci na bana kawai sai kasaki komar bara a ruwa,kuma baka hada wata ba, bansan dame zan iya taimakonka ba yallabai abu daya dana sani komai na rayuwar duniya wuqar fawane ta yanka guzuma ta yanka karsana, inaji a jikina nima zanyi qarshen da yafi na Farida muni saboda ni banida kowa saikai kaine mahaifina ya bawa amanata yallabai...."
Hannunsa yasa ya rufe mata baki yana girgiza mata kai ya dago fuskarta ya dora bakinsa saman nata yana shan lips dinta yana fusgo numfashi yana sake hadata da jikinsa har saida ya qure wani gaf dake tsakaninsu sannan ya dagata cak ya dorata a gadon.
Kwantar da ita yayi ya fara balle bottle din rigarta ya fara murza boobs dinta yanashan bakinta yana sake jan nipples dinta yana sauke numfashi itama tana saukewa cikin dan lkc ya canza mata tsari sunaji ana knowking door dinsu amma yaqi kulawa yaci gaba da shagalinsa yana tsotsar pupsy dinta yana caccakarta da harshensa saida ya tabbatar takai qarshe sannan ya fara sexsing dinta har yanzu idan zai shigeta tanajin zafi sosai amma ta iya daurewa saboda ta lura halittarsa ce haka bazai iya canzawa ba yana da qarfin dick sosai baisan tanashan wahalar ba kuma inma ya sani ba dainawa zaiba.
Sai biyar na yamma ya saurara mata wannan lkc taga jaraba idan ya tsiyaya sperm dinsa sai yasa bakinsa kuma ya shanye abinsa sannan ya sake komawa, kayy Ishaq kwai jarababben mutum duk yanda Anisa take tunaninsa ya wucce haka baya gajiya da sex Indai ya fara, daqyar ta kwace kanta ta gudu parlour ta fada kujera tana mayar da numfashi bai jima ba ya fito yayi wankansa cikin wani yadi yace “matsoraciya me gudun mijinta tashi muje ki rakani unguwa zan karbo saqo" noqe kafada tayi tace “nidai..." Kada mata kai yayi yace “banason musu tashi muje" dagota yayi yace “kidaina yimin musu idan nace miki kiyi abu kawai kiyi" daga masa kai tayi ya shafa gefen fuskarta yace “nayi qoqari fah mu kwana daki daya mu tashi amma sati guda banyi miki komai ba" harararsa tayi tace “ai yanzu kayi gurin har zafi yakeyimin" yanda tayi mgnr ya bashi nishadi yace.
“Bude mugani" noqe kafada tayi yayi murmushi yace “zakiyi bayani ne My Anee muje mu dawo" fita sukayi tana kwance a jikinsa har gurin motarsa ya sata shima ya shiga suka fice “sunyi tafiya me tsayi har suka fita daga gari suka fara shiga jeji ta dago da sauri ta kalleshi shima daga kansa yayi yace “ko ina saida mutane bazan siyar dake ba My Anee" numfashi ta sauke lamarinsa yana qara shige mata duhu sunyi nisa sosai cikin tafiyar ya juyo ya kalleta batare da yace mata komai ba ya saki hanyar yabi wani burji nan ma sunyi tafiya sosai sannan yayi horn jikin wani gda aka leqo sannan aka bude masa ya sunna kan motarsa gidan yayi parking ya kamota ya shafa fuskarta ya bude ya fita itama ta fita tana qarewa gurin kallo duhun bishiyoyin yafi komai bata tsoro duk da dama duhun dare ya shiga, jitayi ya kamota jikinsa ya dagata cak ya nufi wata yar siririyar hanya yayi tafiya me tsayi kafin ta gano wata qofa ya nufi qofar ya bude ys kunna hasken gidan suka shiga ta saki baki shima wani duniya ce sabuwa parlour ne qarami daya wadatu da manyan kujeru na uban ubansun komai na ciki purples ne hatta TV ta bangon.
Ajiyeta yayi saman kujera ya miqe ya shiga wata qofa babu jimawa ya dawo shida wata dattijuwa ta zube a gaban Aneesa tana gaisheta, kallonta Anee tayi da manyan idanunta cikin fargaba tace “wace wannan Yallabai?" Duban dattijuwar yayi yace “kije zamuyi sallah muci abinci zuwa safiya zaku gaisa sosai"
Miqewa tayi ta shiga inda ta fito shikuma ya kamota yace “kinajin yunwa ko?" Kada masa kai tayi da sauri alamar aa tace “inane nan nace yallabai me ka kawoni ayimin anan?" Rintse idonsa yayi ya bude har sun kada sunyi ja yace “duk abinda kike tunani toshi na kawoki ayi miki" daga haka bai qara cewa da ita qalaba ya nufi wani daki ya shiga ya daura alwala yatayar da sallah tana nan zaune cikin zulumin zucci har ya idar da sallolinsa ya fito ya isheta inda ya barta mamaki ya cikashi na yanda ya ganta kashirban tana rasgar kuka...........
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍??*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 33*
____________________________________________________________________________
Ɗagowa yayi cikin wani mugun tashin hankali da bugawar zuciya ya zuba idanunsa akan Chief Rican ya haɗiye wani yawu me ɗaci ya furzar da numfashi me huci ya sake mayar a kallonsa wa chief Emekah yace "don't mind kayi duk abinda kake ganin ya dace amma a yanzu barazana bazata sanya na canza mgn taba Anee batanan tana ƙasar Niger saidai idan can zakuje ku daukota"
Yana faɗin hqka ya fice da sauri daga ɗakin har yana rafsa tuntuɓe amma saboda hankalinsa yayi gaba baima saurara ba yayi ficewarsa a motarsa da mugun gudu ya fice daga unguwar chief rican yaso binsa amma sai Emekah ya hanashi ya kalleshi yayi murmushi yace "a hankali akebin irin waɗannan mutanen ka bari lkc ne dashi da iyalinsa dukka rayuwarsu a hannun mu take idan naso a yau zan iya katse rayuwarsa data matar tasa amma bazanyi ba saboda nima inada buri akansu"
Da waɗannan kalamai yasha kansa suka fice daga gdan shikam dai chief rican baiso hakanba yaso yau ace burinsa ya cika amma babu komai akwai gaba.
Shima daya fita bai nufi gdan Anee ba saboda yana tsoron kada suce zasu biyoshi wani gurin shaƙatawa ya nufa ya zauna zuciyarsa fal da damuwa gabaɗaya rayuwar tayi masa tutsun ba'auren jaki komai bayajin daɗi, sauƙinsa ɗaya ace yana tare da Anee to gashi itamma so akeyi ayi masa ƙarfa² a rabashi da ita.
Ya jima a gurin yana tufkawa da warwarewa hankalinsa ya rabu gurin tunanin abinda ya kamata yayi ga Nabila ta dawo sannan ga tsaka me wuyar da suke ciki da Anee itadai babu damar yace zai tafi wani gurin ya kwana ya barta kamar sallama rayuwarta ne gangancin aikata hakan sannan itama Nabila tana buƙatarsa to shikam yama zaiyi ne?
Sosai yake cikin damuwar da bashi da mafita akanta dole tasashi miƙewa ya shiga motarsa ya nufi gidan Anee yanajin shauƙi dason kasancewa da ita ranar ko daya cikin asibitocinsa baije ba koda yayi parking ya shiga cikin gdan bai taddata ba saida ya kira Marka ya tambayeta take faɗa masa taga tayi bayan gdan ɗazun hakanne yasashi shima ya nufi bayan yana duddubawa bai gantaba tana kallonsa ta ɓuya a bayan wata bishiya har yazo ya wucce baiganta ba ita kuma ta lallaɓa ta bayansa watsa masa ruwan dake hannunta kafin ya juyo ta kwasa da gudu tana dariya tana cewa "kullum kai kake cina wasa nima yau na rama nacika wasa" binta yayi da gudun shima yana cewa "ni kika tsorata ko yarinya zakiyi bayani kinsan inda zan fanshe ai" dariya takeyi suna zagaye bishiyar sun jima a haka sai tayi kamar zata tsaya ya kamata sai kuma ta kuma ɗiba a guje ta shige wani lngun.
Ganin da gaske bazata tsaya ya kamata bane yasashi saurin durƙushewa tare da sakin wani dan qaramin ihu hakan ne yasata tsayawa tare da juyowa da sauri ta nufi gurinsa ta durƙushe tare da riƙe ƙafarsa cikin tsoro d tashin hankalin da yasa jikinta daukan rawa ta ɗago abinka da mai arhar hawaye har idanunta ya cicciko tace "don Allah kayi hqr wlh bada ganganne ba bansan zakaji ciwo ba" shammatar ta yayi ya fincikota ta dago da sauri taga yana murmushi zatayi mgn ya haɗe bakinsa da nata yana sauke mata wani kiss me dumi tasauke ajiyar zuciya tare da sanya hannunta ta tallafo kansa saboda itama sosai takejin kewar mijin nata yini guda bata ganshi ba, sosai suka shagalta da tsotse junansu sunajin shauƙi da feels din junansu a hankali tasa hannunta ta balle bottle din rigarsa.
Ta zura hannunta a ciki ta fara shafa faffaɗan qirjinsa me cike da gashi kwantacce me taushi, sosai ta rikitashi ta fitar dashi daga hayyacinsa ya fara rude mata yanda take shafa qirjinsa da penis dinsa abun gwanin burgewa har wani lumshe ido yakeyi yasa hannu ya zuge zip ɗin wandonsa yasa mata hannunta a ciki ta ƙara kama ƙaƙƙarfar joystick ɗinsa tana mulmula samanta da yaketa barin ruwan dadi Ishaƙ badai ni'ima ba da zaran sun fara wasanni zai fara tsiyayar da wani ruwa fari me yauƙi ita kuma tunda ta fasa garɗin ruwan bata barinsa ya zube a banza bakinta take sawa ta shanye abinta tsaf gardinsa da gishiri gishirin da ruwan yakeyi yana fusgarta.
Yauma hakance ta kasance turashi tayi saman grasses din ta zame wandon tasa hannunta tana danna ɓular burarsa tana murza twins ɗinsa wani daɗi yana kwasarsa yana nishi yana ƙara danna mata yana wani shan yaji yana ƙoƙarin sanya mata ita a bakinta ita kuma taƙi barinsa saidai ta sanya hannunta ta murza idan taji ruwan ya fito ta sanya harshenta ta lashe taci gaba da murzawa idanunsu yana sarƙe dana juna.
Saida ta fitar dashi daga hayyacinsa sannan tasa bakinta ta fara tsotse sandar girmansa yana nishi yana mimmiƙewa ta kama nipples dinsa tana murzawa tana ƙara saukar masa da gajiya wasa² duk yanda yake tunanin zata ƙyaleshi ya shigeta taƙi sai wani salo takeyi masa, duk dabararsa da kada yayi release y kasa baisan sanda yazo ba ya ƙanƙameta ba ya danna mata penis dinsa cikin bakinta ya fara yimata ɓarin fresh milk a bakinta.
Tanason ƙwacewa shima yariqe wuta yaqi barinta ya mirgina ya juyar da ita tare da zare burarsa a hankali ya cafki nononta tace "Washhhh yallab..." rufe mata baki da nasa yaci gaba da murzata ya zare bakinsa ya dora saman cibiyarta yana tsotsa yana shafa cikinta tana sakin nishi da haka har ya dire saman nononta ya soma shansu kamar bazai bari ba yana wasa da cikinta daya fara ɗagawa yanajin son abinda ke cikinta yana qara shigarsa sosai yake sarrafata har yakai ga budata yasa hannunsa ya fara fingering nata yana jujjuya hannunsa ruwan dadinta na ƙara kawowa yana lashe wanda yake yatsansa har yakai ga sanya bakinsa yana tsotsar gurin yana fingeríng ɗinta madam Anee anji maza jikinta har wani rawa yakeyi saboda jarabar da take cinta nishi takeyi masa sosai tana buɗa masa ƙafa tana cewa "ahhhhh yallaɓai! ohhhhh ka cini!! pls kaci so nake kacini!!!....."
yanda take mgnr ne yasashi jin wani sabon ƙarfi ya shigeshi ya danna harshensa cikin gindinta yana karkadawa yana gurnani yana nishi jikinsa na ɓari so yake kawai yaji yana sukuwa akanta zare bakinsa yayi ya miƙe ya matsa wani guri me duhu sosai ƙarƙashin wata bishiyar mangwaro ya dauki wani carpet ya shimfiɗa yazo ya dagata cak ya dorata a gurin yayi mata goho ya durqusa ta qarqashinta ya sake kafa bakinsa a gabanta ya kama nononta yana murzawa janyewa tayi da sauri jiknta yana rawa ta kwanta a jikinsa ta buɗe ƙafarta ta saita penis ɗinsa cikin vulvo ɗinta tana turawa tana nishi jikinta yana rawa tana fadin "sweet ka tayani burarka tanada girma bazan iya sakata b..."
Bata iya ƙarasawa ta saki ƙara saboda jin yanda ya danna ta yana zungura mata burarsa ta saki kuka jikinta na rawa tace "A hankali yallaɓai zafi..." rufe mata baki yayi da nasa yaci gaba da zungurarta ta lumshe idonta lkcn daya gama saita abarsa a ciki ya fara pompim dinta yana zungura mata yana nishi yana faɗin.
"Ohhhh! bby burata daɗí ahhhhh!! gindinki zuma suger zuma washhhh!!! kada ki barni don Allah kada ki gujeni ke kaɗai kika dace dani kece daidai dani gindinki shine shine text din burata ohhhh bby....." ihu yakeyi sosai yana nishi yana kukan dadi itama dadin take kwasa tanajin ƙaunar mijin nasu tana ƙara ratsata sun jima a haka ko tunanin ma wani yazo ya gansu basayi cin junansu kawai sukeyi lkc sosai suka ɓata kafin su samu nutsuwa suka rungume juna suna sauke ajiyar zuciya sun dade a kwance sannan suka tashi suka nufi cikin gdan yana dauke da ita kamar wata jaririya bai direta ko ina sai a bathroom ya haɗa musu ruwan wanka sukayi suka fito yana ƙara manne mata wani sonta yana ƙara shigarsa baisan wanne irin so yakeyiwa yarinyar ba da baya gajiya da ita ko yaushe yana buƙatarta sallar magrib kawai da isha sukayi sukaci abinci suka kwanta suka ƙara lulawa duniyar ma'auratan da suka narke a ƙaunar junansu har ransa ya manta da wata Nabila a duniyarsa kawai Anee ce a mind ɗinsa............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 34*
____________________________________________________________________________
Tunda suka kwanta cikinsu babu wanda ya farka saida safiya shima yunwa ce ta tashi Anee cikinta kamar anyi mata yasa, daƙyar kuma a daddafe tayi sallah ta tasheshi yayi miƙa yana gyara joystick dinsa da take a miƙe ganin hakan tasan halinsa yan tsaf zai ƙara jiƙa mata aiki yasa tayi wuff ta fice yabita da kallo yana murmushi ya tashi ya shiga bathroom yayo wanka ya dauro alwala, ita kuwa tana fita dinning ta zauna ta samu shayi ta haɗa tasha ta shiga kitchen din Marka ta tarar tanata haɗa musu break suka gaisa ta fara tayata suka gama tsaf suka jera a dinning ɗin sannan ta nufi ɗakinta ta sake gyara kanta ta nufi nasa ɗakin.
Yana zaune saman sallaya yana azkar ta zauna kusa dashi tace "morning yallaɓai" murmushi yayi mata ya kamo hannunta ya dora saitin dick ɗinsa yace "ƙawarki ce ta dameni sai zillo takeyi tanason agajinki" ɗagowa tayi da sauri zatayi mgn yayi saurin ɗora hannunsa saman leɓensa dole tayi ƙasa da kanta tasan ta kawo kanta.
Ɗagata yayi ya zame kayan jikinta ya janyo mata pillow ya kwantar da ita ya fara sarrafata yana suck nata ta ko ina to itanma ya riga ya mayar da ita irinsa sakin jiki tayi suka farantawa junansu duk da dauriya kawai takeyi masa amma duk wani ruwa na jikinta ya tsotseshi tsaf wahala kawai takeci shikuwa ji yakeyi hakanma yafi dadi yana zungurar asalin fata wasa² saida suka kai tara suna Abu ɗaya sannan ta samu yayi realese.
Yanayin release taji mararta ta dauki wani mugun ciwo tun kafin ya ɗagata ta ƙanƙameshi ta saki kuka jikinta yana rawa da sauri ya ɗagata a matuƙar tsorace kawai sai jini yayi tsartuwa ita kuma taja wata ajiyar zuciya kanta yayi gefe ya matsa a razane ya fara jijjigata yana faɗin.
"Anee meye haka meye ya sameki ohhh gud yane hakan?" jijjigata yakeyi yana kiran sunanta amma bata motsa ba tsallaketa yayi ya fita yana ƙwallawa marka kira ta fito daga ɗakinta a razane yace "jini jini take zubarwa" dafe ƙirji tayi tace "jini kuma a ina?" kama hannunta yayi suka shiga ɗakin yanda ta tarar da Anee abin ya girgizata itama da sauri ya saketa ya tsuguna ya kwarfi jinin dake zuba a ƙasanta ya zuba masa ido cije lebe yayi tare da zubar da jinin jikinsa har tsuma yakeyi ya sunkuceta suka fice daga gdan ya nufi asibitin da yake asalin quarters ɗinsu ya kwantar da ita ya buɗata ya sanya safarsu ta likitoci ya ɗauki wani ruwa yasa a hannunsa a cikin virginia ɗinta yana dannawa yana furta wasu kalamai idonsa ya kada yayi ja jikinsa yana rawa yana sake juya hannunsa a ciki.
Kusan awa guda suka shafe a haka yana jiyo dkansa dake cikinta yanata motsi yaji sanyi a ransa ya kira wata likita mace tazo ta tayashi sukayi mata abinda ya dace ta dubeshi tace "Dr matarka tana buƙatar hutu" kawar dakai yayi ya kunna scerner ya fara yimata scarnnig yace "lfyrsa ƙalau baby boy wata uku da sati uku adadin watanninsa" haka yayita gwaje²nsa har ya gama ya kalli likitan yace.
"Zaki iya tafiya" gdy tayi masa ta fice ya zauna kusa da Anee ya kamota jikinsa yana shafa bayanta yana kallon fuskarta me cike da annuri yace "inason barin ki anan amma hakan bazai yuwu ba zan mayar dake can gdan na haɗaku da Nabi.
Nabila hankalina zaifi kwanciya" kwantar da ita yayi ya miƙe ya koma jikin window ya zaro wayarsa ya danna number Rican bugu biyu ya ɗaga Ishaƙ yace.
"Idan naga dama zan iya cin uban duk wanda yayi yunƙurin taɓamin ɗana dake jikin matata amma banaso takaimu ga haka idan matata ta ƙara ciwon kai saina cirewa kowannenku rigar kariya saboda nine nasha wahalata na saka ƙwaina babu taimakon uban kowa...." "kayyyyy Ishaƙ!....." katseshi yayi da cewa "kayyyy Rican! kada ka ɗagamin murya zan iya tsinka maka maƙogwaro ba shawara nake baka ba umarni ne dakai da Emekah ku fita cikin rayuwar iyalina wawaye kawai ko an fada maka bansan shirinka akan Anee ba? to bari kaji in faɗa maka Anee tawace ni kaɗai domin ni kaɗai akayita idan kanada jah mu zuba shege ka fasa"
Ƙit ya gintse wayar ya cillata a aljihu ya juya ya zuba mata ido zuciyarsa bata amince daya barta anan ba saboda haka y kuma daukarta ba tare da kowa ya ankara ba yasata a mota yafice daga quarters ɗin cikin dakiya da tunanin me zaije ya dawo idan Nabila taga Anee da ciki ya nufi asalin gdansa da ita yayi parking ya fakaici idon mutane ya bude ya nufi bangeren Farida da yasa aka gyara shi aka canza masa fasali aka dawo mata da kayanta nan ya sanya manyan hotunansu a parlourn gurin yayi kyau sosai ɗaya ɗakin ma an zuba masa furnitures, ɗaki ya shigar da ita ya kwantar da ita ya ɗaura mata drip tare da zuba mata allurai ya fita ya nufi ɓangaren nabila ya shiga ya tarar da ita a tsaye tana kaiwa da kawowa kallonsa tai da sauri tace "wacece ka shigo da ita gdannan" kallonta yayi da mamaki yace "wa kike tunani bayan My Anee batada lfy ne shiyasa"
Haɗiye wani yawu tayime ɗaci tace "kana nufin a gurinta ka kwana kenan" batare da damuwa ko tunanin komai ba yace "eh koda laifi ne" komawa tayi ta zauna dafe da kanta tanajin zuciyarta kamar zata tarwatse saboda takaici bai wani damu da halin da take ciki ba ya matsa ya dagata cak ya nufi dakinsa da ita tana zamewa amma bai saketa ba ya dorata a gadon ya fara sarrafata.
Duk taurin kanta saida tayi laushi ta fara biye masa saida yaga itama ta kamu sannan yace “inason mgn dake me muhimmanci Nabila noƙe kafaɗa tayi tace "nidai kayimin tukunna sai muyi mgnr" miƙewa yayi yace "mgnr tafimin komai muhimmanci a halin yanzu" ƙoƙarin fita yakeyi tayi sauri riƙoshi tace "to inajinka" zama yayi ya kalleta yana murmushi yace "inaso zan canza tsarin rabon kwananku Anee batada lfy bincike ya tabbatarmin cikin dake jikinta zai iya samun matsala matuƙar bana yawan kusantarta so hakan yasa na yanke shawarar bazan raba muku kwana ba idan ina buƙatarki zan nemeki kamar yanda in ina buƙatarta zanje mata kowanne lkc ina fatan kin gane"
Tunda ya fara mgnr ta zuba masa ido batare da tana fahimtar komai ba harya ida aya ya kalleta yace "kinyimin shiru bakice komai ba ko bakijini bane?" firgigit tayi kamar wacce ta tashi daga bacci tace "ban fahimci komai ba sake maimaitawa"miƙewa yayi yace "batun yauba kinsan a tsarina bana mgn biyu abu daya ne zan iya maimaita miki shine ina rainon cikin matata ne saboda haka bazaki ke samun darena ba zanke baki rana idan kina buƙatata koda yake ke dama bakida buƙatata ashe"
Miƙewa tayi ta matso gabanta jikinta har rawa yake tace "kanaso kacemin mu ka hanamu ɗaukan ciki amma kabar wannan yarinyar tayi ciki saboda zalumci irin naka aikuwa ƙaryane Ishaƙ kamar yanda ban haihuba a gidannan babu wata jaka data isa tazo ta haifa maka ɗa tunda muɗin ai kaine ka hanamu haihuwa kai bari kaji ma Ishaƙ wlh billahil lazi baka isaba bazaka isa ba ashema banice Nabila baa..." tunda ta fara mgnr ya zubanta ido yana kallonta tana rufe bakinta yayi murmushi tare da fincikarta ya cillata gadon yasa mata na shago tana kuka tana tureshi tana tsine mashi tare daja masa Allah ya isa amm bai saurareta ba saida ya sauke mata gajiyarsa tsaf ci yayi mata bana wasa ba cin da rabon da yayi mata irinsa tafi shekara biyu sosai ya tara mata gajiya ya miƙe yana miƙa yana layi ya kalleta yace "zan baki kuɗi ki nemi maganin da zaike sauko miki da ni'imarki kwata² bakida ruwa koda yake abin halittace bby Anee batashan komai amma gindinta kamar ƙorama haka yake....."
Ɗaga masa hannu tayi tace "ya isheka Ishaƙ jeka Allah ya isa tsakanins dakai kuma wlh sai kayi danasanin cin amanata da kukayi ni wlh dama nice na mutu na huta da baƙin cikinka da ganinka da wannan mayyar yarinyar" dariya yayi sosai ya fice daga ɓangaren nata ya shiga bangarensa yayi wanka ya daura alwalar azahar ya fita masallacin jikin gdan nasa yayi ya dawo ya shiga sabon ɓangaren Anee yana budewa ya sauke idonsa akanta tana kwance saman kujera three siter.
Idanunsa yana cikin nata ya matsa har kusa da ita ya tsugunna ya kamota ya dago kanta ta lumshe idonta yace "ya jikinki My Anee?" ƙasa tayi kanta tana wasa da hannunta da yasha zanen lalle, bakinsa yasa yayi kissing fingers ɗinta yace "komai naki me kyau ne My Anee inasonki sosai" hawaye yagani ya sauka saman hannunsa da yasa yake wasa da nata, yayi saurin ɗago kanta yace "to kuma yanzu laifin me nayi?" riqe hannunsa tayi tace "meyesa ka dawo dani nan yallaɓai wlh tsoro nakeji banason fitina aunty Nabila bata sona ta tsaneni..." rufe mata baki yayi tare da ɗaure fuska yace "kin cika tsoro baby nine nake aurenki ba Nabila ba kawai ki zage ki ƙwatawa kanki ƴanci dakanki kiyi ƙoƙarin cire tsoron nan idan kika bari ta gane kinajin tsoronta zakike shan wahala saboda haka dabara ta rage mik"............
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 31*
____________________________________________________________________________
“Ki zama sirrina my wife ki rufamin asiri mu rayu cikin aminci" lumshe idonta tayi ta sake gyara kwanciyarta so take ta tashi amma bata iyawa ganin hakanne yasashi cafarta yakaita bathroom sukayi wanka ya fito da ita ya kwantar da ita yasa kayansa ya fita yayi sallar magrib ya fita ya shiga kitchen ya tarar da Marka ta gama aikinta tsaf ya hadowa Anee tea me kyau sai kwai daya soya mata ya fito ya koma dakin ya zauna ya sauko da ita yana bata tana hadiyarsa daqyar kamar magani saida yaga taci sosai sannan ya qyaleta tayi sallah ta sake kwanciya shikuma ya fita dags gdan.
Bai jima ba ya dawo ya shiga a parlour yaga Marka yace ta kawo masa ruwa, ya shiga ciki ya tarar da Anee a kwance inda ya barta ya dauki magunguna ya bata tasha sannan ya daura mata drip ya koma parlourn ya zauna yana karanto wasiqar jaki damuwar da yake ciki baki bazai iya furtata ba yayi danasanin tsautsayin daya kaishi ga shiga wanna mummunar qungiya data fara yiwa iyalansa dauki daidai.
Wayarsa ce tayi ring ya dauka ya duba yaga sunan Ogansu chief Rican gabansa ya fadi yace “kanason dole saina fara nuna maka kalar nawa shedancin oga banso mu fara haka dakai a tsarina babu kisa amma zan iya kasheka akan Anee na tsani duk wanda zai nuna yanason matata kasani oga kasan tsakanina da Hisham tunda kaga mun raba gari dashi to shakka babu da kowa ma zamu raba gari saboda haka ka kama kanka"
Yana gama amayar masa da maganganun bakinsa ya katse wayar yayi jifa da ita tare da hada hannuwansa ya daki kushin dasu yana mai furta “oh my god my destiny is very bad" Komawa yayi ya kwanta flat zucoyarsa na tafarfasa ya miqe a kasalance ya shiga dakin da yake a matsayin na Anee ya fara binkicensa yana neman da baisan abinda zai dauka ba.
Sake miqewa yayi yana zagaya dakin zuciyarsa na raya masa dole ne ya tsaya tsayin daka wajen kare Amanarsa daga rasa rayuwarta hausawa sunce ko cikin dabbobi rago ke zuwa fada, da wannan tunanin ya miqe ya fice daga gdan gaba daya ya nufi cikin gari, yayi tafiya me tsayi kafin yayi katarin isa inda yakeso yaje yayi parking ya fita da sauri ya nufi cikin gdan da sauri.
Masu gadin basuyi yunqurin hanashi ba saboda sunsan kusancin dake tsakaninsa da me gdan, hakan ya bashi damar kutsa kai cikin gdan har zuwa parlourn inda yaci karo da Hisham yana kwance da karuwansa har biyu sunata mulmuleshi.
Bai damu da halin da ya tadda aminin nasa a baya a ciki ba ya matsa gabansa ya tsaya tare da kawar da kansa ga TV hakan ya bawa Hisham damar miqewa ya matsa gabansa suka fuskanci juna ya dafa kafadar Ishaq yace “banyi tsammanin zuwanka gareni a daidai wannan lkcn ba koda yake nasan ungulu bata jewar banza kada mu batawa juna lkc bani lbr game da matata da qaddara tasaka auranta"
Wani irin kallo na bakada hankali Ishaq yakeyiwa Hisham kafin daga bisani ya dauke hannun sa daga kafadarsa ya fara takawa a hankali yana zagewa parlon kafin ya tsaya ya dubi Hisham sosai yace “bana musayar kalamai da mai qaramar kwanya irin taka Hisham abu daya nake maimaita maka kullum shine inason Anisah itace makullin rayuwata kuma marfi wa surruka na ni dakai dukkanmu abin zargine a gurinta saboda tasan boyayyun sirrikanmu da muks dade muna adanawa fada akan mace bai kamacemu ba zamu bata goman mu dayanmu bata gyaru ba so ina shawartarka da cire matata a ranka qaddara ma ace zaka sameta to bazaka iya zama da itaba saboda ta girmi tunaninka itadin horona ce nini kadai ne nake da sitiyarin sarrafa rayuwarta yanda naso.
Kabar wannan mgnr ma oga fah ya matsamin yau sau uku yana kirana na bashi matata nikuma nayi masa federal warning akanta saboda tsaf zan iya aikashi lahira a wannan lkcn nafi buqatar rayuwarta fiye da tawa" wani gwauron numfashi Hisham ya sauke ya koma ya zauna tare da dakawa karuwansa tsawa suka miqe suka fice ya gyaea tazugen wandonsa yace.
Chief Emekah zai shigo kano gobe da asuba a schedule din inda zai ziyarta harda gdanka zaizo yaga ajiyarsu dake jikin matarka jiya naji Chief Rican yana sanar dashi cewa zuciyarsa na cikin mawuyacin hali game da soyayyar Anee naji yace “lallai ayi duk me yuwuwa a mallaka masa zuciyarta ta hanyar tsafi kai in takaice maka zance ma jiya an fara aikin dalilin da yasa jiya kaji ka tsaneta kenan har ka qaurace mata bakasha daga ruwan nononta ba kamar yanda yake a tsarin qungiya, hakan ya basu damar sanya qahon sihiri suka fara zuqar jinin jikinta dashine zasu hada turaren da Chief Rican zaiyi amfani dashi wanda idan har ka kuskure ta shaqeshi to shakka babu zatabi oga batare da neman sahalewarka ba.
Nifa bazan iya fada da hatsabiban mutanen nan ba shiyasa na kwanta nake nadar rahoto duk da zuciyata tana cike dajin haushin cin amanar da kayimin amma hakan bazaisa na kasa sanar dakai abinda na sani ba Ishaq da aiki ja a gabanka naji Chief Emekah yana fadawa oga cewa bawai saboda kaine zaa karbi danka dake jikin matarka ba aa zaiyi amfani da yaron ne wajen biyan buqatarsa zai kaisa babbar fadar tsafi gaban dakkan matsafa zaa zuqe jinin danka ayi masa wankan daukaka dashi wanda daganan buwayarsa zata zagaye duniyar manyan matsafan Sound Africa hakan zai tabbatar dashi akan karagarsa kuma zai qara masa yawancin kwana a duniya.
Qin samun damar aikata hakan kuma daidai yake da tsinkewar numfashinsa domin samada shekara ashirin aka sanar dashi wannan mgnr cewa akwai wani sabon member da zasuyi gagararre kuma fitinanne wanda yake kantafi da rayuwarsa wajan sabawa sharrudan tsafi amma ankasa yimasa komai, wannan member zai kasance cikin gujewa qaddararsa ko yaushe da kuma qin haihuwa duk saboda tsoron zubar da jinin bani adama garin aure aurensa zai auro wata yarinya me cikakken gata a badini a zahirinta me rangwamen gata, zatazo da sauyi a rayuwarsa sannan zaiyi duk me yuwuwa yaga ya hanata daukan ciki amma hakan ya faskara shakka babu kaine wannan hatsabibin member din da idon qungiya yake kai yanzu Ishaq dabara ta rage taka amma lkc yana gaf da qure maka ka nemawa kanka mafita kafin wa'adin nan da suka diba na fara ruguza ginin rayuwarka ya qare"
Zama yayi dabar a qasa yana ambaton “Innanillahi wa Inna ilaihirraji'un nandanan idanunsa suka kada sukayi jawur jijiyoyin jikinsa suka miqe gashin jikinsa duk ya tashi har wata rawa jikinsa yakeyi yanajin zuciyarsa kamar ta faso qirjinsa ta fito wannan wacce irin rayuwace da tunda ya farota ya kasa samun farin ciki a cikinta kullum shi damuwa daga wannan sai wannan ya rasa ina zai kama yaji sanyi.
Miqewa yayi zai fita Hisham ya riqosa yace “ina zaka?" Wani kallo ya watsa masa ya fuzge hannunsa ya fice da sauri ya nufi gdansa da yaxama kango babu kowa a ciki Nabila tace bazata iya rayuwa a gdan ita kadai ba hakan yasashi qara mata gudu yace taje gda ta huta zai nemeta.
Shiga yayi ya fara zagaye bangarorin gdan ya jima a bangaren Farida yana kallon wani babban hotonsu da sukayi lkcn tana tsaka da qaunarsa kafin tayi watsi da lamuranshi ta koma fifita dukiyarsa fiye dashi.
Fita yayi ya koma bamgaren Nabila nan ma yadan jima ya fito ya shiga bangarensa ya dauki wasu takardu ya fice ya dauki wayarsa ya danna number Dr Wada bugu biyu ya daga sukayi maganganunsu ya shiga mota yq nufi gdan Anee tana kwance a parlourn ya shigo a hargitse yayi watsi da takardun hannunsa ya nufota ta miqe da sauri tanajin jiri ta fada jikinsa suka rungume juna ta lumshe idonta tanajin wani sanyi yana ratsa ilahirin jikinta ta rasa wanne irin son qaddara takeyiwa mijin nata komai nasa burgeta yakeyi baitaba bata haushi ba saima tausayinsa da takeji tana addu'ar Allah ya yaye masa damuwarsa kullum………………
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
*Page 32*
____________________________________________________________________________
Shafa bayansa tayi a hankali tace “cool down yallabai layukallifullahu nafsan illah wussaha kayi hqr koma mene zai wucce..." Haɗe bakinsa yayi da nata ya sauke mata wani deep kiss ya saƙalo harshenta yana tsotsa a hankali a qoqarinsa na ganin ya kwantar da ita ta janye a hankali ta kalleshi cikin ido ya shafa kansa ya janye a hankali ya koma ya zauna yana sauke numfashi yace “bana gajiya dakene baby kiyi hqr da mijinki a yanda kika sameshi" komawa tayi ta fara tattare masa takardun tana hadawa tazo gabansa ta tsugunna ta dora masa a cinyarsa ta sake miqewa tana dafa bango ta nufi kitchen ta dauko lemo da cup ta fito ta dora masa a set table dora akai ta zauna tana kallonsa shima ita yake kallo tace “zakasha lemo?"
Murmushi yayi tare da daganta kai ta tsiyayo ta miqa masa ya sanya tattausan hannunsa ya riqo nata hannun ya saita a bakinsa yasha sassanyan lemon ya lumshe ido ya fara tsotsar hannun nata ta janye a hankali tace “gabana faduwa yakeyi tunda ka fita bansan dalili ba" dagowa yayi ya zuba mata ido tare da sauke ajiyar zuciya ya miqe yace “kinyi sallar isha?"
Daga masa kai ya matsa ya dagota yace “ok inason mu kwanta da wuri bacci nakeji" miqewa tayi ya riqota jikinsa suka shiga cikin dakinsa ya sanya hannunsa ya zuge zip din rigarta ya zareta ya balle bottle din bra din ya dora hannunsa saman lausasan breast dinta ya lumshe ido hadida samke ijiyar zuciya ya rage tsayinsa ya ranqwafo ya lashi qasansu yana kallon idonta data lumshe batayi aune ba taji ya dagata cak ya izata saman resting chair ya zame siket din jikinta ta cire pant dinta ya budata sosai ya dora harshensa a pupsy dinta ya lasa sosai kafin ya tura harshen nasa ciki yasa labbansa ya tsuke.
Ta saki wani qaqqarfan nishi ta tura kansa ciki ta qara buda masa yaci gaba da karkada harshensa ciki yana murza nipples dinta a hannunsa a daidai lkcn ruwa me qarfi ya tsuge hakan ya bashi damar daga kansa ya zuba idonsa akan fuskarta ya dago ya dora bakinsa kan nata ya zamar da ita ta kwanta ya sanya hannunsa gefen bellinta yana karkadawa tanajin wani zafin dadi yana ratsata ta zame bakinta ta balle bottle dinsa ta zame masa rigarsa ta kama nipple dinsa ta murza ya saki wata siririyar qara tare da qamqameta ya danna mata penis dinsa a bakinta ta fara shanta kamar tanashan sweet ya rinqa sassaqamewa yana nishi yana qara danna kanta shi kansa jarabarsa mamaki take bashi yasani tunda canma shi fitinannen namiji ne amma akan Aneesah komai nasa ya qaru.
Babban abinda yake burgeshi da yarinyar yanda take dauke kowacce irin jarabarsa ya kwana yana zungurarta yana qwaqularta amma bazata taba gajiya dashi ba inma ta nuna ta gajin daya nuna bacin ransa zata sallama masa komai wannan abu ba qaramin burgeshi yakeyi ba.
Yana wannan tunani yana shigewa jikinta yana qwaqularta tana nishi tana tana tayashi har saida taji ya gamsu sosai sannan suka kwanta bacci me nauyi ya daukesu cike da shauqin juna to yau ma dai mafarkin data saba wanda yake firgitata ya hana mata kwanciyar hankali shine tayi tayi hakanne yasata tashi ta shiga tayi wanka tazo tayi nafila tana me roqon Allah ya zartar da abinda yake daidai da rayuwarsu itada mijinta ya shirya matashi ya ganar dashi kuskurensa daya tabka guda biyu tak a rayuwarsa kuma ya yafe masa zunubansa, bata kwanta ba sai bayan sunyi sallar asuba suka koma suka kwanta ya fara narke mata akan ta bashi breakfast.
Taso hanashi amma yafi qarfinta dole ta sallama masa komai nata, yana tsaka da gurgurarta wayarsa ta dauki ring ya dakata da abinda yakeyi ya bude lumsassun idanunsa da jaraba tasasu canza kala ya zubawa screen din ido har wayar ta katse wani kiran ya kuma shigowa Chief Emekah yagani yana yawo akai ya kawar dakai tare da danna wayar a flight mode yaci gaba da cin matarsa, saida yaji ya gyatse tukunna ya dagata sukayi wanka ya dauki kayansa yasa ya juyo ya kalleta har tafara baccin wahala yayi ajiyar zuciya yana rayawa a ransa “wai a rabashi da matarsa kawai saboda anmai dashi wani lusari" qwafa yayi ya fice daga dakin ya dauki motarsa ya fice daga gdan ya nufi cikin garin, saida ya isa gdan nasa ya shiga ciki komai an gyarashi tsaf kamar yanda yabada umarni murmushi yayi ya shiga bangaren Nabila tana zaune saman kujera jiya ta dawo gdan nasa ya tsaya ya qare mata kallo ya juya zai fita tace.
Kanada baqi a parlourn baqinka fah tun bakwai na safe suka iso" saurin kallonta yayi kamar zaiyi mgn sai kuma ya fasa ya wucce kawai, parlourn baqin ya nufa cin son sawa zuciyarsa dakiya ya murda qofar ya shiga tare dayin cikakkiyar sallama duk da yasan dukkansu ba musulmi bane yayi ne kawai saboda tsari.
Kallon kallo suka farayi tsakaninsu kamar wasu mayunwatan zakuna kafin daga bisani ya qara janyo jarumta yasawa ransa tare da miqawa Emekah hannu yace “kayi surprised dina banzaci zuwanka a wannan lkcn ba" murmushi sukayi wanda kowanne da ma'anar nasa murmushin suka zauna suka gaisa sosai Emekah ya dubi Ishaq yace “munzo ganin baby ne" dafe kansa yayi da sauri yace “kashhhh meyesa baka sanar daniba jiya nakaita Niger taje ganin gda" zabura Chief Rican yayi zai miqe Chief Emekah yayi saurin mayar dashi ya zauna yace.
“Koyaushe kai ka kasance me taurin kai wa umarnin qungiya kasani cikin matarka a yanzu yana wata uku da sati daya da awanni takwas kuma kana sane da cewa dolene kafin dan tayin cikinta yakai buqata sai an kaita ta gana da shugaba sannan komai zai tafi daidai kuma hakan shine yake nufin dorewar rayuwarta, kasan yau zamuzo domin Hisham ya sanar damu cewa ya sanar dakai saboda haka dabara tarage taka Abu daya zan fada maka matarka zata mutu saboda sakacin ka da dokokin qungiya"…………….
