Skip to content Skip to sidebar Skip to footer

Fyade Book 3 Complete Hausa Novel

*️FƳAƊE....!️* ***Romantic love Sympathetic and Erotic Story.*** *AISHATU MAMAN TEDDY * ***28*** *Don Allah kar ki karanta mun Idan baki biyani ba , Littafin nan na kuɗi ne Regular group ₦500... VIP group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ki tura kuɗin ki kai tsaye ta Wannan number 09061467409* ```~Tallah~``` To babban magana ina iyaye mata masu san kasancewa da mazajen su har Abada da'iman? Ina macen da matsaloli na Jinnu ko Sihiri yayi mata katutu ya addabi Zaman Auren ta ke dama Rayuwar ki baki ɗaya ...to Allah nacewa tashi in taimake ka . Mata masu fama da Rashin aure shekaru 30 ko sama da hakan duka a gaban iyayen ki abun tun bai damunki a yanzu dole ya fara damunki...” maza garzaya taskar Empire domin warwarewar duka matsalolin ki ...na duba kuma na gani , Maganin ta babu ɓata sam , da Ayar alƙu'ani take magani ba tsafi kawai Kunsan Magani da Ayar Allah , Allah na saurin amsa kamar yankar Wuƙa . Bhuzuwa Empire Aikin ta ya haɗa ta Hanyar alƙu'ani ,tana ma ƴammata marasa farin jini magani da zallar nono , ƙwai ... mallaka babu irin wanda bata yi , na suratul yaseen, Rahman , Izaja'a , jauharatul kalam da dai sauran su ...masu buƙatar ƙarin bayani ga nombobin su kamar Haka 08139762831 Allah ya taimaka Amin . *Second advert* *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN https://wa.me/message/NM3LPR5VMCG6P1 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . “ Murmushi Daddy Marshal yayi yana Kallon A'isha da farin cikin ta yagaza ɓoyuwa ma saman ƙyaƙyƙyawar Fuskar ta farin ciki take ciki a yau matsananci , Datse Vedio call Din da Aaaryaan yake yi da Bie bie yayi yana Ɗagowa tare da mata Kallo Ɗaya wanda ya gama kalle dukan ta a yan sakanni hannun sa yakai yana fara Daukar Irish ɗin gaban sa yana fara cin sa da Fork . Ita kuma Yusraht da baƙin ciki duka ya taru ya ishe ta , don zuwan ta gidan kenan ko Karin kumallo bata tsaya yi ba , a cewan ta Zata zo Tayi magana da Mama Don A yanzu Birthday din ta saura kwanaki ƙalilan . Tun farkon Ganin ta Da A'isha take jin tsanan ta kuma har iya a yanzu bata jin ya sauka mata sai dai ma ƙariwa . Cike da matsanancin Fara'a irin nasu na manya Daddy yake fadin " Nana A'isha Har an fito za'a Tafi School ba? Eh Daddy An tashi lafiya ?. Lafiya lau my baby Girl , Yanzu Maza kiyi break fast Aaaryan ya kai ki Da wuri , Ki maida hankali banda wasa fa ?. Okay to Daddy . Ta ƙare maganan tare da Jan ɗaya daga Kujerun Dinning ɗin tana zama Gyefen Yusrah wacce sai a lokacin A'isha hankalin ta yakai ga Inda Yusraht ke zaune tana fuffuzga . Cikin Sanyi da Zaazzaƙar muryar ta kamar sarewa ta kalli Yusrah tana cewa " Anti Yusrah Barka da Safiya". Cikin Wani irin yarfi da Wulaƙanci Yusraht ta Juyo tana kallon A'isha Farida kamin ta juya kan ta tayi tana Ɗaukar Ɗaya daga cikin Fork din wurin tana sakawa a Plate din gaban Aaaryan dake kai Irish bakin shi kaman wanda akayi masa dole ,ka rantse sam bai san da zaman su duka a wurin ba . Shiru A'isha Farida tayi tana kasa Cin Abincin gaban ta Jikin ta yayi sanyi qlau , Wasu irin marayun ƙwallah na taruwa ma Ƙwarmin idanun ta . Tun da tasa ka Fork a cikin Plate din sa yaji Ransa ya ɓaci fuska babu Annuri ya miƙe tare da fara janye jikin sa daga Wurin , Dai dai Mama na isowa Hannun ta dauke da Tray , Ajewa tayi saman Ƙayataccen Dinning Table din kamin tace " Aaaryan Lafiya badai ka kammala ba ?. Mama I'm Ok .! Idan ta kammala tazo ta faɗa mun ina Bedroom dina . Yana maganan tare da juyawa a hankali yake saukar da ƙafafun sa daga 3 Stairs din Dinning ɗin cikin miskilincin sa da izza yake daga kafar nasa kaman yanda Muryar tasa yake shima a kullum cikin isa da izza .Bin sa Da kallo duka suka yi banda A'isha Da idanun ta ke akan Yan yatsunta da take murzasu A hankali tare da rarrashin zuciyar ta , duk maganan da suke yi a kunnen ta , Amma kuma ta kasa Ɗagowa ta kalli ɗaya daga cikin su . Muryar Daddy taji yana cewa " Okay A'isha kici A hankali Kinji ? Kar ki takura ma kanki Ba kuyi lati ba . To Daddy . Tayi maganan fuskar ta dauke da murmushi. Murmushi Mama Tayi tana zama a daya daga Kujerun Dinning ɗin itama kamin ta fara Aje masu tare da tambayar kowa mai yake buƙata . Dogon Tsaki Yusraht taja tare da cewa " Ni kuwa Daddy yanda naga kana ma A'isha sai kace Yarinyar Goye,bafa yarinya bace can. Kallon ta duka suka yi yanda take hura hanci na Tsiya yasa Daddy Cikin kwantar mata da Hankali yace " Calm down my Yusraht, A'isha Ƙanwar ki ce Kinga kuwa har yanzu kema nawa kike ? You Are still a child . Buɗe baki A'isha tayi tana saurin kuma Rufewa , wacece Yarinyar ? Yusraht? To ko Ni bana So a ce mun yarinya bare Yusraht. Maganan take a zuciyar ta , Dai dai Tana jin Muryar Yusraht na cewa " Dad gani nake kaman zaku daina So na saboda wannan Yarinyar .! Shiru Mama tayi tana jin zuciyar ta na mata Raɗaɗi don bata iya daure fushin ta akan duk wanda zai taba mata A'isha . Ganin hakan yasa Daddy saurin Daura Hannun sa ba tare da sun lura ba , sai ita A'ishan da Idanun ta ya sauka a wurin yana shafa Hannun Mama Alamun tayi Haƙuri . Sauke Numfashi Mama tayi zata yi magana Suka ga A'isha Ta miƙe tana kallon Mama Fuskar ta tana nan bata sauya ba , Kaman bata ji mai Yusraht ke cewa akan ta ba . Wannan smiling face din tana shike sakar masu Wani Ƙayataccen Annuri Mama ba zanci komai ba na koshi bari na kira Ya Aaaryaan Ya kaini . Kallon Daddy mama tayi cikin sauri kamin ta juya tana kallon A'isha kana tace " A'a Tsaya koyi break mana , Kinga fah na sanki dama indai aka ce School to baki da saurin natsuwa sai kin ganki a can . Mama na koshi bana jin cin komai yanzu ." Buɗe baki Mama tayi zata Kuma magana Daddy ya katse su da cewa " A samata komai na break din ta a Lunching Box mana ." Juyawa A'isha Tayi da Sauri tana nufar falo tare da nufar bedroom din shi wanda bata san Wani Juyin nasa bane ya dawo dashi nan , Part ɗin nashi kowa ya bar mawa Allah ma sani . Tsayawa A'isha Tayi a bakin Kofar hannun ta na Rawa ta kasa murɗa Handle Door ɗin ta shiga . Sai ta ɗaura taffan ta zata murɗa sai kuma tayi saurin ɗagawa tana sauke Hannun ta . Hannun ta takuma sawa tana kokarin murdo Handle Door ɗin kawai Taji ya murɗa Yana Fitowa , Saurin kallon sa tayi sai kuma ta kawar da kan ta Gyefe Ganin Irin kallon da yake mata Fuska babu Annuri A murtike . Juyawa tayi Ba tare da tayi masa magana ba tana komawa inda Su Mama suke har ta kammala Hada mata Lunching Box din. Takowa yayi yana amsan Lunching Box din tare da cewa " Mama zan Wuce Asibiti daga nan . Okay to A dawo lafiya .! Don Allah ka kula mun da A'isha ban da Driving ɗin kasada Don baka taɓa Driving a hankali ka rinƙa sheƙa gudu kaman Wanda zaka je wata uwa duniya . Kallon Mama Yayi yana murmushi tare da cewa " To Mama zan kula Miki da ita . Bro Aaryaan Bafa ita kadai zaka kula da ita ba ,har dama kan ka . Yusrah tayi maganan tana miƙewa tsaye . Ganin Haka yasa A'isha Yin gaba tana Mawa Mama waving tare da ficewa Daga Falon. ** Zama bie bie tayi tana Cigaba da Shafe Jikin ta da Wasu irin tsadaddun mayuka Wanda face Cream kawai kudin sa ya haura 25k wanda take using dashi . Fuskar ta kuwa tsantsi da laushi ba'a magana haka gaba Ɗaya jikin ta suke . Macace yar parckaging , idan ka ganta ba zaka taba bata shekarun ta ba , sai dai kace bata wuce 30 ba . Kallon Ta Hajiya Hali tayi cike da Burgeta take matsawa gare ta tana shafa Fuskar ta irin na yan duniyar matan nan tana jan Hannun bra ɗin ta , tare da saki a hankali . Bie Bie Kin dai Rabu da Ƙaya yanzu kuma Waye kike Hari .? Murmushi Bie Bie tayi tana kallon Abokiyar shaiɗanan nata Halima kamin tace " A tunanin ki Yaci Banza ne ? Kin manta wacece Ni? Aure na biyu , Sannan ban taɓa Aure don ina So ba ,sai don nayi amfani na ɗebi wani kaso daga dukiyoyin su . A tunanin ki Wannan karon a tutan ma'ahu na tashi? Wani irin dariya ta sheƙe dashi kana tace " Har a yanzu akwai kudaden da idan an turo masa a asusu n account dina yake sauka . Amma kuma shashasha bai sani ba . Wani irin kecewa da Dariya Haali tayi kamin sukai hannu suna haɗawa tare da tafawa suna fashewa da Wani irin Dariya . Komawa suka yi suna zama a tare ,kamin bie bie ta sauke Ajiyar zuciya Tare da cewa " Mutum daya ne yayi mun a rayuwa kuma nake mahaukacin Son shi , Kuma Ni Nasan idan na Aure sa ba zan kara marnarin fitowa da sunan zawarci ba . Sauke Numfashi tayi mai tattare da shauƙi Kana ta kai Hannun ta tana Rungume filon Kujerar a saman Ƙirjin ta . Ina Son ka fiye da yanda nake Son kai na . Ko rayuwata ce kace na baka zan baka kai tsaye . Don haka ko kana so ko baka SO dole sai na zama mallakin ka . Wai wannan Waye haka ? Wani shegen Attajirin Alhajin kika samu?. Juyawa Bie Bie tayi tana kallon Hali kamin ta kai hannun ta tana Ɗaukar lafceciyar Wayar ta ta zamani kamin ta yi Wal da screen ɗin . Kyaƙyƙyawar Fuskar Dr Aaaryaan ne ya bayyana a saman Screen ɗin . Wani irin Lumshe ido Hali tayi tana furta " Wow he's so sexy . Ki rasa kai tsaye da Sexy Boss din ne ma . Handsome Guy sannan kuma ga shi da kuɗin Rana, idan ban saka shi trillionerer ba ,zan kai shi sahon multi Billionairer . Haaahhhhh Hali ta Wangale baki na mamaki . Wani irin fakaitan idanun Bie Bie tayi tana kare ma Fuskar Aaaryaan Wanda girar sa yake a hade ko ba'a faɗa maka ba zaka tabbatar da baya wasa bare son Raini . Wannan Ko ta halin kaka Sai nasa kin faɗa mun komai nashi a yau din nan Ni zan fara Farmakar sa , Sai nayi nasarar Sace zuciyar sa . Kin manta Wacece Ni da har kika buɗe mun sirrin ki . Duka magannn Haali tana yin shi ne a zuciyar ta , Kana ta kai Hannun ta tana shafa Gyefen Wuyar Bie Bie wacce ta fara Lumshe ido tana Lasar laɓɓan na ƙasa alamun sakon ya fara kai mata . Hali ne ta kai fuskar ta zuwa tsakankanin Breast din ta tana shaƙar ƙamshin turaren ta , Tare da fiddo da Harshen ta kadan tana karkaɗar Tuwon Nonon ta tare da kama su tana tsotsa zuwa Saman Nipples ɗin ta . Duka a lokaci daya ta hadesu a bakin ta tana tsotsan Kan nonon ta wanda jin Zuuuummxaaammm take yi har tsakar kwanyar ta . Wani irin shiɗewa Bie Bie ta fara yi tana Ware ƙafarta jin yanda Wurin ya fara Amsa mata yana mata Kamar Wacce aka zuba mata karara . Ganin Hakan yasa Haali Saka Hannu ta tana tura yatsun ta biyu , Amma sai taji Gurin gammm gammm Kaman na budurwar mace , Wani irin kwafa tayi a zuciyar ta ,tana cewa " Kin matse kije wato yaji dadi , To duk wata ni'imar ki na fiki , tun a yanzu ina maki sallama dashi....Wannan maganan ta fade shi ne a sarari wanda bata san Hakan zai fito ba . Cikin Wani irin yanayi Bie Bie ke fadin Ashhh ushhhhh . Hannun ta tasa tana kama Bakin ta tare da haɗawa da nata tana Tsotsan harshen ta ji kake zuuuuuzuuuzuuuu . Kwantawa Bie Bie tayi tana daga ƙafafun ta sama , Wanda Ganin Har a lokacin bata fara ficewa Hayyacin ta ba yasa Haali Saurin danna bakin ta cikin Durin ta , tana tsotsan Ruwan Wurin tare da matse Yar tsakar ta , Wani irin uban ihu ta zunduma tana kokarin Matsar da cinyoyin ta , nan Haali ta kuma kamawa tana matsewa tare da saka Hannun ta tana matsa mata nonon ta tare da mulmula su tana shafa su tamkar ta samu bayan mage . Wani irin sambatu Bie Bie keyi tana zullo da tare da fara Ihun daɗi tana dukan bayan Haali irin na ficewar Hayyaci. Hannun ta Hali takai ɗaya tana ɗaukar wayar Bie Bie tare da mata Alamun ta cire mata security , sam ta gama zaucewa bata san lokacin da ta fidda security din ba tana ihu tare da fadin Oushhhh Ashhhhhh Daɗiiiiiiiiiiiiii uuuhhhhhhh . Hali macece mai masifar Kwanya wannan yasa A lokaci guda ta karance komai na Wayar tana aje mata shi a Gyefe tare da ci gaba da caccakar ta . Abun da basu taba Sani ba , shine wacece ita kan ta Haalin . Sun dai Hadu da ita a harkar gantalin su , Amma kuma karya ne wani yace ga kamannin surar Haali A Tsirara . Ita abun ta tamkar mai sihiri take yin shi , kudi Allah ya bata kaman Tsiya don ta fisu kaman sama da ƙasa . Haali yar Asalin Garin Lagos ce . Zaku yi mamaki daga Lokacin da kuka san Wacece ita Haalin . Amma mu tara a gaba . Haka Suka cigaba da baɗalar su zuciyoyin su fari ƙal basa tunanin gaba ta yanda Allah ka iya damkar su . Akwai wanda da ance lesbian sai suce ai yan bariki yan duniya suke yin lesbian? Bayan Wallahi yara ƙanana suna yin shi ,don Haka Allah ya kare mana zuri'a gaban mu da bayan mu , Wannan kuma labarin inshallah zai fadakar da duk wasu masu yin baɗala da masifar da take zuwa ma al'umman mu , daga Lokacin da muka san Wacece Haali tabbas tsoro Nasan zai shiga zukatan duk wasu maraaa sa Kimtsuwa da sanin darajar Kai da kuma kiyaye dokokin Allah . ** Tun da A'isha Ta shiga Moton bai tanka mata ba haka itama bata kula sa ba . Har suka isa makarantar wanda tun da ta ga kanta a Farfajiyar parking lot din ta fara murmushi Fararen Haƙoran ta na bayyana . Kallon ta yayi ta gyefen ido yana tsaida moton nasa kamin ya Juyo yana kallon ta . Ƙurrrr yayi mata da ido wanda Ganin hakan yasa A'isha Saurin juyawa Tana kokarin ficewa daga moton ne taji ya riƙo Hannun ta . Saurin kallon sa tayi a firgice ta Juyo tana furta Ɓoyayyen masoyi na....Maganan nata ne ya dauke Sakamakon Fuskar Aaryaan data Gani . Gimtse maganan nata tayi idanun ta fara tsiyayar da Hawaye . Wallahi yanda ka riƙe mun Hannu na ne yasa na tuna da yanda ya saba Riƙe mun Hannun irin haka ne ." Wani irin kallo taga ya watsa mata tare da cewa " Ohk na fahimta , To ita Mama tana ina Har yakai ma yana riƙe miki Hannu? Wato bani kaɗai ba kenan na fara ? . Kasa fahimtar maganan nasa tayi wanda shi kan sa ya fahimta hakan wannan yasa shi cewa daga Hannu kuma sai ina yake riƙe miki?. Kauda kan ta tayi tana kallon window kamin taji Hannun sa a tsakiyar Rigar uniform din ta yana kama Breast din ta tare da cewa " Haka nan ma yana taɓa Miki har ya riƙe su