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 37*
_______________________________________________________________________________________
Saurin hadeta yayi da jikinsa bakinsa da duk wata gaba ta jikinsa tana rawa kalaman yarinyar sun shiga jikinsa fiye da tunani zuciyarsa sai bugawa takeyi so yake ya rarrasheta daga kukan da takeyi da baitabajin tanayin irinsa ba dagajin kukan kasan zuciyarta ce takeyi ijiyarta take zubar da hawayen tana kukan amma hannunta yanakan fuskarsa tana share masa nasa hawayen tana kada masa kai tana motsa bakinta amma ta kasa mgn ganin bazata iya mgnr bane yasata hade bakinsu guri daya tana bubbuga bayansa a hankali tana shafawa har cikin ranta take tausayinsa batason ko kadan taganshi cikin damuwa ji takeyi kamar ta buda qirjinsa taga asalin abinda ya jefashi cikin wannan watangaririyar rayuwar amma batada halin hakan hasalima tayi alqawarin bazata taba tambayarsa waye shiba tunda ta fahimci bayaso kowa yasan komai a kansa.
Miqewa tayi ta kama hannunsa ya miqe ta shafa sajensa tace “kaje ka kayi wanka ka kwanta dazu Anty Nabila tazo nemanka nace mata mun kwanta dakai amma bansan sanda ka fita ba" dagata yayi cak ya nufi dakinta da ita dake saman ya direta a gado yace “na riga na baki ranar yau tayi hqrn gobe itadin" daga haka bai qara cewa komai ba ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa ya fito ya tarar da ita a zaune inda ya barta ta dasa uban tagumi, matsawa yayi jikinta ya cire mata tagumin ya shafo nononta yana fadin “bbynki tanason tasha ruwan abinki" lumshe idonta tayi ta kwanta tare da balle bottles din rigar baccin nata yan madaidaitan breast dinta suka bayyana yayi saurin janyota jikinsa yace “matata kicini da kanki zanji dadi kinji?" Hannunta tasa ta rufe idonta.
Duk yanda zuciyarsa takai da jagulewa saida abinda tayi yasashi dariya yace “mara kunya dake wai ni kike rufewa ido to meye ya saura a jikina da baki sani ba qarewa ma ga shaidar kinsan komai nan ya fara fitowa kowa ma zaiga abinda muka dade muna kulle daki munayi" saurin miqewa tayi ya riqeta da sauri yace “meyesa kike hakane zaki jiwa kanki da bbynmu ciwo..."
Katseshi tayi da cewa “don Allah da gaske yallabai kowa yasan abinda mukeyi yanzu?" Yanda tayi tambayar yasashi zuba Mata ido, shirun taji tayi yawa tace “kace wani abu yallabai nashiga ukuna yanzu maman Khalifa ma tasan me mukeyi kenan har aunty Nabila ma tasani shikenan nasan har Baffina da Innata ma sun sani" dariya yakeyi Mata sosai kafin ya sakeyin baya da ita ya kwanta a samanta ya cafki nononta yana tsotsa a nutse yana shafa cikinta zuwa qasanta yanajin wani dadi na musamman ji yakeyi kamar baitabajin dadin yanayi irin na yau ba.
Sosai suka samu gamsuwa sukayi wanka sukayi sallar asuba suka koma suka kwanta suna liqe da juna bacci ya daukesu basu suka farka ba sai 12:14pm shima yunwa ce ta fara qwaqwular cikinta ta fada bathroom tayi wanka ta fito ta shirya cikin wani danyen boyel dinkin doguwar riga cikinta me wata biyar ya turo yanda kowa zai iya lura dashi ta dauki mayafi ta fita jikinta har rawa yakeyi saboda yunwa ta nufi kitchen din bata isa gurin matan da suke abincin sadaka ba na koyaushe da akw fitarwa mabuqata waje a raba musu gurin kuku ta nufa asalin kitchen din da ake mawa matan gdan dame gdan girki ta shiga yana ganinta ya fara washe baki yace “kalamar ajiya ka taci lfy" murmushi tayi tace “lfy Solo ya aiki inajin yunwa me kake girka mana?" Murmushi yayi yace “komai ma an gilka maki ajiya yallabai ya kusa zama baba ashe kene ya aura gskt naji dadi"
Kunyace tasata yin qasa da kanta tace “bani nawa na tafi nikam kafin na fadi yunwa nakeji sosai" matsawa yayi ta debi abinda takeso tabi ta qofar baya ta koma bangarenta ta zauna a dinning table fara break dinta tanayi tana kallo tajiyo takunsa yana saukowa daga sama ta dago idonsu ya sarqe da juna ya sakar Mata wani lallausan murmushi ya qaraso gabanta ya tsugunna yace “namaste" dariya tayi shima yayi murmushi yace Ina nawa abincin?"
Turo baki tayi gaba tace “toni ba yunwa naji inaji ba na tafi naje na karbo abinci gurin solo kaima kaje ka karbo" lakace Mata hanci yayi yace “baban baby ya qwaqule abincin bby ai dole kiji yunwa" wayarsa ya dauka yace da Solo ya kawo masa break babu bata lkc ya kawo masa suka baje a parlourn sunacin abincin suna wasanninsu har suka gama suka sake zubewa a parlourn suna lashe²nsu nononta na cikin bakinsa sukaji an banko qofar da qarfi an shigo.
Janyewa Anee ta fara qoqarin yi da sauri shikuma ya sake narkewa jikinta yana qara cafkar boobs dinta, ihun Nabila ne yasashi dagata da sauri ta nufoshi da sauri tana haki tace “qaryane Ishaq kayi kadan ka rinqa ha'intata kana munafurtata kaida wannan munafukar yarinyar me siffar mayu kwanana ka dauka ka kawo mata saboda ta tsotsi nonon munafurci ta qoshi har na tako nazo nemanka ka buya tacemin bakanan...."
Daga mata hannu yayi yace “ya isheki Nabila fice daga part dinnan matata bata iya masifa ba kada ki koya mata" buga qafa tayi tace “idan ka isa Allah ya tsinemin ka fito muje ko zamuyi dambe ka zauna acan amma bazai yuwu na barwa shegiyar kafurar yarinyar nan..." Shiru tayi tana kallon Aneesah data miqe zatabar gurin harda goge idonta waidon ta tabbatar da abinda take gani gaskene ko gizo, girgiza kai tayi zuciyarta na tafasa a ranta tace tabdi da sabon bala'i a gdannan ashe da gaske cikinne da ita..........
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 35*
____________________________________________________________________________
Yana fadin haka ya hade bakinsa da nata ya fara sauke Mata wani deep kiss yana wasa da harshensa cikin bakinta ta tasauke ajiyar zuciya ta jani a hankali tace “nidai ka qyaleni kaina ciwo yakeyi bayana ma kamar zai balle" ajiyar zuciya yayi ya miqe yace “ok taso muje kiyi wanka kiyi sallah sai mu fita mudan zaga gari ko?"
Kada masa Kai tayi tace “bazan iya fita ba jiri nakeji komai hurhudu nake ganinsa nidai inajin mutuwa zanyi yallabai ka ciremin cikin nan wahala yake bani...." kallon da yakeyi matane yasata miqewa a kasance ta nufi kitchen tana dafa bango yabita da kallo yanajin feel dinta na taso masa kalmar mutuwa bata girgizashi amma indai ta shafi Anee to wujijjigashi takeyi ko kadan baiso yaji an dangantata da mutuwa shi kadai yasan abinda yakeji game da ita, zuciyarsa bata damuwa da yiwa kowa adalci indai akan abinda ya shafeta ne.
Miqewa yayi yabita kitchen din tana tsaye jikin carbinet din kayan tea ya matsa ya hade jikinsa da nata ta baya yana sauke numfashi yasa hannunsa ya riqe hips dinta yana shafawa a hankali cikin kasalalliyar murya yace “My Anee help me please just owns" juyowa tayi ta daga kanta taga yanda yake wani lumshe ido yana lasar lips yace.
“Akan komai naki ni me rauni ne kiyimin adalci ki bani kulawa mu rayu kamar yanda muka faro My Anee dana rasa kulawarki da soyayyarki gara a rabani da rayuwata saboda kece farin cikina"
Hannu yasa ya cire hannunta ya fara hada Mata tea din ya dauko mata bread yace “kici kibani naci kadan sai naje na taho miki da Marka take tayaki aikin gidan nan akwai matsala unborn dina yana buqatar hutu sosai baison takura" tsuke baki tayi tace “ai kaine takurar kai ko gajiya bakayi kamar injin tahuna" dariya yayi sosai yace “eh wlh ya kamata nake gajiya ko?" Saurin dagansa kai tayi yayi murmushi yace “yaro man kaza yanzu kuma a yanda kike dinnan da lusarin namiji kika hadu dashi sai kice bashida lfy ya nemi magani fah"
Rufe idonta tayi da hannunta a kunyace tana dariya qasa² shima dariyar yayi yayi kissing din hannunta yace “I like you my lovely wife" shigewa tayi jikinsa tana murmushin jin dadi tace “nima Ina qaunarka mijina banaso kayimin nisa koda yini daya" sanya hanunsa yayi ya dago kanta yace “kin tabbata?"
Sake kada masa Kai tayi ya sunkuyar da bakinsa daidai kunnenta yace “to ki riqe mana sirrinmu kinji" ajiyar zuciya tayi ta daga kai yace “yawwa matata bari na barki ki hutu anjima zamu gauraya a magaryar tiqewa" tasan me yake nufi amma batace qala ba suka fito suka zauna a parlourn da kansa ya rinqa bata tea din saboda tabara saida yaga tasha sosai sannan ya dauko gashasshiyar hanta me ruwa ruwa ya fara bata taci sosai ya sake dauko fresh milk din da aka dafata da zafinta ya bata.
Kadan tasha ta kwanta a jikinsa tanajin sabuwar kasala shikuma yana wasa da gashinta me dan uban tsayi har kalba yakeyi mata yana cewa “ni bantaba ganinki da kitso ba yaushe zakiyimin?" Numfashi taja tare da kallonsa tace “idan nayi kitso warewa yakeyi lkcn Ina Filinge Inno tanayi min amma sai tasa zare ta daure qasan sannan yakeyin kwana bakwai"
Shafa cikinta yayi daya fara fitowa sosai yace “to yanzu meye yasa bakyayi" Shiru tayi kamar bazatayi mgn ba yaja gashinta da qarfi ta qwalla qara yayi murmushi yace “indai zanyi miki mgn kiyimin shiru to nikuma zan nemi gabar ja a jikinki maxa bani amsa meye yasa anan bakyayin kitso?" Numfashi ta sauke tace “babu meyimin anan shiyasa"
Murmushin sa ya fadada yace “ok gobe babu inda zanje ki shirya saina kaiki ayi miki nasan zaiyi miki kyau sosai" dagansa kai tayi ta sake gyara kwanciyarta a jikinsa shikuma yaci gaba da wasa da cibiyarta har bacci ya dauketa ya gyarata ya tashi ya fita ya nufi sashensa kafin ya shiga ya hangi Nabila da qawarta mamy a harabar gdan toshi damacan mamy bata kwanta masa araiba saboda haka baibi takansu ba yayi shigewarsa part dinsa ya dauki system dinsa ya fara wani aiki ya jima kafin yaci qarfinsa ya rufe system din yayi hamdala ya kwanta.
Daidai wayarsa ta dauki ruri ya duba da sauri sai yaga number Dr Wada ya dauki wayar ya kara a kunnensa yace “likita bokan turai" dariya Dr Wada yayi yace “nabar muku fagen kune da wuqa kune da nama hatsabibi uban fandararru qungiya tana buqatar zaman sirri damu yau da dare misalin sha biyu……"
Katseshi yayi da sauri da cewa “aa bazan zoba kasani inada patient a gdana dai ko...." Shima katseshi yayi yace “shiru Ishaq a wannan karon bakada uzuri domin taron dungurungun dominka aka shiryashi don haka ya zama dole kazo akwai babbar matsala ne idan kuwa bakazo ba to zaka iya ganin abinda bakaso" qit ya gimtse wayarsa Ishaq yabi wayarsa da kallo tare da jifa da ita ya miqe yana cewa “ohh God"
Komawa yayi ya zauna ya sake daukar daya wayarsa ya danna layin Hisham ya jima sannan ya daga bai jira abinda zaice ba yace masa “meye kasani game da meeting na daren yau da qungiya zatayi?" Murmushin qeta yayi yace “kai kasan ma zaayi meeting din ni banma sani ba…" kashe wayar yayi ya sake miqewa zuciyarsa na kaiwa da komowa haka kawai yakejin bai yarda da taron ba zuciyarsa tana raya masa wani abu.
Haka ya yini a dakin ya kasa hassalawa kansa komai sai zafin zuciya da qunar rai abubuwa da yawa suna bijiro masa duk tunaninsa akan Anee ne sai bayan yayi sallar magrib ya shiga bangaren nata tana zaune saman sallaya tana karatun qur'ani ya zauna a kusa da ita yana sauraron zazzaqar muryarta yana lumshe idonsa har takai aya ta rufe qur'anin ta kalleshi shima ya bude idonsa akanta yace “ya kikayi Shiru kici gaba mana kinsan duk duniya babu sautin da yafi na qur'ani dadi My Anee a duk lkcn da naji ana karatun qur'ani mahaifiyata ce take fadomin da yayata mesona dason farin cikina wadda take hqr da komai sabodani kuma takeyin komai saboda ni My Anee dama jiya zata dawo da nafi kowa murna"
Yanda yake mgnr muryarsa na rawa ne yasata saurin dafa qirjinsa tace “cool down special kowacce rayuwa jarabawa ce nasan kanada damuwa a ranka amma da kayi hqr kaci gaba da neman daukin ubangiji da baka shiga halin da kake ciki yanzu ba kayi hqr komai me wuccewa ne idan bai wucce muna raye ba zai wucce bayan mun gushe"
Yanda yake kallonta idonsa yana zubar hawaye yasata saurin matsawa jikinsa ta kwanta luf a qirjinsa zuciyarta na bada wani sautin bugu me qarfi tace “don Allah kayi hqr ka daina zubar da hawayenka komai yayi farko zaiyi qarshe...." Hade bakinsa yayi da nata ya fara aika Mata da saqo ta lumshe idonta tare da narkewa a jikinsa ya sake hadeta da jikinsa suka fara lalube junansu sun jima suna wasanninsu saida tayi duk me yuwuwa ta biya masa buqatarsa sannan sukayi wanka sukayi sallar isha sukaci abinci ya dauketa suka kwanta sukayi bacci wajan goma da rabi ya tashi yasa kayansa ya fice……………
Comment
Share
Vote
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 36*
_______________________________________________________________________________________
Kai tsaye gdan da suke taron ya nufa yayi parking ya shiga a tsaitsaye ya tarar dasu a harabar gdan yana shiga wasu daga ciki suka russuna suna kwasar gaisuwa a gurinsa bai ko kallesu ba ya sanya hannunsa ya dafa qofar dakin ya bude suka shiga wani babban hall ne me dauke da kujeru hamsin sai guda biyar a gefe.
Chief Emekah ne ya fara zama sai Chief Rican sannan Alh Ishaq ya zauna sai Dr Wada sannan Hisham sannan sauran members din suka zauna kallon² aka fara tsakaninsu kowanne yana huci da muzurai kafin daga bisani Chief Rican ya miqe ya fara addu'o'insu na cristoci yana gamawa Dr Wada da Hisham da sauran musulmin dake gurin suka kalli Ishaq.
Miqewa yayi ya fara karanto addu'o'i cikin harshen larabci kamar mutanen qwarai sunata amsawa da Amin sannan suka shafa ya koma ya zauna Dr Wada ya miqe ya fara bayani kamar haka.
“kamar yanda kowannenmu yasani wannan zamane da bamu yini dashi ba ya taso mana a gaggauce dazu Shugaba ya kirani yake sanar dani cewa akwai matsala a qungiya dodo yayi fushi saboda ya buqaci abu daga daya a cikin manyan qungiya ankasa bashi hasali ma ana wahalar da zuciyar tukunya saboda haka yabada gargadi me girma akan kowa kuma kashedinsa gsky ne tabbas nanda watanni uku idan aka kasa bashi cikin dake jikin Aneesah matar Shugaba Ishaq qungiya zata rushe ta hanyar kashe duk wani Wanda yake da register a cikinta"
Juyawa yayi ya kalli Ishaq da yaketa latsa wayarsa cikin yanayin da yake nuna kalamansu ko a jikinsa yace “na dawo gareka Ishaq ko kanada abinda zakace da qungiya gameda abinda take tuhumarka dashi?" Dagowa yayi fuskarsa dauke da murmushin daya qara fito da asalin kyawunsa sannan ya kada kai alamar "aa"
Dukkansu suka kalleshi da sauri shikuwa ko a jikinsa Emekah ne ya taso ya matsa gabansa ya ruqo hannunsa yace “ko meye yasa bazakace komai ba?" Murmushi yayi yace “a koyaushe Ina fada muku ba qungiya nakewa biyayyaba muradaina nakewa biyayya saboda haka babu ruwana da dodo yayi fushi ko ya fusata abu daya na sani banji araina zan bayar da dana da nasha wahala na saka qwansa saboda cika muradan wani banza mara tagomashin amfanarwa rayuwata ta gababa Emekah kisan damo name hankali ne kusa nutsuwa kafin kuci galaba a kaina saboda maraya baya shakkar mutuwar uwar wani, ina baku shawara kuje ku sake shiri kafin ku fito ku shata layi dani, akan My Anee babu wanda bazan iya jan daga dashi ba"
Wani mugun kallo sukeyi masa dukkansu amma babu wanda ya isa yace masa qala saboda qwarjini yakeyi musu basa taba iya musu dashi, Hisham ne ya miqe ya matso gabansa yace “amma kanada qarfin hali da taurin kai Ishaq qarya kake akan cikin da ba murna kake da samuwarsa ba mu ka rusa mana muradanmu sannan ka rusa mana rayuwa a karon farko kayi winning a kaina ka rusamin shirina ka aure yarinyar da nasarata take jikin tantanin budurcinta na qyaleka badon Ina tsoronka ba saidon nasan akwai March agabanka Ishaq ya zama dole kayima dodo biyayya idan ba hakaba a dauke cikin jikin nata a kashe matar taka sannan kaima a kashek....."
Wani mugun naushi ya sauke masa a baki da ya sanya jini tsartuwa hakan ya haifar masa dajin wani jiri ya daukeshi yayi saurin fadawa jikin Ishaq din ya tureshi ya sanya qafarsa a saman tasa ya murza yace “idan Anee ta mutu kanka zan murza a saman kwalta naja ba qafarka ba wawa kawai"
Komawa yayi ya zauna yana karkada qafarsa Hisham yabisa da kallo ga bikin zuwa banu zanen daurawa tabbas da ace zai iya saiyayiwa Ishaq duka saboda ba qaramin jizgashi yayi a gaban yaransa ba amma yasan idan yace ayi hakanma shine zai kwana a ciki hakanan yaja qafarsa ya koma ya zauna lkc zuwa lkc tsakanin Ishaq da Rican ana hararar juna sai wajen uku na dare taron ya tashi da tarin alwashi da sukaciwa juna kowa zuciyarsa cike da jin haushin kafiya da mugun taurin kai irin na Ishaq yauma da sukazo rabon tsumin jininsu basu raba dashi ba saboda sunsan bazai shafa qarshema ficewa yayi yabar dakin taron saboda ba komai idonsa ke iya gani ba.
Yana fita gda ya wucce zuciyarsa cike da zulumi tsoronsa daya kada Anisa ta tashi taga baya gdan duk da yasa ba lallai ne ta kawo wani Abu a ranta ba duba da cewa ba ita kadaice matarsa ba cikin rashin saa kuwa yana shiga ya tarar da ita tana sallah a parlourn, gabansa ya fadi sosai saboda yasan zaisha tambayoyi kamar yar jarida haka take tun dacanma.
Ilai kuwa tanayin sallama ta taso ta matso gabansa ta kama hannunsa ta matsa sannan ta dannan qirjinsa takai hannunta fuskarsa tace “ina kaje yallabai na farka naga bakanan kuma alamunka sun nuna ba daga bangaren Aunty Nabila kakeba ina fatan dai lfy kake babu abinda sukayi maka?" Kallonta yayi da sauri yace “suwa?"
Kawar dakai tayi ta sakeshi ta koma ta zauna tana share hawaye tace “a mafarkina naga wani mutum yana yankan naman jikinka yana gasawa yanaci saboda kawai sunce kabasu cikin jikina kaqi" na roqeka mijina koda zasu kasheka kada kayi musu biyayya wajan wanzar da barna a doron qasa wlh Babu abinda suka isa suyi maka sai abinda Allah ya hukunta maka dukkanmu bayinsa ne babu wanda ya isa ya kashe wani saida izininsa kuma babu wanda ya isa ya raya saishi babu wanda ya Isa ya talautaka saishi kazalika babu wanda ya isa ya azurtaka saishi tauhidin daka rasa kenan shiyasa kake tunanin komai kudi zasuyi maka har takaika ga fadawa wannan sarqaqiyar data kasa tsayawa iya kanka muma take bibiyarmu"
Kukanta ne ya qara qarfi ya tsuguna a gabanta da sauri jikinsa yana rawa yace “wa...waye ya fada miki haka?" Zamowa tayi daga kujerar batare data damu da basa amsar tambayarsa ba tace “yallabai" saurin dagowa yayi ya kalleta idonta a cikin nasa tanata shararar da hawaye tace “dama ace mijina shine yafi kowa talauci a duniya amma bai rasa imaninsa ba baiyi shirka ba bai hada Allah da wani ba sannan bai dauka cewa akwai wani dazaiyi masa maganin matsalarsa ba Allah ba wlh da nafi kowacce mace ta duniya saa a rayuwata amma kaico na yallabai bansan laifin waye yake bibiyar rayuwata hakaba da komai nawa yake zuwa da naqasu, tabbas Allah ya jarabci zuciyata da qaunarka da tausayinka tun kafin kazama mijina banson ganinka cikin damuwa badon hakaba da nabarka yallabai amma bazan iyaba zanyi hqr naci gaba da rungumar qaddarata kuma Ina roqon Allah ya gajarcemin rayuwata saboda tsoron cigaba da gina jikina da zuciyata da haramun haram din da zata nisantani da samun rahamar ubangiji na wayyohhhh Allah na wayyohhhh Baffi na…………….
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 37*
_______________________________________________________________________________________
Saurin hadeta yayi da jikinsa bakinsa da duk wata gaba ta jikinsa tana rawa kalaman yarinyar sun shiga jikinsa fiye da tunani zuciyarsa sai bugawa takeyi so yake ya rarrasheta daga kukan da takeyi da baitabajin tanayin irinsa ba dagajin kukan kasan zuciyarta ce takeyi ijiyarta take zubar da hawayen tana kukan amma hannunta yanakan fuskarsa tana share masa nasa hawayen tana kada masa kai tana motsa bakinta amma ta kasa mgn ganin bazata iya mgnr bane yasata hade bakinsu guri daya tana bubbuga bayansa a hankali tana shafawa har cikin ranta take tausayinsa batason ko kadan taganshi cikin damuwa ji takeyi kamar ta buda qirjinsa taga asalin abinda ya jefashi cikin wannan watangaririyar rayuwar amma batada halin hakan hasalima tayi alqawarin bazata taba tambayarsa waye shiba tunda ta fahimci bayaso kowa yasan komai a kansa.
Miqewa tayi ta kama hannunsa ya miqe ta shafa sajensa tace “kaje ka kayi wanka ka kwanta dazu Anty Nabila tazo nemanka nace mata mun kwanta dakai amma bansan sanda ka fita ba" dagata yayi cak ya nufi dakinta da ita dake saman ya direta a gado yace “na riga na baki ranar yau tayi hqrn gobe itadin" daga haka bai qara cewa komai ba ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa ya fito ya tarar da ita a zaune inda ya barta ta dasa uban tagumi, matsawa yayi jikinta ya cire mata tagumin ya shafo nononta yana fadin “bbynki tanason tasha ruwan abinki" lumshe idonta tayi ta kwanta tare da balle bottles din rigar baccin nata yan madaidaitan breast dinta suka bayyana yayi saurin janyota jikinsa yace “matata kicini da kanki zanji dadi kinji?" Hannunta tasa ta rufe idonta.
Duk yanda zuciyarsa takai da jagulewa saida abinda tayi yasashi dariya yace “mara kunya dake wai ni kike rufewa ido to meye ya saura a jikina da baki sani ba qarewa ma ga shaidar kinsan komai nan ya fara fitowa kowa ma zaiga abinda muka dade muna kulle daki munayi" saurin miqewa tayi ya riqeta da sauri yace “meyesa kike hakane zaki jiwa kanki da bbynmu ciwo..."
Katseshi tayi da cewa “don Allah da gaske yallabai kowa yasan abinda mukeyi yanzu?" Yanda tayi tambayar yasashi zuba Mata ido, shirun taji tayi yawa tace “kace wani abu yallabai nashiga ukuna yanzu maman Khalifa ma tasan me mukeyi kenan har aunty Nabila ma tasani shikenan nasan har Baffina da Innata ma sun sani" dariya yakeyi Mata sosai kafin ya sakeyin baya da ita ya kwanta a samanta ya cafki nononta yana tsotsa a nutse yana shafa cikinta zuwa qasanta yanajin wani dadi na musamman ji yakeyi kamar baitabajin dadin yanayi irin na yau ba.
Sosai suka samu gamsuwa sukayi wanka sukayi sallar asuba suka koma suka kwanta suna liqe da juna bacci ya daukesu basu suka farka ba sai 12:14pm shima yunwa ce ta fara qwaqwular cikinta ta fada bathroom tayi wanka ta fito ta shirya cikin wani danyen boyel dinkin doguwar riga cikinta me wata biyar ya turo yanda kowa zai iya lura dashi ta dauki mayafi ta fita jikinta har rawa yakeyi saboda yunwa ta nufi kitchen din bata isa gurin matan da suke abincin sadaka ba na koyaushe da akw fitarwa mabuqata waje a raba musu gurin kuku ta nufa asalin kitchen din da ake mawa matan gdan dame gdan girki ta shiga yana ganinta ya fara washe baki yace “kalamar ajiya ka taci lfy" murmushi tayi tace “lfy Solo ya aiki inajin yunwa me kake girka mana?" Murmushi yayi yace “komai ma an gilka maki ajiya yallabai ya kusa zama baba ashe kene ya aura gskt naji dadi"
Kunyace tasata yin qasa da kanta tace “bani nawa na tafi nikam kafin na fadi yunwa nakeji sosai" matsawa yayi ta debi abinda takeso tabi ta qofar baya ta koma bangarenta ta zauna a dinning table fara break dinta tanayi tana kallo tajiyo takunsa yana saukowa daga sama ta dago idonsu ya sarqe da juna ya sakar Mata wani lallausan murmushi ya qaraso gabanta ya tsugunna yace “namaste" dariya tayi shima yayi murmushi yace Ina nawa abincin?"
Turo baki tayi gaba tace “toni ba yunwa naji inaji ba na tafi naje na karbo abinci gurin solo kaima kaje ka karbo" lakace Mata hanci yayi yace “baban baby ya qwaqule abincin bby ai dole kiji yunwa" wayarsa ya dauka yace da Solo ya kawo masa break babu bata lkc ya kawo masa suka baje a parlourn sunacin abincin suna wasanninsu har suka gama suka sake zubewa a parlourn suna lashe²nsu nononta na cikin bakinsa sukaji an banko qofar da qarfi an shigo.
Janyewa Anee ta fara qoqarin yi da sauri shikuma ya sake narkewa jikinta yana qara cafkar boobs dinta, ihun Nabila ne yasashi dagata da sauri ta nufoshi da sauri tana haki tace “qaryane Ishaq kayi kadan ka rinqa ha'intata kana munafurtata kaida wannan munafukar yarinyar me siffar mayu kwanana ka dauka ka kawo mata saboda ta tsotsi nonon munafurci ta qoshi har na tako nazo nemanka ka buya tacemin bakanan...."
Daga mata hannu yayi yace “ya isheki Nabila fice daga part dinnan matata bata iya masifa ba kada ki koya mata" buga qafa tayi tace “idan ka isa Allah ya tsinemin ka fito muje ko zamuyi dambe ka zauna acan amma bazai yuwu na barwa shegiyar kafurar yarinyar nan..." Shiru tayi tana kallon Aneesah data miqe zatabar gurin harda goge idonta waidon ta tabbatar da abinda take gani gaskene ko gizo, girgiza kai tayi zuciyarta na tafasa a ranta tace tabdi da sabon bala'i a gdannan ashe da gaske cikinne da ita..........
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 41*
_____________________________________________________________________________________________
Ishaq ne ya turo qofar ya shigo yaja baya da sauri saboda ganin jinin daya cinye dakin saikan Aneesah kawai yake hangowa a sama tanata kakarin mutuwa.
Wani tsalle yayi ya dira cikin daki ya haura kan gadon ya riqeta yana kallon kyakkyawar fuskarta yana jijjigata yana Kiran sunanta zubawa gurin ido yayi cikin dan qanqanin lkc sai yaga jinin yanata janyewa har ya bace bat Amma har yanzu bakinta yana motsi da alamun addu'a takeyi.
Sake rungumeta yayi yace “ki...ki tashi kada ki mutu wlh bani bane waye yayo miki ture" bude idonta tayi daya kada yayi jajir ta daga hannunta daqyar ta shafa gemunsa kawai sai taja kalimatul shahada tare da sauke ajiyar zuciya.
Komai nata ya saki ya daina aiki ya kwalla wata razananniyar qara tare da jijjigata yana kiran sunanta yana salati yana fadin “innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahummah ajirnih fih musibati wa'akalifni khairin minha Aneesah don Allah kada ki mutu Anee ki tashi tashi wlh inasonki kada ki tafi ki barni"
Jijjigata yakeyi da dukka qarfinsa yana kuka kamar qaramin yaro yana juyata yana hura Mata iska a kunnenta da qofafin hancinta amma Ina komai yaqi tafiya yanda yakeso zuciyarta ta buga.
Baisan sanda yayi wata alkafura ya dira daga gadon ya taqarqare ya saki wani ihu daya janyo hankalin kowa bangaren dukkan wanda yake gdan ya nufo part din itakuwa Marka ta riga kowa shiga dakin.
A baje ta tarar dashi a qasa yana wani huci hatta rigarsa ya cire yayi jifa da ita yayi zaman yan bori agurin batabi ta kansa ba ta nufi gadon tana girgiza Aneesah amma Ina babu numfashi a jikinta miqewa yayi daidai lkcn da Nabila ta shigo ya nufeta yace “ta mutu Nabila Aneesah ta ta mutu nashiga ukuna wlh nima mutuwa zanyi sun kashemin ita..."
Tsaki taja tace “shine me don ta mutu ai lkcnta ne yayi" sakinta yayi ya koma gefe kawai sai yayi baya luuu ya fadi.
Shigowar Idi driver ne yasa Marka dagowa idonta sharkaf da hawaye tace “Idi kamar har yanzu zuciyarta na bugawa fah" zuwa yayi ya dubeta ya koma ya dauki ruwa ya shafawa Ishaq.
Babu bata lkc ya farfado “kawai sai hawaye sharrrrr ya dafe kansa yace “ta mutu ko da gaske yanzu ta mutu?" Kamashi Idi yayi ya miqar dashi yace “mukaita asibiti jini fah taketa zubarwa" ai zabura yayi ya miqe ya matsa ya sunkuceta yayi waje a guje ya jefata a mota ya nufi asibitin Prime dake airport road babban asibiti ne sosai.
Tunda suka taho dagashi har baba Marka babu wanda yace qala suna zuwa ya kira wani sahihin likitan da yake tunanin zai iya bashi amana ya fada masa matsalarsa suka turata suka shiga da ita I.C.U
Tashin farko drip suka daura Mata sannan suka fara dubata kallonsa Dr Bashir yayi yace “Cx zaayi Mata a cire cikin nan idan ba hakaba zaka rasasu gaba daya muna buqatar jini leda hudu" tabe baki yayi yace “kuyi duk abinda kuke ganin ya dace motarsa ya juya ya nufa tare da kiran Marka ya bude dashboard ya dauko kudi yan dubu raffes kusan uku yabata yace “idan an buqaci wani abu gashi ayi mata zanje na dawo" wayarsa ce tayi ring ya daga yana dagawa yaji muryar Dr Wada cikin tashin hankali yace “dodo ya fara yiwa members dauki daidai Rican ya mutu saboda ya kasa cika aikin da dodo ya kawosa ya aiwatar a gdanka sannan Hisham ma ya mutu saboda ya kasa baka lemun tsafin da Chief Emekah ya bashi jiya ya baka kasha saura ni da kai da Emekah yanzu haka matarka tana halin mutuwa da rayuwa tabbas idan ka bari akayi Mata aiki aka ciro jaririn nan dodo bai gama zuqar jininta ba sannan dolene kabayar da jini da zuciyar wannan jaririn kodan kafanshi kanka muma ka fanshemu"
Numfashi yaja cikin halin ko in kula yace “banida damuwa akan wannan idan har uwar jaririn ma kukeso kuyi duk yanda zakuyi da ita nidai damuwata kada a taba darling Nabee bawai na sadaukar muku da jininsu bane saboda farin cikin qungiya aa saidai saboda na tsaneta banason ganinta balle cikin jikinta....."
Da sauri Marka ta shige ciki cikin zubar hawaye da tashin hankali kalaman sa duka taji amma takasa sanin inda suka dosa zama tayi ta zubawa fuskar Aneesah ido koda take tsakanin mutuwa da rayuwa Annurin fuskarta bai gusheba matsawa tayi gaban likitan da suke qoqarin turata su shiga da ita tearther ta gaggawa daidai lkcn da wayar Anee da Marka ta dauko tayi qara ta duba da sauri.
Wata nurse ta miqawa ta daga Mata ta kara a kunnenta Nana tace “wace ke?" A tsorace tace “nice nake kula da Hajiya Aneesah Ina fatan ke yar uwarta ce?"
Ajiyar numfashi Nana tayi tace “bawa likitan waya"
Miqa masa tayi sukayi maganganunsu yace “shikenan dama muna tsoron yin aikin saboda aikine me hadari"
Bayan kamar minti goma saigatanan tashigo afujajan bata tsaya komai ba tasa aka turata aka sanyata a mota baba Marka ta shiga ta watsawa likitocin kudi taja motar a mugun guje suka fice.
Sunyi tafiya me tsayi sannan suka shiga wani asibiti suka nemi ma'aikatan asibitin ta basu file din aikuwa cikin lkc qanqani akayi duk wani abu daya dace aka shiga da ita.
Bayan abinda bai wucce awa uku ba likitan ya fito abin mamaki da al'ajabi Allah ya boye baiwarsa yayi ikonsa cikakken da lafiyayye me watanni tara aka cirowa Anee a cikinta lafiyayye jajir dashi me bala'in kama da ubansa sai wutsil² dinsa yakeyi yana tsandara kukansa likitan ya miqawa Nana ta noqe.
Marka tayi saurin karba ta zauna ta fara tofeshi da ayatul kursiyyu da addu'o'i masu qarfi tanayi tana kuka ita bata taba ganin rikitacce al'amari irin wannan ba.
Komawa mota Nana tayi ta dauko wani ruwan rubutu ta kawo ta tsiyaya a murfin jarkar ta bude bakin yaron ta dura masa.
Ta miqawa Marka tace “kiyi masa wanka da ruwannan yanzu kada wanda kika fadawa inda kuke zan dawo gobe insha Allahu.
Tana fadin haka ta juya ta fice daga asibitin da sauri ita kuma Marka ta saba jaririn a bayanta ta goyeshi ta fita ta siyo baho tare da kayan da zaa sanyawa jaririn da duk wani abu da tasan zasu buqata ta dawo ta wankeshi tass ta gyareshi ta zuba masa ido tana kallon yanda yake bude ido a hankali yana rufewa kamarsa da Ishaq idan tana yawa har tayi.
Ita kuwa Nana tana fita ta haqa rami ta binne wayarta da wayar Aneesah saboda tasan tanan ne kawai zaa iya gane abinda suka qullah.
Tafiya tayi gda tayi wanka ta haye gadonta ta kwanta har ta fara bacci taji tsayuwar motar Dr Wada ta miqe da sauri ta gyara kwanciyarta ya shigo a guje yana haki ya zube a tsakiyar dakin ya dora hannunsa akansa kamar zai qwallah ihu ta taso da sauri tace “lafiya Dr?"
Kallonta yayi da idanunsa da suka zama kamar garwashin wuta yace “komai ya rushe ya lalace qungiyarmu mu saba'in da biyar ne saura mu biyu duk sun mutu a cikin awa guda Ishaq ne kawai yake da tabbacin rayuwa amma ni babu tabbas"
A firgice ta kalleshi tace “meye yakawo hakan?" Kuka ya rushe dashi yace “dodo yace munsan komai game da haihuwar da matar Ishaq tayi ashe mu duk haukan da mukeyi muna tunanin cikinta wata bakwai ashe yakai tara harda kwanaki ta haifi cikakken da namiji munganshi a halwar tsafi dagani har Ishaq amma mun kasa gano inda take kuma yaron yaqi tabuwa yinin yau gabadaya akan yaron muka yini duk wani alqaluman tsafi sun karye saboda shi munga sanda aka bashi wani ruwan magani Amma bamusan waye ya bashi ba yaron yaqi tabuwa jariri ya gagari kwandila"
Kuka tasaka tace “munshiga ukunmu yanzu ya zamuyi" kuka ta saka sosai duk yanda yaso ya gano wani abu amma ya kasa dole ya kira Ishaq Kira yafi ashirin amma bai dagaba lamarin daya tsorata Wada kenan.
Shikam goga yanacan cikin tsaka me wuya ya karade duk asibitocin garin ya kasa gano inda take Dr Bashir ya kirasa ya fada masa yayar matarsa tazo ta dauketa lkcn baya cikin hayyacinsa bai bawa abin muhimmanci ba.
Sai yanzu da ya dawo nutsuwarsa yaga dansa gudan jininsa a idanunsa yaro me tsananin kama dashi yaji wani qauna tausayi da son kasancewa da matarsa suna kwarara a zuciyarsa so yake kawai ya dauki dansa ya rungumeshi shima yajishi a jikinsa amma abin mamaki ya kasa samun wannan alfarmar to waima wacece taje ta dauketa ne?"……………
_Uhm hmm nidai bazance komai ba amma fah an fara wasan_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 39*
_______________________________________________________________________________________
Wani jiri taji yana daukarta tayi saurin zama saman kujerar dinning din bakinta na rawa idonta yana zubarda hawaye ta zuba masa su shikuwa ko a jikinsa yaci gaba da zazzaga bala'insa “wlh wlh Aneesah kinji na rantse duk ranar danq qara umartarki da wani Abu ko Nabila tace kiyi mata abu kika tsaya sa'insa da ita kema sai kinbarmin gidana tunda bana ubanki bane tsohon da kike iqirarin ubanki ne ko akuya banganshi da itaba balle raqumi jaka kawai...."
Toshe kunnenta tayi tana girgiza kanta tana fadin innanillahi wa innah ilaihirraji'un a fili ya figi hannun Nabila da taketa yatsina tana taunar chew gum kamar wata karuwa ya nufi qofar fita daga parlourn, har yakai bakin qofar ya tsaya yace “minti biyar na baki duk abinda kikeyi ki gama kafin na dawo dakin nan"
Yana fita ta buga kanta saman table din tafashe da wani kuka me ciwo tunda take arayuwarta bata tabajin munanan kalamai irin wadanda Ishaq ya caccaba mata ba, zamewa tayi dagakan kujerar ta dafe cikinta tana kuka me cin zuciya da dumama jiki tana girgiza kanta tana kiran “ya Allah ya Allah" jitayi an dafota ta baya ta juya da sauri ta sauke idonta akan Marka ta miqe da sauri tana goge idonta tace “ki...kije ki qarasa aikinki nima zan fita idan kin gama nima yanzun zan dawo"
Ficewa tayi da sauri mararta na murdawa ta nufi bangaren Nabila ta taba ring bell din takai kusan minti biyar sannan taji an bude qofar ta tura ta shiga ganin Ishaq din a bakin qofar yasata ja da baya da sauri ta juya zatabar gurin yayi saurin riqeta ya janyota ya hadata da jikinsa yana sauke numfashi ya fara qoqarin lalubo bakinta ta janye da sauri daidai lkcn da Nabila ta fito.
Shafa kansa yayi ya koma ya zauna yayi kicin² da fuska yaci gaba da latse²n wayarsa itakuma ta fara gyaran parlourn zuciyarta nayi mata ciwo, kwanciya Nabila tayi a jikinsa tana wani wasa da gashin qirjinsa duk a qoqarinta na ganin ta quntata ran Aneesah ita kuwa baiwar Allah batamasan tanayi ba aikinta kawai takeyi cikin qarfin hali saboda mararta cewa takeyi sosai kamar zata fashe hakannan ta gama aikin ta juya zata tafi yace.
“Ki shirya muje nayi miki awo naga kamar bakijin dadin jikinki ko?" Daga masa kai tayi ta fita da sauri saboda gabadaya wani mugun tsoro yake bata bangarenta ta shiga ta zube a bakin qofa ta saki wani ihu tana tare cikinta da sauri Marka ta fito ta riqota tace “meye yake damunki?"