ko? . Saurin Saka Hannayen ta tayi tana fashe masa da kuka tare da kokarin cire Hannun ta daga saman Nonuwan ta wanda dama hanya yake nema ya lagwida mata su , ya barta da jin Raɗaɗi da zafi . Shiiiii Yayi Maganan tare da zare mata Lulun idanun sa dake firgita ta . Ƙarya na faɗa bai.... Wallahi bai mun haka , shi mutum ne mai kirki ba mugu ba , shi ba mazinaci bane..! Kansa ne yaji ya sara masa , Hannun sa ya cire daga Rigar ta yana juyawa tare da dafe kan sa kaman mai tunanin wani abu. Kuka ta cigaba da yi a hankali kamin a zuciyar sa ya furta ' kwarai haka maganan take ,Nima na san da hakan amma a baya ." Jikin ta rawa yake yi gumi duka ya gama jiƙa ta . Muryar sa Taji babu Wannan izzan ko miskilin tamkar bashi b yana cewa " My Eaaashhhhhh Wannan Hijab Ɗin da kika saka baiyi Ƙarami ba? . Cikin Sauri take bin sa da kallo kamin taga ya sakar mata Murmushi wanda tun da take dashi bata taɓa ganin yayi mata Irin wannan kwantacciyar Murmushin ba . Ɗaga mata Girar sa yayi daya na tacewa tare da cewa " Yap Kaman yayi kaɗan , idan ɓoyayyen masoyi ya gani ba zai ji Daɗi ba , kin san me yasa ?. Yayi maganan cike da jan ta jikin shi don ta saki jikin ta . A sanyaye ta girgiza kan ta alamun a'a . Saboda yana kishin ki Sosai . Idan Wani Namiji ya taɓa jikin ki to zai iya kisa a kan ki .! Bin sa tayi da kallo tana Girgiza masa kai tare da dan sakin jiki tana cewa " Ai ba zan yi ba , Amma kai ya akayi kasan Yana SO na haka?. Kallon ta yayi yana cewa " A tafi makaranta Lokaci na kurewa don't be late Ok?. Gyada masa kai tayi tana sa hannun ta tare da buɗe Murfin moton tana kokarin ficewa ne taji ya kira sunan ta ." A hankali ta juyo Ya Fito ta yayi da Hannun sa alamun tazo Garesa , Kaman Wanda ya gama da ita a hankali ta matsa inda yake . Fuskar ya kama yana shafa guefen fuskar ta , idanun ta a tsaitsaye a kan sa don tambayar kan ta take , me kuma zai mun ?. Bakin sa Taji ya haɗa da nata a hankali yake tsotsan laɓɓan ta kusan minti guda kamin ya zare bakin sa , Hannun sa yasa yana Rungume ta saman faffaɗan Ƙirjin shi kusan mintuna biyu kana ya ɗago yana cewa " Ayi karatu sosai banda Wasa ." Cuno bakin ta tayi gaba tana ficewa daga moton da gudu kaman Wanda aka sace ta tsira. Dariya ne ya kusa............! *Littafin fƴaɗe na kuɗi ne , don Allah kar ki/ka karanta mun idan baki biya Ni ba . Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan VTU transfer ne ta wannan number 09061466409* Dama gare ku masu buƙatar Maman teddy ta Tallah maku Hajar ku . Ko wani irin tallah muna yin shi indai bai saɓa ma shari'ar Muslunci ba . Yanda tsarin yake... Tallah Tun daga Farkon littafi har ƙarshe ana yin shi akan 5k . Tallah a status for 3 days Ana yin shi akan 2k . Idan kuma a status ne sau Ɗaya na kwana ɗaya 24hrs ₦500 Idan kuma a saman Page Ne sau Ɗaya ₦500 . Idan na Sau uku ne a saman Page ₦1k . Idan kuma aƙasan page Sau Ɗaya ne ana yin shi akan ₦500 Idan kuma ƙasan page ne sau Uku ₦1200 Idan kuma har a kammala book ne a ƙasan page ₦3500 Zaku iya tuntubar nombobina domin ƙarin bayani 08081202932/ 09061466409 . #Mamanteddy *️FƳAƊE....!️* ***Romantic love Sympathetic and Erotic Story.*** *AISHATU MAMAN TEDDY * Book...3 ***29*** *Don Allah kar ki karanta mun Idan baki biyani ba , Littafin nan na kuɗi ne Regular group ₦500... VIP group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ki tura kuɗin ki kai tsaye ta Wannan number 09061467409* ```~Tallah~``` To babban magana ina iyaye mata masu san kasancewa da mazajen su har Abada da'iman? Ina macen da matsaloli na Jinnu ko Sihiri yayi mata katutu ya addabi Zaman Auren ta ke dama Rayuwar ki baki ɗaya ...to Allah nacewa tashi in taimake ka . Mata masu fama da Rashin aure shekaru 30 ko sama da hakan duka a gaban iyayen ki abun tun bai damunki a yanzu dole ya fara damunki...” maza garzaya taskar Empire domin warwarewar duka matsalolin ki ...na duba kuma na gani , Maganin ta babu ɓata sam , da Ayar alƙu'ani take magani ba tsafi kawai Kunsan Magani da Ayar Allah , Allah na saurin amsa kamar yankar Wuƙa . Bhuzuwa Empire Aikin ta ya haɗa ta Hanyar alƙu'ani ,tana ma ƴammata marasa farin jini magani da zallar nono , ƙwai ... mallaka babu irin wanda bata yi , na suratul yaseen, Rahman , Izaja'a , jauharatul kalam da dai sauran su ...masu buƙatar ƙarin bayani ga nombobin su kamar Haka 08139762831 Allah ya taimaka Amin . *Second advert* *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN https://wa.me/message/NM3LPR5VMCG6P1 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . Don Allah kuyi hakuri na jina shiru Kwana biyu abun namu sai a hankali , Amma inshallah yanzu zamu cigaba babu sanya ️ Dariya ta basa Sosai ,Amma Abin ka ga ba Gwanin Yin Dariyar ba , Sai ya dake yana kai Hannun sa tare da buɗo Murfin moton yana Fitowa , Gate Ɗin Makarantar ya nufa Inda da isan sa masu Gadin suka Fara Gaishe sa cikin Girmamawa Don babban mutum A ido ana Gane shi , Bare kuma Irin su Aaaryaaan da Rayuwar su Rabi suna Ƙasashen Waje Kabi suna Ƙasar su Wato Gida Nigeria , Dole Al'amarukan su zasu sha Banban da mutanen mu Na gida Nigeria . Wuce Masu Gadin yayi Amsa masu ta hanyar Ɗaga masu Hannu tare da isowa cikin Makarantar Wanda Mamaki ne y Kama shi Hango A'isha Farida A can Gaban Layin Class Ɗin su itace ta hudu . Wata Doguwar Yarinya Mai Dan Jiki tana kama mata kafada Tare da Mata magana Kamar Haƙa " Are You new comer?. Juyawa A'isha Tayi tana Gyada mata kai Tare da Sakar mata Murmushi . Your Name ? . A'isha Farida ta tambaya Ta kai tsaye . Khadija. " Wow nice ni kuma sunana A'isha Farida . Wow Sunan Ƙanwata kenan kike dashi . A'isha Farida To Meye sunan mahaifin ki?. Ɗauke wuta A'isha Farida tayi kana jin Ɗifff daga Gareta . Don bata San Da Wani sunan mahaifi take Amfani ba tun tasowar ta , Abu ɗaya ta sani shine sunan ta A'isha Farida . Motsi A'isha Farida ta fara yi da Baki alamun zata yi magana , Sai Khadija tayi Saurin cewa " Ga Vp nan yi shiru . Wani dogon Mutumi ne Wanda tsayin sa ya ba A'isha Farida Mamaki Daga Kai tayi Sosai tana kallon sa Ganin tun da take bata taɓa Ganin Shantalelen mutum irin Wannan ba . A'isha Abdu Kareem . Juyowa A'isha Farida tayi tana kallon sa tare da Wasiwasi a zuciyar ta . Muryar sa ce ta katse ta yana cewa " Wato Har kin yi ƙawaye ko? . Muje Office na baki Sauran Kayan sport din ki . Murmushi A'isha Farida tayi tana fidda kan ta daga Layin tare da bin bayan Vice Principle . Duk inda ta Wuce bin ta da kallo Ɗaliban da Malaman suke yi , ba wai Yaran Hutu ne irin ta babu ba , Hasali ma akwai wanda suka fita , Amma kyaunta shine Abu Ɗaya dake Dauke masu hankali , ta ko ina ita Kyaƙyƙyawa ce . Bayan shigar su Office ne ta tadda babu Aaaryaan alamun ya dade da tafiya . A hankali take bin sport wear din Da Vp ya bata , Wanda yake kalan blue , Bayan kuma rigar yana Dauke da Tambarin Sunan ta . A'isha Abdu Kareem . Ƙwalla ne ya ciko Ƙwarmin idanun ta . Are You Happy?. Yayi maganan yana kallon A'isha Farida wacce yaga Jikin ta yayi nauyi duk ta sauya Lokaci daya . Murmushi tayi tana Ɗaukar kayan tare da Karawa a jikin ta tana faɗin " Thank you Sir ." ** Bayan Fitar Aaaryaaan Asibiti ya nufa kai tsaye don A ƙwana biyu kansa a sama yake , Tun bayan Faruwar Komai tsakanin sa da A'isha Farida har a yau bai Ƙara lafiya ba . Don kwana ki da yaje Asibiti cewa akayi bp din sa ya Hau . Wannan yasa shi Duk Sati yake leƙa likitar shi . Kan sa ya dau Zafi sosai amma kuma idan ya tuna da Rayuwar sa da A'isha sai yaji Sanyi a zuciyar sa . ** Tun bayan fitar A'isha Mama ke ta Ɗan Ayukan ta ,don ita bata yi sabo da son jiki ba , ta koma ta saka ma Yan Aiki ido tana kallo . Miƙewa tayi suna Aikin tare don mama Na da Zafin Jini . Bayan Fitan Daddy kai tsaye Bedroom din shi ta nufa tana kara gyara bayan Wanda tayi na farko tare da bin Bedroom din da Room freshener . Fitowa tayi wuraren 9:am tana isowa Falo inda Ta tadda Yusra tana baza Mulki tana saman Ɗaya daga cikin Royal din falon Wata karamar Ma'aikaciya nayi mata massage . Ita kuma tana Zaune daga Kasa . Murmushi Mama tayi tana zama gyefen ta tare da kallon Takardan Hannun ta Wanda duka list ne take yi na yanda birthday din ta zai tafi akan Tsari . Wanda a zuciyar ta ta shirya mawa A'isha Farida babban tijara. Ɓoye ɓoyen da suke yi akan ta ,ta dauki Alwashin fasa Komai a wannan Rana . Wanda mutane da dama zasu Hallara . Murmushi Mama Tayi tana zama a daga Gyefen Yusrah Massage ake yi ne? . Eh mama naji ƙafa na tayi mun tsami ne . Okay ". Mama tayi maganan tana kara gyara zaman ta kana ta kalli mai Aikin tana cewa" Tashi ke jeki yi wani Abin ,Ni Bara nayi mata . Mama da kan ki?. Eh mana to Ai gajiya ce , Ko cikin dare na kan yi ma A'isha na , Don yawon ta kullum sai ina matsa mata kafa , idan tayi barci kaman Mara rai saboda Wahalar da kan ta da take yi . Maganan A'isha Da Mama Tayi nan take Yasa Fuskar Yusra sauyawa . Dan gimtse Fuska tayi tana kauda maganan da cewa " Mama Ga list din yanda nake Son Birthday dina ya kasance . Yanzu the next 2 days zamu tafi Dubai Dake Nasan kwana daya zamuyi ko biyu . Okay to badamuwa Yusrah Sai dai Kash A'isha A yau ta fara zuwa School ,ba zan katse mata karatun ta ba , Sai dai mu bari zuwa Ranan Friday ko sai mu tafi tare ". Mama .! Ta kira sunan ta tare da cabe baki na bangane me kike nufi ba? . Mama ke kadai nake Son tafiya dake , kuma shirye-shiryen da kike magana visa Ticket all that mu Bama amfani dashi ,muna da Permanent Flight na Ya Aaaryaaan wanda zai kai mu Dubai . Don haka ba zamu da kowa ba ,dake kadai nake bukata. Numfasawa Mama tayi tare da cewa " ban saba Barin A'isha nayi tafiya Ni kaɗai ba . Mama Amma kin san nafi kusa Dake fiye da A'isha Ko?. Saurin kallon Mama tayi tare da cewa " Me kike nufi Yusra? . Yeah Mom . Ai A'isha ba Yar ki bace ba , Amma me yasa kike nuna damuwa da ita fiye da Dan ki Aaaryaaan da kuma Ni kai na?. Lumshe ido Mama tayi cikin Rashin jin dadin maganan nata tace " ba haka bane Yusrah , ina Son ku duka , A'isha Ban taɓa ji dai dai da sakan cewa ba nice na kawo ta duniya ba . Sannan kina Son Ganin ɓacin Rai na ? To ki taka A'isha , Ina SO ki dauke ta tamkar Ƙanwar ki , A'isha bata da wata matsala . Mama pls Enough...!! Yusrah tayi maganan cike da Tsawa na rashin tarbiyya . Okay idan na Zauna lafiya da A'isha Shine kike sona mama ? Amma idan kuma naƙi fa ?. Sai ku sauya Jaha..." Muryar Aaaryaaan ya katse su wanda basu san ma ya shigo Gidan ba . Don tun da ya dawo direct part ɗin sa na da ya nufa yana shiryawa cikin Shigar sa na track suit Mai masifar kyau da tsada . Fuskar sa cikin farin gilashi mai ɗan fadi wanda ya kusa rabin fuskar shi . Sajen fuskar shi ta kara masa kyau da kwarjini da cikar kamala . Juyowa Duka Duka yi a tare suna kallon shi wanda yake takowa zuwa inda Suke . Mama zan tafi Company na , ki mun addu'a , Wani share ne aka zo zan bada amma zuciya ta bata natsu ba . Sauke ajiyar zuciya mama Tayi tana kallon sa Sak mahaifin sa , Amma miskilincin ta rasa daga inda ya debo . Jarabar da masifar tasan na Hajiya Kaka ne . Shiyasa Hajiyar ke bala'in son shi don tasan Wani halayyar nasa ita ya kwaso . To Aaaryaaan Allah ya kiyaye Hanya , ya kuma dawo da kai lafiya . Ya baka Komai na Halal sharrin dake ciki Allah kar ya baka Amin Mama . A kiyaye taimakon na kasa marasa karfi da kuma bayin Allah talakawa . Jin kalmar Talakawan da mama tayi yasa Yusrah gimtse fuska tana cabe baki tare da kau da kan ta gyefe . A haka Aaaryaaan ya fita don ta kasa Haɗa Ido da shi bare kuma har ta maida masa da magana duk rashin kunyar ta bata yi masa , don tasan Halin sa ba tun yau ba .akwai shi da zafi ga Saurin hannu . Yasha zane ta tana ƙarama kuma har yanzu bai sha wuri ba tana yi masa ya dauki mataki . Bin bayan sa tayi da kallo har ya fice kana mama ta kalle ta tana cewa " Kayan sunyi kyau yanda kikayi list din su . Amma kin manta da Abu ɗaya .! Mama ta ƙare maganan tana kallon Yusrah wacce ta faɗa Duniyar tunanin Aaaryaaan . Yusrah ...! Mama ta ambato sunan ta tana taba ta ,wanda hakan yasa Yusrah saurin kallon Mama . Mama ne ta ɗan kalle ta tare da cewa " Tunanin me kike yi .? Hummm Mama Abubuwa da yawa Dangane dani da kuma Ya Aaryaann . Kallon Yusrah mama tayi a idanun ta ta fara fahimtar Abubuwa amma sai ta dake tana ƙaryata zuciyar ta cikin Sauri . To mu dawo maganan mu ." Okay Mom". ** Ƙarfe Uku na yamma A'isha Farida Suka fito Cikin school ɗin , Tuni ta shige cikin Group din su Khadija don yayi dai dai da ita , Sam basa ji , sai dai dukan su yaran masu faɗa aji ne a ƙasan namu . A'isha Yayan ki bai zo daukar ki ba ? . Kin san gida ki shigo moton driver na ya kai ki sai ya wuce dani gida . Kallon ta A'isha Tayi tana Girgiza kai Alamun A'a kamin tace " Ban san Gida ba daga nan Gaskiya . Meye sunan gidan ku ? Zee ta tambaya tana kallon A'isha . Marshal Abdu Kareem . Aaaa Kice Daddyn ki babba ne , Kinga Daddy na Soja ne amma general kin ga baban ki yafi baba na matsayi . Kamin A'isha tayi magana ne Khadijah tace " Hala ba anan nigeria kika yi karatu ba ,shiyasa baki san hanyar ko mawa Gida ba ,baki dade da Zuwan nan bane ?. Kamin A'isha tayi magana ne ta fara Hango moton Aaaryaaan Wanda ya dauke hankalin daliban Wurin . Kai Khadijah kin ga irin moton da Mommy na tasa a shigo mata dashi ta Ruwa . Kin san milliyan nawa yake kuwa ?. Kamin Khadijah ta ba ma zee Amsa ne A'isha tace " Oya Bye bye Ya Aaryaann yazo.! Muje mu gaishe shi . Da sauri suka nufi side din Aaaryaaan Wanda dawowan sa kenan daga Companyn sa . Ya Aaryaann Ina Wuni." Kallon su yayi yana juyawa Gyefen da A'isha Farida Ke shigowa cikin moton . Dan sakin fuska yayi yana murmushi tare da amsa su . Daga ma A'isha Hannu suka yi Aaaryaaan na jan moton tare da barin Farfajiyar parking lot din . Shiru A'isha Farida tayi ba tare da ta kalle sa ba , ta juya kan ta . Muryar sa Taji yana cewa " Amsa Nan .' Juyowa tayi cikin Sauri tana kallon karamin cup din dake dauke da Ice cream . Wow thank you Ya Aaryaann . Juyawa yayi yana kallon hanyar gaban sa tare da cigaba da Driving ɗin sa . A hankali ya furta ' Wacece Wannan Matan? Ya akayi tasan Ni Tasan Rayuwa ta , har ta iso Company na? Haaaliii..." Ya furta cikin Wani irin jin daci da zafin Rai . Cabe baki A'isha tayi a zuciyar ta tana cewa " Ƙwaratan ka ne mana . Shigowar Kira ne ya sa ta saurin kallon wayar sa dake kusa da ita , Sunan Aslaaam ta Gani , Wanda ɗazu tunanin shi ta gama da kuma son Ganin shi . Amma a wannan lokacin har ya katse bai daga ba . A haka har suka kai Gida Aslam na kirar Wayar sa yana kin ɗagawa . Daga karshe ne ya turo masa sakon zan zo Gida yanzu , fatan Baby na Tana cikin koshin lafiya? Ka kular mun da ita sosai . Kallo Daya Aaaryaaan yayi ma sakon yana ɗago da Lulun idanun sa suna haɗawa da A'isha ,wacce tayi saurin ficewa daga moton . Keee .! Taji ya kira ta . Cakkk ta tsaya ba tare da ta Juyo ba . Nan da awa daya malamin Islamiyya zai zo ya koyar dake ki shirya . To . Tayi maganan tana Nufar cikin gidan . ** Zaune A'isha Farida take a gaban Malamin Islamiyya nan a can Gyefen farfajiyar Gidan . Yayin da Sauran Ma'aikatan kowa ke mamakin Wai A'isha ce ta zama yar gida ,wanda ada baya take cikin su masu Aiko ana wulaƙanta su da cin masu mutunci . Fiqihu yake mata babin tsarki inda Anan ne yake mata fada akan Samarin zamani tare da faɗa mata illolin su . Gaban ta ne ya hau faɗi zuciyar ta na tafasa Innalillahi wainna ilaihir raji'un shine kalmar da ta maimaita jin duk Abin da malamin ke fada babu ɗaya Wanda Aaaryaaan bai yi mata ba . Saurin Miƙewa tayi tana nufar Part ɗin Aaaryaaan inda duk kirar da malamin yake mata bata ji shi ba . Shiga tayi bata same shi a falon ba , wannan yasa ta saurin nufar Resting Room ɗin shi . Kwance ta ganshi ya juya baya yana kallon wani Abu . Ya Aaaryaaan....! Ta kira sunan shi cike da Amsa kuwa . A Miskilance ya Juyo yana kallon ta tare da miƙewa tsaye . Da sauri ta nufo sa tare da daga Hannun tana fara Wanke fuskar sa da Mari tasss³ har sau uku .wani irin marayar kuka ta fashe masa dashi . Aryaaan ka cuce Ni ka cuci ne me nayi maka? Yanzu Malam ....kawai sai ta ƙara fashewa da kuka tana saka hannun ta tare da dukan shi ta ko ina tana fizgar rigar sa da sai da ta yayyaga masa . Na tsane ka .! Wani irin rintse ido yayi wanda sai a yanzu yaji tashin hankali a furuncin nata . Kuma yau zan bar cikin gidan nan , amma ka sani kamin na bari sai na faɗa mawa Mama duka Abin da ka yi mun . Juyawa tayi yana mai Saurin kai Hannun sa yana riƙe ta . Idanun sa sun kada sunyi Jah . A'isha Taji ya kira ta cikin Sanyin Muryar da bata taɓa jin sa da irin ta ba . Zaki iya tona abin dake tsakani na dake .? Hannun ta takai tana damkar rigar shi cikin zafi da kuma matsanancin kuka take fadin" Me zai hana mugu azzalumi , bakin Kwarto .! Amma kuma idan ya kasance nine ɓoyayyen masoyin ki fah.? Wani irin faduwa gaban ta yayi . Zare hannun ta tayi daga rigar sa data cukwikwiye wasu irin hawaye na rige rigen fita mata . Baya tayi tana zubewa a ƙasa Gwiwowin ta na haduwa da tiles din wurin . Idanun sa ta gani ya kada kaman Abun tsoro , a hankali ta furta Karya ne kai ba ɓoyayyen masoyi na bane .tuno da yanda suke hada Hannu yasa ta Miƙewa Da gudu tana tsayawa a gaban sa , Hannun ta ta miƙa masa yanda ta saba , Amma sai taji a wannan karon yana Ware yatsuntsa daya bayan daya kamin ya haɗa da nasa Hannun.......... Ɓoyayyen masoyi na........"   . *️FƳAƊE....!️* ***Romantic love Sympathetic and Erotic Story.*** *AISHATU MAMAN TEDDY * ***30*** *Don Allah kar ki karanta mun Idan baki biyani ba , Littafin nan na kuɗi ne Regular group ₦500... VIP group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...Idan VTU transfer ne sai ki tura kuɗin ki kai tsaye ta Wannan number 09061467409* ```~Tallah~``` To babban magana ina iyaye mata masu san kasancewa da mazajen su har Abada da'iman? Ina macen da matsaloli na Jinnu ko Sihiri yayi mata katutu ya addabi Zaman Auren ta ke dama Rayuwar ki baki ɗaya ...to Allah nacewa tashi in taimake ka . Mata masu fama da Rashin aure shekaru 30 ko sama da hakan duka a gaban iyayen ki abun tun bai damunki a yanzu dole ya fara damunki...” maza garzaya taskar Empire domin warwarewar duka matsalolin ki ...na duba kuma na gani , Maganin ta babu ɓata sam , da Ayar alƙu'ani take magani ba tsafi kawai Kunsan Magani da Ayar Allah , Allah na saurin amsa kamar yankar Wuƙa . Bhuzuwa Empire Aikin ta ya haɗa ta Hanyar alƙu'ani ,tana ma ƴammata marasa farin jini magani da zallar nono , ƙwai ... mallaka babu irin wanda bata yi , na suratul yaseen, Rahman , Izaja'a , jauharatul kalam da dai sauran su ...masu buƙatar ƙarin bayani ga nombobin su kamar Haka 08139762831 Allah ya taimaka Amin . *Second advert* *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN https://wa.me/message/NM3LPR5VMCG6P1 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . Tambaya ta Farko akan Littafin Fƴaɗe.! Me yasa matan Aure da Mazajen su wasu ke bin Maza a waje? . Duk da akwai banbanci akwai gidadawa wanda ƙawa ce ta daura ki a wannan hanyar Halakar ? Kedai Burin kuɗi ko da tsoho ko da waye ma , Akwai kuma Wanda tsaban Son duniya ne yasa suke bin yara ƙanana masu kankantan shekaru daga 20 to 30 . Ga dukiyar suna da shi ,amma sun gummaci suyi zina da yara matasa masu jini a jika . Wallahi Wannan babban ƙalubale ne gare ku matasa , Wannan wallahi babban masifa ne , babba babba ma kuwa .! Don haka a wannan page din zakuji dalilin da yasa Wa'annan mata da suka kashi biyu suke zina da Auren su . Taku har Kullum mai kaunar ku Ayshatou Mamanteddy, da kuma bazarku masoya nake taka Rawa har na juya , na gode ...! ** Idanun A'isha Farida ne a wannan sa'ilin yayi dulu² Na tsaban kuka da tayi har ta gode Allah, kuma har a wannan lokacin idanun nata basu daina tsiyayar da Hawaye ba . Hannun sa ta kama tana masa Kallon Ƙurilla na Anya kai ne? Girgiza Kai tayi tana ƙanƙane Hannun sa tare da Fashewa da Kuka tana Faɗin " Kai ne Ɓoyayyen masoyi na , Amma ka bar Ni ? Me yasa ka tafi baka Dawo ba ? Me yasa ka tsane Ni a yanzu bayan ka san nice A'isha Farida. ? Me yasa ka lalata mun Rayuwa da tarbiyyan da Mama ta bani tun ina Ƙarama?. Dafe kan ta tayi da ke sara mata idanun ta na ganin duhu ,Wanda Ganin Hakan yasa shi Saurin Tallabo ta yana ƙoƙarin Hadata da jikin shi ne tayi Saurin yin baya . Na tsane ka Ya Aaaryaaan , Bana Son ka .! Ba zan taba Son ka ba har sai ka faɗa mun dalilin ka na keta mun haddi ,bayan kana tare da Mazinata.? Ta ƙare maganan cike da Karaji . Kallon sa tayi wasu irin zafafan Ƙwallah na Zuba mata , wai dama kai ne ? Ashe dama Ɓoyayyen masoyi Mama Gaskiya take faɗa mun akan kar Na yarda da ko wani Namiji wannan abun da kayi mun shine Mama ke yawon fadamin lalata? Wanda ban taba fahimta ba sai a yau . Me nayi maka ?. Kayi mun magana.....! Ta ƙare maganan a zafafe idanun ta na Rufewa na komai zai faru ya faru . Gani tayi ya tako zuwa Gaban ta , A hankali ya sunkuya a gaban ta Gwiwowin sa ya sanya a ƙasa yana haɗawa da tiles . Idanun sa ne taga yana fidda zafafan Hawaye ,wanda tun da take ko tashin hankali bata taɓa Ganin sa a cikin irin wannan yanayi ba , amma kuma a yau ne yake Hawaye . A'isha Kar kice bakya so na . Tun baki iya Fadin kalmar So ba Nine koya miki. Ko zuwa inda kike nayi furucin ki na farko shine ....Saurin katse shi tayi tana cewa " Shine Ɓoyayyen masoyi ina Son ka , Amma kuma ada baya ne , A yanzu bani da makiyin da ya wuce ka . Malamin can ya fada mun komai , duk wanda yayi mun abin da kayi mun bani makiyin da ya wuce shi a duniya .." Rintse ido yayi kan sa na sara masa Babu shakka a yanzu yasan yaga likita to zai iya ce masa Jinin sa ya hau ko yayi ƙasa . Rintse ido yayi da ƙarfi , Hannun sa yasa yana goge mata Hawayen fuskar ta . motsa laɓɓan sa yayi yana cewa kan sa tsaye "To muyi Aure . A'isha zaki Aure Ni.? . Cike da jin zafi Duk da idan ta tuna alherin sa sai zuciyar ta yayi mata ba dadi , A'a Ni bana Son ka Wallahi . Ɓoyayyen masoyi nake so , Amma kuma a yanzu na fahimta kaine , Kuma ba zan taba Son wanda ya lalata mun Rayuwa ba . Kwantar da murya yayi ƙasa Yana cewa " A'isha ba'a son raina bane , ƙaddara ce , kuma Sannan Kaman taimakon ki nayi A wannan lokacin . Sakin baki tayi tana kallon sa ,jin furuncin taimako da yace yasa ka ta Daga Hannun ta tana Ɗaurawa a ka tana yanka uban ihu tare da Fadin " Wayyo Mama zai mun sharri. Hannun sa yasa yana Damƙo ta tare da kwantar da ta jikin sa yana matse ta , gam hannun sa ɗaya yana rufe bakin ta . Ni kika kira mazinaci bayan taimakon ki nayi ? . Kan A'isha Ne ya kulle , Taimako kaman ya kenan ? Yana nufin Nine na kawo masa kai na , nina ce ya lalata dani kaman yanda sauran matan ke yi dashi haka yake nufi?. Ba kuma zan faɗa Miki dalili ba , Amma dole ki So Ni , dole ki ƙi kowa , Idan na kuskura na Ganki da Wani Da sunan so gaba daya kamannin ki zan sauya . Tashi ki fice ki bani Wuri...! Ya kare maganan yana Miƙewa tare da miƙar da ita yana nufar Hanyar ficewa daga Rest Room ɗin . Tsayawa tayi tana kallon sa idanun ta na cigaba da fidda ƙwallah . Kaman mai Jinnu gani tayi ya tako inda take cikin sanyi yana saka hannayen sa tare da share mata Hawayen idanun ta . Bana Son kukan ki ,ki dai na shi Kinji?. Kallon sa take yi tare da tunani iri² . Me ke faruwa ne ? . Muryar Mama ya katse su ,wanda basu san lokacin da ta shugo ba sai dai Muryar ta da suka ji . Saurin juyowa Yayi yana kallon Mama Kamin ya kalli A'isha da Har a lokacin take kuka kaman ranta zai fita . Muryar Mama ne ya kuma katse su tana cewa " Naga Yanzu wucewar ta da gudu tayo part ɗin nan a lokacin da suke karatu me ya faru A'isha .? Cike da matsanancin Kuka Ta buɗe baki tana shirin fada mawa Mama Abun da ya faru , Amma sai kallon ta Aaaryaaan yayi yana hada hannun ta da nashi idanun sa ta kalla , yanda taga tsantsan tashin hankali yasa ta jin wani iri a zuciyar ta . Mama Ɓoyayyen masoyi wai tazo tana mun maganan shi , tana So Gan shi ne . Cike da shan Jinin jiki Cikin kuma rashin gamsuwa da maganea nasa mama ta dake dai tana cewa " Ayyya A'isha Ki ƙara Hakuri ,za muyi magana da Ya Aaaryaaan akan ɓoyayyen masoyi n....kamin Mama ta ƙare maganan ne ta juya da gudu tana ficewa daga Dakin . Kallon Aaaryaaan mama tayi tana cewa " Ban yarda da maganar ka ba Aaaryaaan, Meke tsakanin ka da A'isha ?. Faɗa mun yanzu naji daga Bakin ka , idan kuma ka ki to zan ji yanzu daga bakin ta ita . Kallon Mama yayi yana kai hannun sa tare da sawa a cikin Sumar kan sa yana ɗan sosa Sumar nasa , Wani irin Ajiyar zuciya ya ja kamin ya ce " Mama Ina mahaukacin Son A'isha Farida. Mama don Allah ki bani Auren ta , tace bata SO na .' idanun sa mama ta kalla nan take jikin ta yayi Sanyi . Kasa masa magana tayi tuno da Maganan da ɗazu Yusrah ta gama faɗa mata , Mama Ina Son Ya Aaaryaaan.! Tsayawa tayi yana kallon ta tana kallon sa . Kamin ta girgiza Kai tana cewa " Aaaryaaan wannan ba mai yiwuwa bace ,ka cire soyayyar A'isha Farida a zuciyar ka." Tana Gama faɗin masa hakan ta juya tare da barin sa anan Wurin a tsaye . Hannun sa yakai yana dukan bangon wurin tare da Furta " Mommy , Mommy Kice kadai zaki iya karba mun A'isha daga Hannun kowa ta so Ni dole . Komai zai iya faruwa dani indai ban Mallake ta ba . A'isha me yasa kika kasa yafe mun? Ina soyayyar da kullum yake a zuciyar ki a kaina? Dai dai da rana daya ban taba mafarkin Wata ba da jin son kowa sai ke , me kike nufi ? Mahaukaci kika mai dani? Dole ki so Ni....! Duka maganan yake tamkar zautacce . ** Bayan Fitan A'isha Farida kai tsaye Part ɗin Su Maryamu ta nufa don ta kasa nufar Na mama . hankalin ta a tashe yake , to mene Aaaryaaan zai faɗa mata .? Tun da ta shiga Dakin Yaya Maryamu ta tadda babu kowa anan ta kwanta taci kukan ta har Gari ya fara rufawa . Shigowar Maryamu yasa A'isha Farida Miƙewa jiki a sanyaye tana cewa " Yaya Maryamu bari na tafi Sai da Safe . " ** Kwance Yusraht take a saman Ƙayataccen Gadon ta . Idanun ta na akan laptop ɗin gaban ta da take karatun distance learning. Mommy Lubnah ce ta shigo Hannun ta dauke da coffee tana faɗin " Har yanzu dai baki fito ba Yusra? To ga Cofee na kawo miki . Juyawa tayi tana muskutawa tare da Fuskar Mumy tana kai hannun ta tare da karbar cup din tana furta " Ohhh thnkyou Mom . Shafa Fuskar Yusra Mommy tayi a zuciyar ta tana tunanin kwalafaci irin Na Daddyn nasu da Har yanzu ya kasa manta rai daya da yake tsitson shi bayan Allah ya bashi yaya har biyu mace dana miji . Mommy tunanin mene kike yi haka?. Yusrah ta katse Mommy Lubnah wanda tayi saurin sakin fuska tare da ƙaƙaro murmushin dole tana cewa " Ba komai Yusrah , Kawai dai ɗazu na lura kaman bakya cikin Mood me dadi ne ?. Hummm Sauke Ajiyar zuciya Yusra tayi tare da kallon Hajiya Lubna tana cewa " Mommy ina Wannan yarinyar , wacce ba Maman Aaryaann ta haife ta ba ,wace take ? A'isha ne ko Farida oho dai . Shiiii ya isa Yusraht, kar na sake jin wannan magana daga Bakin ki , don wannan sirri ne babba , babu Wanda yasan A'isha ba Yar Daddy marshal bane . Don haka mu ba kananun mutane bane . Ki natsu . Wani irin kallon Cofee din Hannun ta tayi ji take kamar ta sheƙar a wurin don ɓacin rai . Mommy to kuna shirme ne , don kuwa soyayya ce tsakanin Aaaryaaan da kuma A'isha kun san da haka ..? Tsayawa Mommy tayi tana kallon Yusrah kamin tace " a'a Yusra , babu soyayya tsakanin su , idan kuma akwai to sai dai idan ita A'isha ke son Aaaryaaan ,shi kuma yasan babu Aure tsakanin su . Juyar da kai Yusraht tayi tana cewa " Humm Mommy kenan , To dai suna soyayya kuma a gaskiya ai da Aure tsakanin su a Karyar zance ne dai babu Aure a tsakanin su .kuma ba zan bari haka ta faru ba , Saboda Mommy ina Son ya Aaaryaaan.' Jin wannan furuncin na Yusra yasa Mommy Lubnah dariya tana cewa " Kin ga inda matsalar taki take nan , don haka kisa ma ranki basa soyayya . Kinji Yusra ta?. ** A wannan rana kuwa a dinner table Sam A'isha ta kasa hada ido Da Aaaryaan duk kuwa yanda yaso da hakan . Haka a washe gari da safe Naawaaz yazo Gidan wuraren 10am . Fitowar Aaaryaan yasa shi yi masa Wani irin kallo gaisuwar ma sama² suka yi , Magana mama ne yasa shi fahimtar da Yusra suka zo ,kuma wai taje kirar masa A'isha . Nufar hanyar da zai sada shi da Bedroom din A'isha yayi . Inda da idan sa bakin ƙofan yaji Muryar Yusra tana cewa " Kina da labarin cewa ke tsintacciya ce....? ```Fyaɗe.