Mararta ta nuna Mata ta kamata suka shiga ciki dake tsohuwar unguwar zoma ce ta dubata ta kalleta tace “haihuwar da saura inada tawwada da allo bari na rubuta miki wasu ayatul shifa zakiji sauqin komai insha Allahu" kwanciya tayi tana dafe da cikin har Marka ta dawo ta Dagota ta dura mata rubutun ta tsiyaya a hannunta ta shafo mata cikinta tanata zuba mata sannu.
Cikin abinda bai wucce minti ashirin ba ciwon yayi sauqi ta fara zubar da wani ruwa wanda Marka tace zaqine amma kadan² marar tana cizonta, mutumin da yace ta shirya gashinan yanzu amma har hudu na yamma bai shigoba to itama bata wani damu da zuwan nasa ba tayi kwanciyarta Marka tana kwantar Mata da hankali saboda taji duk abinda ya faru dazu sannan tana qara fada mata tayiwa mijinta biyayya.
Koda dare ma batayi tunanin zuwansa ilai kuwa baizo dinba da tayi baccinta na qaddara takwas zuwa shabiyu ta tashi ta daura alwala ta duqufa kaiwa Allah kukanta har akayi asuba tayi sannan ta koma ta kwanta, tana tsaka da bacci wajen shidda da rabi taji wayarta tayi Ring ta bude idonta da sauri ta dauka “My Mine" abinda yayi saving number sa dashi kenan ta danna ta kara a kunnenta yace “ki dafo tea me kayan yaji ki kawowa Darling ni kuma ki dafomin coffee"
Qit ya gimtse wayar tabi sensor din da kallo wani abu yana zagaya zuciyarta ranta yana zafi ji take kamar tace bazatayi ba amma bazata iyaba haka ta miqe daqyar ta nufi kitchen dinta ta tarar da Marka tana nata aikin suka gaisa Marka tace “kije ki zauna Hajiya me zaayi miki kina buqatar hutu" murmushin yaqe tayi tace “na gde baba aikin yallabai ne kiyi mana namu kawai zanyi musu nasu" to tasan halinta shiyasa batajaba sukayi aikin ta gama taje tayi wanka ta zura doguwar riga duk da ba kwalliya tayi ba tayi kyau sosai ta qara budewa ta qasa saboda nauyin ciki sati biyune babu a wata bakwai kasancewar batada tsayi sosai shiyasa ya fito.
Kai tsaye ɓangaran nabila ta nufa ta ƙwanƙwasa ƙofar na kusan minti goma sannan akayi mata izinin shiga ta murɗa ta shiga tare da sallamarta idonta ya sauka akansa yana saman Nabilan sunata shafe junansu a ɗan kunyace ta juya zata fita har ta kama murfin ƙofar saboda a ganinta bai kamata tagansu a hakaba amma sai ta tsinkayo muryarsa yana cewa.
"Ki ajiye a dinning kiyi aikinki" tsayawa tayi jikinta na rawa taji ya sake daka mata tsawa da cewa "ko bazakiyi bane?" ƙasa tayi da kanta ta nufi dinning ɗin ta ajiye ta nufi corridor ɗin parlourn ta ɗauko tsintsiya da mopper ta fara gyara parlourn itane har kitchen ɗin ta gama ta fito da niyyar ficewa daga ɓangaren taji ya rungumota ta baya dumin jikinsa yayi mugun tasiri a jikinta amma sai ta tattara ƙarfinta ta tureshi ta fice da sauri.
Binta yayi da kallo harda leƙawa yana hadiyar yawu yayi miƙa ya koma yaci gaba da danne dannensa a system ɗinsa yanasha coffee ɗin data kawo masa
Miƙewa yayi ya dauki wayarsa ya fakaici idon nabila ya ficce daga part ɗinta ya nufi nasa yana shiga ya ɗauki wayarsa ya fara kiran layin Aneesah kiransa biyu ta ɗaga cikin sanyin halinta da muryarta tayi masa sallama bai amsa ba sai cewa da yayi "ki kawomin break ɗina ɓangarena" bai jira cewarta ba ya kashe wayar ya miqe ya sake gyara jikinsa ya tsaya jikin window ya zuba mata ido yana kallon yanda take tafiya daƙyar amma ga mamakinsa sai yaji zuciyarsa ta bushe a baya tausayinta yakeji amma yanzu ya rasa me yasa yakejin haushinta tausayinta yayi ƙaura a zuciyarsa ba.
Tura ƙofar tayi ta shiga da sallamarta kanta a ƙasa ta ajiye kayan ta durƙusa tace "ina kwana yallaɓai" zuba mata ido yayi batare da yace komai ba ya matsa ya kamota ya miƙar ds ita ya dagata cak ya nufi ɗakinsa da ita ya direta s gadonsa yana ƙoƙarin haurawa samanta yaji ta saki ajiyar zuciya.
Ɗagata yayi yace "meye hakan bakiso ne?"
Ɗagansa kai tayi yayi ajiyar zuciya ya da sake shigewa jikinta yace "laifin me nayi miki?"
Kaɗa kai tayi tana ƙoƙarin miƙewa ya sake sakar mata nauyi yana sarrafata hakanan itadai batajin daɗin abinda yakeyi mata yau ko kaɗan amma batada ƙarfin ƙwatar kanta tanaji ya buɗata ya shigeta cike dajin haushin yanda taƙi tayashi aikuwa ƙarfi yasa mata ya rinqa crazy tana kuka tana rirriƙeshi tana komai da yajima abin yayi yawa kawai saiya sauketa ƙasa ya sanya mata pillow ta ƙasanta yacigaba da shagalinsa itakuma tana tureshi.
Wani takaici da baƙin ciki ya cika zuciyarsa baisan sanda ya tsinka mata mari ba ya ɗagata jikinsa na rawa yace "zanci ubanki wlh Anee ke wai wacce irin sheɗaniyar yarinya ce ta ko ina so kike ki hanani samun sauqi kinfi wata guda rabon daki bani haƙƙina yanzu nazo karba shine zakike min kuka saboda iskanci"
Tunda ya fara mgnr take kallonsa jikinta na rawa itadai iyakar saninta kwana biyu ne bai nemeta ba amma dake ɗan sharri ne yace wata guda bata bashi haƙƙinsa ba....
Kafin ta gama wannan tunanin taji cikinta ya murɗa mata hakan yayi daidai da lkcn daya nufoto fuskarsa babu annuri ya fincikota ya dagata ya shige ƙarƙashinta yaci gaba da pompim ɗinta ya kasance itane a sama shine a ƙasa.
Allah ya sani ba kukan wulaqancinsa takeyi ba kukan azabar ciwon da takeji takeyi ji takeyi ɗan cikinta kamar zai fasa cikinta ya fito gashi shi kuma ya maƙaléta sai nishi yake da ɓaɓatu yana haƙarta daƙyar ta samu ta tureshi ta zame ƙasa jikinta na rawa mararta na murɗawa tace.
"Wayyoh Ishaƙ zan mutu marata bayana innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahummah ajirnih fih musibati wa'akalifni khairin minha a'uzubikhalmatillahi tammat min sharri makalaƙ"
Tsaki yaja ya sake janyota ya sake antaya mata bura yaci gaba da haƙarta tun tana kuka tana tureshi harta saduda da kasheta kawai zaiyi tayi masa shiru sai aikin girgiza kai kawai da takeyi.
Wasa² tanajin zai ɗagata bai dagata ba saida yaji wani dumi a dick ɗinsa ya janye da sauri yaga jinine yasake ɓalle mata ya miƙe memakon yaji tausayinta saima wani takaici da yaji ya danni zuciyarsa ta imani yace "zakuwa ki mutu yarinya don na gaji da wannan iskancin naki aiba kanki aka farayin cikiba da zaki rinƙa zubar da jini da zarar na kusanceki kuma ba fasa cinki zanyi ba wannan ɗinma ya tsaya kigani idan na ɗaga miki ƙafa"
Yana faɗin haka yayi shigewarsa bathroom yayi wanka ya ɗauki kayansa yasa ya ɗauka key ɗin motarsa yafice daga gdan.
Ita kuwa Aneesah kuka kawai takeyi da juyi a ƙasan ɗakin ta kasa miƙewa balle ta hassalawa kanta wani abu jikinta sai rawa yakeyi hakanan takejin wata tsanar Ishaƙ tana shigarta bata taba tunanin wannan sauyin faɗɗayan daga gareshi ba.
Yasan ciwon nan badashi ya aureta ba ta sanadinsa ne duk abinda yake faruwa da ita yake faruwa amma ya daina tausayinta ganima yakeyi itace ta dorawa kanta duk ƙoƙarin da takeyi dashi ya manta bama ya gani yanzu baƙint yake gani.
Tafi awa biyu da addu'o'i da komai ta samu ta farajin sauƙin ciwon marar ta rarrafa ta shiga bathroom ta haɗa ruwan ɗumi ta shiga ciki yana ratsata tanajin dadinsa hakan yasa taji ta ƙara samun ƙarfi tayi wankan tsarki ta fito ta gyara gurin daya baci jini ta zubar bana wasa ba ashe............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 38*
_______________________________________________________________________________________
Giftata Aneesah tayi zata wucce ta cafko gashinta da qarfi saida ta shide saboda azaba ta daga hannu zata daki cikinta taji an dauketa da mari tare da hankadata gefe ta fadi ya taro Anee da take qoqarin faduwa ya hadata da jikinsa yana shafa kanta zuciyarsa na wani harzuqa yace “na fada miki tun a wancen karon duk ranar da hannunki ya sake taba jikin Anisa a bakin aurenki amma bakiji ba har kina qoqarin ya kauce jikinta ya tabamin cikina uhmm! Hmm!! Kina wasa dani Nabila shekaranjiya kika dawo gdannan gashi kinyiwa kanki asarar igiyar aurenki daya saboda haka a tashi a koma Hadejia"
Saurin kallonsa Aneesah tayi zatayi mgn ya daure fuska dole ta tsuke bakinta ya dagata cak ya nufi sama da ita Nabila ta qwalla masa kira batare daya juyoba yace “saifa kinje kin qara hutawa tarbiyyar da nakeso kiyo ba ita aka koya miki ba" daga haka ya banko qofar.
*********
_*MASOMI*_
Tun daga wannan ranar komai naso ya canza kwanciyar hankalinsu ta qaru Aneesah tayi qiba tayi jajir da ita duk da har zuwa lkcn zuciyarta babu nutsuwa amma ta dangana ta barwa Allah komai kasancewar ba aiki yake zuwa ba saidai yaje asibitocinsa ya duba yanda komai ke gudana yayi taimakon daya dace ya dawo gda.
Hakan yasa ta lallabashi suka tsara lkcnsu da rana zatayi masa komai zuwa sha biyun dare da zarar sha biyun dare tayi zata tashi tayi wankanta ta fara nafilfilinta shima ya tashi suyi tare sai uku su kwanta kafin asuba take tashi tayi raka'atainul fajr ya fita masallaci ita kuma tayi sallarta a gda tayi azkar sannan ta koma ta kwanta.
To yauma hakace ta faru tun asuba ta tashi tayi sallah ta shiga kitchen itada Marka suke aikin hada breakfast bayan sun gama suka jera a dinning ta shiga dakinta tayi wanka ta fito amaryarta sak cikinta ya shiga wata na bakwai da kwanaki uku ya fito sosai ta nufi dakinsa yana tsaye jikin mirrow shima da alamun wankan ya fito ta matsa gabansa tace.
“Inata sauri nazo na tayaka wankan" dagowa yayi ya kalleta ya dauke kai yace “sauri nakeyi Hajiyan Nabila ce ta kirani zanje na taho da ita kinga har watanta guda a gda" gabanta taji hakanan ya fadi amma saita qaqaro murmushi tace “naji dadi Allah ya tsare ya dawo daku lfy" amsawa yayi da amin ya sanya kayansa ya dora hularsa ya fice da sauri ta bisa da kallo a tsorace tace “amma yallabai ka tsaya kayi break mana"
Yatsa ya kada Mata ya sauka yasa kai ya fice ta sauko a sanyaye ta zauna a dinning din ta fara cin abincin a kasalance, bata iyacin na kirki ba hakanan gabanta yake faduwa kwanciya tayi a kujera tana game da wayarta saboda ita ko WhatsApp batayi.
Tunda ta kwanta bata tashi ba sai azahar tayi sallah ta dauki qur'anin ta tana karatunta har lkcn la'asar tayi ta shiga kitchen ta bawa Solo umarnin abinda zai girka ta dawo ta fara gyaran bangarenta saida ta gyara komai kafin magrib tayi wanka ta shige ta kwanta saboda zazzabin da takeji a kwance tayi azkar bacci ya dauketa, bata farka ba sai daya na dare fitowa tayi taga leda a saman dinning table bude taga gasasshen namane sai tarkacen lemuka da sauran drinks tayi ajiyar zuciya ta dauka takai kitchen ta koma tayi alwala ta tayar da sallah bata kwanta ba sai bayan sallar asuba shima saida alfijir ya keto dukkan addu'ar ta tafi karkata akan neman kariyar ubangiji gareta da mijinta da abinda ke cikinta harma da duk wanda ya rabesu.
A qasa ta kwanta bacci me dadi ya dauketa goma ta tashi tayi miqa hadi da salati ta shiga tayi brush tayi wanka ta fito parlourn daidai lkcn da yake shigowa parlourn ta tsaya shima ya tsaya ya zuba mata ido tare dayin murmushi yace “wlcm my wife jiya na shigo kina bacci" ajiyar zuciya tayi tace “ina kwana" takowa yakeyi a hankali har ya iso gabanta ya kama hannunta yajishi da dumi sosai yace “ya salam zazzabi ko tun jiya naji jikinki da zafi"
Kallonsa tayi tayi masa murmushi tace “ai ya sauka kawai zafin jikin ne ya Aunty ta kwana?" Shafa kansa yayi gabansa yana faduwa yace “lfy lau amma itama batajin dadi zaki iya taimaka Mata da gyaran part dinta?" A razane ta dago ta zuba idanunta cikin nasa zatayi mgn yace “luck Aneesah zaki iya kinsan halinta banason ku rinqa yawan samun matsala duk abinda takeso kiyi mata kinji umarnina ne kuma kisa a ranki badon ita zakiyi ba saboda ni zakiyi kinji"
Shiru tayi tana auna rainin sense din da yazo Mata dashi ita da takeda juna biyu baa tausaya mata wahalar da cikin yake bata an taimaka mata ba sai itane zata zama baiwar matarsa ba lalura ba ba koma ba" dago kanta yayi yace “na tsani nayi mgn a inda nake ganin na isa aqi amsamin kinga idan bazakiyi ba kawai ki fadamin"
Yanda yayi mgnr a hasale ne yasa batasan sanda tace masa “zan...zanyi....." matseta yayi a jikinsa yace “tnks and good my golden wife shiyasa nake alfahari dake a gdana zanje asibiti na dawo yau ki tanajeni nayi missing dinki iya jiya kadai" kissing dinta yayi ya saketa yace “saina dawo" daga masa kai kawai tayi ta nufi dinning din jiki a salube ta hada tea tanashansa kamar magani saboda dacin da zuciyarta takeyi wai taje tayi mata gyaran part dinta bayan itama nata gyara mata akeyi.
Tun kafin ta gama shan tea din taji an daki qofar an shigo ta dago da sauri tana a'uziyyah Nabila tagani tsaye a kanta tana taunar chew gum tace “Aneesa kike ko wa? To komadai meye sunanki inayi miki albishir da cewa yanzu muka soma wasan dole na cire takalmi ki goge dole kici gaba da wankemin bra dita dole ki share ki goge inda na bata kuma miji dole ki barmin kayana ciki kuma dole ya zube ko a haifesa babu rai yabi rariya"
Murmushi Aneesa tayi tace wannan duk nufine na Allah kariyarsa nake nema kullum bauta kuma da kikace dole nayi miki eh naji zanyi amma ba bisa umarninki ba zanyi ne bisa umarnin mijina saboda shine yake da ikon bani umarni nabi matuqar bai sabawa shari'a b..." Dauketa tayi da mari tayi saurin dafe gurin tare da miqewa itama ta shammaceta ta sharara mata marin da tunda Nabilan take baa tabayi Mata ba sannan ta nunata da yatsa tace “haba yarinya qaryene wlh kinyi kadan ki mareni na qyaleki a baya dai kunyi amma banda yanzu..."
Kukan da taji Nabila ta fasane tana cewa ta shaqeni tana neman kasheni Ishaq kanaji kana ganinta.... Gani tayi ya nufota ta tsaya tana kallonsa batayi aune ba taji shima ya dauketa da mari ya sanya hanunsa ya shaqota yace “wato ke yar iska kika zama kenan na baki umarni kiqibi kuma saboda ke butulu ce har matata tazoyi miki mgn kisa hanu ki daketa har kina qoqarin kashemin ita to wlh bar ganin wannan shegen cikin na jikinki duka zanyi miki a gabanta ai dama an sanar dani wannan cikin kina sane kikayisa saboda ki haihu ki kasheni ki cinye dukiyata to bazaki haihun ba bare kici dukiyata matsiyaciya tsintacciyar mage mara asali waya sani ma ko tsohon dana ganku tare tsautsayi yasa na bigeshi ya gyangyada farkanki ne
tashin hankali wanda baasa masa rana..........
_Tambayata anan shine meye ya kawo wannan sauyin cikin qanqanin lkc? Wanne irin duka kalaman Ishaq zasuyiwa zuciyar Aneesah?? Shin waima idan kece akace kiyiwa kishiyarki wannan bautar zakiyi bayan wannan tarin sharrin data qullah miki?? Ku amsamin tambayoyina naci gaba da suburbudo muku typing♀️_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 40*
_______________________________________________________________________________________
Daqyar ta gama gyara wajen tagama ta nufi cikin gdan ta shiga bangarenta ta zube a parlourn tana mayar da numfashi duk ta firgice Marka daketa aiki ta nufota da sauri tace “meye yake damunki ƴarnan" rintse idonta tayi ta zame daga kujerar ta riqe hannun Marka cikin wani kuka me ciwo nikinta yana rawa tace.
“Baba don girman Allah kada ki boyemin laifina ki fadamin meye ya canza a jikina meye na dainawa mijina ya tsaneni ya daina tausayina jinqansa ya kulawarsa ta daina wanzuwa a duniyata"
Girgiza mata kai Marka tayi tace “babu ko daya Aneesah namiji qarin kunama ne fari yake kamar madara amma tsartuwar dafin maciji ne kici gaba da hqr da addu'a Allah ya zaba muku abinda yafi alkhairi amma tabbas na hango kwantacciyar gagarumar qura zata taso kowanne lkc Aneesah ancirewa mijinki sonki da tausayinki a ransa ya tsaneki fiye da yanda kike tunani saboda haka kiyi takatsantsan da lamarinsa yanzu inane yake miki ciwo?"
Cikin kuka tace “marata cikina kamar zai fashe nikam Allah ka kasheni na huta ina zani ya zanyi da rayuwata tunda yallabai ya tsaneni waye zai soni a duniya shi kadai dama ya ragemin a duniya banida kowa dana sani bayanshi..."
Jijjiga kanta tayi tace “Allah kaine ka qaddaramin rayuwa cikin qunci Allah Kaine kadai kasan me kake nufi dani Allah na roqeka duk tsanani duk wahala kada ka rabani da imanina da soyayyar annabinka Allah kabarni da dana daka bani lkcn da kowa baiyi tsammani ba Allah Kaine kadai kasan gaibu Kaine daya da kasan waye a cikina Allah ko zaka dauki rayuwata kamar yanda ka dauki rayuwar Innata ka qaddaramin ganin Dana a duniya..."
Yanda take kukan tanajan zuciya yayi mugun sanyaya jikin Marka jitakeyi kamar yarta Indo ke irin wannan kukan wanda dakaji sautinsa kasan ya dade yanacin ranta samun damar yinsane batayi ba sai yanzu.
Kamata tayi a sanyaye tace “kiyi hqr Aneesah komai yayi farko zaiyi qarshe bazan baki shawarar kada kiyiwa mijinki biyayya ba Anee zalumcin baya dorewa duk zafin asiri kwanaki arba'in ne zai warware kawai nidai abinda nakeso ki dage da addu'a babu dare babu rana wlh inaji a jikina bayan wannan makirar kishiyar taki akwai sa hannun wasu a cikin lamarinki da mijinki"
Miqar da ita tayi ta nufi dakinta dake sama da ita tace “ki kwanta ki huta bari na samo miki abinda zakici"
Fita Marka tayi ita kuma ta dauki wayarta ta kira Nana bugu biyu ta daga tace “kullum sai nayita kiranki luv bana samunki abubuwa da yawa sun faru da suke buqatar mu tattauna amma haka sukabi ruwa....."
Kukan da bataso tayi shine ya qwace Mata tace “narasa farin ciki ta kowanne bangare na rayuwa Nana cikin kwana daya tak komai ya canzamin yallabai ya tsaneni ya daina tausayina jinqansa da kulawarsa duk sun tashi daga kaina duk sanadin dawowar matarsa ba komai baceni a gurinsu face yar aikinsu tunda nasamu cikin nan kullum cikin lalurar fili data boye nake"
Cikin tashin hankali Nana ta tambayeta abinda ke faruwa ta fada Mata komai ita kanta saida tayi kuka gabadaya rayuwar Aneesah tausayi take bata ba uwa ba uba ba dangin uwa babu na uba sannan ga rashin sa'ar miji ga qangin kishiyoyi data tsinci kanta a ciki ga wadannan matsafan da suka tuso rayuwarta a gaba kullum sukeson ganin bayanta to ita kuwa da wanne zataji ya zatayi da rayuwarta?"
Numfashi ta sauke tace “kiyi hqr amma gsky ki daina wahalar da kanki wajen yimata aiki ta rabaki da mijinki sannan ta mayar dake yar wanke wanke da wanne zakiji wannan ai mugunta ce da zalumcin wlh koshi yazo yace kije kiyi Mata aiki kice bazakiyi ba inyaso ya kasheki kema banza ce sanyinki yayi yawa shiyasa kowa yake takaki Aneesah rayuwada tsoro ba tamu bace dole sai mun zage munyi fito na fito da kowanne tsinanne tunda rayuwarmu baa hannun kowa take ba a hannun Allah take wlh Allah idan kika qara yi mawa wannan tsinannar matar koda daukan cokali babuni babuke zan qyaleki dasu sakarya dake"
Katse Nana tayi da cewa “amma Nan...."
Saurin dakatar da ita tayi da cewa “amma me kinajin tsoron kada azara'ilu ya zare miki rai to ai dama ko kiyi ko kar kiyi idan lkcnki yayi saiya zare idan kuma so kike kiyi biyu babu to ke baki samu soyayyar mijin ba sannan ki sabauta danki da wahala to kull yarinya dama ita abinda takeso kenan qila ta gama yawon bokayenta akan cikin ance Mata babu yanda zatayi dashi shiyasa ta biyo tanan to dama banda haukanta yazatayi da abinda ya gagari matsafa"
Kashe wayar tayi ita kuma ta miqe zata shiga bandaki kawai sai taji taci karo da qafar mutum ta zabura tayi baya da sauri taji an ruqota ta rintse idonta jikinta na rawa tana furta “ A'uzubikhalmatillahi tammat min sharri makalaq..."
Bata ida rufe bakinta ba taji ya dora tattausan lips dinsa a saman bakinta ta bude idonta a hankali ta zubasu a kansa shima ita yake kallo ta zame daga jikinsa da sauri ta fada saman gadon yayi saurin daka mata tsawa yace.
“Waike yaushe zakiyi hankali ne My Anee kinyi nauyi fa sosai yakamata kike kula da kanki haba don Allah kema baqin cikin ganin dan nawa kikeyimin" binsa takeyi da wani irin kallo na mamaki shikuma yanayi Mata kallon sha'awa ya matsa gabanta yana lasar lips dinsa ya kamota jikinsa tana qoqarin janyewa saboda gabadaya tsoronsa takeji yanzu zaiyi abu yanzu zau rikide kamar bashi yayi ba sake kamota yayi yace.
“Kin cika kishi My Anee tunda waccan matar ta dawo kika gujeni ko tunanin makomata bakyayi kinfiso komai nakeyi miki dole ko..." Shaqarta yayi da qarfi idanunta yayo waje ta fara kakari tana shure² tasa hannunta tana tureshi tana kuka tana kada kanta amma sai taga ya rintse idonsa ya rikide mata ya koma mata fuskar wani qaton qedari baqin qirin dashi yana shaqe da ita kuma yana aman jini a saman cikinta abinda ke cikin nata yana wani motsi nan danan taga kowacce kusurwa ta dakin jini yana bulbulowa shikuma wannan mutumin yana qoqarin tura hannunta cikin gabanta.
Tana nishi tana kakarin mutuwa amma taqi barinsa yakai hannunsa gabanta can saitaji kamar muryar Marka tana laqana mata ayatul kursiyyu take ta fara qoqarin karantawa duk da harshenta a sarqe yake, ji tayi an murda qofar an shigo da sauri sai taji an sakar mata wuyanta............
_Chakwalkwalin chakwakiya Ishaq ya shaqe Anee yanason kasheta ga jinin tsafi ya cinye dakin sannan gashi an turo qofa an shigo shinxn wanda ya shigo din waye??_
_A kafta_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 43*
_____________________________________________________________________________________
Cikin kwanaki 21 Aneesah da danta Imran sunsamu kulawa sosai da farko yaron firgita yakeyi Amma da aka dage dayi masa addu'a da turarukan magungunan sai gashi ya warware sai qibarsa yake shintimawa a cikin sati ukun ta warke sosai hakanne yasa Nana ta karbi ATM card dinta taje ta ciri kudi suka siyo ragunansu biyu da kayan abinci aka dafa aka yanka ragunan akayi sadaka.
Itadai Aneesah kallonsu kawai takeyi zuciyarta babu dadi fada takeyi da zuciyarta saboda ta cire Ishaq a cikinta to tafarayin nasara musamman da Nana ta fada Mata abinda ya faru itama baba Marka ta zayyana mata abinda taji yana waya yana fada ranar tayi kukan tausayin kanta da danta dan da ya kamata ace ya samu gata ta ko Ina sai gashi yana watangaririya bashida gatan kowa sai nata.
Kullum tunaninta yanzu Ina zata nufa idan sukabar gdan Dr Fati? Waye zaiji qansu ya basu mafaka? ita yanzu gabadaya tsoron mutane takeyi saboda rayuwar gdan Ishaq kawai ta isheta darasi.
Watansu biyu a gdan Dr Fati baba Marka ta zaunar da ita take tambayarta yanzu daganan Ina suka dosa?
Kuka tayi sosai Nana da baba Marka suna rarrashinta har suka samu tayi shiru sannan Marka tace.
“Hqr zakiyi Ummu Imran da yawan mutane basason tuna bayansu saidon samun mafita sanar damu abinda yake faruwa shine zaisa mu samo mafita"
Tana kuka rungume da danta tace “banason tuna dangin mahaifina saboda banji dadinsu ba baba Marka a rayuwata bantabayin farin ciki ba tunda na samu rayuwata a qunci na tashi naganni"
Kuka takeyi sosai tana rungume da Imran a qirjinta tace.
“Asilin mahaifina haifaffen Niger ne cikin garin Damagaran sunan mahaifina Yusuf ya kasance buzu,
Su ukune a gurin kakanmu maza sai uku Mata Baffa Margi shine babba sai Baffa Danladi sai babana wanda a jadawalin haihuwa shine da na hudu saboda Goggo Lantai ita takebin baffa Danladi sannan babana sai Gwoggo Indo da Gwaggo Zabura wadannan guda biyar din duk dakinsu daya baffana shine kadai bare mahaifiyarsa ta rasu tun yana qarami haka ya taso cikin wahalar yan uwansa.
Ganin yanda yakeshan wahala ne yasa kakanmu Ribadu ya dauki mahaifina yakaishi karatun Muhammadiya lardin Chadians tun yanada shekara takwas yake hidima a wani attajiri yanayiwa matansa hidima har yakai munzalin aure.
A cikin gdan wannan attajirin matan aure hudune a cikinsu akwai wata mace daya me suna Karimatu itace mace ta uku a Gidan amma itace bora shidai tunda ya taso baiga Karimatu da daba har saida ya fara girma sannan ta haifi Habibatullah rayuwa a gdan wannan attajirin babu dadi kullum Habiba da mahaifiyarta karimatu cikin tsangwama suke duka da zagi amma dake Karimatu irin matan nanne masu tsananin hqr da biyayyar aure shiyasa take zaune a wannan gda duk da kasancewarta yar wani babban malamin qur'ani"
Numfashi ta sauke ta gyarawa Imran kwanciya taci gaba da cewa “babban abinda yake dagawa baffina hankali shine yanda duk zaratan samarin da suke gdan amma basa zuwa debo ruwa sai karimatu da yarta habiba tun Habee tanada shekara uku ta fara fahimtar halin da mahaifiyarta take ciki agidan wata idan taga mamanta tana kuka haka itama zataje ta kwanta a jikinta suyita kukansu tare.
Tafiya na tafiya har habee takai shekara goma sha biyu suna cikin wannan qangi.
Wata rana sai fada ya kacame a gdan akan wani yaro Wanda yake qaninea gurin Habee me suna Liti Karimatu tasan yarta Habee tanada zuciya hakan yasa ta fito da nufin rabasu abin tsautsayi da qarar kwana kafin Karimatu ta isa gurin habee ta sanya hanunta ta dauke Liti da mari ya zube a qasa tashin da baiyiba kenan.
Wannan abu ya qara dagula zaman gdan attajirin Mansur komai ya sake rikicewa Habee da mahaifiyarta duk abinda suke kuma duk inda suka bulla sai ace mayune su sun lashe kitsen Liti ya mutu wannan abu ya zame musu jarfa gda Basu hutaba waje basu huta ba shima attajiri Mansur da baya biye mawa matansa wannan karon ya fara biye musu suka qara quntata rayuwar Karimatu da yarta Habiba hatta abinci aka daina basu a gdan saidai baffina idan yaje yayi kwadagonsa ya nemo musu abinda zasuci.
Shima ashe hakan da yakeyi laifine kawai sai Alh Mansur ya cireshi akan dukiyarsa ranar wata talata ya kirashi masallaci yasa aka daura masa aure da Innata batare da neman shawarar kowa ba yajashi suka shiga gda ya kamo hannun Innata ya daura Mata wani alawayyo me duwatsu a hannunta da wani cambu da yake sanyawa yayansa Mata idan yayi musu aure ya kalli baffi na yace dashi “shanu hudu raquma hudu awaki takwas sune na baka a matsayin ladar bautarka ta shekaru ashirin da daya Yusufu sannan naga ka fiya zaqewa akan lamarin mayyar yarinyar nan shiyasa na auranka ita kada kujamin abin nuni a gari yau zanyi qaura daga lardin nan zan koma lardin mu cikin masarautarmu saboda hukuncin kisa zaa yankewa Habee shiyasa na hadaku lallai lallai yau ku tsalleke border kuyi kudancin arewa sai wataran idan munada yawan kwana.
Innata tana kuka baffina yana kuka kakata itama tana kuka haka suka kada dabbobinsu suka nausa cikin jeji su badi wannan lardi su tashi su fadi wancan har tsayin wata takwas suna tafiya a lkcn soyayya me qarfi ta qullu tsakanin baffina da Innata suna rayuwar auransu kamar kowa cikin babu me burin batawa dan'uwansa har suka isa cikin yankin Damagaran.
Ashe wata wutar tafi jahannama zafi.
Suna isowa garin da qwarin gwiwa baffina ya nufi qauyensu amma abin al'ajabi da mamaki sai yaga kowa yana darewa yana gudu hakadai suka rinqa tafiya har suka qarasa cikin qauyen mezai faru suna shiga sukaga yan qauyen sunyi dandazo a qofar gdansu yaja ya tsaya itama habee ta tsaya da cikinta dan wata biyar daya fito sosai.
Baffa Danladi ne da Baffa Margi suka nufoshi suna addu'a suna tofawa a sashin da Habee take tsaye suka tsaya suna kallon kallo zuwa can Baffa Margi ya murza gashin baki yace “Isuhu kaja gwanjon gumamar mayyar matarka ku qara gaba sanarwa ta ishemu cewa ka gujewa yankewa matarka hukuncin kisa sakamakon lashi kitsen dan uwanta da tayi ka daukota kun taho lardin mu saboda haka mu bamuda gurin ajiye irin jaraba irin maita irin rashin kunya,
Yarinyar da bata ragawa dan uwanta na jini ba ubanwa zata ragawa to ahir dinka kaidai daka dauko ta kware a kayinka amma bandamu kuma wlh a lardin mu ko kazace tayi ciwon kayi kasheku munkayi har dabbabinku.
Baffana ya zube a gabansu cikin tashin hankali saboda ganin kukan da Masoyiyarsa Habee takeyi a sonsa na ganin ya fahimtar da danginsa amma sunqi fahimtarsa qarshe ma sai suka sanya yayansu suka fara yimasa ature daqyar kakanmu Ribadu ya hanasu ya kama hannun Habee da Yusufu sukabar gurin yana rarrashinsu da kalamai na dattijanta sosai Habee taji tana qaunar surukinta saboda bayan Fendonta Karimatu da mijinta Yusuf shine na uku daya taba sanya hannunsa ya share mata hawaye.
Wani gindinta bishiya ya samu nesa da qauyen Walgal ya zauna ya zaunar dasu ya rinqa yi musu nasiha har yaga sun nutsu shine ya basu shawarar komawa Filinge wajen amininsa da zama.
A hanyarsu ta zuwa Filinge yan fashi suka kore musu shanu da raquma ya kasance basuda komai sai guzurinsu,
Suna zuwa dattijo Dauna ya karbesu ya basu matsugunni komai shine yakeyi musu innata ta samu sukuni da matar Kaka Dauna da yayansa.
Watan innata biyu da zuwa garin aka kama wata annoba ta Aljana tsohuwa me toka kunsan qauye abu bashi buya aikuwa yan garin suka camfa sukace Habee ce wannan tsohuwa cikin dare suna kwance sukaji ansawa shucinsu wuta Yusufu ya daukota kamar jaririya ya fito da ita da qaton cikinta Allah ya taimaka matasan garin basu gansu ba dattijo Dauna ya jashi gefe ya bashi jaka hudu yace maza subar garin subi ta qofar yamma, aikuwa haka akayi sukabi ta inda yace suka yada zango a wani jeji a daren Baffina ya yanki shuci yayi musu dakin darni suka shiga suka kwana............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 42*
_______________________________________________________________________________________
Tunanin da yakeyi kenan amma ya kasa tuna komai daya faru tsakaninsu shidai yasan lfy suka rabu ya dawo ya tarar da ita a wannan mugun yanayin.
A wannan rana bai koma gda ba kwana yayi yana karade garin yana nemanta amma ya kasa ganinta hakanan ya kwana yana bilayi baisan inda zai dosa ba asuba ce tasashi tsayawa ya shiga wani masallaci dake sharada yayi sallah ya zauna yana azkar yana kuka da zuciyarsa yana fadawa Allah ya bayyana masa matarsa da tilon dansa a duk inda suke.
Abinda yake tashin hankalinsa bai wucce tunanin a hannun wa sukeba Ina suke Ina zai gansu.
Bashida amsa dole ya qara fashewa da kuka tare da daukar qur'ani yana karantawa yana dan samun nutsuwa a jikinsa wayarsa ce ta fara ruri.
Dagawa yayi gabansa yana faduwa kafin yayi magana yaji muryar Nabila cikin kuka tace masa “a Ina ka kwana Ishaq komai namu ya qone gdanmu ya cinye da wuta Babu abinda ya fita saimu"
Cije lebansa yayi ya kashe wayarsa kafin ya ajiye wata wayar ta shigo cikin tashin hankali ya daga muryar Nana yaji cikin kuka tace “komai namu ya qone ni kadai na fita kuna tare da Dr ne?"
Gabadaya kansa ya kulle ya kasa furta komai sai kalmar “Aneesah Imran" katseshi tayi da cewa “waye Imran?" Cikin tashin hankali yace “kema bakisan komai ba don Allah ki fadamin Ina zanje nagansu dana matata wlh idan na rasa Anee mutuwa zanyi zuciyata qaramace akant..."
Katse wayar tayi da sauri ta miqe ta zura kayanta ta kalli momynta tace “zanje na dubo ko yana gdansu" batace Mata qala ba har ta fice bata tafi da motarta ba saboda tsaro ita kadai ta tafi tasaki niqaf ta nufi asibitin da takai Anee.
Har yanzu bata farka ba yaron da ubansa ya ambata da Imran sai kukan yunwa yakeyi.
Tayi Bismillah ta daukeshi ta zuba masa ido tayi murmushi tace “tsananin kamarsa da ubansa har tayi yawa komai nasa na babansa ne"
Kallon Baba Marka tayi tace “sunansa Imran ba lallai idan na tafi mu sake haduwa ba zan warware miki komai game da Aneesah kafin mu rabu sannan zan daukeku daga asibitin nan nayiwa wata aminiyata Fati waya babbar likitace zatazo ku tafi tare zatake kula da Anee saboda zamanku anan akwai hadari kuma nayiwa mijinta mgn ya nemo babban malami ya rinqa kula da Aneesah da Imran dole sai anyi musu dafa'i saboda tsugunun bata qare ba har yanzu dodon tsafi yana harin yaron nan da uwarsa sudin wasu jigone a gurinsu jininsu kawai zaayi amfani dashi a tashi qungiya"
Nan ta zayyanewa baba Marka komai jikin Marka har rawa yake ta zubawa Aneesah ido tana kuka tace “Allah sarki yarinyar nan kin tsallake rijiya da baya Allah kadai yasan adadin yayan da kika hadiyo amma koda wasa bata taba fadamin ba ni ban fara fahimtar matsala tsakaninta da mijinta ba saida wannan shegiyar makirar matar tasa ta dawo"
Sai yamma suka samu tayi miqa ta bude bakinta da salatin annabi kamar wacce ta farka daga bacci sai kuma ta fara qoqarin miqewa tana riqe cikinta likitan daya shigo yanzu ya riqota yace “mata cool down beauty akwai ciwo a cikinki"
Qasa tayi da kanta tana kallon yanda aka nade mata ciki Dr Fati ta taso tace “sannu Aneesah Dr ka sallamemu ka rubuta mana magunguna zamu tafi"
Dubanta yayi yace “tana buqatar hutu sosai Dr a kula da ita kindai san komai"
Daga masa kai tayi ya rubuta musu magunguna sannan sukayi sallama aka turata a gadon tura marasa lfy aka sanyata a mota suka tafi wata unguwa suka nufa wai ita Gaida wani babban gidane da gani kasan akwai rufin asiri a gdan suka shiga sukayi parking aka taimaka Mata suka kaita wani daki da aka gyarashi shima da kayan qawa aka kwantar da ita.
__________Ishaq gabadaya ya susuce neman Aneesah yakeyi lungu da saqo abin mamaki da Al'ajabi tunda yabar gda bai waiwayi gdanba duk wanda zai kirashi ya kirashi ya fada masa gdansa ya qone amma da sun gama fada masa zaice “Aneesah da Imran yake nema" kuma ko a hanya ya ganka saiya tambayeka kaga Aneesah da Imran?
Cikin sati biyun duk ya zuqe yayi mugun baqi ko wanka bayayi motarsa tayi mugun datti amma haka yake yawo da ita ba kano ba har jahohin da suke kusa da Kano Saida ya ratsa amma shuri kakeji wai maye yaci shirwa.
A rana ta goma sha shidda ne ya hadu da Khalifa a hanya yayi parking ya fito tsayawa Khalifa yayi yana kallonsa cikin mugun tsoro da mamaki ya matsa gabansa ya rungumeshi yace “Likitan zuciya meye ya faru haka" kuka yasaka masa yayi qasa da gwiwowinsa yace “na kasa gane gdanku Khalifa kaini nasan Anee tanacan itada Imran dina ko kaima kaganshi me kama dani don Allah ka kaini naganshi so nake nayi masa gata kamar kowanne da"
Riqeshi Khalifa yayi yace “muje in kaika inda take" da sauri yabisa yana murmushi duk da qasumbar daya tara kyawunsa yananan Khalifa kejan motar har sukaje dama Mama taji labari a jita jitar duniya ana cewa likitan zuciya ya haukace shiyasa tasa Khalifa ya bazama nemansa taji komai game da batan Aneesah da dan data haifa masa amma batasan dalilin batan ba ita tunaninta yafi bata yan garkuwa da mutane ne suka sacesu.
Suna zuwa ya balle motar ya shiga gdan yana qwalawa Aneesah Kira yana cewa “meyasa My Anee meyasa kika wahalar dani kinsan kece farin cikina fito naganki don Allah ki kawomin dana na daukesa naji duminsa"
Yana mgnr yana leqa ko Ina na gdan amma baiji motsinta ba sai saukar wani ruwa da yaji a jikinsa ya juyo da sauri kafin yakai ga gane meke faruwa yazame ya fadi a gurin da qanin Mama da maqocinsu suka kamashi suka shigar dashi wani daki suka cire masa komai na jikinsa boxes kawai sukabar masa mutumin da yake maqoci a gurin mama ya zuba masa ido sosai ya sake matsawa ya kama yatsansa na qafa yace “wannan dan yayana ne Imran"
Kallonsa sukayi dukkansu ya durqushe ya kama qafarsa yace “dama zan qara ganinka Ishaq ashe kana raye ka gujemu ka qullacemu aranka ka watsar damu ashe da gaske kakeyi da kace kai ka dauki kanka kai kadai kada wanda ya ganka yace yasanka kai kai daya aka halicceka a duniya meyasa mukayi sakacin da hakan ta faru meyesa duniya ta rudemu mukayi watsi da amanar Yaya Imran mutumin daya rigemu kamar yayan cikinsa ya bamu kulawa fiye da yayansa ya doramu akan dukiyarsa meyesa muka kasa canka a jikinmu muka kasa cike maka gurbin iyayenka da yar uwarka daka rasa"
Kuka yakeyi sosai kamar ransa zai fita yana rungume da Ishaq yace “babu inda ban nemeka ba Isyak farko nasamu labarinka a Lagos naje akace ka koma gda Kano aka fadamin inda kake na nemeka akace ka koma India ashe qarshe akacemin ka mutu ashe kananan Isyak kaico da mukayi watsi da zumunci"………………
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 44*
_______________________________________________________________________________________
Tundaga wannan lkc suke zaune a wannan jeji anan sukeyin komai da safe baffi na zai shiga garin Filinge da duk inda yasan zai samu abinda zai kawowa Habee tasa a bakinta sosai yake kula da matarsa da cikinta har cikinta ya isa haihuwa kullum addu'ar da yakeyi Allah yasa haihuwar tazo musu da rana yanda zasu samu taimako koda na fatake ne Amma Ina qaddara ta riga fata cikin dare naquda ta kama Habee ganga² hankalin Baffina ya tashi duk wata addu'a yayi Mata amma babu wani sauqi.
Har asuba tanata abu daya cikin ikon Allah ana Kiran asuba ta sullubo kyakkyawar yarta me kama da yar labarawa baffina shine ya yankemin cibiya ya nadeni cikin babbar rigarsa ya kwantar dani a saman tabarmar dake shimfide a gurin inata kuka ya sake komawa wajen Innata yana zuwa ya tarar tanata shaquwa kafin yayi wani yunquri Allah yayi ikonsa Innata ta mutu ta barni da Baffina cikin wannan quntatacciyar rayuwa tabbas da anbani zabi zan zabi nabi Innata.
Shine da wasu fatake sukayiwa Innata sutura suka binne ta ba Baffina ba hatta ni da bansan meye yake faruwa ba nakasa yin shiru da kukan da nakeyi kwanana biyu Baffina yana bani nonon shanu kona Taguwa haka muke rayuwa cikin hikima ta ubangiji sai Allah ya aiko wata tawaga ta fatake ta sauka a gurin mamaki ya cikasu ganin namiji da rainon jaririya wani magidanci da matarsa suka sami Baffina sukayi masa nasiha akan yaje ya kaini gurin yan uwansa Mata ko zasu tausaya masa su riqeni da farko yaso yaqi zuwa amma saboda mutunci da qimar Labaran da matarsa Maigado yasa suka dauki hanya suka tafi.
Kamar abin arziqi suka karbesu Mal Labaran yayi musu bayanin komai, aikuwa Baffa Margi yayi tsalle ya dire yace “su bazasu dauki irin maita ba saboda haka karma ya qara zuwa inda suke a ranar Baffina yaga tujarar dabai taba ganiba duk danginsa daga mazan har matan sunqi sauraronsa bare su tausayawa yar tahalikar jaririyar yarsa babansa ne kawai ya tausaya masa yana kuka shima yanayi haka suka rabu suka sake daukar hanya Kaka Ribadu yanata kuka tabbas Kaka Ribadu yanada yanda zaiyi dani daya karbeni amma shima babu yanda zaiyi tsufa yaci qarfinsa.
Tun daga wannan ranar rainona da komai ya koma hannun Inna mai gado komai ita take yimin tsakanina da Baffina kawai addu'a ko kuma idan ya dawo daga kasuwa ya daukeni ya shiga gari dani.
Kyawuna da tsaftar Inna Maigado yasa nayi farin jini cikin mutane sunan da mahaifina yasamin Aneesah da yarenmu yana kirana da Nimrah maanar sunan shine Albarka.
Sosai nake samun kulawa komai baffina ya gani saiya siyomin komai nasa Nimrah wannan dalilin yasa na zama yar gatan baffi,
Itama Maigado tana qaunata sosai ita da mijinta da yayansu biyu Jabir da Nawaf sosai Jabir yake kula dani kwalliya da komai shine yakemin yakance wai Inna Maigado kwallin tsoffi takeyi min,
Saboda ni Baffa Labaran yasai fili ya gina gdansa anan wajen Filinge ya warewa Baffina daki suna kasuwancinsu tare Allah kuwa yasa musu albarka suna ganin nasibi.
Tafiya na tafiya inata girma dake Allah yayini da baragen girma kafin Baffina ya ankara na girma nakai lkcn zuwa laccóul nanfa aiki yasamu Baffina ya sani a makaranta ta masu hali saboda qarfin hali irin na Baffina haka kullum zai kaini cikin garin Maraɗi tsakanin Filinge da Maraɗi da nisa sosai amma haka zai dorani a kekensa yakaini idan an tashi yaje ya daukoni su dama Jabir sun gama secondary tun a Niamy shiyasa saidai ni daya nakeyin laccoul duk ranar da wani Abu ya hana Baffina kaini makaranta Hamma Jabir ke kaini ashe ban sani ba kullum yayyen Baffina suna ankare damu.
Wata rana muka dawo daga makaranta kawai muna zuwa qofar gdanmu na muka tarar da Baffa Margi da Kumbo Lantai Hamma Jabir bai kulasu ba saboda shi yasansu nikuwa Allah yayini dason mutane kawai saina zame daga hannun Hamma Jabir na nufi Kumbo Lantai Hamma Jabir yana qoqarin ruqoni amma Ina gudune dani kamar barewa na tsere masa Ina dariya na fada jikin qanwar Mahaifina Lantai kafin Hamma Jabir yayi yunqurin kamoni ta hankadeni na fada cikin wani rami dake gaban gdanmu a lkcn fah shekarata biyar ne.
Nidai bansan ya aka kaya ba kawai na farka naganni a asibiti Hamma Jabir ne ke jinyata shida mahaifiyarsa da nake dauka a matsayin tawa,
Ina farkawa na fara kiran Baffina Inna Maigado ta kamoni ta rungumeni tana kuka tana jijjigani tana cewa.
“Bantaba ganin kojin labarin azzaluman mutane irin dangin Yusufu ba Nimrah sunzo sun tafi dashi da polisawa wai ya tura yan fashi sun kade musu raquma saboda sunqi raba gadonsa subashi kuma wlh bashi bane saboda ko shekaran jiya da Dadanku yace ya shigar dasu qara cewa yayi meye ribarsa idan yayi qarar yan'uwansa akan dukiyar gado mara tabbas"
Duk da ba komai na fahimta ba amma sarai na qullacesu a raina naji na tsanesu saboda kwanyata tanada riqe abubuwa nasan tunda na taso kuka uku na wanzu ina ganin mahaifina yanayi na farko kukan rashin mahaifiyata na biyu kukan qwamatar da danginsa sukeyi masa.
Na uku shine na tausayin rayuwata ta gaba yakancemin Ummu Habee ina tausayinki ranar da zaki wayi gari babuni a rayuwarki dangin mahaifiyarki na nemesu a duniyar nan na rasasu dangina sunqi karbarki ko albarka su sanya miki nasani bazanyi doguwar rayuwa ba ya zaki kasance ranar da kika rasa me share miki hawayenki...."
Duk sanda yakai nan yakanyi kuka nima na tayashi muyi me isarmu a haka har nakai shekara tara a lokacin na shiga makarantar gaba da primi kullum shine ke kaini ya daukoni malaman mu da dalubai kowa Aneesah Yusufu kawo ni saboda Allah baya hada maka qunci duka kamar yanda baya hada maka dadi duka dole saiya surka maka nidin tellanted ce inada kwanya amma inada wasa sannan ga kyawun sura fatata kamar banashan wahala haka Allah yayini gashina yafi komai daukar hankalin mutane inada shekarun nan gashina har mazaunai na yake.
Sosai nake samun kyaututtuka duk zangon karatu kasancewar tunda na fara karatu nake daukan first class injiku da fada yan ingilishi.
________WATA RANA
Mun dawo daga makaranta mukaje gda wani abin dariya muka tarar da rikici ya balle tsakanin Hamma Nawaf da Hamma Jabir akaina wai Hamma Nawaf ne yaje ya samu Dadanmu akan yanaso ayi aurena dashi sai naci gaba da laccoul dina a gdansa shikuma ya amince da hakan shine fa da yadawo yake fadawa Inna Maigado aikuwa Hamma Jabir yayi tsalle ya dire yace baisan wannan ba shi shine mijina shine fah haukan fada da bugaje harda daukan makamai daqyar aka rabasu kowa yana muzurai qarshe dai akace nice zan raba rigimar.
Na kuwa sanya kuka nace nifa dukkansu babu mijina a cikinsu aikuwa nan rigima ta koma sabuwa nikuwa har cikin raina naji hakan da aka tambayeni waye mijina kawai na zauna Ina wassafa musu nace “wani mutum ne dogo me qirar qarfi fari tass kamarni kyakkyawan gaske me kama da Indians yanada dara² idanu kuma ba farare bane idanunsa sunfi kama da madara sannan yanada kwarjini sosai kuma shidin ba babugaje bane ba bazabarme bane ba bararo bane shi yakasance bafullace ne....."
Wani uban naushi Hamma Jabir yakaimin na goce ina gudu yana bina iyayenmu suna dariya saida najashi cikin wata duhuwa na kwanta luf yabini ya danne yana janyo numfashi daqyar yace “zakiyi bayani yarinya duk ranar da shari'a ta yarjemin kwanciya a samanki wlh saina koya miki hankali" mirginawa nayi na haye bayansa ya tashi dani a goye ba bayansa yana ajiyar zuciya a hankali na kama kunnesa nace “inasonka Hamma Jabir" wani ihu ya saki iyayenmu ma suna dariya yazo ya direni yace saina maimaita ina qoqarin maimaitawa Hamma Nawaf ya fito da taswirar zane a hannunsa ya warware yace.
“Nimrah zo kiga mijinki" na qwace na matsa da sauri aikuwa na rinqa dariya harda tuntsirawa suka tsaya suna kallona shikam Hamma Jabir ji yakeyi kamar ya kasheni saboda kishi da gaske duk yanda na fasalta haka ya zana"
Numfashi taja ta sanyawa Imran Nono a bakinsa ta dago idonta da keta zubar hawaye ta saukeshi akan Nana Marka da Dr Fati da suke sauraronta suna kuka shabe² harda shassheqa tayi murmushin qarfi hali tace.
“Na yarda qaddara hade take da zuciya kunsan hoton waye zuciyata ta qissima min Hamma Nawaf ya zana?" Saurin kada kai sukayi taja zuciya tace “ba kowa bane face Abu Imran wato Alh Ishaq wanda ya zamo mafi munin qaddarata wlh shine falsafata ta tsinkayomin ban fahimci hakaba sai ranar dana fara ganinsa dare² a samana na qare masa kallo abin ya fadomin na tabbatar shi dinne.
Hmmm! uhmmm!! Mu koma cikin labarin mu,
Tundaga wannan ranar kowa ya manta da abinda na fada akayi raha ta wucce shidai Hamma Jabir kullum cikin rainona yake yana fadamin kalamai masu dadi da zasu kwantarmin da hankali hardai na saki jiki dashi.
Wata rana muka tashi da wani tashin hankali ranar mun kwanta da Nawaf lafiya lafiya cikin dare muka rinqajin kakari a dakinsu Hamma Jabir ya fito da gudu yana ihu dukkanmu muka fito aka rufi a kansa kafin wani yunquri rai yayi halinsa.
Innanillahi wa innah ilaihirraji'un wannan mutuwa ta girgizamu sosai karma ni naji labari na dade Ina zuwa kabarinsa ina haqawa a haukana wai sonake na tasosa mu tafi gida kunsan dake ba cikin gari muke ba a gefen hanya muke binne busakenmu.............
_Don Allah me kukaji da kuna karanta wannan page din??♀️♀️ Amsa_ _kawai nake buqata._
_This stury is very touch heart_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 49*
_______________________________________________________________________________________
Zuba mata ido yayi yana kallon yanda take zuba bala'in abin yaso ya bashi haushi Amma saiya danne zuciyarta ya miqe ya fice daga dakin taja wani dogon tsaki ta rungume danta ta fara feeding dinsa.
Sosai abinda Habibu yayi Mata ya bata ranta to kasancewar dakinta ita dayace aka ware Mata a yau aka zuba Mata komai harda dan qaramin parlour yasa ta sake sosai tana tunanin makomar rayuwarta.
Cikin lkc qanqani tayi wani mahaukacin kyau da qiba hankalinta ya kwanta ita da danta duk da cewa har yanzu wani lkcn Imran yana firgita saidai taji yana shidewa yana kuka.
Hankalinta yakanyi mugun tashi Mai martaba Mansoor ne ya aika yauma aka kirata saboda mimmiqewar da yaron yaketa yi yana fitar da wata kumfa,
Da gudu ta qarasa ta zube a gurin ta daukeshi jikinta na rawa tana jijjigashi tana kuka tana fadin "innanillahi wa innah ilaihirraji'un" yanda ta gigice dinne yayi mugun tashin hankalin Mai martaba ya tura aka Kira masa babban malaminsa.
Addu'a akayiwa yaron sosai sannan ya dawo hayyacinsa ta sake rungumeshi tana kuka, malamin ne ya kalleta yace “akwai wani boyayyen abu game da lamarin yaron nan naki ranki shi dade da zakiyimana bayani dakin taimaka mana wajen ceton rayuwarsa"
Shiru tayi tana tunanin wasu abubuwa Allah ya sani batason tona sirrinta tsakaninta da mijinta uban danta to amma a wannan bangaren babu yanda zatayi tunda itadai a yanzu rayuwar danta tafi Mata komai muhimmaci.
Shirun da Sarki Mansoor yaji tayi tsayine yasashi cewa da malamin nasa yaje idan sunyi mgn zai fada masa kome ke akwai.
Sallama yayi musu ya tafi sannan kakanta ya sauko ya zauna tare da janyota jikinsa yana shafa sumarta yana lallashinta daga kukan da takeyi har yasamu ya lallabeta ta zayyane masa abinda ta dade tana boyewa a ranta.
Nandanan taga ya shiga rudu da tashin hankali idonsa ya kada yayi jajur gashin jikinsa ya miqe ya dagata yace “jeki cikin gda zan nemeki.
___________NIGERIA lkc yanata tafiyarwa Ishaq cike da qalubale da hargitsin rayuwa, cikin watanni biyun nan baya fahimtar komai da yake aikatawa saidai alhmdllh baya sambatu sai Shiru sai kallo da ido kalma uku yake iya furtawa My Anee Imran ɗana sun kashesu nima ku kasheni na huta.
Lamarin da yake qara daga hankalin kowa Kenan suwaye yake zargin sun kashe masa matarsa da dansa tambayar duniya ya kasa fada saidai yace “suma sun mutu nima mutuwa zanyi gara na mutu kowa ma ya mutu"
Sosai Alh Sadik ya tsaya akansa da addu'a kuma sukasa akeyi masa qarshema ya daukeshi daga gdan Maman Khalifa ya mayar dashi gdansa ya ware masa wani bangare babba da babu kowa aka gyara masa.
Cikin watanni ukun baya yiwa Alh Sadik mgn saidai ya kalleshi kawai ya dauke kai daqyar ma ya yarda ya zauna a gdan da da aka kaisa gdan so yayi ya gudu saida yasa aka kafe masashi sannan ya zauna akaci gaba da nema masa magani cikin ikon Allah ya fara dawowa hayyacinsa abinda take burge kowa dashi duk irin yanayin da yake ciki indai yaji an Kira sallah saiya tashi yayi wannan yasa komai yake zuwa masa da sauqin gaske.
A cikin wata na hudu ne cikin dare ya farka da salatin annabi a bakinsa yana dube² tare da tashi tsaye cikin duhu ya fara laluben sweech din dakin cikin saa kuwa ya ganshi ya kunna haske ya tsaya yana qarewa gurin kallo tunaninsa na baya yana dawowa yana tunanin to nan din inane waye ya kawosa?
Da wannan tunanin ya bude qofar dakin ya fito ga mamakinsa sai yaga wani babban parlour ne an qawatashi da komai daidai misali ya tsaya yana qarewa gurin kallo sosai tare da tunanin to me hakan yake nufi wai meye yake faruwa dashi ne? Sake bude wani dakin yayi ya danna kai yana Kiran “My Anee zoki fadamin inane nan meye mukeyi anan?"
Tsayawa yayi turus ganin dakin babu kowa mamaki ya qara cikasa ya dawo parlourn ya nufi qofa zai bude amma yajita a datse ta waje ya dafe kansa tare da furta “hasbunallahu wa ni'imalwakil" komawa yayi ya zauna dabar saman kujera ya dafe kansa da qarfi yace “waini waye nine? inane nan?? me yakawo ni nan?? Ina matana ina Aneesah na Ina Imran dina Ina gdajena Ina motocina ina asibitocina???"
Dallawa kansa mari yayi tare da bude idonsa waiko zaiga canji da abinda yake gani a idanunsa amma yana budewa yaga dai shidin ne dai aikuwa baisan sanda tashin hankali yasashi dora hannunsa aka ya kurma ihu ba tare da keta rigarsa biyu yayi jifa da ita yana qarewa jikinsa kallo.
Komai nasa gani yake kamar ba nashi ba lungu da saqo na jikinsa ya rinqa bida kallo duk ya tara gashi a kowanne guri na taruwar gashi a jikinsa qirjinsa kuwa kamar zaa kama a kitsa.
Hada kansa yayi da gwiwa kawai ya fashe da kuka yana fadin “innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahummah ajirnih fih musibati wa'akalifni khairin minha! Haukacewa nayi don Allah kuzo ku bani bayani meye ya sameni ne Ina nake yanzu Ina matana da dana tabbas My Anee ta haihu nasani ta haifamin da namiji me kama dani kuma inaji a jikina suna raye to amma Ina take me nayi mata ta barni a wannan yanayin a cikin wannan daren da tasan zan buqaceta fiye da kowanne dare kodan ta bani amsar tambayoyina Aneesah! Don Allah kada ki gujeni banida kowa saike banida komai saike daga ke sai danki kuka ragemin a duniya idan kika gujeni shima guduna zaiyi wayyohhhh Allah na nikam, tabbas ni mahaukaci ne gashi nan ma wai har kulleni akeyi"
Sai kuwa ya qara fashewa da kuka yana girgiza kansa yana karanto addu'o'i masu qarfi saboda nutsuwa yake buqata fiye da komai a rayuwarsa yanzu.
Miqewa yayi ya shiga dakin daya fito ya bude wata qofa yaga ashe bathroom ne ya shiga ya fara dube²nsa cikin saa kuwa ya samu sharving cream ya shafa a duk inda baya buqatar gashi ya gyara komai nasa yanda ya kamata yayi sharving qasumbarsa daidai da yanda yake buqata sumarsa da tayi wani lufluf a kansa ya kalla a madubi ita bata wani taru sosai ba amma duk da haka saida yasa clipper ya rageshi sannan yayi wanka ya fito ya qara gyara dakin ya zauna ya shafa mai ya sake miqewa ya tayar da salatul Lailih yanayi yana kuka yana neman gafarar ubangiji cikin abubuwan daya aikata a rayuwarsa tare da tawassali da sunayensa tsarkaka cikin qanqan dakai yana roqonsa ya bayyana masa matarsa da dansa cikin aminci ya tsaresu a duk inda suke...........
_Kuyi hqr da wannan zuwa dare muga abinda hali zaiyi_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 47*
_______________________________________________________________________________________
Numfashi suka sauke a tare Nana ta dago ta kalleta sosai tace “na tausayawa rayuwarki Anee ashe ba yanzu kika fara gamuwa da qangi a rayuwarki ba,
Yanzu wanne hukunci kika yanke kinga dai cigaba da zamanki a garin nan matsala ce babba tunda nasani har yanzu basu daina bibiyarki ba"
Share hawayenta tayi tace “bayan nan bansan inda zani ba dangin mahaifina kadai na sani kuma su sunfi kowa" qyamata nasani idan najema bazasu karbeni ba"
Kallonta Marka tayi tace “aikuwa sudin dai zakije duk lalacewar naka nakane Hajiya da wata wahalar gara wata tunda shidai Alh baisansu ba balle yaje ya nemeki acanne kawai zaki tsira kinga nima yar Damagaran ce neman kudi ya fito dani daga qasarmu kuma sai Allah ya hadani dake ko bazaki gane hanyaba zanyi miki jagora har gidan Margi daya ciki matansa tare mukayi wasan qasa da ita"
Da farko taso taqi yarda da wannan shawarar saboda tanada tsoro da gudun zuciya amma ganin sun dage yasa ta hqr tayi fatan alkhairi.
Tun daga wannan ranar suka fara shirye²n tafiyar sati daya suka qara Nana ta daukesu ta kaisu har Tasha suka hau motar Niger,
Kuka sosai sukayi na rabuwa ita da aminiyar qwarai Nana da Dr Fati saboda itama sun saba sosai sanyin halin Aneesah yasa takeda masoya a duk inda ta zauna.
________NIGER shigar dare sukayi saboda haka basu samu zuwa ko inaba suka wucce gidansu Marka yayanta da jikokinta suka yita shigowa sunayi musu sannu da zuwa itadai Aneesah bakinta ya mutu murus kallo da sha'awar yanda ake martaba dangi kawai takeyi qasan zuciyarta tana tuhumar kanta ita meyesa ta kasa samun wannan gatan a duniya.
Tuwon Alkama aka kawo musu miyar lalo Anee nason abincin taci sosai duk da kasancewar har yanzu bata iyacin abinci da yawa saboda aikinta bai gama warkewa ba saar ma da akaci batada qan jiki,
Madarar shanu Marka tasa aka tatso mata ta tafasa mata ita tasa Mata gishiri ta kawo mata Tasha sosai sannan aka dafa Mata ruwan dumi Marka dakanta takeyi mata wanka saboda haihuwar fari dole saida kulawa idan ba hakaba saita lalace.
Bacci tayi me dadi a qasarta ta gado jinta takeyi kamar ba itaba duk da kafin ta samu baccin ya dauketa tasha kukan tunawa da Baffinta.
Da asuba sukayi sallah aka sake kwashe mata ruwa Marka tayi mata wanka Zuwaira matar qaninta tayiwa Imran ta mulkeshi da man shanu wai maganin baki.
Saida rana ta daga suka gama shirinsu tsaf suka fita suna tafe tanata kalle²nta Marka na rungume da Imran sun danyi tafiya sannan suka isa gidan su Baffinta ta zubawa gdan ido tana tunano abubuwa da yawa zuciyarta na bugawa da qarfi jitakeyi kamar ta juya hakanne yasata turjewa ta tsaya jikinta yana tsuma hawaye ya fara fita a idonta.
Marka ta matso tace “subhanallahi me kuma yayi zafi Hajiya lamarin rayuwa fa sai ana mantawa da abubuwa..."
Shiru tayi lkcn da taga Baffa Danladi ya nufosu da saurinsa yana zuwa yaja yayi turus ya daga hannunsa jikinsa na rawa yace “Nim...Nimrah" durqushewa tayi ta rushe da kuka ta qanqame Imran tana girgiza masa kai abin mamaki shima sai taga ya fara zubar da hawaye yana matsota a hankali har ya iso gabanta ya sanya hannunsa biyu ya dagota ya kalleta sosai ya rungumeta qamqam daga ita har Imran yana kuka me ciwo yace.
“Meyasa da mahaifinki ya mutu baki waiwayo kin dawo garemu ba meyasa kika shiga duniya Nimrah meyasa kika watsar da halin mahaifinki meyasa kikayi fushi damu kika gujemu bayan kinsani duk duniya bakida kamarmu munyi kukan rashinki munyi nadama marar amfani lkcn da mutuwar mahaifinki ta ishemu lkcn mukayi fargar jaji muka bazama nemanki lungu da saqo bamu sameki ba munyi tunanin kema kin mutu kullum cikin kuka muke da tunanin me zamu fadawa ubangiji a matsayin hujjarmu ta watsi da bayan dan'uwanmu"
Kuka sukeyi sosai itama Marka tana tayasu ya janye a hankali ya sanya hannunsa ya karbi Imran ya kama hannunta suka shiga gdan da sauri yana qwalawa matan gdan kira dukkansu suka fito harda Baffa Margi da yake garkar raquma yana tatsar nono ya saki qwaryar da sauri ya kwaso a guje ya nufosu ta rintse idonta da qarfi saboda tun tana qarama Allah ya jarabceta da mugun tsoron Baffa Margi tunaninta marinta zaiyi amma sai taji sabanin haka ya dagata cak kamar wata jaririya ya dagata sama yana fadin “Alhmdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!! Allah na gde maka daka amsamin addu'a ta kafin na mutu ka dawomin da yar dan'uwana"
Sauketa yayi ya rungumeta yana sharar qwallah yana shafa jikinta yana fadin babu abindai daya sameki ko Albarka"
Kada kanta tayi cikin kuka ganin abin takeyi kamar a mafarki, kafin ta gama wannan tunanin taji Baffa Margi ya kamata ya nufi cikin gdan ya damqata hannun Jummai uwargidansa yace “ki kula da ita bari naje na tatso Mata nonon shanuwa"
Ficewa yayi da sauri shima Baffa Danladi yabisa Jummai ta kamata suka shiga ciki ta zaunar da ita a saman kujerar dake dakin guda daya tanata yimata sannu.
Imran ne ya tashi a bacci baba Marka ta miqo matashi tace “kibashi nono acici yau yamayi qoqari tunda akayi masa wanka bai tashiba sai yanzu.
Karbarshi tayi ta fara basa ya cafka yanasha tana kallonsa shima yana kallonta yana wasa da habarta tayi murmushi duk wata damuwa da take ciki idan ta kalleshi sai taji ta kau takan godewa Allah daya azurtata da samunsa qasan zuciyarta kuma danqare yake da tunanin mahaifinsa a ranta tanason cireshi a zuciyarta saboda tayiwa kanta alqawarin ta gama aurensa har abada zata barsa da Nabilansa zata rungumi qaddararta zata rungumi danta da batada tamkarsa a duniya.
Basu jima sosai ba suka dawo abin sha'awa da mamaki Baffa Margi da kansa ya dama Mata fura ya zauna ya rinqa bata tanasha tana kallonsa tana kuka Baffinta yana dawo arai ji takeyi dama yana raye yaga wannan ranar daya dade yana roqa mata Allah zuwanta.
Shima Baffa Margi hawayen yake sharewa saida yaga ta qoshi sannan ya zare Imran a jikinta ya cillashi sama ya kuwa canyare da kuka yayi saurin cafeshi mutanen dake gurin suka kwashe da dariya sukace.
“Wannan Molai ne tsoro gareshi bazai iya kiwo a sahara ba" murmushi tayi ta sunkuyar dakai kowa ya nutsu Baffa Margi ya fara magana da bata hqr akan abubuwan da suka faru a baya sannan ya fada Mata irin wahalar da sukasha ta nemanta tsakanin Nigeria Cameroon da Chadi amma Basu dace ba har suka saduda suka hqr kwatsam shekara daya baya saiga wata zuga daga masarautar Chadians tazo nemanta ruwa a jallo harda sarkin kansa sun tashi hankalinsu sosai akan dole saisun nemota wai ita jikarsa ce shi sarkin shine baban Habee mahaifiyarta.
Daqyar suka samu suka qyalesu akan zasuci gaba da nemanta amma duk da haka duk bayan wasu watanni sai sarkin yazo da wani jikansa me kama da ita yaji ko an samu wani haske akanta.
Numfashi yaja yaci gaba da cewa “kwanaki ashirin da uku kenan da zuwan Mai martaba Mansoor nemanki nanda kwanaki bakwai muke sanya ran zai dawo zuwansa na qarshe na roqeshi alfarmar gadon mahaifinki da muka cinye a baya muka hanashi kukayita rayuwa cikin qangin talauci har shima ya cimma sa'i ya zama mallakinki zamu raba mu bashi kasonki daqyar ya yarda aka raba muka bashi raquma sha biyu shanu goma da awaki da tumaki guda talatin shikuma ya ware mana namu da zamu gada daga mahaifinki amma bamu karbaba saboda yanzu kinfimu buqata fatanmu mudai kada kici gaba da qullatarmu da yayanmu aranki wlh sharrin jahilci ne kuma alhmdllh yanzu komai ya wucce"
Hawayen idonta ta goge tace “wlh dama ni ban qullaceku ba nima kuyi hqr da wahalar Dana sanyaku Baffina ne lkcn da ransa yake shirin fita ya damqani a hannun wani dan Nigeria shine ya tafi dani can nan ta kwashe komai ta fada musu tun daga aurenta har zuwa yanzu amma bata fada musu cewa mijinta yana qungiyar asiri ba kawai tace ya koreta ne da tsohon cikin Imran yace tabar masa gdansa.
Ita a ganinta hakan yafi sauqi da ta kwancewa Ishaq zani a kasuwa kuma dansa jininsa Imran yana kallonta zataji kunyar ranar da wani nata zai gorantawa danta daya tilo cewa ubansa dan caultizing ne.
Kunjifa mar'atussaliha macen da aljanna take kuka saboda muradin zuwanta cikinta kullum ba irin matan zamanin ba da kullum burinsu tona asirin mazajensu a gurin qawaye ne yan'uwane aa a group ne ko kuwa a gurin yayane turrr.
Bayan ta gama basu labarin komai ta kallesu idonta na zubar da hawaye tace “alfarma daya tak ta rage kuyimin a rayuwata Baffa inaji a jikina Abu Imran zaizo nemana qasar nan saboda Baffina ya bashi wasu takardu da bansan na menene ba don Allah koda zaizo kada ku bashini kuce masa banzo ba wlh rabani da dana zaiyi"
Batare da ji ko tunanin komai ba suka amsa mata, taji dadi aranta tasan ta gama da wannan matsalar yanzu zata fara rayuwa me dadi da gudan jininta, in taqaice muku dai qememe subarta ta koma gidan Marka qi sukayi suka rinqa nuna Mata gata gatan data kasa samu a baya sai gashi yanzu da batayi zatoba ta samu a gurin dangin ubanta sannan ga wani sanyin da yake ratsa zuciyarta da akace dangin mahaifiyarta ma sunata nemanta itama ta zama yar gata.
Takan tashi cikin dare tayi nafila ta godewa Allah daya nuna Mata wannan lkc da yafi kowanne dadi a rayuwarta tare da addu'ar Allah ya qara nesantata da kaudin Ishaq a rayuwarta data danta tare da roqon Allah ya cire matashi a mind dinta...........
_Allah sarki Aneesah Ina tayaki murnar samun danginki, Da samun kulawarsu._
_Su Ishaq koya ake ciki ko ansamu file a asibitin mahaukata?_
_Shin wai Ina labarin Hajiya Nabila money monger inji surukar wata?_
_Nidai bazance komai ba♀️_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 45*
_______________________________________________________________________________________
Kwanakin Hamma Nawaf goma sha biyar da rasuwa wata ranar juma'a munje masallacin juma'a nida Hamma Jabir mun dawo muka tarar da qofar gdanmu a cike da mutane.
Sabon salon tashin hankali sarai na tsorata da taron maza a qofar gda tundaga mutuwar Hamma Nawaf aikuwa na wafce a hannun Hamma Jabir na kutsa cikin gdan a mugun guje turus naja natsaya Ina kallon mutanen dake gdan da fuskar rashin fahimta.
Kamar amon aradu haka najiyo muryar Hamma Jabir yana kuka yana ihu ana rirriqeshi yana fadin “qaryane Dadanmu bai mutu ba yanzu fah suka rabu dashi a kasuwa"
Nidai Suma nayi mutuwar nayi nima bansani ba sai bayan wani dan dogon lkc na farfado naganni kwance a cinyar to Inna Maigado tanata shafa kaina na bude idona na kalleta idonta yanata zubar da hawaye ta shafa fuskata na sauke numfashi nace “Inna Ina Dadanmu da Baffinmu?"
Wani kukane mai gunji ya qwace mata tana girgizamin kanta tace “kada kema ki zama yayanki Nimrah haka Allah ya tsara mana kune zaku rarrasheni na rasa dana na rasa mijina saura ke da yayanki don Allah kuyi hqr haka Allah shirya mana komai nasa akan bayinsa daidaine" da wadannan kalaman ta rinqa kwantarmin da hankali abinka da quruciya tuni na manta da komai naci gaba da harkokina.
Ashe rikici na gaba,
Komai ya wucce Baffina shine yake kula da komai shida Hamma Jabir rayuwarmu ta dauko dadi nan shekaruna 12 komai nawa na siffar girma ya fara bayyana banida wayo ni dama tunda na taso barni dai da iya zaro zance wannan dalilin yasa ban fara fahimtar bambamcin dake tsakanina da Hamma Jabir ba idan naso tsiyata sai nace a gurinsa zan kwana.
Da farko abin baya damunsa amma daga baya sai na fahimci baya iya bacci nima kuma dake banada nauyin bacci haka zanta kallonsa yakai ya kawo yazo ya haskani yajamin bargo ya rufeni idan abin yayi masa yawa sai naga kawai ya hade kansa da gwiwarsa yana kuka.
Wata rana cikin dare ya tasheni ya kamoni ya hadani da jikinsa tsoro ya kamani najin yanda yake fusgo numfashi daqyar na fara qoqarin janyewa to shima baija dani ba ya sakeni ya kwanta ruf da ciki nidai naga yana dan motsawa kafin daga bisani naga jikinsa ya dauki rawa can naji yaja numfashi da qarfi sai kuma naga jikinsa ya saki.
Matsawa nayi da sauri na fada jikinsa nasa kuka nace “don Allah kada ka mutu Hamma Jabir idan ka mutu kaima shikenan nida Inna Maigado mun zama bamuda kowa"
Ajiyar zuciya yayi ya dagani a jikinsa ya kwantar dani a gefen katifarsa yace “kinaso naci gaba da rayuwa?" Daga masa kai nayi da sauri ya sumbaci kuncina yace inajin tsoron wani abu na saba dake Nimrah kuma kusancinmu kullum qara yawa yake inajin tsoron nayi miki fyade"
Dake saunace ni ita kanta kalmar fyaden bansan me take nufi ba sai kuwa nayi dariya nace “inaso kayimin Hamma kaga dama yanzu Baffina bayanan shine yake hanamu kwana daki dai"
Murmushi yayi na jajantawa shirmena da wautata yace “banason shirme kinga dai yanzu mun saba munason kwana daki daya kullum to idan baffi ya dawo zan sameshi nace ayi mana aure ke kuma da safe kice da Inna kinaso ayi mana aure kinga muma saimu samu yara irin na Mudansir abokina ko?"
Dariya nayi na qanqameshi nace “kuma wlh sunan Dadanmu zamusa masa ko?" Dariya shima yayi wannan rana bamuyi bacciba na tashi na kama gwada masa irin rawar da zanyi ranar da nazama amarya shidai kallona kawai yakeyi.
Aikuwa yanda yacemin haka akayi gari na wayewa naje na samu Inna Maigado muna zaune dani dashi muna karyawa nakuwa kama kuka harda dora hannu akaina nandanan suka gigice Inna Maigado ta fara tambayata menene matsalata na kalli Hamma Jabir ya qiftamin ido nace.
“Ni ni aradun Allah nima aure nakeso Naja matar Mudansir tace da dadi kuma shima Hamma Jabir yace da dadi ko" qasa yayi da kansa cikin tsananin kunya itama Inna kunyace ta lullubeta ta miqe tabar mana gurin na tashi zan bita ya cafkoni na fada jikinsa ya hade bakina da nasa ya tsotsa sosai ya sakeni nayi luf a jikinsa ya sauke wani nishi da bansan na meyene ba yace “bakida hankali keko haka nace kice mata?"
Turo baki nayi nace “toni Ina ruwana kuma wlh idan basuyi mana aure ba babu ruwanmu dasu"
Ashe Inna Maigado tana sane da iya shegen da mukayi Mata tun daga ranar ta hanamu kwana daki daya a cewarta wai idan ta sake abin kunya zamuja mata,
Satin Baffina uku ya dawo tun ranar daya dawo Hamma Jabir ya sameshi da mgnr aurenmu baija ba ya amince dashi da Jabir din suka shirya suka tafi Niamy da nufin sanar da dangin su Inna Maigado da marigayi Mal Labaran mgnr aurenmu.
Tabdi wannan rana Baffina yayi danasanin taka qafarsa a Niamy saboda cin mutuncin da Jibril yayan Mal Labaran yayi masa akaina ya gigita duniyarsa data masoyin quruciyata Jabir kusan haukacewa Jabir yayi da wan babansa yace masa bazai aureni ba waini mayya ce nice na cinye kurwar Nawaf nice na cinye ta mahaifinsu qememe yaqi yarda yace shi koma ya nake yana sona amma qiri da muzu Mal Jibril yaqi auramin masoyina yama hanashi dawowa inda nake qarshe Baffina saishi kadai ya dawo Filinge ranar naga tashin hankali Baffina kuka innanmu kuka nikam tashin hankali yasa na zama kamar wata robbot bana iya tuna komai sai abinda aka fadamin naketa nanatawa.
Kwana daya biyu uku har sati biyu sannan Hamma Jabir yazo shine da wata budurwa tafini shekaru sosai sai Mal Jibril lkcn na debo ruwa na dawo yana ganina ya balle murfin motar ya fito ya qwalamin Kira na saki bokitin da sauri na juyo Ina ganinsa na na nufesa a guje ya budan hannunsa na shige jikinsa ya rungumeni sosai ya matseni yanata sunsunar jikina yana hawaye ya dagani cak ya nufi bayan gdanmu dani Mal Jibril da yarsa Laura suna tsaye suna kallon ikon Allah bai ajeni ba Saida yakaini wani guri da muke zama manu hira ya zaunar dani ya durqushe a gabana ya fashe da kuka me ciwo nima na zame daga gurin na dora kaina a qirjinsa nasa kuka me gunji nace “meyasa kowa yake guduna Hamma Jabir wlh tallahi billahillazi La'ilaha illahuwa niba mayya bace bansan ya ake maitaba Hamma Jabir ka yarda dani ya zanyi idan na rasaka kai nakeso dakai na saba kaine farin cikina...."
Qarar da naji ita tasani zabura na miqe jikina yana rawa nayi baya Hamma Jabir ya riqoni ashe Mal Jibril ne ya daukeshi da mari ya nunashi da yatsa yace “tabbas ka haifu cikin Labaran kanunamin yau banine na haifeka ba shima haka yayi mana akan uwarka Maigado kayi mugun gado Jabiru ubanka yayi nasara akanmu amma kai baka isaba dole kayimin biyayya kamar yanda ubanka ya umarceka dolene ka amre yar uwarka Laura idan ba hakaba kuma na janye tallafi akanka da makirar uwarka da take biye maka"
Tsuma jikinsa yakeyi ya durqushe cikin qunan zuciya yace “na yarda zan amri Laura amma nima kayimin adalci kabarni na amri Nimrah itace nakeso da sonta aka halicci ruhina Baffa tun bansan kainaba zuciyata ta horu da soyayyar Nimrah wlh idan ka rabani da ita kamar ka kasheni ne...."
Daka masa tsawa yayi yace “wlh baka isaba" Laura ce ta matso ta janyeni daga jikinsa ta rungumeni tana kuka tace “Baffa na sallamawa yarinyar nan Hamma Jabir ka tausayawa maraicinta Baffa wanda yaji qan da wani shima zaaji qan nasa daga Nimrah har Hamma Jabir ababen tausai ne kabarshi ya amri farin cikinsa ni naje daga baya wlh nasani ni shaidace tun tasowarmu Hamma Jabir yakeson Nimra...."
Wani mugun duka yakai Mata a bakida yayi sanadin fashewar bakinta ya janyeni da qarfi ya watsar dani a gefe Hamma Jabir yayi saurin riqeni yaci gaba da cewa “ashe kema shamyayyiyar ce bansani ba Laura to wlh duk kanku kunyi kadan muddin ina raye wannan tsinannar yar batayin farin ciki a rayuwarta"
Figarsu yayi ya watsasu a mota nikuma na zube a gurin har motassu ta miqa hanya yana miqomin hanu yana kuka nima inayi ban ankara da cewa ashe har Inna ya dauke suka tafi ba sai bayan sati guda ashe jinya nayi bata wasaba harda su qarin ruwa.
Saida Baffina ya tsayamin akan addu'a sannu a hankali damuwata ta fara sauqi na dangana tare da ciwa kaina alwashin ko Hamma Jabir ya dawo da nufin amre na na haqura dashi har abada saboda cin mutuncin da Baffina ya fadamin Mal Jibril yayi masa.