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***31*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . Kina da Wannan labarin kuwa ? . Yusrah ta kuma maimaita mata tana sama da Muryar ta ganin Yanda A'isha Farida Tayi mata shiru idanun ta na kallon ƙasa , Ƙwallah ne suka ciko Ƙwarmin idon ta , A hankali ta motsa laɓɓan ta zata yi magana dai dai Aaaryaan na shigowa Bedroom din . Kallo Ɗaya yayi ma Yusra ya kauda kan sa gyefe tare da kallon A'isha Farida yana cewa " Yusrah me kike faɗa mata? Yayi maganan idanun sa na akan Yusrah wanda Itama shi take kallo tana yin fiƙi² da Ido . Idanun A'isha ne Suka fara Fidda Hawaye masu raɗaɗi domin kuwa bata taɓa fuskantar Wannan ƙalubalen ba a rayuwar ta . Me kika faɗa mata Shashasha kawai . Ke wacce irin mara Hankali ne , Kina son saka A'isha a tension ne ? Ko kuwa Ƙwaƙwalwar ki matsala ta fara Samu? Ok Lemme told you one thing ,Wallahi kikayi kuskuren Jefa A'isha A cikin wani Hali , Halin da zan saka ki ciki sai yafi na tsanani . Kallon Aaaryan Yusra tayi da take jin tamkar ta kashe A'isha Farida ta huta don tarin bakin cikin ta da take ji da takaici . Ya Aaaryaaan duka abun da nace na kuma faɗi yanzu , shin ba Gaskiya bane? Na faɗa mata ne don tun Wurin tasan inda dare yayi mata...! Tassss Aaaryaan ya Dauke fuskar Yusrah da Mari wanda sai da ta saki yar ƙara tana kifawa tare da dafe Kuncin ta . Yah Aaaryaan Mari na fa kayi ? . Juyawa A'isha Tayi da Sauri cikin matsanancin kuka mai tattare da damuwa tana ficewa daga Bedroom din nata . Bata ko kallon Gaban ta tafiya kawai take har ta isa Falon Mama , inda Hankalin ta ya tashi Ganin Hawaye daga Idanun A'isha Farida . Assalamu alaikum." Sallaman Aslaam da Sadeeq ya katse su . Naawaaz ne ya amsa masu shima ba tare da ya kalle su ba ,don kuwa ganin A'isha yayi masifar daga masa Hankali . A'isha Meke faruwa ? Hawaye fa nake Gani na zuba daga Idanun ki." Mama tayi maganan cike da Damuwa da kuma son sanin meke faruwa da Ɗiyar nata . Cikin dashashiyar murya A'isha ta kalli Mama Lantana tare da cewa " Mama dama ke ba Mahaifiya ta Bace? . Wani irin bugawa Ƙirjin Mama Lantana yayi saurin dafe Ƙirjin ta tayi tana faɗin " Innalillahi wainna ilaihir raji'un . Naawaaz kuwa saurin miƙewa yayi Don yasan da maganan Amma kuma tuni su Daddy da Hajiya kaka suka ce a rufe wannan maganan?. Mama ba Salati zaki yi ba , Da kunne na naji Inna Hansai tana faɗa mawa Yah Aaaryaan , A wannan lokacin ganin Abin nayi kamar ba gaskiya ba ,kamar a mafarki . Amma kuma a yau ne naji kuma na gasgata Cewa " Mama Ke ba mahaifiya ta bace , Yusrah yanzu take faɗa mun . Mama don Allah Kice mu karya ne ba gaskiya bane ,kece kika haife ki ,kece kika kawo Ni duniya a cikin cikin ki nayi rayuwa na kwanta har na tsawon wata tara . Kuka A'isha Farida keyi cike da ficewar Hayyaci take maganan ko ina na jikin ta Kaɗawa yake Yi , Irin yanda take ihu yasa Aaaryaan Fitowa da Sauri yayin da Yusra ke bin sa a baya . Mama Ke nake So mama,bana Son kowa ta kasance Uwa gare Ni mama Ki faɗa mun mafarki nake yi ne ko Gaske?. Mama Wannan Rikita²n yafi kama mun da mafarki ba Gaskiya bace. Kuka mama ta fashe dashi tare da kamo A'isha Farida tana Rungume ta tsam a jikin ta ,jin ta take tamkar ta maida ta ciki . Ina Mugun Masifar Ƙaunar ki A'isha ta . Ban san ya akayi Haka ba ,ban san ya akayi na kasance ba mahaifiyar ki ba , Amma Allah yafi mu sanin komai . Saurin Ɗagowa A'isha tayi tana kallon Mama ido cikin ido Ƙwallah na cigaba da Kwaranya mata . Mama Da gaske ne kenan , duka wai ba mafarki bane? Duka Gaskiya ne ? Wayyyo Maama n........maganan A'isha ne ya ɗauke tare da daukewar Numfashin ta ,nan take tayi baya Aslam yana Saurin riƙo ta tare da Haɗa ta da jikin shi . Suma masu tayi nan gauuuuu bata ko motsi . Innalillahi wainna ilaihir raji'un Kalmar da Mama keyi kenan tana rasa Samar ma kanta mafita . Girgiza A'isha Farida take yi ganin yanda ta sanƙare babu alamun rai yasa Mama cewa " Shikenan ta Hadiye Zuciyar ta ta mutu . A'isha na , A'isha Kar ki mutu ki barni lahaulaaa walaaaa a wajen Falon ta ƙare maganan don da sauri tamkar mai tabin Ƙwaƙwalwa mama ta nufi part ɗin Hajiya kaka . Shiko Naawaaz Idanun sa na akan Yusra da idanun ta ke kakkafe babu alamun nadama ko danasani , Wani irin zuciya ne ya ɗebe sa wanda bai san lokacin da ya nufi inda take ba , saurin riƙe sa Sadeeq yayi yana Faɗin Yusraht fita ...! Ki fita yanzu ki bar gidan nan , don akan A'isha zasu iya halakaki ban san Meye tayi masu ba , sai kace ita ce Macan Aljanna ? . Jin magannn Sadeeq yasa Naawaaz rintse ido cike da kunar rai hannun sa da yake a dunkule ya kai masa a fuska , Saurin kaucewa Sadeeq yayi Yusra na barin falon da gudu . Tana nufar Farfajiyar gidan . Saboda Tashin hankali da tsoron abun da Naawaaz zai mata ko motar ta bata tsaya dauka ba , ta fice ta gummaci ta ƙare ma Abin Hawan Titi . Inshallah daga yau ta gama rayuwa mutuwa zata yi ... Shine furuncin da kuma Addu'ar da take yi a zuciyar ta kenan . ** Haali ne zaune tana sakin wani Murmushi tare da furta " Bie bie kenan , A gani na yafi kamata ki rabu da Aaaryan ki nemi second ki kama abun ki ,shiga sabon jini ne , Kuma wai kike tsammanin ya Aure ki ?. Wani irin duba Bie Bie Tayi ma Haali kamin tace " Kin mata da tsohuwar zuma ake magani .? Kar ki manta ko ba Aaryaann ba zan samu matashi kaman sa ne na Watsewata , Sharing Muna raba ƙuruciyar mu ne tare .ina nufin ke kin san komai , yanda nake Tahowan nan kusan 40 na rinƙa sex da yaro kamar su Aaryaann wani irin kyau zaki ga ina yi mata Misaltuwa ko ban shafa mayuka masu tsada ba haka zaki ga jiki na ya sauya gwanin burgewa . Don haka shawara ga keman idan ....ya isa Bie Bie ai dama Nasan da Wannan , sai dai Ni na kara sanar dake . Su kuma wasu wulakantattun matan Auren fa , da tsofaffi ne ma suke basu kudi duk su gama balaja'u akan su , daga karshe kaji ance virginal Cancer ta shiga . Cabe baki Bie Bie tayi tana cewa " Wannan sakararru ne ai , yanda nake kwashe ma Yaro ƙuruciyar sa ,to haka kema kike kwashe tsufan mazan ki koma tsohuwa lokaci daya ki rasa sanin dalili ,to yau kin bude ma wannan ya Zura Sandar wujijjigar sa , Gobe kin bude ma wani mai ji da furfurar sa . Ai ko cuta ko wanne zaki samu. Amma yara ke kika buɗe nasu Idanu dake kadai zasu rinƙa alaka , a tare zaku tsufa a lokacin da ke kin fi 55 ko sittin a lokacin shima tsufar shi zata fara bayyana . Sakin baki Haali tayi tana kallon Bie Bie tare da bushewa da Wani irin dariya . Kallon Haali Bie Bie tayi tana cewa " Amma Ɗazu kin shayar dani daɗi ,sau ina jin ki tamkar Aaaryaaan. Wai da mene kika yi ta cin dubura ta dadin yayi mun yawa baki ga Har suma na kusa yi ba .? Hannu Haali ta daga tana shafa kan Bie Bie tare da cewa " Dadewa a bauta yanci . Shekara Nawa Lesbian sana'a ta ce , don haka Nasan abubuwa da dama Wanda zan saka ki jin kololuwar Dadi . ** Sam Aaaryaan bai bi takan Sadeeq da Naawaaz ba ,idanun sa na akan Aslaaam da yanda yake shafa Kan A'isha yana hura mata iskar bakin sa a hankali . Wani irin kishi ne da takaici gami da Haushin sa ya kamasa . Wannan yasa shi sunkuyawa yana kai Hannun sa tare da Kokarin kwace A'isha Daga gare sa . Malami Da'allah dan cika ta , ko maharramar ka ce. ? Wani irin kallo Aslaam yayi masa kamin yace " A'a ba maharramata ba ce , Amma Kuma duk lalacewa ai ban taɓa yunƙurin bata mata rayuwa ba. Wani irin fusata Aaryaann yayi yana ƙoƙarin magana ne Mama da Hajiya kaka suka shigo . Cikin rudu Hajiya kaka ke fadin ku sata a moto , Kar mu rasa Rayuwar ta . Fincikar A'isha Farida Aaaryan yayi daga Hannun Aslaam yana yin waje da Sauri da ita tare da nufar Farfajiyar Gidan . Motoci ne suke tashi kowa na shigar moton sa tare da nufar Asibitin da Aaaryan ya nufa da A'isha . Tafe yake yana magana Kamar mai sambatu ,Niko nace sambatu soyayya. Sam bai san me yake fadi ba . A'isha zaki iya tafiya ki bar Ni? Kin san ba zan taba Rayuwa ba babu ke .! Bazan iya ba. A haka suka shiga wani ƙayataccen kuma tsadaddan Asibiti wanda da isan su ,gadon marasa lafiya suka iso suna gungura A'isha tare da shuga da ita dakin taimakon Gaggawa... Kaiwa da komowa duka suke yi zaratar maza hudu kowa da abun da take Fighting akan mace daya Wato A'isha Farida. Sun tsaye wata nurse ta fito tare da kallon Su Tana cewa " Kuyi hakuri inshallah zamu ceto rayuwar ta . Keeeee malama ina Doctor yake ?. Kallon sa Nurse din tayi tare da cewa ' yana Hawa na uku yana yin tiyata. . kallon Banza Aaaryaan yayi mata tare da budar hawar yana nufar daki na uku . Bude kofar yayi wanda sai da suka firgita . Saurin Rufewa wata nurse tayi tare da fadin " Sir Aaaryan meke faruwa? Muna bakin Aiki ne fa ?. A wani irin fusace ya kalle ta yana cewa " Wannan ku ya shafa , Rayuwa .! Rayuwa ta ce take cin garari , Rayuwa ko mutuwa .! Doctor Lawal ne ya kalli Aaaryan cike da tashin hankali bai taba ganin Aaaryaan cikin wannan yanayi ba .mutumin ma da yake yin komai a mulki da Miskilanci amma yau yazo masu a zauwace. Sir Aaryaan meke faruwa ? Tana kasa kuje ku ceto mun rayuwar ta ....maganan nasa ne ya dauke dai dai idanun sa na sauka a fuskar mace wanda ba kowa nace face Haali ,anyi mata Allurar Doguwar suma ,da'alama Surgery ake mata . Bin ta yayi da kallo yana Fiddo ido cike da tsoro da Ɗaurewar kai. Gani yayi ana mata Surgery tare da matso mata nono a fiddo mata dashi . Alamu ya nuna ko shafi malera ce ko kuma kunkuma ko mata maza . Kalaman ta ne suka fara dawo masa zuwan ta Companyn sa. Buedar gadon yayi yana yaye Rigar jikin ta da ƙarfi ,inda Ƙirjin sa ya buga rassss don da badon da kwana gaba ba yanda zuciyar sa ya buga mutuwa zaiyi nan take . Ganin Zabgegiyar Gindin maza irin nasa ya gani a tare da ita . Innalillahi wainna ilaihir raji'un. Wannan wacce irin masifa ce ? Ina wannan rayuwa zaki damu? Wacece Haaaliii...?   Hummmm masoya na dama na faɗa maku labarin nan yazo maku da sabon al'amari wanda da yawa al'umma basu san da hakan ba . To a page na gaba ma ji shin wacece Hali? , masu lesbian kuma ku rinka bi dai a slow . Kun ga Dai abun da Aaryaan ya gani yanzu game da Haali babban aminiyar sheƙe Ayar Bie Bie......" #MAMAN TEDDY ```Fyaɗe.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***32*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** Juyawa Doctor Lawal yayi cikin sauri ba tare da yabi takan Aaaryaan ba , tun da ya fahimci a sama yake . Wani irin Ajiyar zuciya Aaryaan yayi yana juyowa cikin sauri tare da kallon Sauran Nurses din Wurin . Kai tsaye yake tambayar su inda Doctor ya nufa . Wanda anan ne suke fada masa ya dade da nufar Emergency room inda A'isha Farida take . Bai kara kallon inda Haali take ba , tun da a kallo Ɗaya ya fahimci Ita ce dai Haali wacce ya sani . Hankali ya tashi matuƙa a wannan Sa'ilin . Yayin da Mama Lantana ban da du'ai babu Abin da bakin ta ke ambata wa . Suna tsaye ne Daddy ya halarta Wurin . Shima sosai hankalin sa ya tashi faɗa yake yi sosai kun san Abun ka ga Soja dan zafi . Ita dai Hajiya kaka sai taya shi take yi don itama Yusra ta ɓata mata Rai sosai . Haƙuri za'a yi Hajiya Aikin gama ya riga ya gama , Abun dake ake gudu ya riga ya faru . Mama ce tayi maganan murya a sanyaye . Kallon Mama Naawaaz yayi yana cewa " Mama Nasan A'isha zata tashi ba zata mutu ta bar Ni ba ." Buɗe Baki Hajiya Kaka tayi tare da furta " Ikon Allah Zamani? Har yaushe Wannan Abun ya fara Afkuwa ban sani ba . ? Wani irin kallo Aaaryaan yayi masu duka tare da juyawa Yana basu wuri ba tare da sun sani ba . Murmushi Mama Lantana tayi tana faɗin " Uhmmm Hajiya Allah dai ya bata lafiya . Aslaam ne da Sadeeq suka amsa da Amin . Bayan barin Wurin da Aaryaann yayi kai tsaye moton sa ya nufa tare da shiga yana kwantar da seat din shima yana kwantar da kansa . Lumshe ido yayi yana tunanin Abubuwa na rayuwar sa. Dai dai da sakanni daya ban taba yi ba batare da nayi tunanin ki ba . Dani kika dace ba da wa'ancen shashashun ba . Rintse idanun sa yayi wanda yake jin suna masa zafi. Kusan mintuna ashirin yana kisima yanda Zai tsara mata rayuwar ta daga Ita sai Shi . Hannun sa yakai yana ɗaukar Wayar da tare da karawa a kunne . Ya jikin nata yanzu ? . Ya yi maganan fuska babu yabo babu fallasa . Ok mashaallh ,kar a bari kowa ya ganta , har sai na dawo ." Yana maganan tare da datse kirar . Key yayi ma moton yana fara silalawa tare da barin Cikin Asibitin. " A kan hanyar sa ne ta komawa Gida ya fara kisimawa a kansa cewa " Dole A'isha Term daya zata yi a school ɗin nata daga nan tayi exam din ta sai ya bar da ita kasar tayi karatun ta a kasar waje acan zasuyi Rayuwar auren su , hankalin ta zai fi kwanciya zata kuma manta da komai na ɓacin rai ko damuwa . Karar wayar sa ne yasa shi kallon side din da ya aje , sunan Mom ya gani wato Hajiya Kubra , ba tare da yayi wani dogon Tunani ba ya kai hannun sa yana daga Kirar . Hello Aaryaann " . Na'am Mommy ". Kan sa tsaye ya amsa ta tamkar wani abu bai taba faruwa ba ko bai san komai ba , wanda tsakanin su kar tasan kar ne , Yasan tasani haka itama . Aaaryaan na dawo Gida Nigeria yanzu haka ina Airport . Okay welcome mom , Yanzu zan taho na dauke ki. " Yauwa Allah yayi maka Albarka . Amin yace yana datse kirar tare da komawa baya yana ɗaukar sabon Titin da zai kai sa har Airport . ** Zama