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 48*
_______________________________________________________________________________________
Kwananta hudu a garin Damagaran tana ganin gata gurin dangin mahaifinta mazansu da matansu Gwaggo Zabura ce tace lallai saidai ta koma gdanta da zama dake mijinta me haline.
Bataso komawar ba amma haka tabita Niamy ta fara rayuwarta me dadi,
Wanne tudu wanne gangare Jabir ya biyo kwatsam ranar data cika kwanaki shidda a gidan Gwaggo Zabura sai gashi ya shigo gdan da sallamarsa ashe shi dan gdane.
Mamakine yasata sakin baki ya qara zama Dan gayu na sosan sosai yayi kyau abinka da kyakkyawan dama, ya tsaya shima yana kallonta da tsananin mamakin ganinta da jariri a hannunta ga mamakinta kawai sai taga ya juya da sauri ya fice har yanacin tuntube.
Mamaki yasata kallon Gwaggo Zabura ita kuma tayi murmushi tace “kishi ohhh nikam yaron nan bansan Ina zashi da wannan baqin kishi nashi ba kusan kullum suka shigo da Mammadi bashi da zance sai naki tunda yasan ni qanwar Baffinki ce kullum sai yazo ya kwashi gaisuwa a gurina ya rinqa tambayata zan bashi ke idan kin dawo,
Ranar da ya nace masa aa kuka yasani a gaba yanayimin yana cewa.
“Wlh idan ya rasaki anan gaba mutuwa zaiyi"
Murmushi tayi tace “Allah sarki Hamma Jabir haka qaddara ta zaba mana" daga haka bata kuma cewa komai ba ta koma ta kwanta har ta fara bacci taji mammandi yana tashinta.
Bude idonta tayi tace “Allah zanci qaniyarka mammandi waini ba yayarka bace ne?" Dariya yayi yace “qaunata ta hudu am ba wannan ta kawoni ba Hammanki keson ganinki Imran yana hannunsa"
Saida gabanta ya fadi tace “amma dai mammandi kasan nida mijina ko?"
Tsuke fuska yayi yace “kuma shidin ya cancanci haka shima ai yasan kinada amre kawai yanaso ku gaisa ne" miqewa tayi da dauka mayafinta ta yafa ta fita ta nufi harabar gdan ta hangeshi zaune saman motarsa yanata yiwa Imran wasa yaron dan kwanaki 43 amma wayonsa kamar dan wata uku yanata bangale masa baki ta tsaya nesa dasu tanata kallonsu a ranta tanajin dama Ishaq dintane yakewa dansu wasa haka cikin nishadi.
Dagowa yayi yaga yanda ta kafesa da ido yaja numfashi yanajin zuciyarsa na neman karyewa ya miqe a hankali ya matsa gabanta ya kamo hannunta ya jata zuwa jikin motar yana kallonta zuciyarsa na bugawa da qarfi yace “qaunata meyesa kika manta dani a rayuwarki tsayin shekaru naqi son kowacce mace ina jiranki amma saiki dawomin da labari mafi muni a gurina"
Goge idonsa yayi yace “koda yake bayin kanki bane haka qaddara ta zaba mana amma ko yaya idan kikayi abinda zai nunamin baki manta daniba zanji dadi cikin shekaru hudu bantaba fasa tunaninki ba bantaba fasa mafarkinki ba kullum addu'a ta Allah ya dawomin dake muyi amre mu haihi yara musa musu sunan iyayenmu don Allah kada ki watsamin qasa a ijiya kinji"
Share hawayenta tayi tayi qasa da kanta cikin tunanin kalmar da zata fadi masa tace “kayi hqr Hamma Jabir ko yanzun ma da auren uban dana akaina ka daina wannan mgnr muyi zumuncinmu kamar baya Hamma har abada bazan manta dakai ba waima ina Laura matarka?"
Hadiye yawun bakinsa yayi yace “ta rasu shekara biyu kenan tazo aihuwan yaronta dukka ita dashi basu kaiba"
Ta jajanta masa sosai yace lallai saita shiga mota sun shiga cikin gari to da farko taso taqi amma da taga ya bace ransa sai kawar ta saduda ta shiga suka tafi.
Ranar sunsha yawo a gari sune har Filinge yakaisu sukayi addu'a wa kabarin iyayensu tayi kuka sosai daqyar ya rarrasheta suka dawo Niamy shigar dare sosai suna zuwa suka tarar da gdan Gwaggo Zabura cike da mutane gabanta yabada wani rass.
Shine ya dauko musu kayan ciye²n daya lodo musu suka shiga gdan tana kallon mutane suma suna kallonta mammandi ne ya taso shida wani matashi suka nufosu taja ta tsaya domin bazata manta fuskar ba malaminta ne na secondary School Máhyér Habibullah ta wani saki murmushi shima ya fadada fara'arsa suka qarasa wa juna da sauri yayi saurin rungumeta yana sauke ajiyar zuciya yace.
“Zuciyata ta jima tana fadamin akwai dangantaka me qarfi tsakanina dake amma na kasa gano ta Ina muka hadu har mukayi kama ta jini haka"
Janyewa tayi a hankali tace “Mal Ina takarduna?" Murmushi yayi ya shafa kansa yace “har yanzu kinanan da halinki Mai martaba yace tare zamu tafi kinga idan mukaje Chadi takardunki sai kigansu dukka sunyi kyau sosai"
Tana shirin yin magana taji an ranqwasheta aka ta juya da sauri taga wanni kamilin dattijo yayi dariya yace “ja'ira yar nema kin wahalar dani zuciyata har kumbura tayi a nemanki"
Kamota yayi ya rungumeta yana sunsunarta yana ajiyar zuciya yana hamdala a fili yace “ina godewa Allah daya bayyanamin ke Nimratuh Allah ya jiqan mahaifanki ya gafarta musu ki tayani neman yafiyar mahaifiyarki na cutar da ita ita da gyatumatar na rabasu lkcn da suke tsananin buqatar juna Allah yasani na jahilci kaina na manta cewa komai qaddara ne nayiwa yata tambarin maita a duniya wanda yabita yabi bayanta ki yafe mana Aneesah wlh jahiltar rayuwar duniya yasa komai ya faru na kasa bacci saboda ke nayi kuka saboda ke nashayin mafarki da Habee tana kuka tana Kiran sunana tana fadamin naji qanki na taimakeki na janyoki jikina"
Kuka dattijon yakeyi sosai yana shafa kanta itama tanajan zuciya Habib ya janyeta yace “tsoho idan hawayenka ya qare wlh babu ruwana"
Dariya sukayi dukkansu yajata suka zauna a gurin da aka shimfida qatuwar darduma Aneesah jinta take kamar a Aljannah jinta take kamar gata ga Baffinta da Innarta wai yau itace tsakanin danginta na uwa da uba ga yayyan babarta su uku dukka maza ga Habibullah da yake matsayin malaminta kuma yayanta dan wan mahaifiyarta wannan dadi yafi kowanne dadi dadi a duniya.
Baffa Margi ne ya zayyanewa Mai martaba Mansoor komai aikuwa abinka da manya zuciyarsa tayi mugun harzuqa ya hadiya iya hadiya saboda tsabar bacin rai daqyar ya yarda suka kwana a Niamy shikam dai Jabir ransa baiso ba hakanan Mai martaba ya dauke jikarsa sukabar Niger da Baffa Margi suka tafi da Baffa Danladi harda Jabir din saboda jirgin masarautar ne sukazo dashi har sukaje kallon kallo akeyi tsakanin Jabir da Habib kowa yana tunanin meye nufin daya akan Masoyiyarsa shidai Habibullah yaci alwashin wannan karon bazaiyi sakacin da yayi a baya ya rasa yar uwarsa kuma abar qaunarsa ba.
Shima Jabir abinda ke ransa kenan yayiwa kansa da zuciyarsa alqawarin duk inda zaaje zaazo shine zai mallaketa a wannan lkcn.
Kuji wawaye arewawan kawai duk sun manta da cewa itadin matar wani ce sai hasashen banza sukeyi hmmm maji dai magani dama ance mace allurar ruwa ce me rabo ka dauka.
Suna sauka a gdan sarautar suka fito daga cikin helicopter din nandanan Aneesah ta zama sabuwar yar qauye a masarautar Chadians ta rinqa kallon abubuwa tanajin wani shauqi da mamakin wannan duniya da aka tara a cikin wannan alqaryar duniya tana tawassali ga ubangijinta.
Jitayi an rungumeta ta baya wasu hawaye masu dumi sun zuba a wuyanta cikin shassheqar kuka tace “Habibatullah ta tafi Habibatullah ta dawo Allah na gode maka daka bayyana min wannan yarinya tun qasa bata rufe idona ba Jijji zo ga yar yayarki Habiba"
Wadda aka kira da Jijji ta nufosu da gudu ta rungume Aneesah suna kuka dukkansu Jijji tace “na taso ni kadai a gurin mahaifiyata an bani lbrn inada Yaya Habee kullum burina ganinta ashe ta tafi godiyar dana yiwa Allah da bata bar duniya ba saida tabar manake Nimrah na dade da labarinki tun kina laccoul Bibbi Habib yake bani lbrnki naji Ina qaunarki duk sanda zai koma saina bashi saqon gaisuwa da alawa yakai miki Ina burin Allah yasa Bibbi yace yanasonki zai aureki nima na samu qawa kawai sai yazo mani da lbrn mutuwar mahaifinki da batanki tun daga lkcn na hadu da matsalar ciwon zuciya har yanzu banyi lfy ba saboda ni da ruhi nakesonki ashe kedin jinin jikina ce"
Bayan komai ya lafa anci abinci anyi addu'a komai ya fara tafiya yanda ya kamata kayy wannan rana Nimrah taga gata saboda bidi'a harda wani wanka wai wankan shiga gdan sarauta da zallar madarar shanu akayi matashi sannan aka wanketa da ruwan zamzam still aka qara kawo turaren hurul ain aka qara wanketa dashi.
Ranar tasha ruwan turare kamar wata amarya ita har tsoro ma ta rinqaji danta kuwa duk qulafucinta dashi ranar bata sanyashi a idonta ba sai dare sannan Habibullah ya kawo matashi tana kwance saman gadon taji ya kwanto jikinta yayi kissing dinta yace “yau zanyi kwanan farin cikin da bantabayi ba a rayuwata kwana daya ya ragemin Wanda zanyi gani gaki matsayin matata ta sunnah Nimrah na kasa aure saboda ke don Allah kice da wannan lusarin mijin naki ya sakeki kawai a damra mamu amre muyi rayuwarmu tare tunda shi dama baisan darajar......"
Daga masa hannu tayi da sauri cikin qunar zuciya tace “ya isa haka máhyér Habib banason kana aibantamin uban dana don Allah kuma banason irin wannan wasan da kalaman aure dukka sunansa aure ka bari kaje ka jira idan lkcn da qaddarar aurena dashi zata yanke yazo saika fadi duk abinda zaka fada amma har yanzu da saurin jido gurin tururuwa"............
_Dandan dandandan wannan shine sa toka sa katsi mazadai a gabanka Ishaq wlh idan ka sake tsakanin Hamma Jabir da Máhyér Habibullah wani zaiyi wufff da matarka nikam babu ruwana_
_To wai shimma idan muka ajiye Ishaq a gefe tsakannin Jabir da Habib waye yafi cancantar mallakar Aneesah ne?_
_A kafta mata_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 46*
_______________________________________________________________________________________
Haka rayuwar taci gaba da tafiya yanda akeso ba haka ake samu ba ta qarfin tsiya an rabani da Hamma Jabir inaji ina gani na hqr dashi duk da kasancewar lkc zuwa lkc idan ya samu dama yakanje makarantarmu yasa a kirani yayita rarrashina nikam na hau dokin zuciya ko kallo bashi isata qarshema na kalleshi nace “Hamma"
Ya kalleni da sauri na sunkuyar da kaina nace “bazan taba guduwa nabar Baffina ba sai bayan tashinku nafahimci ashe ni ba kowa bace kuma banida gatan kowa saina Baffina Hamma Jabir ka share kawai ka hqr ka amri Laura itama batada wata matsala qila dama Allah ya rigada ya rubuta a allon qudura cewa Aneesah Yusufu ba matar Hamma Jabir bace.
Nasani ban isa shallekewa qaddarata ba Hamma Jabir na yarda na aminta banida rabon farin ciki a duniyata"
Durqushewa nayi na kama qafarsa Ina kuka mecin rai shima yanayi cikin rawar murya nace “Ham...Hamma kayi hqr ka cireni aranka wlh na tsani zuri'ar ku saboda sun gwadamin qiyayya ta zahiri nida Baffina insha Allahu kana raye Ina raye Baffa Jibril yana raye zakuga mijina kaikam ban qullaceka ba inasonka har abada...."
Daga wannan kalmar ban qara cewa dashi komai ba na miqe na nufi hanyar da zata fitar Dani daga makaranta ashe Baffina ya dade yana kallonmu Ina tsallakawa na ganshi a tsaye ya riqo hannuna shima yana matsar qwalla munka tafi Ina waiwayen Hamma Jabir har mukayi nisa Ina saman keke shi kuma yana turawa.
Maimakon naga ya nufi gdan da Hamma Jabir yabar mamu sai naga yan yanki wata shara yanata tafiya.
Munyi tafiya sosai naga ya tsaya a wata ruga ta fullani ya shiga ya siyo nono da hura ya dawo ya yanki wani jeji nan ma munyi tahiya sosai muka tsaya jikin wata yar bukka ya saukeni ya daukeni cak ya shigar dani ciki ya kalleni yayi murmushi yace.
“Kiyi hqr Nimrah watarana sai labari me labarin ma baza aganshi ba" daga hakw baicemin komai ba ya dauki fura ya damamin ya bani nasha sosai ya hadamin wani koran magani da tun tasowata naga yana banishi nidai har yanzu na kasa gane namene Amma nasan da danyen madarar shanu ko nonon raquma sabon tatsa akeshansa sai wani da yake hadamin da Zuma yabani na lasa sau uku kullum.
Sai wani rubutu da yake yimin kullum tun Ina jaririya har kawo ajalinsa Ina ganin yanayinsa a allon qarfe ya barfada masa wani magani me daci sannan ya barbada gishiri ya gasa shi sannan ya wanke da ruwan zamzam yabani nasha yakancemin kada naja numfashi haka zan shanyeshi Ina kuka saboda dandanonsa babu dadi ga gishiri ga daci.
Rayuwa mukeyi me dadi da Baffina ranar da bamu da makaranta ya daukeni mu shiga jeji yayo farautarsa mu dawo.
Watarana muna hanyarmu ta dawowa daga daji bayan Baffina ya daukoni daga makaranta muna hirarmu cikin jin dadi kawai sai muka hango wani mutum ya shuno mana wani mahaukacin raqumi na zabura zan gudu saboda na taba ganin yanda amale yayiwa wani makaho a wani jeji suna tafiya da dan jagoransa kawai amalen yayo kansu sai dattijon makahon yace da dannasa ya gudu dan yana guduwa amalen ya cafi tsohon taka ya cire kansa ya taune yayi jifa da gangar jikin.
Wannan dalilin yasa na rungume Baffina ina kuka ina cewa “mu gudu Baffina kada ya kashemin kai"
Amma ko gezau Baffina baiyi ba saima murmushi da yakeyi amalen nan yana dara yana ihu yana aman wuta haka ya nufomu"
Murmushi tayi ta shafa kan Imran daya kafeta da ido tace “kunsan wani buwaya da hikima ta ubangiji wannan mahaukacin raqumi yana isowa gabanmu kawar sai yaja da baya da sauri yayi gurfane ya durqushe tare daga kansa sama sai kuma ya kwantar da kansa sosai a qasa ya lumshe idonsa"
Ajiyan numfashi tayi tace “kunsan me hakan yake nufi?" Sauri kada mata kai su Nana da Dr Fati sukayi baba Marka tayi ajiyar zuciya tace “hakan yana nufin neman tuba da ban hqr da kuma neman izinin komawa wa wanda ya aikoshi"
Lumshe idonta tayi tace “To hakace ta faru damu amma Baffina dake zuciyarsa akwai tsarki yana da babbar zuciya saiya sunkuya ya shafa kansa alamar ban hqr da hanashi abinda ya qudurta, ya kama hannuna muka tsallake wannan amalen muka nufi gurin mutumin daya turoshi shima ya saki baki yana kallon qudurar lillahi jallah wa azzah.
Muna isa sai mukaga Baffa Margi ne mamaki ya cikani shikam baffina baiyi mamaki ba yayi masa sallama ya miqa masa hannu babu kunya ya miqa masa shima Baffina yace.
“Kayi hqr Hamma wannan taqaddama ta kusan qarewa nasani ko kayi nufin kasheni ko kada kayi bazan qara shekarun da nayi a baya ba ganin damarku ne idan bayan bana raye ku riqe yarku domin duk duniya batada wadanda suka fiku Hamma bani zakuyiwa ba zumuncin Allah zakuyiwa Allah ya sani naso muyi zumunci me tsafta daku amma kunqi bani hadin kai zan mutu da wannan baqin cikin nikam tun kafin wa'adi ya saukar mini na yafe muku kuma Ina ku yafemin"
Sake miqa masa hannu yayi yana murmushinsa na rahama da yake farantamin rai a koda yaushe ya kamo hannuna muka wucce yana waiwayen yayansa yana daga masa hannu"
Shiru tayi tana kuka me tsuma zuciya tana girgiza kai tace “tabbas nasani a Aljannah mahaifina yana sahun farko tunda nake bantaba ganin mutum mai saka sharri da alkhairi kamar mahaifina ba bantaba ganin mutum me sanyin hali hqr da kawaicinsa ba bantaba ganin mutum me ibadarsa ba Baffina kwana yake yana sallah yana kuka yana roqon ubangiji rahama yana roqamin rayuwa me albarka a duniyata.
A wannan qangin zuciya haka mukaci gaba da gurgurawa har mukayi candy ranar Baffina yayi murna sosai nima naji dadi da ganin farin cikin mahaifina haka mukayita hotuna da malamanmu da sauran dalubai acikin malaman mu akwai wani da muke kira Màhyé Habibullah malamin yakance qaunata a cikin jininsa take sannan muna tsananin kama dashi musamman idan mukayi dariya dimples dina ya lotsa nasa ya lotsa zaku rantse da Allah uwa daya uba daya ta kawomu duniya amma shi Fulɓén Chadi ne nikuma buzuwar Niger ce wannan shine kawai ya bambamtamu a ranar munyi hotuna dashi yace zaije ya nunawa kakansa Moddibo Mansur kasancewarsa jikan gidan sarautar Chadians ne"
Daga hannunta tayi ta kama wani farin zaren alawayyo da akayi masa kwalliya da dutsin jauhar tace.
Kullum idan Màhyér Habibullah yasa aka kira masani baya damuwa da kallona saidai yayita kallon wannan abin na hanuna nasha tambayarsa ko meye yasa yake kallon wagga abu da ah hanuna sai yacemin yanayiwa abin kallon sanine nidai bana bawa abubuwa irin wadannan muhimmaci,
Bayan mun tashi a taronmu Màhyér Habibu ya kira baffina ya fada masa cewa ya samamin admission a wata center of computer science sosai Baffina yayi farin ciki Habib yaso abarni a Maraɗi nayi karatuna amma baffina yaƙi ya gammace kullum yakaini ya dawo dani.
Hakan kuwa akayi kullum zai kaini ya dawo dani har zuwa rana ta farko mafi muni arayuwata ranar wata juma'a mun dawo da Baffina daga makaranta a qafa muke tafe mota ta saukemu munata hirar mu har dare ya ishemu a hanya dake munyi jarabawar qarshene mun gama course din na shekara guda sauranmu result a lkcn fah ban rufa sha shidda a duniya ba.
Bamuji tahowar motar ba kawai saiji nayi Baffina ya saki wata qara me motar ya tsaya ya fito da sauri amma Ina aikin gama ya gama Baffina yacimma sa'i naji Baffina yayi magana da Ishaq ciki harda amanata daya bashi da wani emplove da kullum nakega Baffina yana yawo dashi yace dashi koda wata rana zai buqaci sanin wacece ni wannan shine hanyar da zaibi.
Tun daga wannan ranar na tsinci kaina a sabon qangin rayuwa dana qwammace gara rayuwata da mahaifina da ita na qwammace gara ace nima tare muka mutu da Baffina.
Wannan shine abinda nasani game da rayuwata"…………….
_Yau bazanyi posting din dare ba zan huta na gaji over_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 51*
_______________________________________________________________________________________
Dubansa Alh Sadik yayi cikin daurewar kai da mamaki yace “bana fahimtar kalamanka Ishaq kayimin bayani yanda zan gane" warware masa komai yayi yana kuka shima yana hawaye cike da tashin hankali yace “caultizing Ishaq meye yasaka fadawa wannan muguwar shirkar meye ya rudeka da har ka watsar da tarbiyyar mahaifanka?"
Kuka yakeyi sosai yana girgiza kai yace “talauci"
Miqewa yayi ya fita daga dakin ya shiga daya dakin da yake a matsayin nasa ya fara bincike ya hada gumi sosai kafin ya gano abinda yake nema ya yage salatif din da aka liqeta ga mamakinsa sai yaga takardu ne guda uku a ciki ya dauka ya fara dubawa da faransanci akayi rubutun cikakken address din gidansu ne cikakke na Damagaran ya miqe da sauri yana hamdala ga ubangiji.
Bai jira komai ba ya fice daga part din hakan ya Sadik binsa suka fice daga gdan suka nufi gdan Alh Sadik din suna karya kwana yace “nifa Niger zan tafi" da sauri ya kalleshi yace “Niger kuma?"
Daga masa kai yayi yace “inaji a jikina matata tanacan da dana hankalina bazai kwanta ba indai ba tabbatar da rayuwarsu cikin aminci nayi ba"
Numfashi Alh Sadik ya sauke yace “amma daka fara zuwa gurin wannan ta Hadejian tukunna inyaso daga baya saikaje Niger din idan ka qara samun sauqi" kawar dakai yayi yace “ka kaini saraki resident" daga haka bai kuma cewa komai ba suka juya suka nufi inda ya buqaci akaisan suna zuwa sukayi horn masu gadin suka bude saida Ishaq ya leqa suka ganshi suka kwashi gaisuwa sannan suka budensu suka shiga shidai Alh Sadik ya zama kamar driver duk inda akace yayi nan yakeyi"
Jikin gdan daya ajiye Anee sukaje ya fito ya qwanqwasa me gadin ya bude masa yana ganinsa ya qame yace “barka da isowa yallabai saukar yaushe?" Numfashi ya sauke ya nufi cikin gdan yayi abinda zaiyi ya dauki abinda zai dauka ya fito da saurinsa ya fada mota yanaji anata yimasa mgn Amma hankalinsa baya gurin hannu kawai ya dagansu ya fice.
Suna barin gurin gda suka koma daqyar Alh Sadik ya takurashi yasha tea shima a daddafe suka dauki hanyar Niger cikin tashin hankali suke tafiyar saboda tunda suka taho gaban Ishaq faduwa yakeyi sannan idonsa bai daina zubar da qwallah ba ji yakeyi kamar yayi tsuntsu yagansa a gaban Aneen sa da Imran dinsa, Amma Ina babu dama.
Sai dare suka shiga garin damagaran daqyar Alh Sadik ya lallabashi suka kwana a wani qaramin masaukin baqi.
Aikuwa tun asuba da suka fita masallaci yace shifa bazai koma ba dole haka suka shiga tambayar gdan Mal Ribadu sunsha wahala kafin su dace su samu gdan dan Saida takaisu yamma kasancewar gari ya qara habaka.
A qofar gdan sukayi parking Baffa Danladi ya fito daga tirken raquma yagansu da farko yadan tsorata Amma sai ya dake ya matsa saboda kallon sani da yakewa fuskar Ishaq, miqa masa hannu Alh Sadik yayi suka gaisa shikuwa Ishaq durqushewa yayi ya fara kwasar gaisuwar dabai kwasa a baya ba yana amsa masa da fuskar rashin fahimta.
Alh Sadik ne yayi qarfin halin cewa “dama mu surukanku ne daga Nigeria wannan" ya tafa Ishaq yace “shine mijin yarku Aneesah wlh tunda wannan tsautsayi ya gifta shima baiyi lfy ba sai jiya to tun jiya da dare muka shigo saboda ya matsa akan sai yazo ya tafi da matarsa da dansa"
Murmushi Baffa Danladi yayi cikin rashin sanin yanda Anee sukayi da Baffa Margi yace “haba koda naji nifa tunda naganshi nakewa fuskar kallon sani ashe fuskar dan jikkalle Imranu nake hangowa sannu yaro shigo saidai kayi rashin saa sati uku kenan da kakanta Mai martaba Mansoor na qasar Chadi yazo ya tafi da ita"
Dagowa yayi cikin mugun tashin hankali yace “ta...tana Chadi? Inane a Chad zanje" Baffa Margi ne ya qaraso gurin yaji badaqalar da akeyi akan sai anbashi address din gdan da Anee take sukuma sunqi qarshe dai zube musu yayi a gurin yana zubar hawaye kamar wani yaro yanayi musu magiya fadi yake “wlh Anee da Imran sune future na rayuwata idan kuka rabani dasu tamkar kunce naje na mutu ne bazan iya ci gaba da rayuwa babu suba plz"
Yanda yake mgnr jikinsa na rawa yabawa Baffa Margi tausayi amma sai yace “nifa banma san wa kake mgn akai ba yaro kaci gaba da bincikawa zaka dace"
Da haka suka tsallake suka barshi a gurin ya buga kansa da mota zuciyarsa nayi masa wani zafi ya taune harshensa har saida jini ya fita Alh Sadik ya dagoshi yace “ka kwantar da hankalinka duk abinsu dole abarka da matarka matuqar bakai ka watsar da ita ba zuciyar mace tanada rauni bare akwai soyayya da tausayinka a narke qasan zuciyarta wlh inaji a jikina farin cikinka zai dawo saidai jinkiri, yanzu abinda zamuyi shine mu koma gda mu sake shiri amma kaje ka dawo da dayar matarka zama babu iyali matsala ne wa magidanci balle kai a yanzu kana buqatar kulawa sosai"
Duk yanda Alh Sadik yaso rarrashinsa abu ya faskara dole ya qyaleshi a daren yace saidai subar garin Damagaran daqyar suka kwana da safe suka dauki hanyar Nigeria suna isa yace shifa gdansa dake Saraki resident zaa kaishi shidai Alh Sadik binsa kawai yakeyi da to saboda har yanzu bai gama komawa daidai ba.
Saida suka biya wani ATM ya ciri kudi sannan suka wucce tare suka gyara gdan komai tsaf Alh Sadik yayi masa sallama ya tafi shikuma ya shiga kitchen ya dafa tea ya dawo ya zauna yanashan tea din yana kallon hotonsa da Anee lkcn rayuwarsu tana cikin nishsdi yana qissima ta inda zai fara tabbas duk ranar daya dira a Chadi kota tsiya kota tsiya² saiya dauko matarsa da dansa saboda jinsa yakeyi kamar bazai iya sati guda ma ba tare da yajishi a jikin Aneen sa ba"
Ranar bai iya rintsawa ba daya rufe idonsa Imran dinsa da Aneen sa yake gani sunayi masa yawa a daren ya gwada wayar Aneesah yafi sau dari amma bata shiga cikin dare ya kira wani abokinsa captain Nura ya sanar dashi yanaso a shirya masa tafiyar gaggawa zuwa Chadi asubar fari jirginsa ya daga zuwa qasar Chadians.
Qarfe 12:00am jirginsu ya sauka suka firfito cikin nutsuwa yake takunsa har suka isa gurin da zaa tantance su aka gama yi musu duk abinda zaayi musu ya tsari motar da zata fitar dashi cikin gari, sunyi tafiya sosai sannan yace da driven ga inda zashi da farko bai gane ba amma daya yi masa kwatance sai ya gane ya kaisa har qofar fadar ya saukeshi ya saki baki yana kallon ikon Allah.
Tsayawa yayi sakatoto yama rasa hanyar da zaibi daidai lkcn da motar Anee da Jijji da Habeeb ta shararo a guje yabi motar da kallo kamar ance da Anee daketa yiwa danta me watanni biyar wasa ta dago kawai ta hangi gizon surar da bazata taba bacewa idonta ba ta saki wata qara tare da qanqame Imran da Habeeb da yake driving aikuwa ya taka birki da sauri daidai Ishaq din dake tsaye ds wani bawa yana tambayarsa, sake rintse idonta tayi jikinta yana rawa tace “na shiga ukuna kabar damu gurin nan zai kashemu wlh gizo yakeyimin inason dana kada ku bari ya rabani dashi mutuwa zanyi idan ya rabani da dana Hamma Habeeb ka taimakeni wayyohh Allah na" abinka da soko tana roqonsa ya tafi amma shi kallon Ishaq yake yana kallon Imran dayaketa dariyarsa bai damu da rikicewar uwarsa ba ya karbeshi a hannunta ya bude motar ya fita a fusace ya qarasa gaban Ishaq din da yake gyara jakarsa yayi masa sallama ya juyo da sauri idonsa ya sauka akan Imran da yaketa furzar yawunsa yana wasannin sa.
Wata muguwar faduwa gabansa yayi gami da ajiyar zuciya me qarfi ya karkartar da kansa wa kallon yaron zaku yarda dani idan nace muku da da mahaifi sai Allah Imran kallon Ishaq yakeyi yana miqa masa hannu ya matsa gabansu da sauri ya miqawa yaron hannu ya karbeshi daga hannun Hamma Habeeb ya rungumeshi ya durqushe yana kissing din yaron ta ko Ina yanajin wani sanyi yana kwarara cikin zuciyarsa.
Juyawa Habeeb yayi zai tafi Anee ta bude qofar da sauri ta fito jikinta har wani tsuma yakeyi ta nufi gurin da Ishaq yake durqushe da Imran a rungume a qirjinsa Habeeb ya riqota da sauri yace “kada kije inda yake nasan dai bai wucce dansa yazo gani ba kibar masa shi ya tafi dashi inma kasheshi zaiyi ya kashe ai..." Hankadeshi tayi ta kwasa dz gudu ta isa ga Ishaq din ta durqushe ta kama hannunss ta rushe da kuka tana fadin...........
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 53*
_______________________________________________________________________________________
Ya jima a bathroom din sannan ya fito ya tararta a kwance rungume sa Imran tana shafa kansa har ya fara bacci ya tsaya ya zuba mata ido ta lumshe idonta hawaye yana zuba a idon nata ajiyar zuciya ya sauke ya share nasa hawayen ya zauna kusa da ita yana goge jikinsa ya sanya hannu ya janye Imran ya rungumeshi a qirjinsa wasu hawaye masu dumi suka zubo masa ya kira sunanta a hankali.
Bata amsa masa ba kuma bata dago ta kallesa ba saima gyara kwanciyarta da tayi bai damu da amsawarta ba ya sanya hanunsa ya shafo gashinta yace,
Nasha wahala long time na rashinki da rashin kulawarki Anee idan kikayi fushi dani wlh mutuwa zanyi bazan iya jurewa ba bansan qaunarki a cikin jinina take ba sai ranar dana wayi gari naga babuke a gdana bansan inda zanje na sameki ba"
Shiru yayi yana qare mata kallo ya miqe ya dora Imran saman gadon daya gani a gefe ya dawo ya haura gadon ya dagota yace “inajin yunwa sosai yau ko break banyi ba amma bashine a gabana ba burina kiyimin kalma mai dadi wanda hankalina zai kwanta"
Sake rintse idonta tayi ta janye a hankali ta miqe zatabar dakin ya fincikota da qarfi ta fado qirjinsa ya matseta sosai yana janyo numfashi yana shafa bayanta ita kuwa qoqarin janyewa takeyi ganin bazata iyaba yasata kwantawa luf a jikinsa kawai ta sanya masa kuka.
Baisan sanda ya saketa ba ta miqe da sauri ta fice zuwa parlour ta hada kanta da hannun kujera taci gaba da rera kukanta tana maimaita kalmar innanillahi wa innah ilaihirraji'un zuciyarta sai wani bugawa takeyi fat² itadai batayi farin ciki da zuwansa gareta ba kallonsa kawai tsoro yake bata ga wata muguwar faduwa gaba da takeji hadi da tsanarsa a zuciyarta bataji fitowarsa ba saiji tayi ya dagota tayi saurin miqewa tare da share hawayenta da sauri ta zuba idanunta cikin nasa yayi murmushin yaqe yace “ki hadamin abinci zanci" janyewa tayi a hankali ta nufi dinning din ta hada masa abincin sannan ta dama masa fura yana tsaye yana kallonta yanajin nishadi hadi da mamakin halin yarinyar har yanzu da take kallonsa matsayin azzalumi amma biyayyarta ta hana ta kasa sabawa umarninsa har yanzu tana kallonsa da qima da mutunci har yanzu tana kallonsa matsayin miji.
Zama yayi ya zuba hannunsa a saman kuncinsa yana qare mata kallo kallo irin na sha'awa buri yakeyi yayi Mata sassauci ya gwada Mata cewa shima adali ne baya burin ya takura Mata a wannan zaman da zasuyi.
Cin abincin yakeyi yana kallonta harya gama ta miqe ta koma ta kwanta a kujera wata baiwa ta shigo ta kwashe kayan ta gyara parlourn shi kuma ya zauna yana kallonta kawai gajiya tayi da kallon ta miqe ta nufi kitchen ta sami stool ta zauna taci gaba da kukanta tana kuka fadin ya Allah, ta jima a zaune a gurin koda yaji shiru ya taso ya biyota yaga yanda take kukan kamar ranta zai fita duk sai jikinsa yayi wani mugun sanyi ya koma dakin ya zauna gefen gadon Imran yana kallon kyakkyawan qwansa daya a duniya wanda Allah ya nuna ikonsa da buwayarsa akansa, tabbas dole Baffa Danladi yace yaga kama tsakaninsa da Imran ashe yaron komai nasa nashine ya kwashe.
Numfashi ya sauke tare dayin sujjudul shukur yana mai qasqantar dakai yana roqon Allah ya raya masa Imran yaci gaba da tsareshi da tsarewarsa ya miqe ya koma yaci gaba da kallon yaron kallonsa kawai nishadi yake sanyashi.
Tambayar kansa yakeyi ashe dama haka qaunar da take a zuciyar mahaifi? Ashe haka iyayen da abaya ya rinqa jin haushinsu sukeji akan yayansu ashe soyayya ce da tausayi da jinqai wadda baki bazai iya furtawa ba tabbas dole ya godewa Allah ya jinjinawa Jarumta irinta Aneesah data jure kowacce azaba har takai gayi masa wannan kyakkyawar kyautar da a baya yake kallo ba komai ba sake leqa fuskar Imran yayi yaga yanda yake baccinsa cikin kwanciyar hankali yayi murmushi ya koma shima ya kwanta yanata saka da warwara bacci yakeson amma ya kasa feeling din kasancewa da Anee yakeji amma bazai takura mata ba yasan idan ya nemeta baza taqi ba amma baya burin takura mata.
Bude qofar tayi ta shigo cikin shigarta ta alfarma tayi kyau sosai saidai idonta daya kada yayi jajir saboda kukan da taci ta qoshi, qarasawa tayi gabansa ta tsugunna tace “Mai martaba yace idan ka huta kaje yanason ganinka"
Miqa yayi ya miqe zaune ya nuna Mata trolley dinsa ta matsar masa da ita ya bude ya dauki wani rantsatten yadinsa blue yasa ya dauki hula yasa yasa takalminsa yace “is okay" miqewa tayi ta matsa yayi gaba ya dauki Imran tabishi a baya suna tafe a jere yana satar kallonta bayin gdan da barori sai zubewa sukeyi suna kwasar gaisuwa har suka isa qofar fadar sarkin fada yayi musu iso suka shiga suna shiga ta fada jikin kakan nata dake tsaye kukan data samu ta tsayar daqyar ya dawo mata, ya dagota da sauri yace “kuma meyene abin kukan Gimbi" sake riqeshi tayi tanajan zuciya kafin yayi wani yunquri kawai sukaga ta sulale ta fadi qasa sumammiya.
Tashin hankali ai gabaki daya fadar sukayo kanta ciki harda Ishaq daya riga kowa durqushewa ya dago kanta yana yayyafa mata ruwa amma Ina ko gezau batayi ba saboda tashin hankali Ishaq kasa kuka ma yayi sai Jan zuciya da yakeyi duk ya tsargu tsoro yakeyi kada ace sanadin zuwansa ne wannan abin ya sameta saboda ya lura ba qaramin ji da ita sukeyi a masarautar ba ba Mai martaba ba hatta Hajja Kari da kishiyarta Zuwai duk sun rude da ganin halin da take ciki shikuwa dama Habibullah a qufule yake da Ishaq ji yakeyi kamar ya tsinka masa jijiyar numfashi haka yakeji.
Sun jima a haka kafin likitan da aka kirawo yazo ya fara dubata ya juyo ya kalli Ishaq dake tsaye akansu duk motsinsa akan likitan saboda dan mu'amalar da yayi da daidaikun mutanen masarautar ya lura sunada zaqewa akan gonar daba tasu ba kallon likitan yayi yace.
Meye yake damunta?"
Dubanshi yayi yace “damuwa me tsanani ta haifar mata da kumburin zuciya wanda da alamun ciwon ya dade a jikinta wata damuwar ce ta tashi wannan din idan bazai zama da matsala ba zan tafi da ita asibitinmu aci gaba da kula da ita har zuwa lkcn da zataji sauqi"
Murmushi yayi tare da bude wallet dinsa ya dauko ID card dinsa ya miqa mawa likitan yana dubawa yayi murmushi tare da Sara masa yace “faduwa tazo daidai da zama ciwon yazo qarshe itama Jijji ga likitan ta nan yazo" sallama yayi musu tare da cewa zai kawo musu magunguna ita kuma aka dauketa aka kaita cleanic din dake cikin gdan sarautar ya rinqa bata kulawa kamar yanda ya kamata yana danna qirjinta a hankali yanajin numfashinta yana sauka a nutse har ya samu ya dawo sannan ya daura mata drip ya zauna yanata kallonta daidai lkcn da Hajja Kari ta shigo da Imran a hannunta sai lkcn suka gaisa tayi masa sannu da hanya ta dubata ya karbi Imran ta fice, wannan rana Ishaq yayi kallo yaga ikon Allah dangi ta ko Ina bullowa sukeyi yayyan maman Aneesah maza da qannenta mata sai zarya sukeyi zuwa duba Gimbi shikam saida ya tambayi ma'anar Gimbi sukace ai itace jika mace ta farko a gidan shiyasa akece Mata Gimbi,
Mai martaba shine ya rinqa gabatar da Ishaq a gurin yarimomin masarautar Chadians wato yayyen babar Aneensa aikuwa yaga gata yana ganin kara ta fulanin Chad kamar su goyeshi wannan yana zaije gidansa ya zauna wannan yana aa gidansa zai fara zuwa shidai abin ya rinqa birgeshi da bashi nishadi musamman yanda yaga suna carafke da tilon dansa wannan ya cafe wannan ya cafe hakan sai ya qara sanyashi ya saki jikinsa yanajin qaunar wannan zuri'a a ransa lallai ashe komai na duniya gadonsa akeyi kuma jini yakebi karamcin Aneesah baa duniya ta tsinceshi bs jininta ya biyo ya nasheshi shima bai qara tabbatar da cewa sudin gadar zumunci sukayi ba saida zasu tafi suka rinqa tara masa kudi bana wasa ba daga me dubu dari biyu sai me biyar wai zaayi bikin shadin auren Gimbi da baayi ba a baya baban Habeeb ne me cewa idan anyi zaman da zasuyi na shekara uku a cikin gidan sarautar shine zai dauki nauyin honeymoon din da zasu tafi..............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƙ*
*_(satar kwana)_*
*Fauziyya Tasi'u Umar*
*(Ummuh Hairan)*
_*Wannan littafin na kudine*_
_Ki biya kudinki ta_ _wadannan hanyoyin_
_single 200 VIP 500 ta_ _wannan account din_
_Fauziyya Tasi'u: 0255526235:_
_Katin waya MTN:09031307566: kota_ _WhatsApp akan wannan number:09013718241:_
_Bantaɓayin Allah ya isaba amma yau nayi duk wacce ta karantan buk bata biya ba Allah ya isarmin_
*Page 50*
_______________________________________________________________________________________
Tunda ya zauna a gurin bayan ya idar da sallah bai tashiba sai qarfe bakwai ya koma ya kwanta bayan ya gama lalube dakin tsaf baiga wani abu dazai zame masa sauqi game da abinda yakeji a zuciyarsa ba.
Qarfe bakwai dinne yaji an bude qofar an shigo hankalinsa yanakan siling ya amsawa mai shigowar sallama tare da karkato da akalarsa garesa ya zuba masa ido yana nazarinsa shakka babu ko gizo ko kokwanto Sadik ne qanin mahaifinsa da sukayi hannun riga tare da shata dogon layi tsakaninsu shekaru 16 da suka wucce,
Ai baisan sanda ya zabura ya miqe ba zuciyarsa na tafasa ya fara ja da baya shikuma Sadik cikin wani. Matsanancin farin ciki da sanyin jiki ya dubeshi yace “sannu Ishaq ya jikinka..." Daga masa hannu yayi da sauri jikinsa yana wata muguwar rawa yace “meye ya dawo daku cikin rayuwata ta me yasa ka sàke shigowa rayuwata meyesa"
Yanda yake mgnr da qaraji yasa Sadik firgita amma duk da haka sai yace “Alhmdllh dana ya samu lfy yanzu inane yake maka ciwo"
Wani takaici ne ya hanashi mgn ya zura takalminsa ya nufi qofa zai fita da sauri Alh Sadik ya riqeshi yace “badon niba don darajar Maryamu da Imrana ka tsaya ka saurareni kaji abinda zan fada maka Ishaq kada kasani a sahun su Junaid kai shaidane lkcn da komai ya faru bana qasar nan Ina Misra to meye yasa zaka qullacemu dukkanmu a duk lkcn da rai ya baci hankali ne ke nemosa"
Duk yanda yaso daya tsaya ya saurareshi yaqi ganin hakan ne yasashi daukar waya ya kira wayar Khalifa yace maza suzo gdansa akwai matsala"
Basu wani bata lkc ba sai gasu suka tarar dasu cirko² mamaki ya kama Mama da Khalifa suka godewa Allah da samun wannan ci gaban nan Alh Sadik ya zayyana musu abinda yake faruwa.
Suka shiga rarrashinsa tare da bashi baki daqyar ya saduda yace yaji amma a qyaleshi ya tafi ya nemi iyalinsa to ganin da gaske yakeyi yasa Alh Sadik yarda amma da sharadin tare zasu tafi hakannan ya bashi wasu kaya sabbi masu kyau yasa sannan ya kama hannunsa suka fita tare da bashi wayarsa Alh Sadik yana tuqi shikuma yana kiran wayoyin mutane amma abun mamakinsa da tsoro duk wayar daya Kira sai yajita a kashe duk wani wanda yasani ya Kira wayarsa amma a kashe wannan abu ya qara gigitashi.
Tun daga nesa ya hangi gdan nasa daga waje babu abinda yayi yananan da kyaunsa suka qarasa sai yaga get din a kulle da wani qaton kwado mamaki ya cikashi saboda yasan masu gadinsa kudin shekara yake biyansu to Ina sukaje suka rufe masa gida?
Guri ya samu ya tsaya yana tunanin ta Ina zai fara kawai saiga maqocinsa ya bude qofar ya fito suka kalli juna sosai yadanyi jim kafin ya tako ya miqawa Alh Sadik hannu sukayi musabaha sannan ya miqawa Ishaq shima ya miqa masa kafin Ishaq yayi mgn ya rigashi da cewa “Ashe haka abubuwa suka faru to Allah ya kyauta ya kiyaye gaba su kuma wadanda suka mutu Allah ya jiqansu wadanda suka bata Allah ya bayyanasu sakin baki yayi cikin mugun mamaki yana tunanin to waye kuma ya rasu bayan wadanda ya sani?
Mukulli ya miqa masa yace “mai gadinka ya kawo yace a ajiye maka"
Hannu yasa ya karba batare da yace komai ba saboda gabadaya kalmominsa sun qarewa bakinsa ya kasa cewa komai sai bude gdan da sukayi suka shiga.
Wani abin mamaki ko Ina a gidan ya cinye tsaf ginin har ya rumurmushe amma banda bangaren Anee shi yana a tsayensa komansa tsaf,
Tsoro ya qara kamashi ya shiga yana zagaya ko Ina na gdan yanajin mamakin musabbabin wutar da haka har suka dire bangaren Anee suka bude suka shiga, yananan yanda yasanshi sai qura kawai da yayi saida ya shiga kowanne daki a ransa yanajin dama ya bude ido yaga koda gawarta ne amma alamu sun nuna masa bazai gani ba,
Dawowa yayi ya tsaya gaban hotonsu ya sanya hannunsa ya rinqa gogewa Saida ya gogeshi tas ya zuba Mata ido yana kallon yanda taketa murmushi shima baisan sanda murmushin ya kubce masa ba ya sake tashi ya koma dakinta ya sanya hannunsa ya janye zanin gadon ya zuba masa ido har yanzu jinin data rinqa zubarwa yananan ya bushe har yayi baqi ya rungume a qirjinsa ya zauna a dakin kawai ya hada kansa da gwiwa ya kama rusa kuka har yana shidewa ji yake dama ya bude idonsa ya gansa a wata duniyar ba wannan ba.
Shirun Alh Sadik yaji tayi yawa ya nufo dakin a matuqar tsorace ya matsa gabansa ya dafashi yace “sama da wata hudu nake roqonka ka fadamin asalin damuwarka wacece Aneesah waye Imran da kullum kuma Koda yaushe bakinka yake ambato meye alaqarka dasu? Wace Nabila da lkc zuwa lkc nakanji kana furta ta cuceka ta rabaka da Zuciyarka da farin cikinka?"
Dagowa yayi cikin Jan numfashi yace “dukkansu matanane na aure ranar da duk abinda daya sameni ya sameni nidai abin da zan iya tunawa shine na dawo na tarar da Anee a dakin nan kan gadon nan cikin wani mawuyacin hali na mutuwa da rayuwa tanata bleeding ina shigowa na nufeta na Dagota ta shafa fuskata taja numfashi nasan na dauketa nakaita asibiti cikinta a lissafinmu wata bakwai ance Cx zaayi mata a ciro dan bansan me nayi mata bayan nan ba na fita bayan wani lkc abokina ya kirani naje aka fadamin cewa mutane mafiya kusanci dani wadanda suka daukeni suka mayar dani mutum bayan kun watsar dani kun barni a hannun duniya guda hudu Chief Rican Chief Kunde Chief Emekah da Hisham sun mutu sakamakon sakaci na na zuwan dana duniya anan aka nunamin taswirar jaririn a cikin jini tun daga ciroshi daga cikin mahaifiyarsa har zuwa miqawa wata mace shi taqi karba aka miqawa wata ta karbeshi tasa zani ta nadeshi ta bude fuskarsa anan naga abin mamaki da buwayar zatin ubangiji yarone cikakke dan watanni tara da kwanaki kamar kowanne da kuma a kallo daya zaka gane cewa nine nayi silar zuwansa duniya koda kuwa bakasanni ba ranar ka fara ganina indai ka kalli jaririn tun a lkcn na kirashi da Imran Ina furta wannan sunan kawai waiwayowar da zanyi sai naga duk wadanda muke taron dasu sunata faduwa na zabura na miqe a razane shima Dr Wada ya mike munajin wani qugi yana tunkaromu na kamo Dr Wada na rungumeshi Ina addu'o'i neman tsari muna nan tsaye naga wani ruwa yazo ya shanye komai dake hall din taron kafin wani lkc ruwan ya janye muka fita a gurin da gudu muka shiga mota muka bar gdannan muka nufi asibitin da nakai Anee muna zuwa likitan yake fadamin wai yayar matata tazo ta dauketa daga asibitin.
Hankalina ya tashi na nufeshi Ina zubansa bala'i amma sai ya kunna min record na wayar da mukayi yake fadamin anzo daukarta nace babu komai yabata nasan da zuwanta kuma wlh bani bane bansan ya kirani ba, Sadik tun daga wannan lkcn na bazama nemanta lungu da saqo na Kano da maqotan jahohi ma amma banganta kuma har lkcn wannan qugin yana bina nidai bayan nan bazan iya tuna komai ba sai jiya da dare dana farka naganni a wani yanayi naketa tunanin abinda ya sameni ashe hauka nayi Innanillahi wa innah ilaihirraji'un"..........
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 52*
_______________________________________________________________________________________
Na roqeka Ishaq kada ka rabani da zuciyata Imran shine rayuwata shine farin cikina idan ka rabani dashi ka kasheni..."
Gyarawa Imran riqonsa yayi ya zuba mata ido yana mamakin qibar da tayi da hasken data qara tabbas badan yayi mata sanin da duk duniya babu wanda yayi mata ba da zai iya tantama akan kasancewarta Aneen sa,
Sake matse hannunta yayi a nasa ya janyota da sauri cikin shammata ya hadata da qirjinsa kafin ya ankara ta janye ta fincike danta ta juya zata tafi yayi saurin shan gabanta yace “kiyimin iso gurin Mai martaba My Anee yau so nake duk inda zan kwana mu kwana tare wlh sonki shine ya haukatani kuma yanzu yana neman kasheni.
Dagowa tayi zuciyarta tana bugawa da qarfi ta kalleshi ido cikin ido kallon da yake tunanin tunda suke da ita bata taba yi masa ba tace “nikuma na tsaneka Ishaq dama zaka fita a rayuwata da yafi maka wlh ji nake kamar na kasheka...."
Jitayi tana yawo a wata duniya ta daban bude idon da zatayi sai taga ashe bakinsa ne cikin nata ta rinqa qoqarin kwacewa amma ta kasa saima qara shigewa jikinta da yakeyi zamewa tayi ta sulale ta shige gidan da gudu yabi bayanta yana kiranta amma Ina ta shige da gudunta yana zuwa bakin qofar shiga gdan yaja yayi turus ganin wani babban mutum tsaye yana kallonsa yana murmushi shima kallon nasa yakeyi har ya qaraso gabansa.
Hannu Sarki Mansoor yasa ya dafa kafadar Ishaq yace “naji lbrn zuwanka gurin Jijji da Habibullah nayi murna qwarai da wannan ziyara dana dade Ina jiranta tabbas baqonka annabinka koda zai kasheka muje ka huta sosai dana"
Shafa kansa yayi cikin jin dadi yace “na gde ranka shi dade" murmushi ya sakeyi suka jera har cikin gdan suka nufi bangaren Anee tana cikin daki a kwance rungume da Imran dinta taji an taba qofar an shigo ta miqe da sauri saboda yanayin suturar jikinta ta wawuro hijjab dinta tasa suka shigo gabanta ya fadi ganin Mai martaba dakansa ya rakoshi bangarenta ya nuna masa gadon yace dama nasan zakazo shiyass tun sanda ta dawo na ware muku nan anan zaku zauna har na shekara uku idan ka huta sai ta rakoka inason ganinku"
Sakin baki tayi tana kallon ikon Allah har Mai martaba Mansoor ya juya zai fita ya juyo ya kalleta yayi murmushi tare da kawar dakai daga kallon da takeyi masa idonta na zubar da hawaye.
Ji tayi ya rungumeta ta baya ya dora kansa a kafadarta yana sunsunar wuyanta yace “kullum Ina godiya gurin ubangiji duk da na kasance bawansa me sabo da keta dokokinsa amma yana tausayina akanki bana loosing My Anee wannan duk cikin hukunci ne kuma nayi alqawarin zan jure bani da kowa bansan kowa ba a qasarnan saike sai danmu sai danginki kece uwata kuma kece ubana kece dangina ki zama gatana don Allah kada ki barni na tagayyara a rayuwata ta gaba wlh zan iya ko shekara goma yacemin matsawar ina tare dakene"
Janyewa tayi ta zauna a qasa ta dafe kanta daya dauki wani mugun ciwo tana girgizashi tace.
“Dama na bude idona naga wani ne bakai ba dama mutuwa nayi bayan shekara dari na dawo a wata rayuwar ba wannan ba yallabai meyasa ni duk wata qaddarata kaine na baro qasarka saboda kai Allah yayimin lidifi ban wulaqanta ba ya hadani da dangina yanzun meye yasa zaka biyoni ka tarwatsamin farin cikina..."
Hade bakinsu yayi yana girgiza mata kai yana hawaye ya janyota jikinsa ya rungumeta sosai yana wani irin kuka me tsuma zuciya ya dagata cak ya dorata saman gadon ya kwantar da ita ya cire kayansa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa ruwa yanajin damuwa sosai a zuciyarsa komai nata daban yake zuwar masa yanzu meye laifinsa don ya taso daga qasarsa ya biyo abinda yakeso harda zatake tuhumarsa haka...........
_Marnege sisters am busy wlh_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 9:08 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 54*
_______________________________________________________________________________________
Shidai kallonsu kawai yakeyi dan wasu kalmomin nasu ba cika ganesu yayi ba duk da yanajin fillancin sosai amma wasu harrufan nasu sun dan sha bambam da namu na 9ja basu fara fashewa ba sai shabiyu na dare lkcn Anee ta dawo hayyacinta sosai sunata janta da Hira sai yaqarta sukeyi wai mijinta yazo zata daina buya tana kuka wasu suce zasu dauki yayen Imran su naso ayi masa qani kwanakin nan itadai kunya kamar ta kasheta.
Shikam Ishaq dake wayayye ne tuni suka saba da kowa har dashi ake tsokanarta shidai bata bashi amsa saidai tayi qasa da kanta kawai da daidai da daidai suka rinqa watsewa suka barsu daga ita saishi Imran ma Jijji ta daukeshi Mai martaba ne yabashi mukullin rest part din dake cikin asibitin gidan sarautar ya bude komai a shirye tsaf yake a ransa yace komai nata jininta yabi hatta tsaftarta.
Zuwa yayi ya tarar da ita a zaune gefen gadon tana wasa da wayarta ya sunkuceta gabadaya ya nufi ciki da ita tana zamewa amma bai saketa ba saida ya shiga bathroom ya kulle ya juyo ya zuba idanunsa akanta yana cire kayansa saida ya cire komai ya rage dagashi sai boxes sannan ya dakata ya dago ya kalleta jikinta sai rawa yakeyi idonta na zubar da hawaye yayi murmushi ya matso gabanta yace “penis dina a yunwace take tana kuka saboda rashinki wlh tayi missing zumarki ta tsayin lkc ki taimakeni ki bani kulawa a daren nan wlh marata wani azababben ciwo takeyi kinji"
Sunkuyar da kanta tayi tana hadiye kukanta tana girgiza masa kai ya fara cire Mata kayanta ya turata a cikin ruwan daya hada musu ya shiga shima suka rinqa kokawa har Allah ya bashi saa ya cafki nononta yasa a bakinsa ya fara tsotsa yana nishi jikinsa na rawa ita kuma tana qanqameshi tana kuka tanayi masa magiyar ya bari bataso.
Daqyar ya qyaleta bayan yasha me isarsa tanajinsa har milk din yake zuqowa kafin ya qyaleta saboda kukan da takeyi ya zuba Mata idanunsa da sukayi wata muguwar kadawa sukayi jajir gashin jikinsa duk ya miqe ya kama hannunta cikin shammata ya dora a joystick dinsa da tayi wata irin miqewa take wani halbin iska ita daya kawai sai yaji zuciyarsa ta karya yace “a lkcn ds ban cancanci kulawarki ba kin kula dani kin kwantarmin da hankali meyasa yanzu zaki sakeni kamar marayan jaki bayan a yanzu nafi buqatar tattalinki da kulawarki Anee qaddarar data jefa rayuwata cikin halin da kika isheta a ciki batada dadi ki taimakeni domin Allah ko iyakar yaune ki barni naciki koda daga wannan bazaki qara barina ba kinji?"
Miqewa tayi ta fice daga bathroom din ta dauki hijjab dinta tasa ta haye gadon taja blanket ta rufe jikinta taci gaba da kukanta me cin zuciya.
Haka ya fito ya tararta duk da halin da yake ciki na tsananin buqata amma baiyi yunqurin takurata ba ya kwanta kawai ya janyota jikinsa yana rarrashinta da kalamai yana shafa bayanta har ya samu yaji numfashinta ya fara canzawa da alamun bacci tayi shikuma ya gyara Mata kwanciya ya rufeta ya tashi yana zagaya dakin ransa nayi masa zafi mararsa na murda masa yana dauke qwallah lkc zuwa lkc ganin wannan zagayen bazai kaishi ba yasashi shiga ya dauro alwala ya tayar da nafilarsa bàyan ya idar ya dauki qur'ani ya fata tulawarsa a hankali yanajin sanyi na kwarara a zuciyarsa har yaji sauran damuwarsa ta dauke ya miqe ya haura gadon ya kwanta a jikinta yana hura Mata iska a kunnenta saida yaga tayi miqa sannan ya dagata yace lkcn sallah yayi"
Miqewa tayi sukayi alwala sukayi sallah ta zauna tana azkar dinta shikuma ya koma gadon ya kwanta bacci ya daukeshi saida gari ya waye ta sosai aka kawo musu break lafiyayye aka shirya a qaramin parlourn sannan suka fita tana hada tea din ya fito dagashi sai boxes da singlet ya zauna kusa da ita ya karba ya hada mata ya janyota jikinsa ya kurba a bakinsa ya kama bakinta ya juye mata ya hade bakinsu yana lasar lips dinta ta lumshe idonta ts janye tana qasa da kanta tace “don Allah ka daina matsata wlh jinakeyi zuciyata kamar zata tarwatse idan kazo jikina Abu Imran nikam da zaka taimakeni ma daka sawwaqemin aurenka ji nakeyi kamar na kasheka..."
Saurin rufe mata baki yayi yana girgiza Mata kai yace “kiyi hqr zan jure duk hukuncin da zakiyimin My Anee amma bazan iyayi miki daya cikin abunda kike buqata ba bazan taba rabuwa dake ba ki qaddara ma suratul Ɗalaƙ akan wasu ta sauka baa kanmu ba idan kinajin auren zobe to auren mune My Anee lkcn da wahala tayi wahala tsanani yayi tsanani ma bamu rabu ba balle yanzu da makeji a jikina sauqi yazo ki sanya a ranki ni bawanki ne zan iya jure kowacce azaba da wahala matsawar akanki ne kuma zan rayu dake wannan shine sakayyar halacci idan zamu shekara ukun nan baki bani haqqina na aure ba nikuma na qudurce a raina bazan takura miki ba saboda a baya kinyi gajiya kikayi dani kuma nasan zaki sauko dakanki saboda ni mahadinki ne"............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/13, 7:03 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 55*
_______________________________________________________________________________________
Wani kallon takaici takeyi masa ta lura kamar bama Ishaq dindata sani bane me baqar zuciya da saurin fusata, miqewa tayi ta nufi bathroom tayi brush ta sake kwanciya ya shigo ya zauna a kusa da ita ya kama santala²n qafafunta yana murzawa a hankali yace “inyi miki massage?" Saurin kada masa kai tayi yayi murmushi ya kwanta a gefenta yace “komai kikace bakiso zanbarshi har abada saboda kedin alkhairi ce a gareni nabaro komai nawa a qasata nazo gareki an daureni ance sai nayi miki ciki sau uku kin haihu sannan zaa bani ke na tafi dake wannan ba damuwa bace zan iya duk abinda akeso damuwar dayace ace bazaa hadani dake ba amma tunda Mai martaba yayimin adalcin nan ya gamamin komai"
Banza tayi masa ya gama subadinsa ya dauki wayarsa yana danne²nsa haka har tayi bacci ya jima yana kallonta kafin ya fita saboda zuwan da Baffa Jaafar qanin maman Aneesah yayi yace yazo Mai martaba yana nemansa" itadai farkawa tayi taga bayanan batayi tunanin tafiya ba sai wajen daya da Jijji tazo tajata wai tazo suje ayi musu kitso da lalle.
Suna fita taga gidan a cike da danginta ta ko Ina dangine duk inda tabi sai taji ana kiranta amarya wasu har rungumeta sukeyi suna hotuna wai mijinta jarumi ne ya shanye,
Itadai batayi mgn ba saida suka shiga taga kumbonta Ummah ta matsa gabanta ta zauna tace “Ummah meye akeyi a gidanga niya nigga kowa ya zakkuwa?" Kallonta sukayi suka kwashe da dariya me lallen tana qoqarin kama hannunta Jijji ta dauka wayarta ta kunna mata wani video tace “ki kalla wannan zaki tabbatar da mijinki jarumi ne zai iya kareki ko lokutan yaqi ne zai iya siyar da rayuwarsa dominki komai fah ya cinye na gwajin jarumta yau sai kinyi mashi gashin jikinsa Allah sarki gaya farar fata Saida in zubar mashi da hawaye yanda jikinsa duk ya farfashe"
Gabanta ne yayi wata muguwar faduwa ta amshi wayar da sauri tana duba videon jikinta ya dauka wata muguwar rawa saboda ganin yanda ake zumbudawa Ishaq din wata qatuwar dorina da ta kusa kaurin hannunta gashi sai sheqi takeyi alamun tasha man shanu ai batasan sanda tayi cilli da wayar ba ta kurma wani uban ihu tace “sun kasheshi na shiga ukuna meye yasa suke dukansa laifin meyene yayi ni wlh na yafe mash...."
Ji tayi an dagata sama kafin ta bude idonta kawai tajita anyi wurgi da ita ta sake fadawa wani hannun itadai cikin wani mugun tashin hankali ta bude idonta kawai sai taganta a hannun Ishaq yana rungume da ita ta zubawa fuskarsa ido jikinta da bakinta yana rawa kawai saita kwantar da kanta a qirjinsa ta fashe da kuka tana shafa qirjinsa gaba daya mutanen gurin da bata ankara dasu ba suka dauka wata sowa da ihu suna fadin dacene hadin Allah dama Nigery sunada juriya haka?"
Itadai kunya ce tasata sake lafewa a jikinsa tanajin bugun zuciyarsa taji wani zaqaquri yace “uku saura matakin qarshe bamu bawa rago auren yayanmu munason sanin yanayi da kalar mazantakar angonmu kafin mu basu damar tarewa da Gimbiya wannan Al'ada ba kanku farau ba kuma bazaa qare kanku ba mun yarda cewa kana da kwayayen aihuwa to shi kansa hanyar haihuwar munason washinsa kullum da koda yaushe bamuso gona take bushewa babu ban ruwa"
Tashin hankali wata zabura Aneesah tayi zata dire daga jikinsa taji ya matseta a hankali ya dora harshensa a saman dokin wuyanta yana lasa yana hura mata iskar hancinsa gurin ya dauki tsit saboda wani sabon salon rashin kunya da suke gani kamar a film a gaban uban kowa ya hade bakinsa da nata tanata zillewa saboda tsoro da kunya amma riqon da yayi mata bana wasa bane a haka yake daga qafarsa har ya fita daga cikin taron ya nufi wani qofa da aka nuna masa dazun yana shiga ya direta a wani qaton gado ya bita ya lullubeta da qirjinsa yana lasheta lungu da saqo tana kuka tana turjewa amma bai ko saurareta ba da taso yi masa gardama ma sai ya sanya qarfi ya balle zip din rigar ya cafki nononta da wayewar garin yau kwata² Imran baisha ba ya cika yayi tunjum ya kafa bakinsa yana tsotsa yana wani nishi yana lumshe ido ita kuma tana banqarewa tana tureshi amma Ina qarfin ba dayaba suk da a jigace yake itama yaci burin jigata ta sai sun gane cewa shidin yafi gaban yanda suke tunaninsa indai lafiyar dick ne Allah ya jima da bashi ita.
In taqaice muku Ishaq ya kwashi gara Aneesah ta jigata fiye da tunani saboda ashe itan ba qaramar wawuya bace gyara akeyi mata bana wasa ba tunda tazo Chad ta koma ta hade ɓam kamar bai taɓa hudata ya shiga ba.
Ruwan gumi kuwa sun zubar da yafi litre guda wani kuka takeyi tana gunji tana kakkama zanen gadon saboda azaba shikuwa qara gurzar pupsy dinta yakeyi dama yaga zata bashi matsala sai ya miqe ya sanya gwiwarsa saman katifar ya daga kafafunta sama ya harde yasa bakinsa ya tsotsa sosai sannan ya buda da hannunsa ya dannan dick dinsa da qarfi ta kuwa saki wata azabbaiyar qara saboda azaba shikuwa ya sauke ajiyar zuciya saboda jinshi a duniyar dadin daya fara mantawa ya rinqa pompim dinta da mugun qarfi yana nishi yana sakin numfashi tare da sakin qara lkc zuwa kai ranar Suma masu jiran qofa sunga bala'i Ishaq yama manta da cewa jiransu akeyi wuta kawai yake bawa Anee yana nishi yana ihu yana kiran “dadi My Anee nayi missing din zumarki..."
Wata kalmar idan ya fadi sai sun toshe kunnensu saboda nauyinta nidai wannan rana har murna nayiwa Anee da Allah ya taimaketa ta suma saboda azaba shikuwa ko a jikinsa qara bata wuta yakeyi yana caccakarta a wannan rana dai badan badan ba da nace wani Abu amma babu ruwana
Yama manta da jiransu akeyi Saida aka fara taba qofar sannan ya fara dawowa hayyacinsa yace.
“Just 30 minutes" sarkin qofa ya kalli dayan suka girgiza kai suka koma gefe a qallah da wanka da komai saida ya qara awa daya da rabi sannan ya fito wasu mata suka shiga da sauri suka isketa a sume cikin jini saboda baqar gurzar da tasha ko kullum sukeyi yaukam sai taji a jikinta balle anyi wata biyar baa hadu ba ga kuma uban matse matsen da sukayi mata ita kuma babu hankalin tace aa tunda tasan bada kanta ta haihu ba aikuwa taci uwarta harda ubanta indai matsine ta matsu kuma ta gurzu gobe ma ta sake............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/14, 10:34 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 56*
_______________________________________________________________________________________
Matan ne suka shafa mata ruwa ta bude idonta tana kallonsu dishi² saboda wahala tana hawaye tana cije lebe ta jima kafin ta bambamce sosai wata dattijuwa ta matso ta shafa kanta tace “barkanki yarnan ta ko Ina mijinki yakai bakiyi zaben tumun dare ba Allah ya sanya alkhairi ya qaro zuri'a dayyiba"
Daqyar ta miqe ta dauki hijjab dinta tasa cikin kuka tace “ni ku fita banason ganin kowa ku ficemin banson gulma Allah ma ya isana wlh da aka sanyashi ya cuceni"
Yanda ta haqiqice take kukan tana masifa yasasu ficewa ta rarrafa ta shiga bathroom tayi wanka ta gasa jikinta sosai ta fito ta dauki doguwar rigar da wadannan matan suka kawo mata tasa ta koma ta kwanta a qasa tanata ajiyar zuciya ta rasa wanne irin masifar qarfi Ishaq yakeji dashi a rayuwarsa indai zaiyi sex da ita ko lfyr Allah sai taji a jikinta balle yau da ta haqiqance mugunta ya shirya mata dama.
Sosai takejin haushinsa da tsanarsa, tana kwancen taji an bude qofar an shigo gabanta ya fadi sabodda jin qamshinsa ya matso gabanta yasa hannu ya dagota cak ya azata a cinyarsa yace “kinji maza ko ya jikin naki yanzu inane yake miji ciwo?"
Shiru tayi masa tana qoqarin janyewa ya saketa yayi murmushi yace “bafa laifina bane so ake a gwada jarumtata saboda ana jiye miki tsoron auren sullutu ko to yanzu ni meye laifina don na dan baje basira ta?"
Itadai bata kulashi ba ya sake sanya hanunsa ya kama boobs dinta ta saki qara tare da janyewa tace “nifa banaso ka rabu dani Allah haushinka nakeji"
Janye hannunsa yayi yana murmushi yace “anjima kadan zakiga jarumtata tashi muje can bangaren naga mutanen sun fara raguwa" daqyar yasha kanta ta tashi sukabi ta baya ya budenta qofar suka shiga ta saki baki tana kallon gurin komai an canza an zuba mata sabo gurin ya dauki wani haske da kyau ta sauke ajiyar zuciya ta fusge hannunta ta shigewarta ciki ta datse dakin tayi kwanciyarta to shima baiyi yunqurin takurata ba ya qyaleta ya shiga dayan da shima aka gyarashi aka zuba musu komai na buqata ya cire kayansa yana kallon yanda jikinsa duk ya farfashe saboda bulalar shadin da akayi masa yayi ajiyar zuciya a ransa yace “dole fulani su riqe aure wannan wahala haka"
Paracetamol yasha da pan relief ya kwanta ruf da ciki saboda bazai iya juya bayansa ba bawai dan yayi bacci ba sai don ya huta kawai amma ga mamakinsa sai yaji wani zazzabi me zafi yana saukar masa kafin wani lkc har ya fara ficewa a hayyacinsa.
Wajen biyar Jijji tazo ta kawo mata danta suna tsaye a parlourn tanata yimata tsiya wasu qaratan badawa sukazo suka fara sauke kayan gara tarkacen kayan abinci komai akwai harda garwar man shanu soyayye kai duk wani Abu da ake hadawa an hadanta in yana yawa ma har yayi sannan suka tafi itadai bata iya cewa komai ta karbi danta ta koma ta zauna tana kallo tanayi masa wasa ta bashi nono yasha har zafi takeji akan nonon saboda tsotsar da yasha a gurin oga kwata².
Suna zaune har akayi Kiran magrib ta tashi tayi taga bai fito ba da farko tayi tunanin yana wajene amma tana tsaka da sallah taji yana kakarin amai ai bata ida idar da sallar ba ta tsallake ta shige dakin da sauri ta tarar dashi kwance rungume da qirjinsa yanata kwara amai idanunta ya sauka a bayansa ta matsa da sauri jikinta na rawa ta dora hannunta ta shafa idanunta na zubar da hawaye ya dago ya kalleta yayi mata murmushi ta tsugunna cikin rawar murya tace “san...sannu" daga Mata kai yayi ta kamashi a hankali ya miqe ta shigar dashi bathroom ta hada masa ruwan wanka yana kallonta.
Ta fara cirensa dogon wandon jikinsa har ta rabashi da komai ta jashi ya shiga cikin bathtub drain din ta dauka towel ta fara gasa masa bayansa tana danna masa a hankali yanajan numfashi saboda azabar da yakeji tanayi masa sannu tana hawaye bayansa duk ya fashe yayi burdum².
Haka taci gaba da gasa masa jikinsa har saida ruwan ya salamce ta sake hada masa wani ta kalleshi shima itan yake kallo yana lumshe idonta kulawar da yayi missing kenan a rayuwarsa komai nasa da muhimmanci Anee take daukansa yasan cewa indai yayi saken daya rasa Anee to bazai qara samun mace me nutsuwarta ba.
Ji yayi ta watsansa ruwa a fuskarsa yaja numfashi tare da janyota jikinsa yace “I... Love you Bebe muah muah muah..." Ya fara wawurar bakinta ta janye da sauri tace “kayi wankanka kazo kasha magani bari na gyara dakin" zillewa tayi ta fita da sauri ta gyara gurin da yayi aman ta kunna turaren wuta ta fesa room freshner ta rage masa qarfin a.c ta gyaransa gadon sannan ta dauko masa wata airmless mara nauyi ta ajiye masa ta fita parlourn sai yanzu ta tuna da Imran dinta da yaketa wasansa ta daukeshi ta goya ta shiga kitchen da dafa masa coffee ta zubansa ganyen shayinsu na buzaye a ciki ta juye masa a wani dan qaramin flast ta nufi dakin a bude yake saboda haka dannawa tayi ta shiga yana tsaye da towel a hannunsa yana tsane gashinsa ta aje masa ta kalleshi tace.
“Jikinka zaiyi sauqi idan kasha wannan shayin" murmushi yayi ya matsa gabanta ya riqe hips dinta yayi kissing Imran dake bacci yace “Luvly yayi bacci ki kwantar dashi kizo ki bani kulawa yau inason jinki a jikina don Allah kada kice aa bansani ba ko bazankai gobe ba"
Kallonshi tayi da sauri tanajin gabanta na faduwa tace “ka daina fadar hakan don Allah kaji ni bansan ba wlh bansan abinda zasuyinka kenan ba da bazan bariba" dago kanta ya dora bakinsa saman nata ya lumshe ido yanajin nutsuwa na kwararar masa ya janye a hankali yace “Darajarki kenan kuma al'adarku ce My Anee wlh ko rayuwata aka buqata matsayin fansa ga darajarki zan bada Anee burina kawai ki amince dani" riqeta ya sakeyi yace “wlh tallahi zan rayu dake a kowanne lkc don Allah kema ki yarda ki rayu dani My Anee duk abinda kike tunani yanzu ba haka bane komai ya canza Ishaq din da kika sani da bashine yanzu ba wannan wani bawan Allah ne me tarin rauni da neman taimakonki don Allah ki agajeni ki tsaya ki fahimceni muyi rayuwa me tsafta Anee kowanne bawa da irin qaddararsa ni tawa qaddarar kenan bani na zabawa kaina ba amma na yarda son zuciya shine yayimin jagora wajan fadawata wannan halin dana shiga kuma nake kan shiga donna tabbatar da cewa qaddarorina basu qare ba akwai wasu a gaba dole Allah zai jarrabeni akan bijirewa umarninsa"...............
_____________________________
*MATAR LAMEER*
_50% TRUE LIFE 50% FICTIONAL STORY_
*_LATEST HAUSA NOVEL FOR 2020_*
_Tallah! Tallah!! Tallah!!!_
Miqewa tayi da sauri ta daga kanta tana kallon me shigowar ya tafa hannu tare da tuntsirewa da dariya yace “kin dauka wannan raggon mijin nakine ko? Nifa ina mamakin yanda mace kamarki zaki tsaya kina auren wannan sullutun mutumin da baya iya biya miki buqatarki itafa mace tafi kowa yanci kuma tanada zabin daya dace da ita namiji dai har namiji a riga Amma a gado babu fuss sai jinkai da izza a waje, koda yake hakanma ni yayimin ya auromin mata babu ko sisina nayi mata ban ruwa kuma ta cikamin aljihuna da kudi hhhhhhhh!"
Suka kwashe da dariya ita kuma ta tsuke fuska tace “amma kasan nace maka kada kazo gdannan yau yayanka zai dawo kuma kasan cewa banason ya fahimci akwai alaqa tsakaninmu mu zauna a matsayin abokan gaba haka nakeso shirin ya kasance.
Dara² idanunsa ya sauke akan me tallan furar da ya tsayar ta dago da hardaddiyar hausarta tace “Kado ka hiya niman magana wallah in zaka shiya jaka hudu ka shiya in bakka shiya kuma ka bareshi dama kai ka cika son araha toni komi nawa mi tsadane kajima in hwadi maka"
Yanda take mgnr ne yayi bala'in bawa pillot Lameer dariya yayi murmushi yace “komanki me tsadane nikuwa idan babu damuwa mu buga wani wasa mana ki fadamin komai kikeso zanyi miki zan aureki kawai dan ki rinqa bani dariya ko sau daya kika bari nazo gurinki baki bani dariya ba zan sanya karnukan gdana su cijeki idanfa kin yarda"
Wani murguda baki Jiddoh tayi tace “hohoho aura kado mi akai akayika da har zan kasa baka dariya yo ko innarka da baffanka ai nabawa dariya kai bura ma kaji wani abu kwanaki da naje burni har wani me qaton ciki nabawa dariya bare kai dan tatsitsi dakai amma fah tsaya kaji ni bani auren kado kado bashi riqon aure saki a jininku shike yawwa kuma jauro Madi ma ya fika kyau gashi dan gayu har agogo fah yake sawa
_Somin tabi_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/15, 8:47 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *DHOOM ISHAƘ*
_(satar kwana)_
*FAuziyya Tasi'u Umar*
*(UMMUH HAIRAN)*
*Page 57*
_______________________________________________________________________________________
Yanda yake mgnr yana qara shigewa jikinta yasa komai nata sanyi jikinsa yadauki wani mugun zafi yace “na gaji da tsaiwa mu zauna yau na warware miki wayeni My Anee"
Zama sukayi suna facing juna ya zubanta ido yace,
“Kamar yanda kikaji kuma kika sani Anee sunana Ishaq Imran asalinmu fulanin Gombe ne Mahaifina Attajiri ne na gasken gaske mahaifiyata Hajiya Maryam tallafi kuma yar kasuwa ce dalilin da yasa ta samu wannan sunan tallafi shine dalilin tausayinta da taimakon talakawa wanda tagani a gurin mahaifinmu Anee indai kaje gidan da matsala ta abinci ko kudi bazaka taba fitowa baka samu ba iyayena ko basu dashi sai sun nemo maka in yaso sa biya daga baya,
Wannan ne yakebin jinina har yanzu mu biyu iyayenmu suka haifa yayata mace ce sunanta Fatima shekararta goma sha daya a duniya sannan aka haifeni, dukkanmu hakka muke farare kuma kyawawa amma har nafi Fatima kyau tunda na taso naganni tsakanin uwata da ubana ds yar uwata sai yayan dangi da qannen iyayena da iyayena suka dauko suke riqewa.
Yaya Fati tana matuqar qaunata da kulawa dani hakanne yasa duk wanda yasanta to yasanmu tare don duk inda zata zata sanyani agaba muje haka rayuwarmu taketa tafiya kowa sanmu yakeyi a dangi da mutanen gari ni a haukana na dauka kowane yake da zuciya irinta iyayena da suke fifita bare fiye da dan gida suke fifita yayan danginsu fiye da nasu ashe ba haka bane duniya cike take da azzalumai marasa tsoron Allah.
Haka tafiyar taketa tafiya har nakai shekaru 22 a duniya lkcn Yaya Fati ta gama diploma dinta aka shirya aurenta da wani yaron babanmu Balarabe akayi biki ta tare a gidanta komai mahaifinmu yayi musu hatta gidan zama shine ya basu suke zaune ita da mijinta to ni dama ba shiri mukeyi da Balarabe ba saboda yace ni tsagera ne inayi masa rashin kunya akan dukiyar ubana wanda a zahiri ba haka bane kawai dai duk lkcn dana dawo hutu ina zuwa kasuwa ne to Allah ya horemin fikirar lissafi ko babu na'urar lissafi daga kwabo har million data shigo shagonmu tana kaina duk sanda aka tashi kasuwa zamu tafi dashi gda ko office din Dad dina da nufin ayi lissafi.
Idan aka fara sai naji nan ya wafce dubu goma nan biyar nan ashirin nidai nayita mamaki da farko bana mgn amma daga baya saina fara mgn tun daga lkcn ya tsaneni daya ganni sai ya hau daure fuska yasha cewa Dad dina Wai na daina zuwar masa shago bashi nake rabarwa kuma bana karbo kudin sannan bana rubutawa nikuma da Dad yazomin da mgnr nace ba haka bane na farke masa laya hakan yaja Dad ya canza masa shago aikuwa nan gabarmu ta qara qarfi ya tsani ko giftawata ya gani nashajin yana cewa waini Alh zaiyiwa haka yaro qanqani zai sanya a matsayin shugabana bayan tunkan a San zaa haifeshi nake masa bauta.
Akwai wani qanin mahaifina uwarsu daya ubansu daya dama su ukune Baffa Ibrahim sai Baffa Sadik to tun tasowata dama bama shiri da Baffa Ibrahim saboda nasha jinsa yanacin alwashin sai yaga bayan Alh Imrana.
A cikin wannan lkcn da gumu tayi gumu tsakanina da yaran babana da kuma qaninsa Ibrahim ne Allah ya aiko da wata muguwar qaddara data tsayamin a raina na kasa mantawa da ita a rayuwata, cikin dare mukaji ana buga qofa me gadi ya bude Balarabe ya shigo a haukace yana qwalawa Hajiya Kira ta sauko daga sama yace.
“Fati ce take asibiti tanata naquda tun safe na dauka abin wasane sai dazu naga abin yaqi shine nakaita asibiti..." Ai bamu gama saurararsa ba mukayi waje a guje muka cewa driver yakaimu asibitin daya fada.
Muna zuwa muka tarar da ita a wani mawuyacin hali fito damu likitan yayi kasancewar na gdane sukaci gaba da qoqarinsu akanta amma Ina basu Isa cenza qaddarar ubangiji ba misalin qarfe biyu da rabi na dare Allah ya karbi rayuwar yayata Fati likitan ya tabbatar saboda sakacin da akayine tayi doguwar naquda harta kwanaki uku baazo asibiti ba.
Bamu gama wannan jimamin ba me gadi ya kiramu yana kuka yace “yan fashi sun shigo sunyi barna harma sun harbe Alh..." Wani salati Hajiya ta saki jikinta ya dauki rawa kafin kace wani abu ta yanke jiki ta fadi wannan faduwa taja mata kamuwa da ciwon shanyewar barin jiki nidai wannan rana kukama ban iyaba hakanan aka dauki gawar Yaya Fati aka fita da ita muka nufi gda likitoci sunata qoqari akan hajiyata nikuma nabi su Baffa Ibrahim.
Wani sabon tashin hankali muna zuwa gdanmu domin ayiwa Yaya Fati sutura anan muka tarar da wata gawar a lullube a parlour zuciyata tayi wata muguwar bugawa da qarfi Ina ambaton innanillahi wa innah ilaihirraji'un na fara matsawa a hankali gaban gawar na yayeta wazan gani Dad dinane cikin jini kwance babu numfashi a jikinsa"
Dakatawa yayi ya share hawayensa ya qanqameta yace “bakina bazai iya furta kalar tashin hankalin dana tsinci kaina a ciki ba a wannan rana dama ranakuna na gaba kukan zucci nakeyi kawai Ina fadin waye ya kasheshi ni sai an fadamin waye ya kashe Dad dina.