Yusra tayi gaban Mommy dake ta tsaitsaye ta da fada , haba Yusra Haba , kaman karamar yarinya ? Wani irin hali kike tsammanin saka A'isha Farida .? Komai ka iya faruwa da ita? Why My Yusraht? Me yasa kika yi mana haka ? . Mom Lubna ke maganan cike da ɓacin Rai . Mommy I'm sorry , ba zan sake ba , i Will never do that again Mom . Ta ƙare maganan tana rike Hannun Mommy tamkar zata fashe mata da kuka na tsaban makirci don ta lura Mom Lubnah ka iya mata komai a yanzu . Ganin yanda Fuskar ta ya sauya yasa Mom Lubnah tunanin tayi nadama ne sosai . Humm Numfasawa tayi tana sauke Sanyayyar Ajiyar zuciya . Shikenan Yusraht , Ki kaunaci A'isha , ki SO ta , Wallahi tausayin ta nake ji mara Misaltuwa a zuciya ta . Ba ta da kowa Yusra da ya wuce ku? Shiyasa nake farin ciki a yanzu kasancewar Naawaaz na mugun Son ta , wanda Nasan zai kula da ita ba zai taba Wofuntar da ita a rayuwa ba . Kin ga kuwa ai hakan ya kamata komai tuwo na mai na . Wani irin sabon takaici ne ya rufe Yusraht amma sai ta danne tana cewa " Mommy Amma fa Aaaryaan da A'isha da Soyayya a tare dasu ,ina Ganin hakan a ayayyakun su . Ohh ALLAH.! Mom Lubna ta furta tare da dafe kan ta . Aaaryaan ba zai taba Son A'isha ta kasance matar sa ba , Cox shi ba mutum bane mai son Hayaniya That's number 1 , sannan na biyu Yana son Gayu da kyale² while ita ba haka take ba . Baya son surutu ita kuma Akwai shi . Tayaya zasu yi Soyayya a haka ? . Ki kalli ƴammatan sa fa? Babu sa'oin ki ke kan ki bare kuma A'isha secondarian . Hummm kawai Tausayawa ce wanda kema irin sa nake so kina rinƙa mata , banda nuna banbanci . Amma wai Mommy kin san Asalin A'isha Farida ne ? Yanda kike nuna mata soyayya tamkar wanda kika shayar da ita ? Mommy a ƙwayar idanun ki fa neke ganin Soyayyar A'isha kaman yanda kike nuna mana . Yusra don na nuna mata soyayya ai ba laifi bane ba ? Kuma a da baya ai bana son ta , na fara son yarinyar tun ranan dana ganta kuma muka yi ido biyu . Saboda tana da hali mai kyau . Mikewa Yusra tayi a fusace tana faɗin " And So.? Sai kuma mene Mommy , kin nuna kina son ki aura Na Ya Naawaaz ita , to Wallahi tayi kuskuren Auren Jinina ta shiga Uku , Saboda na tsane ta ba zan taba Son ta ba . Mara Asali yarinya kawai . Tayi maganan tare da juyawa da sauri tana hayewa Stairs ranta a bace idanun ta sun rufe . Girgiza Kai Mom Lubnah tayi kurum tana kuma ji a zuciyar ta a yanzu ne taga lokacin da zata amince da Wannan Auren . ** Ɓangaren su Mama kuwa suna can awa da wanni wai A'isha tana barci don Ba'a bar su sun shiga ba . Daga karshe sai da Su Nawaaz suka gama yayin zaman su , suka tashi don fara ƙirar sallar la'asar da akayi. Daddy ne da Hajiya Kaka suka nufo gida , ya rage saura mama Lantana . Bayan Aaaryaan ya dawo da Mom Kubrah gida ne ya kwanta ya huta Na dan awanni kana ya fito don tafiya masallaci anan kuma ya tadda dai dai su Daddy na isowa . Hajiya Yau ba sandar ne? . Kaji mun Shakiyi Ai dama da karfi na . Dariya Aaaryaan yayi yana tahowa tare da masu Barka da Dawowa . Sai da suka ɗan taɓa Tsokanan su ta jika da kaka , kana Ta kama hannun sa tare suka nufi sashen ta . Yanda Falon Hajiya kaka yake k a rantse na sabuwar Amarya ya ce . A saman Carpet ta zauna shima yana zama a gefen ta , dai dai Wata Sajida mai kula da ita tana tahowa tare da mata Barka da Dawowa . Sajida dauko mun Ruwa na sha . To Hajiya ." Bayan tafiyar Sajida ne Hajiya kaka ta kalli Aaaryaan tana cewa" Oh Wai kai kuwa Aaaryan ban taɓa jin kayi zancen Aure ba . Yau fa A gaban ka Nawaaz ke maganan Aisha Farida, Kuma mun gama magana da Alh Abdu yanzu kaminmu ƙariso . Zamuyi magana da A'isha indai ta amince to a watan nan za'a daura Auren don ayi da ran mu ba sai mun mutu ba . In yaso daga baya a tare. Wani irin buga masa Ƙirjin sa yayi , wanda yayi saurin dafewa , Idanun sa na juyewa . Kai to idan kana da Wata Nasan ka dama tun tuni da shegen tara ƴammata ,to ka fidda daya ranan da muka zartar za'a daura Auren A'isha da Naawaaz to sai a daura da naka a hade . Ganin yayi mata shiru yasa ta cewa " Aaryaan dafa kai nake yi . Shiru Aaaryan yayi kamin cikin wani irin yanayi ya furta " Hajiya bani da lafiya ne . Abun ka ga tsofaffi masu jira su cafe irin Hajiya kaka . Cikin sauri ta bude baki tana cewa " A'a haba dama dama ai lamarin ka da walakin . Ni na dade ina tunanin kana fama da karancin Sha'awa , shiyasa har yau baka tattara wacce zaka Aura ba . Amma ka kwantar da hankalin ka mijin , Zuwa yamma kazo nan zan baka Wani magani sai kasha inshallah komai zai zama dai dai .amma haka ai ba zai yiwu ba . Tun da Dai Hajiya ta fara maganan da ido yake kallon ta , har ta gama Dariya na son kamasa amma sai ya dake. To Hajiya Bara nayi sallah na dawo . To Aaryaann Allah yakaro lafiya maza jeka kayi. Ficewa yayi yana Dariya har ya isa farfajiyar gidan ,idon sa ne ya sauka akan malamin A'isha Farida , wanda lokaci guda ya gimtse fuska . A zuciyar shi yana cewa " Duka shine ya jawo wannan husumar , da wannan matsalar . Hannu malamin yake bashi amma kallon sa baiyi ba sai ce masa da yayi " A'isha bata da lafiya yanzu haka . Don haka kaje kar ka dawo sai na neme ka ." Jikin malam a sanyaye ya ce " To kamin Aaaryaan ya juya bai bukatar jin ma na bakin shi. ** Bayan ya dawo Gidan ne Hajiya Kubrah ta aiko masa da Basket na Abinci na ma jinyata tare da sanar masa ayi ma A'isha ya jiki . Sosai yaji dadin hakan , don duk mai Son A'isha son sa yake yi. Wannan yasa shi nufar moton sa daga shi sai jallabiya ya nufo Asibitin hankalin sa kwance don shi yasan A'isha tana lafiya likita ya tabbatar masa da hakan . A reception ya tadda mama tana kallon sa tare da cewa " Aaryaan Yauwa kaga gwamma da kazo ,ina so zanje nayi Alwala na yi sallah ne .ka tsaya akan A'isha , Doctor Yace kar Wanda ya shiga Dakin ta samu barci . Murmushi yayi tare da cewa " To Mama ga Abinci ma Momy tace a kawo maku . Kallon sa Mama Lantana tayi cike da rashin Fahimtar wacce Mommy kana tace " Wace kenan ciki ?. Momy na mana .! Ƙirjin Mama ne ya buga amma sai ta dake tare da cewa " Ta dawo kenan . Eh mama . Okay sannun ta da dawowa ai kila zuwa gobe ma mun koma kaga sai itama na Gaishe ta da jiki . Kallon Mama yayi irin na okay kamin ya juya yana nufar hawa na uku inda A'isha Farida ke kwance a private room ɗin ta ita kadai . ** Da gudu Yusra ta sauko daga benen tana kwala kirar Momy Lubnah tare da fadin " Mommy...! Cikin sauri Mom Lubnah ta furta " Yusrah wannan kirar kuma fa meke faruwa ne? . Mommy kiyi farin ciki , Mom Kubrah ta dawo yanzu haka Gidan Daddy zan tafi . Kallon sama da ƙasa Mom Lubnah tayi mata kana tace " A'a Ba zaki tafi ba a yanzu . Sai dai zuwa Gobe , Ɗazu fa naji kince kuna da test da misalin 5pm yanzu kuma ai lokacin yayi . Mom ai ko a can Gidan ta zan iya yi . Ban san Wannan ba . Mommy tayi maganan tare da haɗe fuska ,ganin Hakan yasa Yusra juyawa a hankali tana wucewa duk da ranta bai so hakan ba . ** Shigar Aaaryaan Dakin da Take Kwance yasa shi tsayawa yana manna bayan sa da kofar da ya rufe . Ajiyar zuciya ya sauke yana bin gadon da take kwance da kallo zuwa kyakkyawar fuskar ta wanda sunan tana barci ne amma Kuma ka ɗauka murmushi take saboda smiling face din nan nata . Murmushi yayi yana takawa tare da ake Basket din yana sunkuyawa Gwiwowin sa kasa . Hannun sa yakai yana shafa fuskar ta zuwa zagayayyen dan mitsulin bakin ta , Kiyi Haƙuri A'isha , Ni ne na janyo duka Wannan , But I'm so sorry . Hummm Iska ya furzar tare da cigaba da zagaye bakin ta da dan Yatsar sa . Wanda sam bai san lokacin da ya sunkuya yana kissing din laɓɓan nata masu sheƙi ba . Kusan mintuna Uku Ya ɗauka a haka kamin A hankali ta fara buɗe idanun ta tana sauke su a saman Sumar kan sa . Buɗe baki tayi da Sauri tana shirin saka masa ihu duk da babu kwari a tare da ita nan taji ya Zura Harshen sa . Yana ɗago da Lulun idanun sa , Tare da mata kallon kukan zaki yi?. Gumm tayi tana kallon sa hawaye na fara saukowa daga Ƙwarmin idanun ta . Jah baya yayi tare da zare bakin sa daga nata , dai dai mama Lantana na murdo Handle Door ɗin tana shigowa . ALLAH Alhmdlh . Sannu A'isha na kin tashi . Kallon Mama Lantana A'isha Farida tayi wacce take tahowa zuwa inda Gadon nata take . Kuka ta fashe ma mama Lantana dashi tana faɗin " Mama...! Saurin zama mama Lantana tayi a gyefen ta tare da kamota tana Rungume ta , Hannun ta tasa tana shafa bayan ta alamun Rarrashi . A'isha bani da abun faɗa Miki a yanzu ,kin san komai sai dai nace mu Rungumi ƙaddara . Ni har abada mama ce a wurin ki ,kece kaɗai ɗiyata . Domin kuwa wannan Na dade da barin ma Momy Kubrah . Mama ta ƙare maganan tana nuna Aaaryaan da Hannu . Kallon sa A'isha tayi kamin tace " Mama Amma ai ba zaki daina So na ba ko?. Kuma ma ina Iyayena suke ,me nayi masu suka.....ya isa , Mama Lantana tayi maganan tare da rufe bakin A'isha da Hannun ta . kar ki ƙara faɗin Haƙa A'isha , kuma ina so ki manta da komai ko na sanin ke din Wacece ? Nice dai Mahaifiyar ki kuma ba zan chanja ba . Mama Kina da labarin Auren A'isha kuwa nan da Wata guda ? Ina jifa Hajiya kaka ? Shin baki faɗa mata abun da na faɗa Miki ba Mama ? . Bazan ... Aaryaan ka manta da cewa " Akwai Aure tsakanin ka da A'isha , Dauke ta tamkar kanwa ta jini . Naawaaz shine zai Auri A'isha inshallah , Aslam kuwa dan uwan kunne amini , zai fahimci komai Ni da kai na zan masa magana kuma na basa Haƙuri . Yanda bugun Zuciyar A'isha ke har bawa da sauri ² ta dauka ranta ne zai bar gangar jikin ta . Cikin sauri ba tare da sani ba ta furta " Mama Ɓoyayyen masoyi na fa ? Ni shi nake so ... Lumshe ido Mama Lantana tayi tana budewa tare da furta " Ki manta dashi A'isha ,na dade ina faɗa Miki ba mutum bane Aljani ne , idan ba haka ba , ya akayi bakya ganin sa sai cikin dare . Kiyi Haƙuri ki manta da Ɓoyayyen masoyi ,kisa Naawaaz a zuciyar ki . Kallon Aaaryaan tayi suna haɗa ido ,kawai sai ta fashe da kuka . Tana furta " Tom mama na amince . Shiru Mama tayi tana dafa ta kana tace " Naawaaz miji ne kuma Nasan zai kula dake sosai fiye da kowa . Mikewa Aaaryaan yayi yayin da A'isha Farida tabi bayan sa da kallo , Hawayen idanun ta na Dada tsananta , ina Ruwar mu ta baya zata dawo a yanzu , maganan take a zuciyar ta ,kamin tace " Shi ne yace yayi mun Alƙawari ba zai barni ba har Abada , Amma kuma a yanzu mama ya sadaukar kenan? Mama dai bata fahimci zancen nata ba ,don wannan iya shi da ita ne zasu gane me suke fadi , hannun sa yasa yana murɗa Handle Door tare da barin Dakin Zuciyar sa tamkar.......... Tom pah yau ake yin ta , Shin Auren zai faru nan da Wata guda kenan ko kuwa dai mu cigaba da cewa " Allah yaba mai rabo Sa'a . Team Nawaaz Wannan page naku ne Sai mun hadu a Night update . Wannan pagen bonus ne ,zaku iya yawata dashi duk inda kuka so. *Littafin Fƴaɗe na kuɗi ne ga masu buƙatar biyan tasu ga tsarin yanda yake... Regular group₦500 vip group₦1000... SPC₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 ,idan VTU transfer ne zaki tura ta Wannan number 09061466409 .* Taku ce MAMANTEDDY ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***33/34*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** Tamkar zata tsarwatse ya fito sarari saboda tsaban Tashin hankali , Mama ta amince kenan da Auren A'isha da Nawaaz,amma me yasa tayi hakan?Ba su duba bane , A'isha Dana kadai ta dace , zan kula da ita fiye da Naawaaz . Duka maganan Zuci yake yi kamin zuciyar sa ta cigaba da cewa " Baka nuna kana Son ta bane , Miskilancin ka shike kokarin raba ka da Farin cikin ka na Har Abada . Asibitin baki Daya ya bari don kuwa a wannan Rana yaji sam baya buƙatar Tafiya Gida , don ko zama yayi to tunanin ta Zai rinka yi . Lumshe Lulun idanun sa yayi kamin ya buɗe su yana hade Girar sama da ƙasa , tamkar Wanda zai ba wani Umar Ni . Wrist watch din hannun sa ya kalle yana Ganin Ƙarfe biyar da Mintoci . 