Daqyar maqotanmu suka tausheni nayi shiru muka kwana gaban gawarwakin biyu bana minti biyar sai na tashi na bude fuskar kowanne a duba Wai ko andawo masa da rayuwarsa amma Ina tafiya ta tafi
Gari na wayewa akayiwa jigogin rayuwata biyu sutura aka kaisu makwancinsu kowa ni yake tausayi sai a lkcn da nadebi qasa na zubawa kabarin mahaifina sannan wani hawaye tafasashe ya kwaranyo a cikin idona ina zuba qasar idona a rufe jikina yana rawa Ina kuka mecin zuciya ina rera wata waqa ta larabci da tun quruciyata mahaifina da Yaya Fati sukeyimin ita har kawo lkcn da ajalinsu ya riskesu waqar dama abinda take nufarmin kenan mawaqin yana cewa “lallai duk dadin duniya watarana zata qare kuma duk dadin rayuwa da masoyi watarana zai gushe ya barka wari daya kana watangaririya a duniya" ashe abinda suke nufi kenan zasu tafi su barni ni kadai cikin wannan quntatacciyar rayuwa mara tabbas din farin ciki.
Ranar nan naga tashin hankali duk wadanda kemin gaisuwa ban sauraresu ba na gurin Hajiya itama da take cikin wani hali bata gane kowa anan na yini kusan duk wanda yakeson yimin ta'aziyya nan yake zuwa yayimin bana iya amsawa saidai na fashe da kuka inajin cewa yanzu rayuwata ta rage dagani sai Hajiyata zuciyata cike da burin daukar fansa ga wanda yake da hannu a kisan yayata.
Muna asibiti babu wani cigaba har akayi bakwai saidai naje gda nayi wanka na dauko mana kayan da zamuyi amfani dashi abinda yafi komai bani mamaki shine dangin Hajiyata mata sunfi yawa amma koda
akayi bakwai sai na nemi wata ta zauna ta tayani jinyarta Amma fir suka qeqashe kasa sukace su duk sunada aure da yaya mazansu bazasu barsu ba wannan abu ya taba zuciyata wato tun baaje ko inaba ma kenan.
Kayansu suka hada sukayi tafiyarsu suka barni da mahaifiyata a lkcn shekaruna 20 nine nakeyi mata koma saar da nayi dama ATM din Dad a gurina yake da naga abin yaqi ci yaqi cinyewa sai nayi shawara da likitan akan ko zaa fita da ita waje.
Haka kuwa akayi aka fita da ita London acan akayi mata aiki aka rinqayi mata gashi alhmdllh taji sauqi sosai tana tafiya da sanda naji dadi sosai amma tunda ta farka taji mijinta ya rasu take kukan zuci dana fili ta kirani tace “Auta Ina yan'uwana suka barka kake jinyata kai kadai" banso gaya mata ba amma baqin cikin wani abu daya da yayarta uwa daya tayimin yasa na zayyane mata komai tayi kuka sosai daqyar na rarrasheta tare daci Mata alwashin komai da take buqata tundaga hidimar lalurarta har kawo abubuwan rayuwa na yau da kullum Ni kadai zanyi matasu domin dama nine ya zama dole nayi mata.
Haka muka rankayo muka dawo gda lkcn Dad da Yaya Fati sunada wata uku da rasuwa muna dawowa muka tarar har Balarabe yayi aure shima Baffa Ibrahim yayi aure yasa matar a gdanmu abin mamakin ma wai bangaren da kayan Hajiyata yake nan yasa matarsa ita kuma ya debe mata kayan ya sanya mata a wani qaramin bangare da muke bawa baqi idan sunzo da iyalansu ni kuwa dama an debemin kayana an mayar mini BQ aikuwa na hau bala'i nace baa isaba ayi mana wannan cin mutuncin a gdan ubana nace dole su debe kayansu su nemi gdan zama a cikin gidajen Dad dina su zabi daya su zauna, hmmmm wani abun tayar da hankali kawai sai Baffa Ibrahim yayi dariya yace “aikin banza ashe kai Alh haihuwarka kawai yayi amma fanko ya daukeka to bari kaji Alh yasai da kafattan gidajensa na garin nan kafin ya mutu ya tura da kudin zaayo masa oder kaya a China kuma an turo kayan jirgin ya nitse a teku sannan kunacan yawon sharholiyarku da uwarka shagunansa guda hudu sun qone gobara ta cinyesu kudadensa na account din da yake saving kuma billion dollars an biya bashi dasu kai in taqaice maka saura turan gdannan kuka tsira dashi shima kuma kafin ya mutu yaci bashin a zuwan idan kaya sunzo zamu warware to Basu zoba nikuma inason nayi aure a matse nake wannan dalilin yasa na wari wannan bangaren a cikin kudina sauran kuje na yafe muku............
_Oh ni Allsh rayuwa sun ciye kayan marayan Allah_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/15, 12:52 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*58*
_____________________________
Tunda ya fara mgnr ban iya ce masa qala ba har ya gama yana gamawa na damqi wuyansa Amma sai Hajiyata ta dagamin hannu hakan yasa na sauke hannu na daga kansa ta kalleshi tace “yadai siyar din ko?" Babu kunya ya daga mata kai tayi murmushi tace “shikenan jeka" ya kuwa juya ya fita yana fita na koma na zube a gaban Hajiyata nace “me hakan yake nufi Hajiya kina nufin sunci bulus kenan sai ta dagamin hannu tace “koda bayan raina idan ka nemi haqqinka a gurin Ibrahim ya nuna bashi da raayin baka to ban yarda ka daga masa murya ba mahaifinka ba gadar dukiya yayi ba a duniya ya sameta saboda haka kaima kayi fafutuka ka nema zaka samu fatana shine kada kayi wasa da ibadarka a duk halin daka tsinci kanka a ciki kuma ka kasance me godewa Allah a kowanne hali me dadi da mara dadi"
Haka ta rinqa yimin nasiha nikuma zuciyata na tafasa qarshe dai na tashi na nufi dakin da tacemin na shiga nake kwana a jikin nata na gyara mana ko Ina sannan na dawo na kwanta Ina saqawa da warwarewa.
Haka mukaci gaba da rayuwa qiri² inaji ina gani Baffa Ibrahim yana facaka da dukiyar mahaifina amma ban isa nayi mgn ba motocin mahaifina duk ya mayar dasu nashi tawa kadai yabarmin itama dan yace na bashi mukullin ne naqi kullum gdanmu sai yasa an yanka masa rago ya tara karnuka ya basu naman sannan a yanka kaji su soya a gidansu saidai muji qamshi hakan yasa na fara juya yan canjin 2 million din da suka ragemin a account din Dad dina saboda jinyar Hajiya ta cinye komai da yake current account nasa saving kuma sunyi abinda sukeso dashi.
Watanni sunata tafiya tafi tafi har shekara inayin kasuwanci na na gwala gwalai a kasuwar rimi yan santsi wajen wani Alh daya karbi kudina yake bani wani abu a ribar da aka samu sai Allah ya fara dagani Alh Idris babu mugunta yana nunamin yanda zanyi nayi kasuwancina kuma yana biyamin kudin makaranta Ina degree dina a B.U.K kwatam sai wata masifar ta qara fadomin daga zangar Mun hadu da Balarabe a shagon yazo da matarsa zasu siyi gold Ina dagowa naga shine ya kalleni nima na kalleshi yayi qiba ya tara tumbi Alh birni daka gansa, Ina ganinsa na koma na zauna hakanan naji gabana yana faduwa kawai naji zuciyata bata nutsu Dana siyar masa ba na shima kuma sai naga ya fita da sauri daga shagon.
Tun daga wannan rana na fara fuskantar canji gurin ogana komai nayi masa bana gwaninta idan nazo zanyi masa cikini sosai amma idan nakai masa sai ya karba sheqeqe yace “kaidai ko karfa kullum cinikinka baya wucce haka ai dama ance mahaifinka daya mutu yabar maka dukiya amma dake qashin tsiyane dakai duk shagunanku qonewa sukayi shikuma kayan da yayo order suka nutse a teku.
Inaci gaba da gurgurawa a haka har takai ya dauki kudina ya bani yace shi kullum tunda ya hada kudina da nasa asara yakeyi, haka niyita yawo da kudina duk wanda nakaiwa yasa a cikin nasa yake bani riba sai yace aa baya buqata qarshe dai kawai na kama hayar wani shago na siyo kayan buqata na yau da kullum na zuba amma yanda na bude shagon haka zan yini babu me siya saidai Alh Ibrahim qanin babana da Alh Balarabe suzo su wucce kullum suna yimin dariya, wannan dariya tana bani mamaki amma bantaba fadawa Hajiyata ba don itama bata yarda cewa takeyi kawai tsanarsu nayi kullum a ciki zan tsakuri wani abun nakai gda na girkawa Hajiya da safe na tafi makaranta da dauki darasi da yamma idan na dawo na zauna a shago to alhmdllh sai nadan farayin cikini da dare kuma islamiyyar da mahaifina yasani tun Ina qarami nayi sauka har sau biyu a cikinta ita nake zuwa na koyar da yara a wata ake bani wani abu.
Rayuwar babu wani dadi akeyinta gashi jikin Hajiya yaqi dadi kullum abin qara gaba yake intaqaice miki komai namu saida ya qare sannan aka gano ciwon zuciya gareta har zuciyarta ta fara toshewa ranar na shiga tashin hankalin da tunda Hajiya ta haifeni ban taba shiga ba bell din farko da aka kawo mini duba sittin kudin da zaayi Mata hoton zuciyar a gano abinda ya kamata ayi mata, nikuma a lkcn naira dari ce a aljihuna nafi minti ashirin a zaune Ina tunanin abinda zanyi kafin na tashi na nufi gda naji na tura aka kiramin Baffa Ibrahim na zayyane masa koma.
Wlh da farko yanda ya nuna alamun tausayina nayi zaton taimakamin zaiyi sai daga baya yace aishi yanzu bashi da ko sisi shima da zan taimaka masa so yakeyi haka na kuma fita naje gdan aminin mahaifina shima na fada masa matsalata shima sai cemin yayi na bari sai qarshen wata, juyawa nayi na sake barin gurin na zagaye duk wani wanda nake tunanin zai taimakamin amma Ina babu wanda ya taimakeni da ko naira dari a ranar nayi tafiyar qafar da bantabayi ba na dawo gdanmu na shiga na zauna lkcn ko arziqin kujeru babu inata saqa da warwara sai dare na koma asibitin Ina zuwa likitan yacemin idan idan ban nemo kudinnan daga yau zuwa gobe ba komai zai iya faruwa.
Banma shiga dakin ba na juya na koma gda na sake yiwa Baffa Ibrahim mgn ya fito nace masa yasai bangarenmu ya bamu kudin da fara'arsa yace “ashe kanada hankali dana yanzu dai ka bari da safe sai muyi ciniki ai abun duk na gdane qin yarda nayi naje na nemo baban abokina Hisham dake dillalin manyan gdaje ne yayiwa gurin kudi a daren nace abani kudina kawai dake yanason ya rabani da gurin sai kuwa ya shiga gda ya dauko kudi a jaka yabani na karba na shiga bangarenmu na tattare komai na zuba a mota na fice wadanda bazasu dauku ba nace da safe zaazo a debe.
Ina zuwa nabada kudin akayi Mata duk abinda zaayi mata alhmdllh kwana uku ta farajin sauqi ban fada Mata komai ba saida mukaje dan qaramin gdan dana siya mana na taimaka mata ta shiga na dauko mata ruwa saboda harda ciwon suger ke damunta nabata sannan ta kalleni nima ita nake kallo tace “ina ka samu kudin da kayi hidimar asibitin nan da ita sannan wannan gdan waye?"...........
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/15, 8:07 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*59*
_____________________________
Share hawaye nayi nace Mata “gidanmu ne Hajiya yanzun bamuda komai saishi kadai burina kawai ki samu lfy muci gaba da rayuwa" murmushi tayi me ciwo tace “inayi maka fatan albarka a rayuwarka don Allah ka mayar da hankalinka akan abubuwan da zasu zama tallafi ga rayuwarka"
Rayuwarmu da Hajiya ta a wannan gda gwanin dadi bamu rasa ciba balle sha Ina karatuna cikin nasara ina dan buga² ta har muka gama karatunmu aka turamu service illori aka turani bawai don naso ba haka na tafi nabar Hajiyata.
Watanmu biyu jikinta ya tsananta akayimin waya da dawo afujajan na tarar da ita magashiyyan na dauketa na kaita asibiti tashin farko sukace min aiki zaayi Mata a qahon zuciyarta Wanda zai lashe kudi har naira million hudu da rabi wanda a lkcn da gdanmu da duk abinda muks mallaka basuyi 2 millions ba haka na rinqa faganniya tsakanin Kano da gombe gurin yan uwa da abokan arziqi amma babu wanda yaji qan halin da nake ciki ya kawomin dauki.
Na buganan na buga can har motata da gidanmu da yayi saura wanda muke ciki na daga na siyar daqyar na hada 1.5 million nakaiwa asibitin amma qememe sukaqi karba har cemusu nayi suyi mata aikin bashi idan na gama service dina zanzo nayi musu aikin kudinsu amma sukaqi qarshe ma sukace su aikin yafi qarfinsu saidai a fitar da ita waje, hakanan na barta a asibitin naci gaba da fadi tashi karo na farko tun bayan barinmu asalin gdanmu naje domin neman taimako.
Tun daga bakin get nasan duniya ta samu a gdan komai an canza an mayar da gda tamkar a turai, nasa akayimin sallama da Mai gidan ya fito muka fara kallon kallo kafin kawai naga ya juya gida baafi minti biyu ba sai naji an rirriqeni wai anyi arrested dina.
Ina janyewa Ina komai yan sanda suka sanyani a mota suka tafi dani Ina zuwa suka jefani a selt Ina tambayarsu meye nayi amma basu saurareni ba haka na kwana zuciyata tana tunanin mahaifiyata yanzu Ina zaije ya samu wadannan maqudan kudade tunanin da naketayi kenan amma na kasa samun mafita haka na kwana da zullumi da gari ya wayema tunanina waye zai gyaramin mahaifiyata wannan abu ya tsayamin a raina, itana jiran zuwan wanda yasa aka kamani baizo ba sai 12:00 koda yazo ya jima yana kallona kafin ya juya ya kalli d.p.o yace “tabbas a cikin yan fashin da sukazo suka kashemin yata naji an ambaci sunansa kuma nama ganeshi".............
_Marnege_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/16, 1:28 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*60*
_____________________________
Miqewa nayi muna kallon kallo da Baffa Ibrahim Ina wani huci na nufeshi na damqi wuyansa nace “qarya kakeyi azzalumi ubanme kake dashi meye ka tara da zanyi tunanin zuwa gdanka nayi fashi dukiyar da nafi kowa sanin asalinta tawa ce fah tawace Ibrahim kanacin arziqin mahaifiyata tane ita nakewa biyayya bakai ba wlh wlh wlh ka rubuta ka ajiye duk ranar da Hajiyata ta kauce zakayi aman duk abinda kaci daga naira daya zuwa trillions shashasha kawai"
Wurgi nayi dashi nabi ta kansa na wucce na hankade dan sandan dake bakin qofa nanfa kuratan sukayo kaina naja tunga na shata layi na tsaya nace “duk shegen da ya fasa tabani uwarsa zina tayi ta haifeshi nidai tawa halattace ta haifeni"
Suka kuwa yo kaina amma ga mamaki sai naji an daka musu tsawa ta baya suka koma suka tsaya na juya na fice daga police station din daga gurin zuwa asibitin ba nisa don haka na nufi asibitin Ina zuwa naga kowa yana kallona cikin ma'aikatan ban damu ba na shige ciki na murda na shiga dakin da Hajiyata take gabana yayi mugun faduwa saboda babu kowa a gadon na tsaya Ina tunani kafin daga bisani na juya na fice zuciyata na harbawa da qarfi a qofar dakin mukayi clear da likitan yaja da baya da sauri nikuma na nufesa kawai na damqi wuyansa nace “Ina Hajiyata?" cikin in Ina yace “tatta tana gida dazu wasu wasu mata sukazo suka dauki gawarta..."
Ai bansan sanda na sakeshi ba na durqushe na kurma ihu ina fadin “Hajiyata qarya kakeyi wlh idan Hajiyata ta mutu saina kashe kowa kuma bazan yafewa duk wanda yake da hannu a mutuwarta ba" Ina cikin wannan surutan naga Baffa Sadik ya shigo shi dama duk abinda akeyi baya qasar babana ya dauki nauyin karatunsa a Indonesia.
Matsowa yayi gabana ya miqo hannunsa zai kamoni na daga masa hannu nace “kada ka tabani kanada wata gudunmawa zaka bani a rayuwata ka kasa hana Hajiyata mutuwa" shiru yayi yana sharar hawaye yace “bansan haka abubuwa sukayi tsami tsakaninku da Yaya Ibrahim ba wlh bansani ba Ishaq kada ka zargeni...."
Miqewa nayi saboda mgnrsa qara dagulamin kwanyata takeyi yana kirana na shiga mota amma naqi ko waiwayawa na kalleshi banyi ba tafiya nakeyi a qasa ba tare da nasan inda nake takawa ba a haka nazo tsallaka titi nidan bansan meye ya faru ba sai farkawa nayi naganni a asibiti wata mace tana jinyata na zuba mata ido naga ta taso da sauri cikin hausarta da bata fita takeyimin sannu ban damu da amsa Mata ba nace Mata “inane nan tayi murmushi tace Victoria Iland Lagos gabana ya fadi na miqe zaune kawai sai naga ta juya ta fice wani mutum fari dogo kakkaura me irin qirar samudawa ya bude qofar ya shigo ya tsaya a kaina yana aunani yace “jikinka yayi sauqi Ishaq muna murna da samunka cikin rayuwarmu dama an dade da fadamin zakazo farko inayi maka gaisuwar rashin mahaifiyarka sannu kaji sannan mgnr dukiyarka ka manta dukkanta sai ta dawo hannunka abu na gaba shine karatunka cikin sati biyun nan da kayi anan na tura Kano an karbo maka komai naka kasan komai kudine jagoransa certificate of degree dinka yana hannuna bamu da lkc yanzu zan turaka China zakayi course na wata uku kaida abokinka Hisham bayan kun gama zan turaka ka karanci kimiyyar zuciyar dan'adam abokinka ya fadamin burinka kenan"
Mutumin nan bai bani damar mgn ba kamar Wanda ya lashe kurwata hakanan ya dauko sabbin kaya qananu masu kyau da tsadar gaske yabani nasa ya dauki wata qatuwar waya yabani ke komai saida ya hadamin harda mota yace na fita na zagaya garin Lagos babu musu na fita Ina fita naga ashe gdane babba me bangare bangare yana tsaye a sama yana kallona Ina fitowa wasu mata uku suka nufoni na tsaya Ina kallonsu suna zuwa wata cikinsu ta dauki wani ruwa a cup tasamin a bakina babu musu na karba na shanye ashe tunanina na shanye.
Tundaga wannan ranar komai nawa ya canza na zama cikakken mara tsoron Allah na mayar da zina aikina a rana banyi sex da mace ba nayi da Mata biyar komai yimin akeyi ana kiwatani oga Mas'ud dan qasar Pakistan ne shine ya hadani da Farida yace sai na aureta to nima banja na saboda banson zinar da nakeyi baayi aurena da itaba Saida naje China na dawo na zama cikakken dan scheme kudi ko sunkai nawa idan aka bani computer aka fadamin account mgn ta qare kuma babu ubanda ya isa ya gane nine a qallah na dauki shekara uku a haka sannan akayi aurena da Farida sosai Farida take sona yar maigadin gidan oga Mas'ud ce abu daya daya dameni tunda muke da Farida kullum da hijjab nake ganinta har qasa amma da mukaje gado sai najita a fafe wani ya rigani bin hanyar.
Baqin ciki kamar zai kasheni amma sai tasani a gaba tana kuka tana roqona na rufa Mata asiri nima Allah zai rufamin nawa, jikina yayi matuqar sanyi amma duk da haka sai nace saita fadamin waye ya lalata ta aikuwa ta zayyanemin komai tace oga Mas'ud ne tun batakai hakaba yake lalata da ita tanason gujewa hakan amma ta kasa.
Inajin wannan lbrn zuciyata ta qara harzuqa nace mata ta shirya zamu tafi Americans honeymoon aikuwa tunda muka tafi ban sakebi takan oga Mas'ud ba na fadawa Hisham komai shima yace zaiyi bore muka dawo muka hade a Kano mukaci gaba da harqallarmu nidai ban fiya damuwa da kayan wani ba amma fa Saida nasan yanda na shiga na fita na yashe Baffa Ibrahim da Alh Balarabe tsaf dukkansu basu tsira da komai ba sai gidajensu duk wata ajiyarsu ta banki na debe banajin komai kuma har yanzu akan hakan domin nasan dukiyar mahaifina ne da ita na gina asibitina na farko har na samu rara na fara harkar kwangila.
Aneesah tun farkona Allah naji na tsani haihuwa hakan yasa nakewa Farida izalu idan zanyi release a waje nakeyi amma duk da haka sai tayi ciki uhmm kinsan dalilin da yasa naqi bari ta haifi cikin nan?" Kada masa Kai tayi yayi ajiyar zuciya yace “inada tabbacin ba nawa bane saboda har dawowarmu Kano oga yana zuwa gdana idan wani aiki ya tashi to idan yazo yakance yanason ganin matata nikuma akansa kamar shanyayye bana iya musu haka zan hadashi da ita kuma nabasu guri yayi duk abinda zaiyi saidai na koma nayita kuka a gefe wannan dalilin yasa naji bazan iya hada zuri'a da Farida ba na dauketa mukaje asibiti aka dubata akace ai dama cikin a bayan mahaifa yake shiyasa taketa rashin lfy akace saidai a cire to dama burina kenan aikuwa nabada dama aka cire cikin.
A asibitin muka hadu da Nabila ta fara nunan qauna Ina sharewa nidai bansan ya akayi ba na amince da aurenta bayan an sallami Farida mun koma gda saime? Basai na fara zabura Ina firgita ba ke saifa hauka tuburan nine harda barin gda na shiga duniya wlh bansan meke faruwa dani ba saida nayi shekara hudu a haka sannan ogan Hisham da Dr Wada suka daukeni suka kaini wani gdan tsafinsu a Osun suka rinqa yimin mgn har na warke Ina warkewa nace gda zan tafi suka kaini gdana naje na tarar dashi babu kowa a kulle komai nawa a kulle asibitina shine kawai yake aiki shima bisa jagorancin Dr Wada ne............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/17, 7:54 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*61*
_____________________________
Tunda na shiga gidana Saida nayi wata biyu ban fito ko inaba saidai na tashi nayi wanka na gyara gdan na koma na kwanta, Hisham da Dr Wada sune suketa hobbasa akaina da lfyta kullum suna tafe da abubuwan da sukasan zan buqata komai suka gani zasu siyo su kawomin hardai na fara binsu muna fita muje club muje gurare da yawa na shaqatawa Ina gani kowanne zai zabi mace su kebe yayi mata ban ruwa amma bandani saboda zuwa lkcn ji nakeyi na tsani kaina bare wani jin dadi na rayuwata.
Wata rana ban mantawa na dawo daga yawona wajen qarfe biyu nayi parking motana a harabar gdana dana fara ginawa na gyara bangare daya na shine wanda kika zauna a ciki nima a ciki na fara zama, Ina fitowa a mota naga mace a zaune harabar gurin na tsaya Ina kallonta.
Tasowa tayi ta nufoni inanan tsaye kamar dashe kawai sai naji ta fada jikina nayi saurin tureta na dauketa da mari ta dafe kuncinta tana hawaye tace “saboda kaga inasonka Ishaq na kasa rayuwa da kowanne namiji sai kai kai kadai nake sha'awa nakeson rayuwa dakai shine har kasamu damar da zaka sanya hannu ka mare ni lallai kaci darajar qauna amma badan hakaba saikayi nadamar marina"
Tana fadin haka ta sake fadawa jikina tana wani nishi tace “shaawarka ta hanani rayuwa cikin farin ciki Ishaq ka taimakeni ko sau dayane ka ragemin wuta don Allah" sake tureta nayi na shigewata part dina na kullo bugun duniya naqi budewa tayi tayi kuma nayi mgn naqi nidai bansan yaushe Nabila ta tafi ba sai farkawa nayi naga babu ita a gidan nayi wanka na fice saboda muna da taro na gaggawa a Lagos filin jirgi na wucce na yanki ticket na express muka wucce.
Muna sauka wata mota tazo ta daukemu aka kaimu wani babban hotel aka kamamin daki suit nayi wanka nayi sallah ta na kwanta Ina tasbihi ga ubangiji bansan sanda bacci ya daukeni ba cikin bacci na nayi mafarki wai anayimin hayaqi akaina inata juyi hardai na fita a hayyacina aikuwa na farka a firgice Ina farkawa naji ana qwanqwasa qofata baa bani damar yin tunanin mafarkina ba na tashi na bude naja baya cike da faduwar gaba ganin oga Mas'ud da Chief Emekah da Hisham da Dr Wada sun shigo dakin na tsaya a bakin qofar ina qarewa Mas'ud kallo shima yana qaremin kallo har ya matso gabana yace.
“a karon farko ka karbi irin hukuncina na bijirewa dokokina bayan na raineka don ka bautamin sannan bai isheka ba nayi ajiya a jikin matarka inason cikina kaje ka ciremin shi ka wargatsamin plan dina na shekara da shekaru kaga kuwa dole ka karbi hukunci daidai da laifinka kamata yayi ace kayi haukan shekara goma amma saboda magiyar abokan aiki na qyaleka a shekara hudu Ferry zata dawo gdanka nanda wata biyu a matsayin ajiya take a gurinka in kaga dama ka riqeta matsayin Mata idan kaga dama ka masheta karuwarka tunda dama yanzu babu aure tsakaninku nidai zan kawota gdanka saboda boyo kuma idan lkcn buqata yayi zan buqaceta sannan yanzu haka tanada cikina a jikinta ka kulamin dashi...."
Daga masa hannu nayi nace “ya isheka Mas'ud kasan cewa rayuwata baa hannunka take ba ko? To indai ka yarda da hakan kasa kuma ka rubuta ka ajiye bazaka taba gurbatamin zuri'a ba eh tabbas ferry zata dawo gdana zan kula da ita amatsayin mata domin ni dama ban saketaba kuma bawai don inasonta ba aa saidon tseratar da ita daga kaidinka sannan zan qara aure nan da watanni biyu saboda bazan iya hada qazantata data wani qato ba"
Tafi yayi yana dariya yace “yarona kanada qarfin zuciya na dade Ina jiran zuwan wannan ranar Ishaq batare da neman yardarka izininka ko sahalewarka ba munyi maka register da qungiya dodo zai buqaci jinin mafi kusanci dakai a yanzu bakadashi saboda haka idan kayi aure kayiwa matarka ciki zamu karbi dan cikinta ta qarfin tsiya tabbas muna welcome da aurenka qarin daukakarmu ce.
Ficewa yayi yabarni tsaye sheqeqe da tunanin zuci zuciyata har wani fat² takeyi saboda sabuwar musifar data kunno kai rayuwata wato nidai littafina na tun na duniya a hannun hagu na karboshi duk wata qaddarata babu wanda take kyakkyawa musiba daga wannan sai wannan ni dama tawa rayuwar kawai wahalhalun duniya nazo qirgawa coultizen secret ni kuma ni Ishaq me hakan yake nufi, to waima ni meye nayiwa Allah tun daga farkon rayuwata a matsayina na mara gata mara galihu mara kowa Wanda zumunci yayi watsi dashi naketa fuskantar wannan gingiman gingiman qaddarorin masu qarfi raba mutum da imaninsa.
Tabbas ankai matakin qarshe na dains jayayya da qaddarata kome rayuwa tazomin dashi karbarsa zanyi na runguma da hannu biyu harda tallafin qafa ma wajen riqewa.
Take na qarajin na tsani duniya da abinda yake cikinta na tsani duk wani Abu da zai zama makusanci a gareni tabbas yanzu banida zabu sai abinda rayuwa ta zabamin to ta zabamin zama mushiriki dan scheme kuma dan mafiya, kuma a wannan lkcn ne na qudurce bazan taba haihuwa ba kuma bazan taba ciyar da iyalina da haramun ba zanyi duk me yuwuwa na nemi halal dina ta wasu bangarorin na gina iyalaina dashi nafison wutar tacini ni kadai domin nine na shirya tararta ta gaba.............
_Tsaka me wuya rayuwa Allah ka tsaremu da mummunar qaddara._
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/18, 8:21 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*62*
_____________________________
Rayuwa tayi qunci fiye da duk tunanin ds zakiyi abubuwa da yawa na qungiya Ina bijire musu amma babu yanda zasuyi dani sunce na daina sallah inma zanyi to na dainayi akan lkc nikuma nace bazan daina ba sunce na daina azumi nace bazan daina ba, wadannan dalilan sukasa na zame musu qadanqaren bakin tulu.
Kuma a hakan dai rayuwa tayi sauqi ta wasu bangarorin naira ta zauna komai na taba a duniya albarka yakeyi hakan ya sanyamin nutsuwar zuciya sauran tsorona duk ya kau My Anee ranar da bazan taba mantawa da ita ba sheka daya kafin haduwata dake akwai wani sanata Mu'azu Bindiga a nan unguwar mu gidansa yake yanada yarsa wata gagararriya marajin magana tasoni kamar ranta amma naqi sauraronta da taga bazata samu fuska a gurina ba sai ta koma gurin Hisham suka jorner suka zama kamar mata da miji komai yi sukeyi sannan tana kwance masa sirrin mahaifinta wata rana bayan aurena da Nabila idan nace miki bansa sanda mukayi aure da Nabila ba ina tunanin bazaki yarda ba nidai kawai na wayi gari naganni a kwance da ita.
Lkcn sati daya wata qwaya nayo order daga China itace wacce nake baki farkon aurenmu nake bawa matana idan zan kusancesu itadai Farida tasan ta meyece kashedin da nayi mata yasa bata bijiremin takesha bansani ba abortion din da akayi mata ya taba mahaifarta ashe har takamu da Cancer kwatsam sai ta fara bleeding na jini da ciwon ciki na dauketa muka tafi asibiti gwajin farko aka tabbatar mana da cancer ta kama mahaifarta ranar mun shiga tashin hankali dagani har ita haka muka dawo gida muka tarar da masifar Nabila tanata tujara wai ranar kwananta na dauki Matata mun fice Anee tunda na auri Nabila ban hutaba kullum cikin jan masifa take Dani Koda ma'aikata Koda abokiyar zamanta ferry irin matan nan ne yan I don't care ni kaina ban dameta ba itadai kawai kudi kums har zuwa lkcn ban isa oga Mas'ud ya nuna yana buqatarta nace aa ba nasha daukarta na kaita wani babban hotel me suna R&K kusa da Copra Arena yazo a gabana ya rungumeta su shiga ciki.
Akwai ranar da yace na jirata tazo su tafi hakanan kamar robot na samu guri na zauna a reception suka haura sama sun kusa awa biyu sannan suka fito tana kwance a jikinsa.
Anee tun daga wannan lkcn na hqr na sallamawa oga Mas'ud Farida saboda nagaji da sanya jikina cikin inda yake sawa amma ban cireta daga inuwar aurena ba bama zan iyaba ko nayi qoqarin hakan kasawa nakeyi amma kullum Ina fadawa Allah ya kawo qarshen labari.
A cikin hakan ne Huda take fadawa Hisham cewa Dad dinta zai shigo da kudi daga Dubai billions of dollars ina gda Hisham ya kirani yace qungiya tana buqatar na hads team aje a karbo kudin da Mu'azu Bindiga zai shiga dasu gda yau banaso hakanan na hada team din na basu bindigogi kassncewar duk wasu makamai qarqashin kulawa ta suke kuma nine ma'ajin bayanan sirri a qa'ida nine qungiya tace zan jagoranci operation din amma nayi alqawarin bazan taba zuwa gidan mutum na raboshi da dukiyarsa ba saboda haka na shirya wata teather na shiga tun goma umarni kawai na bawa su Peetah.
Abinka da ajali sunje sunyi fashin suna shirin fitowa Hudah Tasha gabansu tana qoqarin basu matsala shikuwa Ostin ya sakar Mata dalma a qirjinta suka tsallake sukayi tafiyarsu.
Da safe bayan na fito daga Teather Hisham ya kirani yana kuka wai nasa an kashe masa budurwa to na rubuta na aje sai yadau fansa ban wani damu ba saboda a tunanina bazai iya komai ba.
Haka rayuwar taci gaba da tafiya har zuwa lkcn da kika shigo rayuwata kika canzata Anee a yanzu a duniya banida koma bayan ku wlh idan kika barni wannan karon bazan tsiraba"
_____________________________
Kuka takeyi sosai tana qara shigewa jikinsa tana shafa bayansa ya qara rungumeta yana kuka suka zube a gadon tayi saurin hade bakinsu tanajan zuciya tace “bansan hakaba Abu Imran don Allah kayi hqr da mummunar fahimtar da nayi maka Inason...ka" sake shigewa yayi jikinta yanajan numfashi yace “ki zama sirrina Anee idan kika barni qara lalacewa zanyi wlh Allah yafi kowa sanin cewa duk duniya babu wacce zata iya saitamin lissafina saike shiyasa ya hadani dake kuma ya jarabceni da qaunarki Anee kedin rayuwata ce idan ta gyaru kene kiks gyarata idan ta baci kece kika batata a yanzu dai baya ta wucce Anee watana hudu banida lissafi inada file a Dawanau na matsalar daukewar tunani mijinki idan kika kirasa mahaukaci ma hakane tunanina ba daidai yake da naki ba idan kika tallafeni kinyi jihadi zaki nunamin daidai da rashin daidai wlh samada 10 years ba kowacce daidai nake gane daidai bace ba kowacce ba daidai ba nake gane ba daidai bane"
Shafa kansa tayi a hankali kwantar da kanta a qirjinsa tace “ina tare dakai for ever Abu Imran" shafeta yakeyi yana lumshe idonsa ya hade bakinsu yana aika mata wanu hot kiss yana qoqarin sanya hannunsa cikin rigarta tayi saurin janyewa ya janyota ta fada gadon yabita ya danne ya balle zipper din riganta na gaba ya kama mamman ta yana murzawa a hankali yana lasar kan nononta yana hura Mata iska har ya dora lebbensa akai ya fara tsotsa da salonsa me matuqar kashe mata jiki ta lumshe ido tace “wayyohhhh Abu Imran ka bari bazan iyaba wlh ciwo gabana yakeyi" janyewa yayi a hankali ya koma ya kwanta yana fusgo numfashi yace “playing me don Allah ki sarrafani nayi release kin tayarmin da hankali"...........
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/20, 10:19 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*63*
_____________________________
Janyewa tayi ta sauka tana qoqarin fita ya riqota jikinsa yana rawa yace “bana fatan na sakeyi miki dole a rayuwarmu amma kema ki rinqa tausayamin kamar yanda kika saba akwai matsala idan kika barni a haka please help me My Anee" yanda yake mgnr yasata komawa ta kwantar da kanta a jikinsa tanayi masa wani kallo na tausayi tace “me kakeso nayi maka?"
Lumshe idonsa yayi ya nuna mata dick dinsa a nutse ta fara sarrafashi har tasamu yayi release ya sauke numfashi yace “na gde Allah yayi miki albarka"
Wanka sukayi sukayi sallar isha suka kwanta suna manne da juna dansu yana gefe a kwance da haka bacci ya dauketa shidai baiyi bacci ba saboda tunani da nadamar rayuwa shi gabadaya rayuwar taqi yimasa dadi gashi dai Allah ya bashi al'mar'atussaliha matarsa son kowa me kyawun hali nagarta da tausayinsa amma yakasa samun nutsuwar da zatayi rayuwa kamar kowa manyan laifukan daya aikata suna sanyashi kuka kowanne lkc tare da miqa wuya gurin ubangin domin shi gafurur rahim ne.
Zamansu a masarautar Chadians abin gwanin qwasama lkc nata tafiya cikin wata gudan da sukayi itaksm batajin daidai din jikinta duk da ba kwanciya tayi ba amma kasala da tashin zuciya suna damunta sosai, Mai martaba Mansoor ya samawa Ishaq Aiki a wani babban asibitin birnin qasar tasu aka daukeshi da daraja me kyau rayuwa tayi musu yanda sukeso cikin wata ukun ciki ya bayyana har ya fara turawa a jikinta tsiya babu irin wacce batasha itadai saidai ta toshe kunnenta saboda tasan idan da akwai kafi cikima to a cikin ma to zatayi saboda ba qaramar gurzuwa takeyi a gurinsa ba.
Cikin lkcn ne kuma komai ya qara rikice musu saboda zuwan ziyarar bazatar da Sarki Anass na qasar Cameron yayiwa masarautar Chadians, a qa'idar masarautar kowa sai yazo da daidai ya gaida aminin Mai martaba Mansoor hakance kuwa ta faru Anee itace ta kasance gaisuwar qarshe saboda tanama kwance da zazzabi a jikinta Jijji tazo take fada Mata zuwa gaisuwar.
Bata dauki abinda muhimmanci ba ta Kira Ishaq a waya ta fada masa yace babu komai taje hakanne yasata ta dauki mayafin doguwar rigarta ta saka ta fita dauke da Imran dinta dan watanni takwas ta nufi fadar cikin takunta na izza da isa ta shiga da sallamarta.
Tsugunnawa tayi tana kwasar gaisuwa Yarima Hambal ya zuba mata ido zuciyarsa na bugawa da qarfi saboda ganin abinda ya dade yana nema sura fuska da komai nata irin matar da ya dade yana muradi da addu'ar mallaka a rayuwarsa, dagowa Sarki Anass yayi yaga yanda tilon dan nasa yake kallo ta miqe ta nufi zata fita Sarki Mansoor ya kira sunanta ta tsaya tare da juyowa suka hada ido da Yarima Hambal tayi saurin tsuke fuska tare da Jan tsaki a qasan maqoshi ta sake rusunawa Sarki Mansoor yace “ashe bakiga dan uwanki Yarima Hambal ba?"..............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/21, 7:58 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*64*
_____________________________
Dauke idonta tayi tare da tabe baki tace "naganshi sannu ko" daga haka bata kuma cewa komai ba ta juya zata fita Imran ya zame daga jikinta ya koma gurin Mai martaba ita kuma ta fice ta shige cikin gdan suka zauna sukaci gaba da hirarsu da kakanninta sunata janta har dare ya fara sannan Ishaq ya kirata ta miqe tace musu.
“Mijina ya dawo saida sahenku" ta nufi bangaren nasu gabanta na faduwa ta wucce harabar gdan ta nufi part din nasu kasancewar da dan nisa a daidai qofar part din nata taga mutum a tsaye ta giftashi zata wucce yace “Saboda ke na fito a daren nan na kwanta na kasa bacci yau daya tunaninki yana neman zautani"
Saurin dagowa tayi cike da tsoro da mamaki tayi baya tace “Astagfurullah" bude qofar Ishaq yayi tana ganinsa ta zagaye da sauri cikin tsoro ta fada jikin mijinta ya rungumeta yayi kissing goshinta yace “yau bansami kulawarki ba My Anee nayi missing kalamanki sosai kin barni da damuwa biyu, muje kiyimin bayanin meye yafaru da bananan"
Yana mgn ita kuma tana qara shigewa jikinsa wai ance hankali shike gani Ishaq idanunsa ya rufe matarsa kawai yake gani baiga Yarima Hambal ba kwata² ya dauke matarsa cak suka shige ciki ya mayar da qofar yayi mata key ya sauketa saman kujera ya dafa qirjinta yaji yanda zuciyarta take fat² yayi bala'in tsorata yace “meye a mind dinki yasa qirjinki yake bugawa haka?"
Kwantar da kanta tayi a jikinsa tace “kawai gabana yaketa faduwa tun dazun?" Murmushi yayi yace “tsorona kikeji ko? Aini yanzu banyi miki dole amma kinsan kina cutar dani kema" lumshe idonta tayi yayi kissing wuyanta yace “yunwa biyu nakeji" tasan me zaice ta miqe da sauri ta nufi dinning ta hada masa abinci ta dawo ta zauna ta rinqa bashi suna hirarsu ta ma'auratan da zukatansu suka narke a qaunar junansu yana gamawa ya cafeta cak ya nufi bedroom da ita yace “babana yayi bacci abani dama na gana da unborn dina inafa qoqari kwana biyu bamu gana ba"
Da wannan kalamin komai ya soma canza musu suka nutsa cikin wata duniya me dadin yanayi, sai bayan sun nutsu sosai sannan sukayi wanka suka sake kwanciya sunata lalube junansu a haka har bacci ya daukesu.
___________Satin su Sarki Anass biyu a garin Chadi abubuwa suka fara yiwa ma'auratan tsanani itadai Anee har daina fita tayi saboda jarabar nacin Hambal abinda yake tsoratata da bata mamaki shine abubuwa da yawa Sarki Mansoor da Sarki Anass suna gani amma basa mgn kana ganinta kaga me ciki labarin soyayyarsu da aurensu babu wanda basuji ba gurin Mai martaba amma bai fada musu cewa surukinsa ya taba mafiya ba saboda ba labarine daya kamata a rinqa bayar dashi ba shidai burinsa kullum yaga komai ya daidaita kuma alhmdllh yanayin nasara saboda shi dama Ishaq tsayayyen namiji ne komai na rayuwar iyalinsa yace baya buqatar tallafin kowa zaiyi bakin gwargwado kuma bai taba gazawa ba wannan dalilin yasa suke qara samun shaquwa da Aneensa.
Yau asabar ce yini akayi ana ruwa da yake ranar ba aiki suna maqale da juna a parlour sunata tsotse²nsu da lashe²nsu Imran na gurin Jijji yini sukayi suna Abu daya qarfi da yaji ya mayar da ita kalarsa itama bata iya jurewa rashinsa lkcn watan Sarki Anass daya da tafiya.
Bayan ruwan ya tsagaita ne sukaji ana taba qofar ya tashi ya bude sai yaga manzo ne daga fada yace “ranka shi dade a amsa Kira zuwa fada" amsawa yayi ya kina sukayi wanka ya fita yana zuwa ya tarar da Mai martaba zaune yayi tagumi ya matsa ya zauna a qasa yace “ranka ya dade mun amsa" dagowa yayi yayi gyaran murya yace.
“Kayi hqr da kalamina Ishaq roqonka zanyi bisa alfarma don Allah kads ks bijiremin hakanne zai nunamin cewa ka riqeni kamar yanda na daukeka Ishaq don Allah kayimin wannan alfarmar"
Dagowa Ishaq yayi jikinsa a matuqar sanyaye yace “wlh indai inada iko kuma abin baifi qarfina ba zanyi makashi" murmushi yayi nasu na manya ya dauki biro da takarda ya miqa masa yace “duk kalmar Dana fada ita zaka rubuta kada ka tambayeni dalili" kada kai yayi sannan ya dora alqalamin akan waraqar, Mai martaba yace “kasa Ni Ishaq Imran Na saki matata Aneesah Yusufu saki uku batare da wani dalili ba".............
*SANARWA!*
_Ina Mai farin cikin sanar da masoyana na wannan gida me albarka cewa sabon buk dina dazan fara bayan mun sauke wannan jibi wato *MATAR LAMEER* yana dauke da sabon salo na rikitacciyar soyayya cin amanar aure, halin qunci da damuwar da matar da Allah ya hadata da ragon namiji a shimfida take kasancewa da kuma shima halin da yake tsintar kansa a ciki na damuwa da tsangwamar kai gefe kuma ga barkwanci dariya har cikinki ya qulle, kada ku manta akan sabon farashi single 300 VIP 500_
_Zaki biya ta wannan account din:_
_0255526235_ _Fauziyya Tasi'u Umar_
_GTBank_
_Ko kati MTN ta WhatsApp number 0991371824 ko ta sms a wannan number:09031307566;_
_Saina jiku_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/23, 8:04 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*65*
_____________________________
Miqewa yayi da sauri yayi watsi da takardar da bero ya ja da baya yana girgiza kai Mai martaba ya miqe shima ya nufi Ishaq da yaketa huci yace “kayimin hakan ni kuma nayi maka alqawarin zan baka auren Jijji zaka riqe yayanka idan ta haihu wlh nima na rasa yanda zanyi ne dan aminina shine yakeson Gimbi nayi musu bayanin itadin matar aurece amma sun kasa ganewa banaso zumuncinmu ya rabu dashi shiyasa nake neman wannan alfarmar...."
Daga masa hannu Ishaq yayi a fusace yace “dakata Mai martaba tabbas akan iyali na zan iya shata layi da kowa a duniya, kama rainani da har zaka dubi tsabar idona kace na saki matata batare da wani gamsasshen dalili ba sai son zuciya, to waima idan na saketa dawa zan rayu? Jijji? Wace Jijji meye alaqata da Jijji me zanyi da Jijji kuma meye yasa bazaka aura masa ita ba sai matata to dakai dashi da koma waye ku dawo nutsuwarku babu ubanda ya isa yasa na saki matata..."
Yana fadin haka wufff ya fice yana taka qasa kamar zata tsage har ya isa cikin gdan ya soma qwala mata Kira fitowarta kenan daga wanka ta fito da sauri ta tarar dashi yanata hada kayansa a akwatinsa jikinsa yana bari ta matsa da sauri ta kamoshi tace “colm down sweet meye ya faru"
Dago runannun idanunsa yayi ya zubasu akanta yana qare mata kallo wasu hawaye suka zuraro masa yace “kina sona My Anee?" Dagowa tayi da sauri ta kalleshi tace “meye ya kawo wannan tambayar?"
Daga Mata hannu yayi a fusace yace “amsa kadai nake buqata kuma na gani a aikace" saurin daga masa kai tayi cike da tsoro taja baya saboda rabon data ganshi cikin wannan yanayin tun suna cikin halin tsaka mai wuyar rayuwa.
Sake nufota yayi yace “please ki bani amsa wlh idan kikace bakya sona na tabbatar mutuwa zanyi Anee" saurin rufe masa baki tayi tace “wal...wallahi inasonka" ajiyar zuciya ya sauke me qarfi yace “ok sanya kayanki kizo mu tafi wlhl azeem a yau bazan kwana a gdannan ba duk wani Abu da yake mallakina sai yabar gdannan" mgn yake da qaraji bayan ya gama hada shirginsa ya kulleta ya fice da sauri ya nufi bangaren kakar Anee yaje ya dauko dansa ya dawo ya tarar da ita tsaye a inda ya barta.
Cikin halin tsoro da mamaki ya matso gabanta yace “naso nuna qaunata da halaccina gareki ta hanyar nuna dattako ga masarautarku amma hakan bazai samu ba Anee yau ko ta tsiya kota tsiya² saina fita dake daga gdannan wlh zan iya hqr da komai a rayuwata amma bazan taba jure rashinki ba".....…...
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/23, 12:49 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*66*
_____________________________
Kama hannunta yayi yace “kakanki Mai martaba ya bani umarnin na sawwake miki aurena nikuma na rantse bazanyi ba to waima waye yace ana sakin mace da ciki indai ba qaddaraba wlh tallahi bazan sakeki ba saidai su kasheni su aura masa ke"
Kallonsa takeyi da rashin fahimta tace “nifa ban gane me kake nufi ba" dora hannunsa yayi a lebenta yace “ji nake zuciyata kamar ta fashe kada ki damu da abinda kowa zaice akan abinda zanyi na fada miki yau ko ta wanne hali sai munbar gdannan Anee meye yasa sanda rayuwarmu ta shiga tsaka me wuya da garari baayi yunqurin rabamu ba sai yanzu da komai ya zame mana normal muka fara hada zuri'armu sannan akeson rabani dake bayan barazanar da aka dade anayimin akanki yanzu har takai qiri² a tareni ace na sakeki dawa zan rayu ne"
Wata ajiyar zuciya taja da qarfi ta koma ta zauna tana fadin “hasbunallahu wa ni'imalwakil" tsugunnawa yayi ya dora kansa a cinyarta yanajan wani numfashi wanda daga jinsa kasan bana kwanciyar hankali bane yace “ki tashi ki bini mubar musu gdansu" saurin kada masa Kai tayi tace “baza ayi hakaba Abu Imran ka bari muji me zasuce"
Miqewa yayi yanaja da baya yace “a gdannan zan jira suji me zasuce din? Aa bafa zai yuwuba dole indai da aurena akanki ki bini mu bar gdannan"
Bai jira abinda zatace ba ya figo Mata doguwar rigarta ya fara sanya Mata dole ta miqe tasa rigar ta dauki hijjab dinta da Imran.
Fitowa sukayi suna zuwa bakin qofar taja ta tsaya ganin da gaske nufinsa subar gidan zuciya tana raya masa Ina to zai kaita? Karfa yaje ya salwantar mata da rayuwa data yayanta?"
Kawai sai tayi kwana ta zauna tana girgiza masa kai ya tsaya sake da baki yana kallonta da son jin abinda take nufi.
Ajiyar zuciya tayi tace “zuciyata tafi aminta da zamana anan fiye da nabika nasani inasonka kuma Ina burin qare rayuwata dakai amma bazan iya watsawa Mai martaba qasa a ido ba duk da nasan wani abin da sukeyi a masarautar nan ba daidai bane amma ana barin halak ko don kunya yeah nasani bantabajin inda akace miji ya saki matarsa babu dalili ba amma fah tunanina akwai abinda hakan yake nufi Ishaq kaje kawai Allah ya sadamu da alkhairinsa.
Kallonta yakeyi wani irin kallo na bakisan me kikeyi ba kafin daga bisani ya juya ya fice har yaje bakin qofa ya juyo yace “kin nunamin iyakata tabbas na yarda bazaki iya sadaukar da farin cikinki domin ni ba Aneesah zanbar muku masarautar ku saboda alayen da kikemin ya nuna kinada masaniya akan kitumurmurar da kakanki ya shiryamin amma fah ki sani da aurena akanki bazan sakeki ba har abada babu saki a tsakaninmu komawa yayi ya sanya hannu ya dauke Imran yace “wannan nawane halak malak zan tafi da abuna shima na jikinki idan kin haifa inaso kuma zan karbeshi su kadai sun isheni rayuwa"
Yana gama fadin haka ya juya ya fice da sauri daga part din ya nufi motarsa da ya siya da albashinsa saboda zuwa aiki ya ajiye Imran yaja a guje ya fice daga gidan ita kuma ta miqe ta biyoshi amma kafin ta cimmusu har ya fita daga harabar gdan, daidai lkcn taji anyi tafi a bayanta ta juya da sauri tana kallon me tafin kawai sai taga Habeeb ta bayanta gabanta ya fadi saboda rabon data sanyashi a idonta tun farkon dawowar Ishaq sai yau.
Matsowa yayi gabanta yaga yanda take tsuma jikinta na rawa tana zubar da hawaye yayi murmushi yace “dama abinda nakeso kenan yaqi biyayya ya bijirewa umarnin Mai martaba yayi nufin guduwa dake to haqana bai cimma gaci ba Gimbi Inasonki kuma saina mallakeki wlh shi kansa Yarima Hambal bai Isa yaja dani ba duk da taqamar da sukeyi da qarfin sarauta..."
Bata bari ya rufe bakinsa ba ta daukeshi da wani zazzafan mari daya sanyashi durqushewa tace cikin kuka “shine farin cikinka Bobbi zalumcin da jahilcin masarautar ku ta korarmin mijina ya daukemin dana shine kake murna kake farin ciki saboda ni har yanzu banida gata to wlh kaji na fadi maka bazan taba rayuwa a cikinku kuna farautar rayuwata ba naqi binsa ne saboda kada kuce na fifitashi akanku amma nima zan barku a yau dinnan"..............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/25, 6:22 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*68*
_____________________________
Kwanaki uku Anee tana cikin wani yanayi ga rashin miji ga rashin da ga kuma rashin lfyr da taketa fama da ita hakadai taketa daurewa kuka kuwa har tayishi ta gaji.
Ranar kwana na ukune Baffa Bashir mahaifin Habeeb yazo gidan ya rinqa fada yana sababi ta inda ya shiga batanan yake fita ba hardai ya sauka don kansa yaje ya samu Mai martaba yana fada masa illar abinda ya aikata to shima Mai martaba a sama yake saboda haka bai sauraresa ba haka ya tashi jiki babu qwari ya shiga bangaren Anee da taketa fama da zazzabi ya rinqa lallashinta tare da kwantar mata da hankali yana fada Mata cewa mijinta zak dawo.
A cikin kwana na biyar ne Ishaq din ya dira a gidan da zugar Mai martaba sarkin Gombe aikuwa gda ya cika da bushe bushe itadai Aneesah baiwar Allah tana dakinta a nade cikin blanket.
Sai wajan bayan la'asar sannan aka zauna aka gaggaisa zaman fahimtar juna akayi manyan malamai sukayi wa'azinsu Mai kama da hannunka me sanda suna nunawa kowa girman da darajar aure a hankali har saida sukaga jikin kowa yayi sanyi sannan suka bijiro da qudurinsu na zuwa domin jin ba'asin dalilin da yasa suke qoqarin wargaza sunnar ma'aiki nan fah Mai martaba Mansoor ya fara kawo qauli da ba'adinsa na rashin makama a qarshe dai wani babban malami ya nemi kebewa dashi dan ya lura akwai rashin sanin muhimmancin shi kansa auren kuma har yanzu suna amfani da wata mummunar al'ada da wasu masarautun suke amfani dasu Wanda da zarar wani attajiri ko basarake yaga ya a gdan sarauta yace yanaso to indai mijinta ba wani bane zasu qwace ta ta qarfi subawa wani.
Zama akayi sosai akakai ruwa rana kafin daga bisani Mai martaba yace ya amince zai bawa Ishaq Anee a matsayin Mata amma saidai su zauna anan cikin gdan sarautar yake ganinta inda shikuma Sarkin Gombe yace aa Suma suna buqatar dansu kuma aure babu inda baya kai ya mace tunda yarinya tanason mijinta to magana ta qare.
Da farko yaso yaja amma da yaga dai abin ba sauqi duk ta inda ya biyo sai a kawo masa aya da hadisan ma'aiki ai dole yayi sanyi amma ya qara cewa a kira Aneesah indai tanason mijinta to zai bashi amma da sharadin zaiyi mata lefe kamar kowacce yar sarki kuma zaa sake shagalin biki na wata guda.
Sun yarda zasuyi lefe gyara dai zaki kimtsawa dodo kirarin da badawan masarautar Gombe suke yiwa sarkinsu shine yace ya dauki nauyin lefen amma sun sake shata dogon layi akan maganar bikin wata guda sunce sufa saidai ayisa a sati daya to daqyar Mai martaba rikitaccen tsoho ya yarda da hakan sannan aka tura kiran Anee Jijji ce ta tafi kiranta.
Yanayin da taje ta tarar da ita male male cikin jini yayi mugun daga Mata hankali ta fito a guje tana kurma ihu taje ta sanar da Sarki, ai kafin ya miqe ishai har yakai qofar part din ya fada a guje yayi kanta ya kamota ya hadata da jikinsa cikin tsoro da tashin hankali yakebin jinin da kallo “wannan jinin jikinta ne bana tsafi bane bana qungiyar tsafi kuma wlh naji ko naga da hannun wani saina kashe uban kowa"
Ya fada yana dubata daidai lkcn da Kaka Kari ta shigo suka dauketa sai Ambulance sai asibiti suna zuwa babu bata lkc aka shigar da ita tiyatar gaggawa saboda cetota da danda ke cikinta shikuwa gogan zagaye reception din yake yayi safa da marwa tafi dubu kafin a fito da kyakkyawar jaririyar bakwaini amma qatuwa kamar ba bakwaini ba ya matsa da sauri ya karbeta ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya yace “Alhmdllh Dr Ina My Anee itama tana lfy zan iya shiga naganta?"
Murmushi yayi yace “anyi nasara daqyar akwai damuwa sosai a lamarin matarka Dr Ishaq meye kake Mata da ya sanyata har zuciyarta take neman bugawa haka?" Ja yayi da baya da sauri cikin sanyin jiki yace “wlh qalau nake zaune da matata kawai wani qaddara ce ta ubangiji amma dai ta warke ko?" Shafa kuncinsa yayi yace “zata warke Amma dai koma mene a kawo qarshenshi don Allah sannan a hqr da haihuwa haka mahaifarta ta samu matsala bincike ya nuna tayi amfani da wasu manyan qwayoyi da suka taba mata mahaifa wanda bayan yaran nan biyu idan ta kuma daukar ciki zata iya rasa rayuwarta dalili shine bakin mahaifarta yayi tsukewar da ciki bazai shigaba a yanzu idan kuma ya shiga to zai zauna a bayan mahaifar ne tayita bleeding wanda kasan komai bleeding yana sanyawa"
Cikin tsananin sanyin jiki da zubar hawaye yayi signing a takardar da zaa juyarwa da matarsa mahaifa yana kuka yana rungume da babyn shima Imran ya rungumeshi ta baya yana kiran “Papah stop crying"
Kukansa ya qarawa qarfi yana tsananta istigfarinsa ga Allah saboda yasan hikimar ubangiji ce kawai tasa ya samu wandannan yaran biyu da zaike gani yanajin dadi Aneesah bazata qara haihuwa ba shima kuma kwanakin baya bayan samun cikin Wannan yarinyar da aka ciro yanzu yayi wani ciwon ciki da aka tabbatar masa da cewa qwayayen haihuwarsa sun qare saboda allurar da ya rinqa yiwa kansa duk a qoqarinsa na gujewa qaddararsa ashe shi guzurin tarar da ita yayi..................
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/25, 6:22 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*67*
_____________________________
Juyawa tayi ta shiga bangaren nasu ta fara hada kayanta Saida ta gama hadawa sannan ta dauki wayarta ta fara kiran layin Ishaq amma qememe yaqi dagawa kuma yana ganin Kiran lkcn ya sauka a wank hotel ya kama musu daki shida dansa yana feeding nashi abinci qarshe ma ya kashe wayar saboda zuciyarsa bugawa takeyi bai taba tunanin Anee zata juya masa baya haka ba yanzu shikenan ta zabi a rabasu shikenan yanaji yana gani zaa rabashi da ita shi wai yaushe zai samu dawwamamen farin ciki ne a rayuwarsa?
Da wannan tambayar ya tashi ya tube Imran yayi masa wanka ya dawo ya sanya masa Pampers da wata riga airmless cikin kayan daya tsaya ya siyo masa.
Bayan ya shiryasa ya kwantar dashi shima ya shiga yayi ya fito daure da towel yana zagaya dakin zuciyarsa nayi masa wani qunci yanajin dama ace ya farka yaga mafarki ne Anee ta gujeshi taqishi saboda danginta dangin da suka wofintar da ita a lkcn da tafi bugatarsu.
Komawa yayi ya zauna yana tuhumar kansa dalilin da yasa yaqi daga wayarta, daukar waya yayi ya kunna yana kunnawa kiranta ya shigo ya daga ya kara a kunnensa gabansa na faduwa.
Cikin kuka tace “anya kayimin adalci Yallabai ka dauke dana ka gudu kabarni don Allah ka dawo mu fuskanci kowanne qalubale tare kabasu dama kenan suyi komai dani please Ishaq bazan iya jurewa ba rashin dana da uban dana a lkc daya"
Numfashi ya sauke yace idan zaki iya ki fito daga gdannan zanzo na daukeki Anee kinsanni kinsan zuciyata zan iya kashe mutum akanki ke shaidace ba kowacce daidai nake ganewa ba kuma ba kowacce ba daidaiba nake gane ba daidai bace da naji kunyarki a karo na uku wlh gara na hqr na barki nasan nidin mahadinki ne kowacce duniya suka kaiki saisun nemeni sun dawomin dake saboda danni kadai aka halicceki"
Haka ya rinqa tsarata har ya samu ta daina kukan tace masa ya jirata gatanan zuwa, tashi tayi ta dauki mayafinta ta yafa cikinta na watanni shidda ya fito sosai abinka da mara tsayi sosai ta ja trouble bag dinta ta rinqa fakar ido ta fita daga bangaren tana tafe tana sanda zuciyarta na gurin danta tazo giftawa ta bayan turakar Mai martaba cikin rashin saa taji an buga mata tsawa ta durqushe saboda dukan razanar da tsawar tayi mata, bayan kamar wuccewar sakanni goma taji an dagota kafin ta ankare taji an dauketa da mari ta dago ta kalleshi Mai martaba ne tsaye akanta yanata huci shida Habeeb ya nunata da yatsa yace.
“Wato ke ba yar halak bace ko Gimbi ni zaki tozarta akan mijinki ko mijin da ya fifita duniyarsa akanki shine zaki nunamin iyakata akansa, tabbas ke ba yar goyo bace amma zan nuna miki ni isasshene dagake harshi Ishaq din yaci mutunci na yaci mutuncin masarauta ta amma har kika iya hada kaya zaki bishi ko?"
Kuka takeyi sosai tanaja da baya yana binta har takai qarshe ta tokare da bango ya matsa gabanta sosai ya kada yatsansa a daidai kanta yace “ki dawo hayyacinki kisan me kikeyi baaja da izzata Anee Ina saurarawa quruciyarki saboda kedin dabance cikin jikokina saboda haka ki koma ki zauna inda na ajiyeki yana fadin haka ya fuzge wayarta ya ficeta ya mayar da ita part dinta ya watsata ciki ya kulle qofar tare da qara Mata tsaro ta gabada baya.
Ita kuma ta dora hannunta akanta ta rushe da kuka tana fadin “innanillahi wa innah ilaihirraji'un Allahummah ajirnih fih musibati wa'akalifni khairin minha a'uzubikhalmatillahi tammat min sharri ma kalaq" kuka takeyi sosai tana shidewa har saida taji kanta yana ciwo sannan ta tashi taje tayi wanka ta kwanta wani zazzabin damuwa ya sauko mata tanata juyi.
Bacci takeson tayi amma ta kasa idan ta rufe idonta Ishaq da Imran take gani ta jima tana juyi sannan ta tashi ta tayar da sallar nafila tana roqon Allah ya kawo musu mafita cikin wannan musiba data tunkarosu unexpected batare da sun shiryawa zuwanta ba.
___________Kwana Ishaq yayi bai rintsa ba saboda tashin hankali Kiran duniya wayar tana ring Amma babu amsa saida ya Kira kusan sai talatin sannan yaji an kasheta yama rasa Ina zai tsoma rayuwarsa yaji dadi saboda haka ya daga wayar ya kira Alh Bashir mahaifin Habeeb ya zayyane masa komai dake faruwa aikuwa ya rinqa masifa yana fadin wannan ai jahilci ne ina aka taba haka mace da mijinta ace zaa bawa wani ita bayan tanason mijinta yana sonta hqr ya bashi sosai yace ya bari gobe zaije duk wacce zaayi ayi.
Murna a gurinsa kamar anyi masa albishir din Aljannah haka ya kwana cikin farin cikin, da asuba yana tashi yaga miscalls din Alh Sadik saida yayi wanka ya shirya sannan ya kirashi suka gaisa yake fada masa ai yana qasar Chadi sun kawo masa ziyara da farko bai yarda ba sai da yaga da gaske sannan cikin farin ciki ya bashi address din inda yake suka kuwa zo suka sameshi kunya tsoro sune suka hana Alh Ibrahim da Alh Balarabe fitowa saboda ganin yanda ya zama babban mutum duk yanda suka rinqa jifanshi da sihiri da mugayen abubuwa bai hanashi samun ingantacciyar rayuwa ba.
Alh Sadik ne ya nufoshi suka rungume juna ya karbi Imran yana shafa kansa yace “masha Allah yaro me kama da babansa" murmushi yayi yace “iso mana" duban motar yayi yace “bani kadai bane Ina tare da baqi ne" saida gabansa ya fadi kafin yace “su wayene baqin?" Fitowa sukayi a motar kowa yana sussunkui dakai abinka da marasa gaskiya Ibrahim yana share qwallah ya matso gaban Ishaq daya qame qam zuciyarsa na tafasa abubuwa da yawa suna dawo masa ya rushe da kuka yace.
“Wlh bazan taba ganin laifinka ba idan ka yanke duk wata alaqa dani bantaba ganin kuskure ba a cikin hakan amma a yanzu ina me neman yafiya da gafararka kada na mutu ubangiji ya kamani da laifin cinye haqqin maraya"
Tsallakesu yayi ya fusgi dansa ya juya zai fice Alh Sadik ya tareshi yace “kada ka tafi Ishaq kasan cewa ubangiji ma munayi masa laifi kuma ya yafe mana balle mu yan adam masu tarin zunubi idan ka yafewa bayin Allan nan kayi jihadi kaima sai Allah ya yafe maka zunubanka Isyaq duk wanda yayi maka laifi kuma yaxo ya qasqantar da kansa gareka da zummar yafiya to ya kamata ka yafe masa saboda ko iya hakan nasararka ce"
Yanda Alh Sadik ya rinqa tausarsa da kyawawan kalamai tare da nuna masa fa'ida da alfanun yafiya yasashi sauke numfashi yace “babu komai Alh ya yafemu gabadaya" rungume shi Alh Ibrahim yayi yana kuka yana godiya shima Alh Balarabe ya rinqa godiya nan fah hira ta barke tsakaninsu suna fada masa yanda abubuwa suka rinqa lalacewa a gurinsu harda muguwar damfarar da akayi musu aka yashe musu billions of dollars din da sukayi sama da fadinta ta mahaifinsa daya mutu ya bari sukace ya siyi kaya sun nutse a teku shidai murmushi kawai yakeyi yana cewa dasu ai babu komai Allah ya mayar da alkhairi, basusan shine ya yashe abinsa ba.
Anan yake zayyana musu halin da suke ciki da surukansa da matarsa aikuwa ran Alh Ibrahim yayi mugu baci yace “aikuwa bazai taba yuwuwa ba wannan ai jahilci ne dolene su baka matarka Koda zaayi baram baram inyaso a shirya daga baya badai sarauta suke taqama da itaba bari kar muje musu yau zan Kira sarkin Gombe abokinane sosai zance yazo muje dashi ayi musu nasiha idan sunqi kuma a qasar tasu a gwada musu qarfin ikoa karbi yartasu a tafi da ita tunda ai miji yana gabada kowa bayan uwa da uba suma ta wani fannin gaba yake dasu"……………….
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/25, 6:22 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*69*
_____________________________
Ya jima a gurin kafin a samu ya rarrasheshi yayi shiru ya koma ya zauna cike da jin kunyar ubangijinsa yana zaune aka turota a wani gado aka shigar da ita dakin hutu yabi bayansu ya zauna a gadon yana shafa kanta yana sharar hawaye.
So qauna da tausayin matarsa da yayansa guda biyu yana qara nunkuwa a zuciyarsa duk wata matsala ta rayuwar Anee shine silarta shikam dame zai saka Mata a duniyar nan yasa ta amince dashi ta daina kokwanto akansa ta dauki yadda da amanarta gabadaya ta bashi?" Abubuwa da yawa zuciya take ayyana masa ciki harda yanke igiyar auren dake tsakaninsa da Nabila.
Bai samu kansa ba sai dare yin duniya kuwa ya bari Mata su zauna a gurinta yaqi yace shine zai zauna da matarsa haka kuwa akayi aka tafi da Imran ita kuma Habibatullah aka kaita Nursery inda zaake kula da ita duk da tayi girman da basai ansata a kwalba ba amma zatasha magunguna saboda tsabar rashin yarda daki guda yasa aka warewa yarsa wai bazaa hada masa da yayan wasu a canza masa ba
Kwanaki uku ta samu sauqi sosai saboda kulawar da take samu suka koma gdan nan ma kulawa sosai ake nuna Mata, shikam Sarkin Gombe tun washegarin haihuwar suka tafi shida Alh Ibrahim da Alh Balarabe sai Alh Sadik dake shi dama bai wucce abokin Ishaq din ba suketa dabdalarsu sati biyu akayi ana hidimar biki da suna na bidi'arsu a ranar qarshe ta bikin saqon Sarkin Gombe ya iso akwatuna ashirin da hudu na Anee wai kayan lefe sai akwatuna shida na baby Hibbatullah sai shida na Imran da shima baayi masa ba sai shabiyu Suma na rabon dangi shabiyu na Ishaq shikam Ishaq ranar yana tafe yana hawayen farin ciki yana qara godewa Allah yana neman gafararsa da addu'ar Allah ya barshi ya rayu da zuri'arsa
Hakanan taro ya watse cikin farin ciki satinta uku da kyakkyawar yarinyarta suka dunguma harda Mai martaba Mansoor sai 9ja abinka da dangin shuwa gabadaya gdan suka yoye suka tafi aka raka amarya Aneesah jihar Gombe diban fari.
Nan ma ansha shagali saboda gidan sarki aka kaita akayi Mata uwa da babbar matar Sarki Hajiya Umaimah aikuwa anyi mata uwar arziqi tun ranar ta dora daga inda Hajiya Karimatu ta tsaya wajen gyarawa Ishaq gonarsa kasancewar mahaifiyarsa Haj Maryam tallafi aminiyarta ce sosai.
Satinsu daya aka qara diban zuga aka tafi Kano aka kaita sabon gdan da Ishaq yasa Alh Sadik ya siya masa kusa da asalin family house dinsu da Alh Ibrahim ya dawo masa dashi shikuma yace yabar masa saboda yasan ko banza shidai Allah ya rufa masa asiri fiye dasu, a family house din zugar ta sauka sai dare aka rakata gidanta sukayi Mata sallama suka fita.
Shiru ya shigo be shigoba sai goma da rabi na dare ya zagaye lungu da saqo na gdan yana tofa masa addu'o'i sannan ya shiga parlourn ya qare masa kallo komai na parlour me tsadane shirin Mai martaba Sarkin Gombe ne ajiyar zuciya yayi ya bude dakin ya shiga tana zaune saman sallaya tana addu'a tana kuka tana fadawa Allah buqatunta, tsayawa yayi akanta ya zuba mata ido tare da durqusawa ya dauki Hibbatullah yana ajiyar zuciya ta shafa addu'ar ta juyo ta kalleshi shima ita yake kallo yace “Alhmdllh my bride bantaba kasancewa cikin farin cikin da nake ciki yanzu ba" kafin ta ankare taji ya hade bakinta da nasa yana sakar mata wani zazzafan kiss.
Janyewa tayi a hankali ta miqe tana qoqarin cire hijjab dinta ya riqe yace “aa kada ki cire dole mu godewa Allah a wannan daren sabuwar rayuwa sabon tsari" shine yajasu sallar sukayi sannan ya dauke Hibbatullah ya kwantar da ita a gadonta ya fita ya dauko kayan da daya shigo dasu ya bude musu itadai taqicin nama daqyar taci na kaza kadan tasha fura ta miqe tayi brush ta dawo ta bude wardrobe din ta dauko rigar baccinta ta shiga bathroom ta cire kayan tasa na bacci yana kallonta harta kwanta ta dauki pillow ta rungume ta baje gashinta a saman pillow murmushi yayi ya miqe ya shiga yayi wanka ya dauki doguwar riga ya haura gadon ya janyota jikinsa ta janye ya hura Mata iska a fuskarta yace “kina sallah fah ki barni nadan samu relief janyewa tayi ta koma ta kwanta ya sake binta yace kwana hamsin da biyu da haihuwarki fa don Allah Anee na please babu yanda zatayi haka ta rabu dashi yaji dadinsa ita kuma tasha wuyarta duk da bai wani saki jiki ba yasan da matsala amma ya samu nutsuwa sosai..............
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
[6/25, 8:25 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍: *D.I*
_____________________________
*70*
_____________________________
_Alhmdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!! kamar yanda Allah ya saba aramin dama ta kammala litattafaina cikin salama to yauma ya aramin ina qara gde masa._
_Sannan Ina gdy gareku masoyana na har abada wadanda muke tare tun daga gdan Uncle kunada yawa bazan iya qirga adadinku ba ni yar halak ce nasan halacci saboda haka na sadaukar da wannan littafi gareku baki daya Insha Allahu ana mugun tare for ever sai Allah ya hadamu a sabon buks dina da dayiwa take da sabon salo sabon tsari Kuma comedians story wato *MATAR LAMEER*_
_Abinda yasa nayi masa take da wannan suna saboda zaizo muku da wani salo me rikitarwa zakuji yanda tasirin_ _tsubbu da surkule yake ga rayuwar fulanin Asali sannan zakuji irin qunci da qangin rayuwar da_ _mutum yake shiga walau mace ko namiji idan Allah ya jarabceshi da lalurar rashin iya gamsar da abokin rayuwarsa lbrne me_ _dauke da darrusa na amfanuwa nidai fatana kada ku bari a baku lbr_ *MATAR LAMEER LATEST HAUSA NOVEL DOR 2020 TRUE LIFE 30% FICTIONAL 30% AND COMEDIANS 40% ROMANTIC20%*
Rayuwa sukeyi me dadi yanda yake tattalinta abin zau burge kowa bayaso ko kadan yaga damuwarta, kwana uku baqinsu sukayi sukayi musu sallam sallama suka tafi sukuma suka dora daga inda suka tsaya yaransu biyu abin sha'awa ga kowa Hibban da Hibbatullah kasancewar tunda taji sunan mahaifinsa ne ta canza masa suna.
Abu daya da yake damunta jarabarshi da bata qarewa amma haka take qoqari take daukesa saboda ta lura har yanzu yananan da halinsa indai ya nuna yanason abu ta nuna masa aa to ya rinqa fushi kenan yana Harbin iska kamar wani fusataccen doki.
Watansu uku da dawowa Kano yayi Mata swapping layinta na asali ya nema Mata admission a North West University ta fara karatunta da saa tana taba business dinta da ya dorata akai na takalma da sarqoqi da hadawa amare jikinsu da kuma shirya gdaje wato interior decorations.
Alhmdllh da Million uku ta fara harkarta shine a cikin dukiyarsa ya dora Mata jarin cikin shekara guda ta habaka ta zama babbar madam da ake zancenta a Kano da kewaye duk wata babbar unguwa da zakabi zakaga *A&I COLLECTION* *A&I INTERIOR DECORATIONS* inda ya nema mata yara na amana ya zuba Mata suke juya Mata dukiyarta shikuma duk wani Abu da yasan ya mallaka ko ya gaurayashi da haram ya rinqa rabarwa bitalmali gdajen marayu gdajen yari da gdajen mahauta da yo order magunguna da yasan zasu taimaki al'ummah ya rinqa kaiwa asibitoci.
Ana cikin wannan rayuwar ne Baffa Margi ya rasu aka kirasu aka sanar dasu suka tafi ta'aziyya taji mutuwarsa sosai aikuwa ta zama tauraruwa a cikinsu yara da manya ita ake kallo ake zance ana fadin ai yar wajen Yusufu ce, ita kuma tanata yi musu rabon kudi takanas taje gdansu Baba Marka tana ganinta ta rungumeta tana kuka tace “ashe zan qara ganinki Aneesah kullum da tunaninki nake kwana ga yarinyar nan ta arziqi Nana kusan kullum saita kirani taji ko naji labarinki"
Shiga sukayi suka zauna suna gaisuwar yaushe gamo kowa yana bawa kowa lbrn bayan rabuwa Marka ta dubeta tace “yarnan ku godewa Allah sallah haskece ga rayuwar musulmi komai girman zunubinsa tana karashi daga wasu alkaba'ai ita kuma sadaka tana maganin musifa ba fadamin akayi ba Amma nasan abinda yasa rayuwarku ta daidaita qaddararku ta tsaya iya abinda ya faru a baya da kuma rashin samun haihuwa da yawa shine sadaqa da Yallabai baiyi wasa da itaba a lkcn da yake cikin bata kuma baiyi wasa da dokokin ubangiji ba wajen bauta masa kinsan tsakanin ubangiji da bawansa rufeffen al'amari ne da baa shiga idan kace zaka shiga kai sai ka kwana ciki"
Numfashi ta sauke tace “yanzu ki duba Dr Wada mijin qawarki Nana abokin mijinki a baya irin mutuwar qasqancin da yayi hauka ya rinqayi tuburan bola bola kafin daga bisani ya kwanta a saman juji karnuka suka kasheshi suka cinye naman jikinsa sai tashi akayi mutane suka tarar da qwarangwal dinsa a saman juji akayi masa sutura aka busheshi kuma cewa akayi lkcn da ya haukace din duk inda ya tofar da yawu jini yake zama kuma ya rinqa amai idan yayi amai sai kiga tsutsotsi suna yawa a ciki Suma jajaye kuma yana daukarsu yana taunewa"
Kuka sosai Aneesah tayi jikinta yayi matuqar sanyi tace “yanzu ina Nanan? Murmushi tayi tace “tananan aure ya gagara duk wanda ya fito sai ace wai ita matsafiya ce har danta ta sadaukarwa qungiyar tsafi" numfashi ta sauke tace “nikam da zata auri mijina tazo mu zauna tare...."
Saurin rufe mata baki tayi tace “uffararan Aneesah kishiya ko cikinku daya ba abar so bace" murmushi tayi tace “na yarda da Nana Baba Marka da zata cutar dani da tun abaya zatayi zanyiwa yallabai mgn indai ya yarda zaayi kema ki shirya mu koma burni ki dauki yan jikokinki ko biyune zan siya miki gda acan nafiso ina ganinki a kusa dani"
Godiya ta rinqayi tana cewa “dama nagaji dacin koriyar miyar laluwa" da haka suka juya kasancewar amota suke suka dunguma suka koma Kano.
Ishaq ma yaji dadin hakan a daren ranar suna kwance a daki ta Kira Nana a waya sunyi kewar juna tare da koke kokensu sannan suka tattauna sosai, bayan ta aje wayar ta lafe a jikinsa yana shafa nononta da yake cike bamdam yana lumshe ido ta sauke masa kiss a kyakkyawan Lips dinsa tace “Zumata mgn me muhimmanci" bude idonsa yayi da suka fara lumshewa saboda jaraba yace “adana abarki sai na nutsu tukunnah" babu yanda zatayi haka ta qyaleshi suka lula duniyar sama ta mutsuttsuku sosai a hannunsa kwana ukun da yayi baicita ba ji yake kamar ya shekara uku aikuwa wannan dare tasha ruwan albarka qasanta ya tsotsu bai saurara Mata ba saida yaji an fara kiraye kirayen sallah sannan suka rabu da juna sukayi wanka sukayi sallah sannan suka kwanta.
Lkcn da suka tashi har Marka ta gama komai taji kunya sosai saboda ita ba aiki ta daukota tayi Mata ba tafi qarfin yar aiki a gurinta saidai uwa, bayan sun karya dake asabarce suka koma sama ita dashi Marka da Hibban da Hibbatullah sunata kwarafniyarsu a qasa ta kwantar da kanta a qirjinsa tace “Zumata yaushe Aunty Nabila zata dawo?" Saida gabansa ya fadi da ta fadi hakan ya zuba mata ido yace “kin gaji dani ko?"
Saurin kada masa Kai tayi tace “ko a baya ban taba gajiya da mahadina ba bare yanzu da nasan dadinsa kawai dai inaso ka zama adali ne ka ajiyeta a gefe baka sawwaqe Mata ba baka dawo da itaba sai naga kamar hakan ba daidai bane" lumshe idonsa yayi yace “tun ranar da aka haifi Hibbatullah na sauwaqe mata shekara daya da wata bakwai kenan harma tayi aure a ringim ta haihu"
Kada kai tayi ya dago kanta yace “bayan wannan fah?" Shiru tayi kafin tace “dama..." Sai kuma tayi shiru yace “dama me?" Ajiyar numfashi tayi tace “so nake ka aure Nana matar Abokinka Dr Wada...." hankadeta yayi cikin hasala ya miqe yana nunata da yatsa sai kuma ya juya ya ha shige dakin tayi saurin binsa tace.
“Wlh ban fadi da wata nufaqa ba gani nayi kowa gudunta yake har an zauna taron daurin aurenta akace wai ita yar mafiya ce har danta ta bayar wa qungiya shine naga kamar kai tunda kasan komai Kaine ya dace ka aureta" janyota yayi jikinsa yace “bana iya fushi dake saboda bakiyin tunanin banza amma wannan qorafin bai karbuba ki bari zamuyi mgn da Alh Sadik dama yanason qara aure sai su daidaita nikam kin rubuceni kin shanye banaji ban ganin kowacce mace saike daya da yayanki kiyi yanda kikeso dani My Anee"
Cikin kwanaki uku Nana da Alh Sadik suka gama daidatawa aka tsayar da lkcn aure sati uku su Anee sune amarorin biki komai daya shafi kitchen ita tayiwa Nana ko cokali ita da iyayenta basuyi ba shikuma Ishaq ya dauki nauyin kayan furnitures akayi biki lfy aka gama amarya ta tare a gdanta.
Zumuncinsu ya dore watanni uku Nana ta samu ciki abin mamaki wata qudura ta ubangiji saiga Aneesah da ciki mamaki da tsoro ya cikasu ba Shiri suka tafi Rasha acan akayi Mata aiki aka juyar da mahaifarta aka sanya Mata kwanta a ciki nan ta zauna bedrest har saida lkcn haihuwa yayi tasha baqar wahala kamar bazatayi ba sannan aka ciro mata yaranta biyu mace da namiji kyawawa kamar yan uwansu wannan karon kuwa mahaifa sai cireta akayi saboda sun tabbatar musu idan ta qara samun ciki to kafin a ankara ma zata iya mutuwa.
Saida tayi wata uku yaranta twins Yusuf da Maryam Raheem da Rahima sukayi wayo itama ta warke ras sannan suka dawo wayyoh Ishaq dan gatan Allah wannan rana kamar yayi hauka don murna kawai yasa yaransa hudu da matarsa a gaba ya rinqa kuka yana rungume dasu yana fadin Astagfurullahi wa atubi Ilaik".............
_Tammat bih hamdullah_
_Nan wannan lbr ma cike da darrusa yazo qarshe ina fatan wannan lbr ya zama izna kuma manuniya garemu baki daya alkhairan cikinsa Allah ya hadamu dashi sharrukansa Allah ya nisantamu dasu Allah_ _yasa abinda na rubuta ya zama hujja gareni ba hujja akaina ba kuma masu karatu Allah yasa abinda kuka karanta ya zama hujja gareku ba hujja akanku ba._
_Sai najiku cikin Labarin_ _*MATAR LAMEER*_ _bissalam_
*UMMUH HAIRAN CE...✍*
Post a Comment for "DOOM ISHAK Complete Hausa Novel"