6:pm ma'aikatan sa suke barin Aiki . Wannan yasa shi ɗaga Wayar sa yana latsa nombobin Sectary ɗin shi Miss liliey . Zaune take tana taɓe taɓe a computern dake saman table din ta , Fuskar ta cikin Shadow Space mai launin transferent irin Jah amma ba mai Turi ba . Jikin ta cikin English wears ne Mai kyau kaman jikin kura , yarfi yarfi sai light make up dake fuskar ta . Kallon wata karamar Ma'aikaciya tayi tana ya tsina baki tare da kallon takardun gaban ta da ta kawo mata tana cewa " Wannan duka shine today's Profit? . Yes ma'am . Okay Jeki zan kira ki idan da wani Abu . Ok thank you Miss liliey . Sauke Numfashi tayi tana hada hannun ta biyu tare da daurawa a saman Table Din tana Tallabo Kuncin ta . Mtswww Dan tsaki tayi tare da cewa " I'm tired of this ....na gaji Kullum ina yi don dalili Ɗaya amma har yau na kasa archving abun da nake so dan gane da Sir Aaaryaaan . Huhhhuuuhhh Dole cikin biyu zan yi daya . Ko kissa na ya fuzge sa , ko kuma Na faɗa masa da Baki na . Saboda ....Kirar wayar ta da taji ana yi ne ya katse mata Tunanin mafitar nata . Wanda Ganin Numbern Sir Aaryaann yasa Ya saurin cire Shadow Space din fuskar ta , a kuma dai dai Nan manager na shigowa . Miss liliey kin amsa takardar Profit na yau na Wannan.... Cikin daga murya da masifa ta kalli managern tana cewa " I beg Mr Man baka ganin Daya kira zanyi ne? Ka bari mana idan na gama then we will discuss later . Sakin Baki managern yayi tare da cewa " Amma kin san Wannan shine lasisin zaman ki ma'aikaciyar wannan Companyn ko? . Ka iya bakin ka A yanzu yallaɓai ne da kansa yake kira na Malam... Sir Aaaryaaan..? Yayi maganan cike da mamaki don yasan waye Aaaryaan baya kula Sabgar liliey sam , shi baya kaunar mace mai rawar kai to liliey kuma fa sai Dai Haƙuri . Jin da Oga Sir suke magana yasa Manager yin shiru yana kallon yanda liliey jiki ke rawa kaman yana a gaban ta .. Ok sir , I will wait for you." Datse kirar tayi tana kallon Manager tare da ficci tana cewa " Sir Aaryaann yana hanyar zuwan sa yanzu , sannan yace " Yana da magana damu duka , PA sani Sectary sai kuma kai Manager zamu tsaya. Ok abun da Manager yace kenan tare da juyawa Yana barin mata office din . Wani irin irin farin ciki miss liliey keji har bargon jikin ta . Ohhh Allah komai da lokacin sa , Wai yau nice Sir Aaryaann ya kira , har da fada ....wani dan ihu tasa ki tana faɗin saura kirisssssss ." ** Ɓangaren A'isha a Washe gari da Safe aka sallame su inda Duk yanda taso taga Aaaryan bata gansa ba , Driver ne ya taho ya dauke su , da mama da Kuma Mom Lubnah don itama tun safe ta taho duba jikin A'isha , sai dai muce Alhamdulillah don jiki ya warware . Koda suka iso Gida kai tsaye part Din Mama Lantana suka nufa , tare da Shigewa zuwa ƙayataccen falon ta . Mama ne ta dafa Saman Goshin A'isha tana cewa " Bakyajin komai ko ?. Lumshe ido A'isha tayi tana budewa tare da cewa " Mama barci kawai nake Son yi . Assalamu alaikum." suka ji wani Sanyayyar murya an yi sallama ,wanda a tare suka juya suna kallon Inda Mom Aslaam ke shigo Fuskar ta Dauke da murmushi . A'a Hajiya kune Da Hantsi .? Mom Lubna tayi maganan don sun san juna ƙawaye ne Sanadin yaran nasu. Murmushi Mom Aslaam tayi tana takowa ,inda A'isha Farida ta tsaya tana sakin baki tare da tunanin Wannan matan Bahaushi ya ce kuwa ? Yanayin ta da yanayin surar ta bai kama dana yan Nigeria ba . Kuma wacece ita ? Tambayar da take ga mawa kan ta kenan a zuciya ita kadai .kana mama Lantana tace Sannu Hajiya Da zuwa ga Wuri . Yauwa Sannu Ya Ɗiyar tawa da jiki . ? Mom Aslaam tayi maganan tare da jan jiki tana zama a daya daga Cikin kujeran falon . Cigaba da Kallon ta A'isha tayi tana lissafin dukiyar da yayi kuka a jikin ta . Ko murmushi tayi hasken Gold din wuyar ta da hannayen ta su suke haskakawa . Ko ba'a faɗa maka ba ,boko ne da kuma Gayu a hade . Sai dai shigar Hausa Fulani ne jikin ta ,wato wani satin lace mai launin Milk da red a hadee Babu Tarkacen da yawa . Wanda tsadan ta ta haura Miliyan guda . Banda gwalgwalan data jera . Mayafin jikin ta ta cire tana ajewa a Gyefe tare da kallon A'isha tana faɗin " Taho Ɗiyata...! Kallon Mama da Mom Lubna A'isha tayi kamin taji Muryar Mom Lubnah tana cewa " Momyn Aslaam ce , jeki ku gaisa ,tazo duba ki ne. Murmushi Mom Aslaam tayi tana cewa" Kuma suruwar ta , duk da idan ta Auri Aslam aje surukutan zamu yi a Gyefe ki dauke Ni mahaifiyaaaa. Wani irin bugawa Ƙirjin A'isha Farida yayi Ƙwallah na ciko idanun ta . Su Mama ta kalla wanda suma kaman yanzu ne sukaji al'amarin sabo tabbas da matsala abun da ko wannen su ke fadi a zuciyar sa kenan . Shiru A'isha Farida tayi a ranta tana faɗin " Tabbas inda dacewa ne za'a bi Aslam ne ya cancanta , bai taba nuna mun ki ba , duk da ya taso a baiyi zaman Nigeria ba , bare kuma yasan yanda zai zauna da mutum iri na , Amma a haka soyayyar zuciyar sa bai karaya ba akai na . Shine mutum na farko da ya fara nuna mun sakin jiki da goyon baya akan duk abun da nake yi . Lumshe ido A'isha tayi tana tuno da Haduwar su ta farko a Trading Company na Naawaaz da yanda kwace ta ta hanyar bata jakar maggi . Wannan kyauta ce yayi mun wanda tun da nake babu wanda ya taba mun ,tsakani na da kowa hantara ne ,masu so na ƙalilan ne saboda hali na da rashin ji . Shiru tayi tana mai tunano Nawaaz da kuma haduwar su a mall , ni ba matan Shahararre bane , Mr Xxx , Wanda ya dauki iskancin ruwan sa Abincin sa. Come on my baby girl , Muryar Mom Aslaam ya katse ta ,inda a hankali ta taka tana nufar inda take . Hannu Mom Aslaam tasa tana kama A'isha tare da Rungume ta tana furta " Nice to meet you my daughter ya jikin naki, Ya warware ko?. Zama A'isha tayi a hankali a gyefen ta tare da murmushi tana faɗin " Alhamdulillah Mommy . Good Mashaallh " . Juyawa Mama Tayi tana cewa " Bari a kawo maki Lemu da Ruwa Hajiya . Kamin su cigaba da fira da Momy Lubnah suna dan taɓawa sama sama tare da Dan darawa . Murmushi Mom Aslaam tayi tana cewa " Kin tuna Shakiyin Yaron nan Aaaryaan shekarun baya yazo yana cewa " Yayi mata .! Jin wannan furuncin nata yasa A'isha Saurin kallon ta , Dariya Mom Lubnah tayi tana cewa " Kwarai fa har da fadin Wai ita Makauniya ce yake tunani bata Gani , shi fa da Gaske at that time Kaunar yarinyar yake ,ko shakiyanci ne irin nasa oho ,yanzu dai ai baya maganan wani shekara ma......" Dariya suka keche dashi a tare suna haɗa hannu Mom Aslaam na cewa...........! Mmnteddy ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***35-36*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** A hankali A'isha Farida ta janye Jikin ta daga wurin tana Miƙewa ba tare da tace masu komai ba ta nufi Dakin ta , Hankalin ta a tashe . Zuciyar ta na buga mata da ƙarfi da ƙarfi . Shigar ta Bedroom din yasa ta saurin rufe kofar tana saka key , A hankali tamkar mara jini a jika ta nufi Ƙayataccen Gadon ta tana Faɗawa tare da fashewa da Wani irin kuka mai tattare da rauni da tsuma zuciya . Kuka take tana cira tamkar wacce take ban kwana da duniya . Wanda ta dauki tsawon lokaci tana yin shi ,kamin daga Bisani wani nannauyar barci yayi Gaba da ita mara dadi . Ɓangaren su Mama kuwa Ganin A'isha ta mike yasa Mama Lantana buɗe baki zata yi mata magana , Amma sai Mom Aslaam ta dakatar da ita ,tare da cewa " barta ta Huta , kin san jikin majinya ta . Indai don Nice to Yanzu muka fara Haɗuwa da A'isha , Nan gaba kadan ma Sirika zata zama gare Ni ai . Murmushi su Mama suka yi kana mama ta zauna suna cigaba da taba hirar tasu ta manya . " Ɓangaren Aaaryaan kuwa ko da ya isa companyn sa a jiya babu Abin da yayi face Tijara da cin mutunci wanda a da tunanin miss Lieliy ta dauka wani kyaƙyƙyawar sako zai bata , sai ta tadda tijara , duk wasu Companyn d suke neman Hadin Gwiwa yasa a fitar masa da Takardun su a cewan sa baya bukata. Tun da ya iya rasa Farin cikin sa ,So he's ready to loose everything in his life . Rasa Gane kan gadon sa suka yi ,inda miss Lieliy ta koma tunanin Anya Sir Aaryaann yana cikin natsuwar sa kuwa ? A ganinta kuma a sanin ta ,tasan yasan Benefit din da zasu samu da Wa'annan companoni amma yake wannan cin Mutumci, Tabbas bada don tasan Shi din Kawai Ƙwarto bane Sexxy boss to da tayi masa tunanin ko ya fara dan Kwalɓewa ne . Haka sai da ya wujijjiga su sannan ya baro Companyn yana nufowa Gida . Tun da ya dawo , Part ɗin Mama ya nufa tare da shigewa Bedroom din na Nan . Bai kuma ƙara fitowa ba ,don ko da mama tayi masa maganan breakfast da safe , ce mata yayi suyi babu shi kawai , yana Aiki ne . Sai da Mama tayi jimmmm kadan don taga sauyi sosai daga Tare dashi kana daga Bisani ta fito tana aika masa da Karin kumallon nasa Har inda yake . ** Ƙarfe Goma sha daya na Rana Hajiya Kaka ta kira Daddy marshal da kuma Baba Bala , Da Abban Jos ƙannin Daddy na family , inda Ta basu shawara akan Yanda Auren zata kasance . A cewar ta a fara samun yarinyar wato A'isha Farida a tambaye ta , daga Zarar ta amince to kar a tsaya bata lokaci , a satin a san yanda za'a daura Auren ta da Naawaaz daga baya Sai ayi maganan tarewa in yaso ta kammala karatun nata sai ta bi mijin ta ayi shagali sosai . Tun fara maganan Hajiya Kaka Daddy marshal yayi na'am da maganan wanda bayan sun gama tattaunawa ne Daddy na fita yasa aka yi masa kirar Nawaaz , Don ya kara gasgata zancen daga Bakin sa . ** Wuraren Ƙarfe biyu na Ranan wannan Rana ne A'isha ta fito cikin shigar ta normal doguwar riga ce wacce tsadar ta ba zata haura 12k ba . Gashin kan nan nata duka babu gyara , wani irin kallo Mama Lantana tayi mata wacce take fitowa daga Kitchen . A'isha Lafiya na Ganki Haka ? Ko dai jikin ne?.. Kallon Mama Lantana tayi ƙwallah na ciko Ƙwarmin idanun ta kana tayi sauri kasa da kan ta don bata son mama ta fahimci wani Abu daga Gare ta .Mama lafiya lau . Na fito ne na saka Wani Abu a ciki na . Ayya Sannu Jeki Falo ki zauna bari yanzu ina zuwa . Bayan mama tabi da kallo , kana ta Dan nufi Tsakiyar falon tana zama . Wani irin kanshi Taji na tashi tare da karar Sautin takalmi irin hill shoe din nan na mata yan kwalisa . A hankali ta ɗago idanun ta tana sauke su akan Fuskar Miss liliey wacce kallo ɗaya ta tuna ta , da kuma haduwar su yanda ya kaya a Companyn Aaryaan . Sannu Yamma '. Lieliy tayi maganan cikin Wani irin sauya salo tamkar wacce bata taɓa Sanin A'isha Farida ba . Yauwa Barka da zuwa . A'isha tayi maganan tare da mata Alamun ta zauna ga Wurin nan . Zama Lieliy tayi A'isha na kallon kafar ta a sace inda Anan taga Kafar kaman na Larabawa saboda kyau . Ke ina Son nayi magana da Ogan ki . Zaki iya sanar masa da zuwa na ?. Kallon Lieliy A'isha tayi kana ta danne Zuciyar ta tare da cewa " Ok , ta ƙare maganan tare da Kallon Hanyar da zai kaita Bedroom din Aaaryan , inda tun juya a asibiti bata ƙara saka sa a ido ba. A hankali ta miƙe jiri na ɗibar ta , tafara nufar barin falon . Yauwa idan kinje Kice masa Masoyiyar sa Lieliy tazo....Damm-dammm Ƙirjin A'isha ya buga , Sam bata san lokacin da ta Juyo tana kallon Lieliy ba idanun ta duka sun firfito . Wani irin murmushi Lieliy tayi ganin yanda Hakar ta ke shirin cimma Ruwa . A'a Sorry ƴammata ,kawai Kice masa Miss liliey ne . Juyawa A'isha tayi tana barin falon ba tare da ta kuma ce mata komai ba . Dama Yaudara ta ne Yake yi ko mene? Amma Kuma ai Alƙawari yayi mun ? Ko don ya lalata mun rayuwa shi yasa yayi deciding haƙura dani ,saboda ina kitsen bare romon?. Lumshe ido tayi hawaye na gangaro ma Kuncin ta , tana saka hannu tare da sharewa . Zaune yake yana bin cike ta laptop ɗin dake gaban sa . Gyefen sa Ruwan roba ne sai Sai Tarkacen sa wayoyi keys da sauran su . Shigowa A'isha tayi kan ta a ƙasa don bata lura ko taga Halin da yake ciki ba . A hankali ta tako zuwa inda yake tare da cewa ' Barka da Sfy . Wani irin kallo yayi mata mai kama da wulakantarwa dai dai tana kallon sa suna ido hudu. Ganin sa da tayi daga shi sai t. Shirt da boxer iya gwiwa yasa ta saurin juya baya tana cewa " Wata miss Lieliy tana Falo tana jiran ka . Ok yace ba tare da ya damu da yanda tayi masa ba . Text din Da NAAWAZ ya turo masa ne yakara kallo kana ya miƙe yana biyo bayan A'isha Farida. A falo ya tadda ta ita da miss Lieliy , inda a ya tsaya yana kallon Lieliy tare da fadin " Me ya faru ? . Kallon sa tayi kana ta kalli A'isha da yake shirin ci mata mutunci a gaban ta .wanda hakan bai ma Lieliy dadi ba . Kame kame ta hauyi tare da cewa" Amm Sir Wannan yar Aikin ka ne ko? So ya kamata ta Bamu Wuri maganan mu mai muhimmanci ne . Kamin Aaryaan yayi magana A'isha ta mike tare da shirin barin Wurin cike da ɓacin rai da jin mizuntuwa , Wani irin dariya Suka ji An dauka daga Baya . Wanda cikin sauri suka juya banda Aaaryaan da yake kallon ko wannen su daya bayan daya . Yusrah ce ta tako tana dariya har da kyakyatawa kana tace " Ai Yar Aiki ce baki ga babu Wayewa ba ,sai rashin kunya , wai kuma a haka take jin Aaaryaan ne abun son ta .! Please kalle ta ba ,kasashe nawa kika taba fita a rayuwar ki da har kike kokarin hada kan ki da Wanda yafi ƙarfin ki tamkar sama da ƙasa . Idanun A'isha ne suka kada Jah baya tayi tana share Hawayen fuskar ta tare da barin Wurin cikin sauri . Dariya Miss liliey ta saka tare da cewa " Really?. Eh mana idan karya na faɗa ta Musa mana .! Tab aiko iska na Wahalar da mai kayan kara Allah dai ya kyauta . Ta ƙare maganan tare da kallon Aaryaan da Har a lokacin yake tsaye bai tanka shirmen su ba ,yanda kasan bai san ma me suke fadi ba . Gyara zama Miss liliey tayi tana cewa " Yallaɓai Sir Aaryaann ." Kallon ta yayi a dake fuska babu Annuri yana furta mata " What.? . Amm dama nazo ne akan magaanan nan da hukuncin da ka zartar jiya . Wani irin kallo ya watsa mata a wulaƙance ya ce " And...? Jikin ta sosai yayi la'asar ganin yanda yake mata maganan a dake a kuma gajarce . Shine nazo na faɗa ko zamu ƙara wani sabon Zaman ne a tattauna . Lumshe idanun sa yayi yana ware su akan ta kana yace " Okay tare da juyawa Yana bata wuri . Shiru Yusrah tayi da akayi komai a gaban ta . Haushi ne ya kamata , to me hakan ke nufi da yanda Aaaryaan yayi a yanzu ?. ** A wannan Rana yini A'isha tayi babu karsashi , tayi kuka har ta gode Allah . Ta tsaya a gaban madubi ta ƙare ma kanta kallo ,kuma anan zuciyar ta ya bata amsan bata kai matsayin da Aaryaan zai SO ta ba , cutar da Rayuwar ta ya riga da yayi . Gwamma taso Nawaaz wanda yasan komai abun da ya faru . Da misalin Ƙarfe 7 ne Daddy marshal ya kira wo ta ,tare da tambayar ta akan Tana son Nawaaz hankali kwance kuma he's ready to idan ta nuna bata Ra'ayin sa ba zai mata dole ba . abun da ta faɗa ya ba Mama Lantana mamaki don bata kawo A'isha Farida zata iya amincewa da Wani bayan Aaaryan ba , Komai da suke yi tsakanin su a hannun ta take kallon su . Tun shigowar ta dakin A'isha da ta ganta Kwance tana kuka a jikin sa ta fahimci shine Ɓoyayyen masoyin nata , da kuma yanda shima yake yawan maganan Ɓoyayyen masoyin . Farin ciki sosai Daddy yayi kuma a wannan daren ya sanar ma Daddyn Nawaaz haka Ma Hajiya. Inda Anan take fadin " Ya kamata a gobe a daura masu Aure bayan saukowar Sallar juma'a. Don kashe Duk wata fitina da zata ɓullo . A ranan Mama Lantana ta kasa barci , zuciyar ta na fadin Anya baki yi masu yankar Ƙauna ba . Shidai Aaryaan bai ji labarin ba sai da Safe . Zaune yake a gaban Hajiya kaka wanda yaje Gaishe ta . Mika masa Wani Jug tayi tana cewa " Amshi ka shanye yanzu tasss .wanda babu musu bai san na Meye ba ya kafa kai yana kyankyama don ya manta da ya taɓa faɗa mata wai bashi da lafiya . Tun kamin ya gama shanyewa yaji na sama tayi cirrrrr ,sauri aje jug din yayi yana cewa " Hajiya wannan na Meye ne?. Maganin karfin maza mana . Kana Ganin yau za'a Daura Auren NAAWAZ da an sauko masallaci , Amma kai har yanzu sha'awa ma baka dashi , wannan ma na farko ne ,zuwa yamma idan ya gama bin jikin ka kazo ka amshi Wani , ina so kai ma kayi Auren ne . Innalillahi wainna ilaihir raji'un . Kalmar da ya ambata kenan . Wanda Hajiya kaka ta tsaya tana sakin baki kamin tace " Me kake nufi?. Bai tsaya bi ta kan ta ba ,ya mike cikin sauri yana ficewa daga sashen nata baki daya tare da nufo sashen Mama Lantana . Wuce Masu aikin yayi yana nufar Bedroom din A'isha Farida .inda ya fara jin Muryar Yusra tana cewa " na tausaya Miki shigowa rayuwar Yaya na da kika yi Naawaaz , mtswww Baki fara kuka ba yanzu zaki fara . Murdo Handle Door ɗin yayi a zafafe yana shigowa inda Ya nufo Yusra daga Hannun sa yayi yana wanke ta da Mari Tassss . Wani wal² ta gani na tartatsi kana yace " A'isha Rayuwa ta ce , ba zan lamunci cin mutunci daga wurin kowanne daga cikin ku ba . Sauke Hannun ta Tayi daga kunci ta cikin zafi ta fara cewa " Dama Nasan ai son junan ku kuke yi , Amma sai dai ka makaro don ita din makira ce shedaniya , ta amince da Auren NAAWAZ wanda za'a daura yau da misalin 2:30pm . Sai ka Aure tan na gani . Kuma ina maka A'ishir da cewa " Daga nan sashen Hajiya kaka nayi don na faɗa mata kai nake SO kai zan kuma Aura . Sai naga Mai Dakatar dani daga auren ka . Tana Gama faɗin haka ta juya fuuuu tana ficewa daga Dakin. Kallon sa A'isha Farida tayi da har a lokacin idanun ta na tsiyayar da Hawaye . Hannun sa yakai yana turbitsawa cikin Sumar kansa ,cike da rashin sanin mafita. Ganin Haka yasa shi fara takawa zuwa inda A'isha take ,duk da yanda yake jin sa kaman ana masa chaji . Kallon sa tayi tana ɗago Idanun ta tare da fashe masa da kuka mai ban tausayi . Rungume ta yayi yana shafa bayan ta a hankali tare da furta " I'm sorry , I'm very sorry dear . Zaki bini mu tafi.? Saurin janye jikin ta tayi tana kallon sa kamin ta girgiza masa kai alamun a'a. . Wani irin huci ya furzar mai zafi kana ya sauke Muryar sa kasa na Rarrashi tare da cewa " Pls Ki taho mu tafi , Ki share ki ɗauka a yanzu bani ne Aaaryan ba , wanda yayi Miki Laifuka da dama . Ki ɗauka a yanzu ɓoyayyen masoyi ne a gaban ki kuma yake rokon ki akan ki biyo sa . Zaki taho .? Yayi maganan yana kallon ta idanun sa duka sun kada sunyi ja na tsaban Tashin hankali . Kallon sa tayi cike da jin narkakkiyar tausayin sa ta nufesa tare da shuge masa tana kanka nesa , ɓoyayyen masoyi na ka tafi dani Wuri mai nisa , kar ka bari na Auri Nawaaz, kai nake so nayi rayuwa da kai na har Abada . Dago Fuskar ta yayi yana faɗin " Kin tabbata.? Cikin kuka ta girgiza masa kai wanda kamin tayi magana yayi saurin Hada Fuskar shi da nata , yana kissing ɗin ko ina na fuskar ta har zuwa laɓɓa . Jikin ta ne ya hau Rawa , don ta rabu da jin Wannan Bakon al'amarin nasa wanda bata saba dashi ba . Yau zamu bar Nigeria mu tafi muyi Rayuwa mai dadi na baki kula da Farin ciki mara iyaka . Yayi maganan tare da ɗago fuskar ta yana kallon ta tare da sakin mata Murmushi . Juyawa yayi yana kallon kallabin ta , kana ya nufi Waldrop yana Fiddo mata da Hijab . Hannun ta ya riƙe yana ficewa da ita daga Falon ba tare da Mama Lantana ta sani ba ,don tana can falon ta . Moton sa ya nufa da ita yana budewa tare ds ce mata ta shiga , babu musu ta shige , Shi kuma yana saurin komawa part ɗin shi . Can kaman mintuna uku ya fito hannun sa da brief case yana shiga moton tare da barin Cikin gidan da ita dashi baki Ɗaya......!   Sorry for the late update ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***37-38*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** Kallon Aaaryan A'isha Farida tayi tana saka masa Sabon kuka tare da Kama Hannun sa ɗaya Wanda baya Driving dashi . Yah Aryaan Ka mai Dani Gida, Ka maida Ni Wurin Mama, Ka maida Ni na haƙura muyi ma Mama da Daddy biyayya akan Abun da suke SO....Ƙuuuuuuu Taji tayar moton su na jan Ƙwalta da Ƙarfi yana ƙoƙarin Haɗa masu Haɗari . Rintse Ido tayi tana saurin Ƙanƙanesa tare da manna sa da Jikin ta , tana Kwantar da kansa Bisa saman Ƙirjin , a dole kafin Wani Abu ya faru dashi to ita ya fara faruwa da ita . Har yayi parking a gyefen Hanya ba ta sani ba , Idanun ta na rufe Sai Addu'a da take yi . Kallon ta yayi yana zan Ajiyar zuciya mai ƙarfi tare da raba Jikin sa da nata. Kallon ta yayi yana cewa " A'isha buɗe Idanun ki . A hankali ta Ware idanun ta tare da Kallon sa hawaye na cigaba da Kwaranya daga Ƙwarmin idanun ta . Hannun sa yakai yana Ɗago da fuskar ta Wanda yayi mata Ƙurrrr yana kallon ta , kusan na minti biyu kana ya ɗan motsa laɓɓan sa tare da cizar Laɓɓan sa na Ƙasa a hankali . A'isha Buɗe idanun ki, ki kuma kalli Cikin Idanu na yanzu .? Jikin ta sosai yayi Sanyi A hankali ta ɗago da zagayayyun idanun ta tana Sauke su Akan Manyan idanun sa kaman na nufawa . Meyasa Kika zaɓi Auren Naawaaz a kai na? Bayan kuma kina So na ? . Motsa bakin ta tayi tana Girgiza masa kai tare da cewa " A'a Kawai dai bana So wani Abu ya same ka ne , Saboda Nima .... Enough ya isa Don Allah.' A'isha kina So na ,a ƙwayar idanun ki naga Hakan gashi nan ,idan kin ɓoye a baki to fa ba zaki iya boyewa a ƙwayar idanun ki da kuma zuciyar ki ba . Mama na ce , Nasan zata Fahimce mu , idan kuma kin nace zaki Auri Naawaaz to ki sani ba zan taba Barin ki ba Har abada . Cikin dan daga Murya na zafin zuciya yace " Kin shirya Auren mazaje biyu a lokaci guda? . Saurin kallon sa tayi tana cewa " Ban gane ba . Huhhhh ya furzar da iska tare da kama Hannun ta yana ware yan yatsun ta tare da murzasu a hankali . Ki kayi Kuskuren Auren Nawaaz to kisani kin jefa Rayuwar ki cikin Haɗari , da fari Ni ba zan Rabu dake ba .domin ke matata ce Alƙawari kika mun ....Ya Aaaryaan ban maka Alƙawarin Aure ba , nayi Alƙawarin rayuwa da kai Har Abada dai . Dan ƙaramin tsaki yayi tare da cewa " To Meye rayuwa na Har Abada? Bashi ne Aure ba .? To idan baki Sani ba yau ki sani . Kuma a yau zamu koma America da zama ba zan taba dawowa dake ba har sai an daura mun Auren ki , don haka ki bar Wannan Asarar Hawayen naki ,Bazan taba mai daki Gidan Daddy ba , Kin bar gidan kenan . Sannan na biyu kuma matsalar idan kika Auri Nawaaz shi matsayin mijin ki ,Nima kuma haka yake , Saboda tun da nayi mu'amala dake Ban ƙara cin karo da macen dana ji zata iya Dauka na ba kaman ki , So maganan Aure a rayuwa ta indai bake ba , babu wannan . Shi mijin ki da dare Ni kuma da rana . Kin zaɓa Wannan Eaashhan Mama .? Ya kare maganan cikin Wani irin Salo na babu yanda zata yi dashi . Hannun ta tasa tana share Hawayen fuskar ta kana tace " Zamu saka Mama da kowa Naawaaz , Aslaam in tension . Wannan Su ya shafa , Rayuwa ta kece .! Yayi maganan tare da yi ma moton sa key yana hayewa saman ƙwalta . Wani irin ɓacin Rai kawai Taji ya taho mata dangane da shi . Cikin tsayayyar murya ta furta " Ni kuma ba kai ne Rayuwa ta ba , Na tsane ka tun daga lokacin daka ci mun mutunci Yah Aaaryaan baka SO na .! Kuma a yanzu ma na Fahimci inda zancen naka ya nufa , Wato Jiki na kake So kuma kake bi , Idan da babu da ba zaka Kauna ce Ni ba . Kallon ta yayi amaimakon taga Wani sauyi daga Garesa sai Gani tayi ya sakar mata Wani ƙayataccen murmushi yana daga mata Gira irin na tacewa wato maganan ta banza ,abun da ya tsara babu mai Hanasa . Dafe kan ta tayi tana buɗe baki tare da Kwarma masa ihu ko a tunanin ta Zai tsaya ,amma sai Gani tayi ya kunna Ac mai dadi da sanyi yana Ratsa Bargo tare da kunna Sanyayyar music na Johnny drill . Mai taken Wait for me ." Haushi ne ya gama cika ta , Cikin Muryar kuka take Fadin na cuci kai na dana kuma Amincewa da kai a karo na biyu Aaryaan. Wai Anya ma kai ne ɓoyayyen masoyi na kuwa?. Ka saka Ni na bar wanda suka shirya rayuwa dani tsaka Ni ga Allah. Bana son ka ..! Juyowa yayi yana mata Wani irin kallo ,wanda yasa ta kame bakin tana cigaba da Matsar ƙwallah . Bana Son Hayaniya kin sa hakan ?. Shiru tayi masa tana cigaba da Sharce Hawayen fuskar ta , tun tana saka Ran ya koma da ita yanzu har ta ga sun fara nisa . Sanyin Ac din moton mai kama dana Snow mai dadi yasa ta fara Lumshe ido a haka bata san lokacin da barci yayi Awon Gaba da ita ba . Kallon ta yayi a haka karfe 12:pm moton shi na shiga Airport din Garin Abuja . Da ganin sa sun san lambar moton sa don haka cikin Sauri masu tukin jirgin suka nufo inda moton shi yake. A hankali ya zuge window Glass din shi yana kallon su tare da amsa gaisuwar su . Motsa bakin sa yayi cikin rashin Son magana da Miskilanci yace " Private Jet nake buƙata . Ok sir . Abun da suka ce kenan , kamin kaman mintuna Goma sai gasu sun dawo . Komai ya kammala Yallaɓai wata Mace daga cikin su tayi maganan . Fitowa yayi yana ɗaukar brief case din shi , Yana rufe moton ne Ma'aikaciyar Airport din tasa Hannu tana Amsan brief case nasa , yayin da shi kuma ya zagaya maxaunin A'isha dake shan barcin ta sam bata san da Sun iso Airport ba . Fuskar ta ya tsaya yana kallo Ganin Yanda duk suka kumbura Kuncin ta da idanun ta . Hannun sa yasa yana Ɗaukar ta cak tare da Sumbatar Saman Goshin ta kaman ya dauki Teddy yaji wannan yasa shi nufar Step din Jirgin suna shiga . A hankali yake bin fuskar ta da kallo tare da jin zazzafan Kaunar ta da kuma tausayin ta a zuciyar sa . Ina Son ki A'isha ta ..! Ya furta maganan tare da gyara mata belt ɗin ta wanda har a lokacin bata San ma yanayi ba . Kaman Wanda akayi mata Allurar barci . A hankali jirgin nasu ya fara ɗagawa zuwa Ƙasar America hankalin shi kwance zuciyar sa na masa Wani irin sanyi da Dadi . A yanzu sai naga Wa kuma Za'a daura mata ." Ƙurrr yake bin ta da Wani irin kallo mai tattare da dabaibayin sihirtacciyar Ƙauna. Rungume ta yayi da Jikin sa yana Lumshe idanun sa tare da Tunanin ɗazu da yazo Tafiya da ita , Tabbas ya dawo ya tadda ta tana Rubuta a wani takarda wanda tana Ganin sa tayi saurin Ajewa a saman Bed ɗin ta . Murmushi yayi yana shafa Gyefen Kuncin ta tare da cewa " Zamu dawo Wata rana ,zaku ma kiga Mama ba zan Raba ku ba , Amma sai na tabbatar dana Aure ki kamin na yarda mu dawo Nigeria . ** 11:30 na Safiyar Juma'a ne Mama ta shigo Bedroom din A'isha Farida don a tunanin ta barci take yi har iya Wannan Dogon lokacin Bata fito ba. Don haka ta shigo don ta tashe ta daga barcin don Ango da Abokan su su uku suna Falo suna jirar fitowar ta , Sadeeq ne sai Abokanan sa Nawaaz su biyu , da suka kosa suga Amaryar da yake ta yarawa yana faɗin kyawunta . Aslaam kuwa Zazzaɓi ne ya rufe sa matsananci jin da yayi za'a yi ma A'isha Farida aure da Nawaaz . Sosai a daren jiya ya shiga tashin hankali , Wanda tun a daren shima ya yanke shawarar barin Nigeria ko zai samu salama a zuciyar sa . Jirgin karfe 8:am yabi zuwa Kasar Lebanon Don a can yayar Mahaifiyar sa ke Aure ." Wannan yasa a wannan tafiyar sam babu shi a abokan Ango . A'isha..." Mama ta fara kirar sunan ta a Hankali tana nufar Privacyn ta amma nan taga Wayam Babu ita . Ƙirjin ta ne ya buga da Karfi ,kawai sai taji jikin ta bai bata ba . Dawowa tayi tana shirin fitowa ne suka yi kiciɓuss da Nawaaz wanda jin shirin Mama ya biyo bayan ta . Nawaaz Ta kira sunan shi ganin sa tsaye da Takarda a gyefen Gadon A'isha . Cikin Wani irin yanayi ya kalli Mama kamin tace ' Ban ga A'isha ba ko tana can sashen Hajiya ne .? Girgiza ma mama kai yayi tare da Cewa " Mama A'isha ta tafi , Tabi Aaaryaan sun bar kasar nan . Innalillahi wainna ilaihir raji'un Mama tace cikin sauri da Girgiza, Saurin nufar sa tayi tana amshe takardar da ta Gani a hannun sa . A hankali ta fara Karanta maganan A'isha Farida kaman haka " Mama ina Son ki Sosai , Ban SO na tafi na barki ba , Amma sai dai kun kasa fahimtar Soyayyata da Ɓoyayyen masoyi na , Kiyi Haƙuri mama , Ki ba Nawaaz Haƙuri ya Aslaam , Daddy da Hajiya kaka , kunyi mun halarci da bai dace nayi maku hakan ba . Amma kuma ina Son Ɓoyayyen masoyi dole yasa zan bishi . Lahaulaaa walaaaa kuwata Illah billah . Furuncin da Mama tayi kenan tana kallon Nawaaz wanda Jiri ke ɗibar sa , juyawa yayi yana fitowa zuwa Falon da Su Sadeeq suke . Saurin Miƙewa Sadeeq yayi tare da kallon Nawaaz yana cewa " Lafiya ? . Mama ne dake baya ta bashi Amsa da " Aaryaann ya gudu da A'isha....! Maganan Mama ne ya bugi Zuciyar Nawaaz a karo na biyu , Jiri ne ya dibe sa yana yin baya tare da ganin duhuwa Numfashin Sa na Ɗaukewa nan take ......!   #Mamanteddy Bana jin Dadi ne yau duka na shiyasa kuka jini shiru bana online , Amma ga wannan nan ....' Mu tare a Night update inshallah *Littafin Fƴaɗe na kuɗi ne... Regular group ₦500... VIP group ₦1000... special ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932...Don Girman Allah idan baki biyani ba kar ki karanta mun wannan littafi .* ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***39-40*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Kalmar da Mama ta furta kenan cike da Tashin Hankali yayin da Sadeeq da Sauran Abokanan sa suka yi saurin taro Nawaaz . Hankali a matuƙar tashe suka tattaye shi Tare da nufar Farfajiyar gidan , Moton Su suka shiga dashi , yayin da Mom Kubrah ke daga Saman benen ta tana Hango Abun dake Faruwa a ƙasa . Cikin Sauri ta juyo cike da zaƙuwa da kuma San Sanin meke Faruwa da Angon da A yau za'a Daura masa Aure da Yar Aikin ta wacce tafi tsana a duk ma'aikatan ta , a yau gashi ta zama yar gida tana neman Aure yaron Gida , a cewan ta kenan , don Wannan Aure na Nawaaz da A'isha yayi bala'in ɓata mata Rai , Amma abun ka ga tana neman Gindin zama a cikin Gidan wannan yasa ta kwantar da kai don tasan a dosane take bata son Abin da zai ballo mata duk Wani Rikici, Sai dai Har a yau akwai yan kunya tsakanin ta da Aaaryaan sam bata iya haɗa ido dashi ,ko da kuwa Gaisuwa ce sai dai ta yi kasa da kan ta. Haka nan shi kuma ya dauke kafar sa a bangaren ta , Don kwana biyu kenan Hajiya kaka ta kira shi tana masa Faɗa akan mene yasa Baya shiga Part ɗin Hajiya Kubrah? . Amma kuma jin hakan sai Hajiya Kubrah tayi saurin katse Hajiya kaka tana cewa " A'a Hajiya yana fa Shigowa , Kin san Kwana biyu baya cika zama bane ba. Jin Wannan zancen na Hajiya Kubrah ya kashe bakin Hajiya Kaka . Fiddo da idanu Hajiya Kubrah tayi tare da saurin bin Stairs tana sauka . Mama ne dake gyara mayafi tana shirin shiga Mota Taji Hajiya Kubrah na cewa" Hadiza Lafiya kuwa ?. Cike da damuwa da tsananin tashin hankali Mama ta kalle ta tana cewa " Aaryaan ya Gudu da A'isha Farida, Wannan Wani irin Yaro ne a yau da za'a Daura mata Aure da Naawaaz ne zai mana Haka ?. Kama Kai Hajiya Kubrah tayi cike da makirci irin nata tafara matso Hawaye tare da fadin" Mun shiga uku , Innalillahi wainna...kasa ƙarikawa tayi tana Wani jan Ajiyar zuciya har tana tangadi tare da yin baya Wai a Dole irin ta Girgizan nan sosai . Juyawa tayi tana Saurin bude moton da suka kwantar da Nawaaz Girgiza Nawaaz Take yi tana kuka na makirci da son Kage . Ɗaga wayar ta tayi tana Saurin latsa nombobin Daddy marshal Abdu Kareem , Wanda bugu Biyu yana tare da manyan mutanen sa da jama'ar sa , Ga wasu irin sojoji da suka cika Tun daga Farkon layin har ƙarshen sa . Tana jin ya ɗaga Bata tsaya jin me zai ce ba , Tace " Daddyn Aaryaan a dakata da Daurin Auren nan . Aaaryaan ya Gudu shi da A'isha , bamu san inda suka nufa Ba . Salallami Daddy ya hauyi tare da Sauke Hular kan sa ba tare da ya shirya ba . Nan take gumi ya hau Karyo masa . Shi Nawaaz yana Wani Hali a yanzu ?. Cike da nuna damuwa Hajiya Kubrah tace " Yana Kwance rai ga Hannun Allah,amma yanzu muna shirin wucewa dashi Asibiti ne . Hayaniyar Gidan yanda Motoci ke fita da wani irin mahaukacin Gudu Yasa Hajiya kaka da bin son kwakkwafi ta fito tana dan kasa da idanun ta ,wanda Rana yayi mata Yawa . Ganin kuwa Hajiya kaka yasa Cike da kissa Hajiya Kubrah ta nufe ta tana fashewa da kuka tare da Fadin " Hajiya Ta gudu dashi . Saurin Kallon Hajiya Kubrah Mama tayi kamin tayi magana ne Hajiya Kaka ta furta " Wake nan ? Ban gane me kike nufi ? . A'isha da Aaryaan sun Gudu. Cikin wani irin yanayi irin nasu na tashin hankali na tsufa ta furta " Ya Ilahi Allah ,garin yaya haka ? Ban gane ba , Tayaya Aisha.... Kwatse Maganan Mama Tayi tana cewa " A'a Bafa A'isha ne ta gudu da Aaaryan ba , Shi Aaryaan shi ya gudu mun da Ƴa ,kuma Wallahi rai sai ya ɓaci . Kallon Su duka Hajiya Kaka tayi kamin tace " Ƙarfi yasa mata ko kuwa da Kan ta ta Bisa? Suna da Wani alaka ne . Kamin wani ya bata amsa ne ta furta " Akwai babban matsala , Ayi maza a Dakatar da Auren nan , Domun kuwa komai ka iya Faruwa tsakanin Aaaryaaan da A'isha . Cikin Rashin Fahimta mama tace me kike nufi Hajiya?. A kira mun Alh Abdu Kareem yanzu a Waya ina so nayi magana da shi dole a dakatar da Wannan Auren . Jin Wannan zancen yasa Hajiya Kubrah sakin Wani irin murmushi a sace ba tare da kowa ya Gani ba kana tayi saurin fara kirar Wayar Daddy , a tunanin ta Auren ne duka za'a fasa . Bugu ɗaya biyu Daddy ya daga Kirar dai dai Hajiya kaka na cewa " Abdul Kareem ina so a yanzu a dakata da Daurin Auren A'isha da Nawaaz , A daura Auren Aaaryan da A'isha Yanzu .! Dam³ Ƙirjin Mama dana Mom Kubrah ya amsa a lokaci guda . Miƙa masa Wayan tayi tana juyawa tare da jin nadaman maganin data ba Aaaryaaan , Tabbas tasan a yau Allah ne zai ƙwaci A'isha Farida a hannun sa . Allah kuma yasa kada Shaiɗan ya shiga tsakani ,wannan dalilin yasa ta dakatar da Auren Nawaaz da A'isha tasa........! ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***41-42*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** *Littafin Fƴaɗe na kuɗi ne Don Allah Idan baki biya Ni ba kar ki karanta mun ... Regular payment ₦500... VIP group ₦1000... Special ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* Cikin Wani irin Hasala na ba yanda Rai yaso Ba Hajiya Kubrah ke fadin " Anya Hajiya Wannan maganan taki yayi dai dai Kuwa? . Gaskiya a ƙara Dubawa wannan Al'amari bai yi ba sam , Aaaryan da Nawaaz yan Uwa ne na jini , Yau ne Ranan da Za'a Daura ma Naaawaaz Aure da matar sa , Sai don Kawai Aaaryaan ya Gudu da ita sai ace da Aaaryaan za'a Ɗaura ba dashi ba . A duba Fa Halin da A yanzu Nawaaz ke ciki baya sanin kowa a kansa. To ina ga Kuma ya farfaɗo ya sami wannan mummunan Labari ya kuma ... A'a Hajiya Kubrah Maganan nan taki itama bata Dace ba Gaskiya, Mummunan Labari kaman ya kenan ? Mama Lantana ta katse Hajiya Kubrah tana bin ta da Wani irin kallo na nasan ki kema kin sanni ,babu Wani Alaye da zata nuna mata . Cigaba da cewa Mama tayi " Auren A'isha ba zai taba zama mummunar Labari ba , kuma indai nice mahaifiyar A'isha cikin su babu Wanda zata Aura an fasa Auren duka . Mama ta ƙare maganan cike da Huci don zuciyar ta tafasa yake , Ji take ina ma tana Gaban Aaaryan a yanzu tabbas da Abun da zata yi masa Yawa ne dashi . Jin Maganan Mama Lantana dana Hajiya Kaka yasa Ta masu kallon duka baku isa ba . Bana da lokacin magana daku a matsayin ku na yayan ciki na ,kuma surukai na , na Zartar da Hukunci kuma Dole a dauka . Tana Gama faɗin Haka ta juya tana dan dingisa ƙafarta da yayi mata tsami , kunsan tsufa , Zufa na Karyo mata . Wannan wani irin Shakiyin Yaro ne , Wato dama yana Son Yarinyar nan shine yaki magana ya bar mu ,mu gama zartar da komai sai ya tanfatsa mana babban Aiki . Saurin Ɗaga Ƙafa tayi tana nufar Sashen ta tare da kallon Zabiba Mai kula da Hajiyar . Zabiba maza Ɗauki waya ki kirawo mun Numbern Alh Abdu Kareemu yanzu . To Hajiya , Zabi tayi maganan tana Nufar Saman Sallayar Hajiya mai kaman Carpet tana ɗaukar yar Wayar Hajiya Wanda bata iya amfani da ita ba ,sai dai ta ba yan Aikin nata suyi mata komai take buƙata . Hajiya Gashi ." Saurin amsan Wayata tayi tare da Karawa a kunnen ta tana cewa " Abdul kareemu kana Saurara na kuwa . Ƙwarai Hajiya ina jin ki ,yayi maganan cike da ladabi kansa a ƙasa tamkar Wanda yake a gaban ta . Hayaniyar Mutane Take ji , wanda a yanzu maganan Guduwa da Aaaryan yayi da Amarya ya fara Wade Wurin don haka har An fara Tsegumi da surutai wanda Dole ayi . Abdu Ni na haife ku , na haife ka ,na kuma haifar Mahaifiyar Nawaaz , don haka nike kara kirar ka tare da cewa " Ayi maza a daura Auren Aaaryan da A'isha Farida kar a tafka babban Kuskure , kar shaidan ya shiga tsakanin su , kunyar tafi wannan . Hajiya Ki sani mu a kullum bamu da Jah da maganan ki ba sai kin faɗa mana dalili ba. Abun Da yasa kika ji Ban ma kira ki na shaida Miki daurin Auren ba , Saboda yanzu na gama magana da Momyn Nawaaz ,kuma Tayi na'am itama da maganan na Auren A'isha da Aaaryan . Sauke Ajiyar zuciya Hajiya Kaka tayi tana furta Alhamdulillah . ** Shiru Mommy tayi tana tsayawa a gaban Windown falon ta tare da bin dan Gyefen Harabar Gidan nata da Kallo . Su Hajiya Madina ne ce da Arch. Nasiba da suke aminan Hajiya tun safe suke gidan don dan shirya liyafar su da suka yi niyya , Duk Abin da Ake yi basu sani ba , harkar gaban su suke yi , a dole suga Manyan mata ana farin ciki zasu fara Aje surika ta bangaren Namiji , dukan su basu Aurar da Yaran su maza ba tukuna sai a kan Nawaaz . Yusrah ce ta shigo falon cike da Hargogowa take Faɗin " Momy yanzu kin Amince Ya Naaawaaz ya Auro mana Irin tsintattu? . Kamin Mom Lubnah ta bata Amsa ne Ta juya Ga su Hjy Nasiba tana faɗin " Mommy ku duba Wannan maganan , Yarinyar da bata da Ahali wacce aka tsince ta a kwararo ne zamu hada Jini da ita ? Yawanci Duk Wanda aka tsinta wallahi shegu ne marasa Uba , don mai Uba ana tare tsakanin Uwa da Uba ba zasu taba yarda Ɗiyar su ba . Girgiza Kai su Hajiya Madina suka yi alamun maganan Yusrah ya yi tasiri a zuciyar su . Wani irin duba Hajiya Lubna tayi ma Ɗiyar nata ,kana ta yi wani murmushi mai ciwo . Yusrah kenan ,to bari na faɗa Miki Wani sirri da baki taɓa Sani ba , haka kowa ma bai Sani ba , sai Hajiya Madina gata Zaune da kuma mahaifin ki . Kin daina zagin wanda aka tsinta a kwararo dumin kuwa Ni Mahaifiyar ki na Yarda Ƴar ciki na , Yar dana Haifa da ciki na tayi Wata Tara da kwanaki .! Cike da Matsanancin tsoron maganan nata da Firgici Yusraht tace " What .? Mom ban gane ba .? Gyara tsayuwa Mom Lubnah tayi kana tace " Ki fahimta Ni Lubna na yarda Gudan Jini na kuma da sanina saboda gudun Wani tashin Hankali wanda dole tasaka Ni yin hakan a rayuwa , Wannan dalilin yasa na so Nawaaz ya Auri A'isha Farida ko Allah ya gafarta mun Laifin dana Aikata . Tun daga Ranan dana yarda Gudan Jini na Ban ƙara zaman lafiya ba har yau. Kuma karin Albishir kin san Meye bayan rabuwa da Ita sai naji Allah ya jarabe Ni da Soyayyar ta wanda bana yin makamancin irin sa Gare ku . Momy me kike nufi ? Kin haifi yar Zina kike so Kice ? . Hunmm Yusra kenan , Ƙanwa ce gare ki , kuma mahaifin ki shine mahaifin wannan yarinya , don haka na barki sauran zancen kije ki tambayi Mahaifin ku zai baki labari . Kin nuna bakya buƙatar Auren A'isha Farida da Naawaaz to Abun ka ga Adalci da son bare a jinin mu yake , a yau din nan an daura Auren Aaaryan da A'isha Farida . Wani yuuuuuuuu Yusrah tayi tana kallon Mom Lubnah cike da kokonto . Mommy it is serious?. Takawa Mom Lubnah tayi a Hankali zuwa inda Yusrah take kana tace " Ban taɓa faɗa Miki karya ba. A yanzu A'isha Farida mata ce ga Aaryaann ba Nawaaz ba , yanzun nan Daddyn ki ke fada mun tsayuwar da nayi kenan sannan nayi farin ciki ,duka jini na ne suka samu ba bare ba . Masifa....! Waye ya yanke Wannan Ɗanyar Hukuncin Auren , Wanda sai anyi nadama Ba kaɗan ba . Wallahi Ni ne kaɗai zan Auri Aaaryan ba A'isha tsintacciya mara Asali shegiya ba . Tasssssss" . Mom ta dauke fuskar ta da Mari . Iya kalaman ki , a gabana kike ba gaban Su Hajiya kaka da suke mara maki baya ba da Daddyn ki , kike iskancin da ran ki yake so . Alhamdulillah Aisha itama a yanzu A halin mu ce . Ki rata kai tsaye da Antyn ki kaman yanda kike kirar Aaaryaan da Yaya ." Kallon Mommy Lubnah take yi abun jin sa take tamkar Almara . Muryar Mom Lubnah ne ya cigaba da amsa kuwa cikin daga Sauti na babu wasa a maganan ta take cewa " A haka kike Fadin Aaaryaan kike so.? Dube ki kalli shigar ki a matsayin ki na diyar Hausa Fulani Yusrah baki da cikakkun Kaya na Hausawa da suka kai Biyar , amma Ƙananun kayan ki sun haura hanci Dari wanda suke ajiye baki taba sakawa ba . To Wallhi ko Aaaryaan ya amsa Auren ki Ni sai na Hana , saboda dukan ku ina maku addu'ar samun Mata na gari ne , ke kuma miji mai malami wanda zai kintsaki . What.? Mom bakya So na You hate me . Kin tsane ne Mommy me nayi Miki? Ni zaki haɗa Da Wai malami ? To zan je Wurin Hajiya Kaka a yanzu aka Ɗaura Auren A'isha da Aaaryaan to nima yanzu sai an daura dani , don shi kadai nake so a rayuwa ta idan kuma anki sai dai na mutu ba Aure ....! Juyawa tayi fuuuuuu tana barin falon da Gudu, yayin da Hajiya Madina ke Kirar ta cikin sauri , tare da bin bayan Yusrah . Kama Mommy Lubnah Arch. Nasiba tayi tana zaunar da ita a saman Kantsatstsun Kujerun falon masu daukar Hankali. Ruwa tayi saurin bata a cup tana Dafa mata Ƙirjin ta dake Harbawa kaman zai fito. Idanun Mommy Lubnah sun duddulo Ƙwallah ta share da Hanckie tare da furta " me yasa na haifi Yarinya irin Yusrah , Me yasa ta taso mun a haka ?. A'a Hajiya Addu'a duka haka fa yaran namu suke kema kin sani , Addu'a kawai muke masu . Basu iya magana bane ba , Kin san goyan mu da tarbiyyar mu daban dana talakawa wanda kullum cikin Tsawa suke ma yara , yara su taso babu Basira sai biyayya da zasu rinƙa yi tamkar wacce suka halicce ya'yan . Lumshe Ido Momy tayi tare da cewa " Allah ina rokon ka Indai yata tana Raye kasa ta samu tarbiyya ingantacciya , Allah kuma ka haɗa Ni da ita ko sau ɗaya ne a rayuwa kamin mutuwa na . Ina jin soyayyar ta tamkar rayuwa ta koma fiye . Idan kuma ta mutu Allah ya jikanta da Rahma ka yafe mun Abun da na aikata . dafa ta Hajiya Nasiba tayi tana faɗin " Inshallah Allahumma Amin ." ** Ɓangaren Aaryaann kuwa Tun da suka zauna Jirgin su ta ɗaga ya fara jin jikin sa na tsuma , Sha'awar sa na motsa masa bana Wasa ba . Yanda marar sa ke Daure masa ga ta tsaya tayi cirrr ko lankwasa takiyi duk yanda yayi , Sauke Numfashi yake yi sama sama Yayin da A'isha Farida ke Rungume a jikin sa tana can tana shaƙar iska mai dadi tare da barci mai Natsuwa da kwanciyar Hankali , Hannun sa yasa yana shafa Sumar kan ta tare da Kai bakin sa yana lasar Wuyar ta , Ko zai samu sassauci ,amma abun ya faskara masa . Wani irin muguwar Sha'awar ta ne yaji yana fuzgar sa wanda ya gagara saita kansa, Hannun ta ya ɗago yana kissing din shi da laɓɓan sa kana ya ɗaura akan sa yana fara matsawa tare da Sarrafa Hannun nata da kan sa . Tun yana shafa taffan Hannun ta akai har ya kai ga Zura Hannun nata ciki yana shafa Ƙatuwar Buran sa da take neman Agaji . A hankali ta fara motsa idanun ta tana ware su daga Barcin da ya dauke ta mai nauyin gaske . ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***43-44*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** *Littafin Fƴaɗe na kuɗi ne Don Allah Idan baki biya Ni ba kar ki karanta mun ... Regular payment ₦500... VIP group ₦1000... Special ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 .* Saurin Miƙewa tayi daga Jikin shi idanun ta na Sauka akan Hannun sa dake sarƙe cikin nata yana Aikin Ligwigwitar wani irin zabura tayi cike da Tsoro ta bude baki tana Shirin Tsala masa Ihu wanda Ganin Hakan yasa Aaaryaan saurin rufe bakin ta da Taffan Hannun sa . Kokarin Kwace kan ta take yi cikin Wani irin murya wanda bata Taɓa Jin sa da irin saba. Sorry please ". Ba zan Ƙara Miki komai ba , Pls kar kiyi kuka mun kusa Isa ƙasar America nan da Mintuna talatin . Janye Hannun ta tayi daga nasa tana Ƙwacewa da Karfi kamin ta cigaba da bin sa da Wani irin kallo na tsanar wannan Halin nasa . Yah Aaaryaan duba fa ka gani ,kalli Abin da kake mun ? Kuma har kake tunanin na zauna da kai ? Me yasa zaka kawo Ni nan ba tare da sani na ba. ? Ba zan iya zama da mai Hali irin naka ba kullum a iskanci , Ni ban taba Ganin Dan......shiru tayi tana kasa ƙarike maganan na ta . Idanun sa ne suka Kaɗa sunyi jajir sosai kamar garwashi . A'isha ki ƙarike maganan ki , Dan iska ne Ni Ko? Ki rani da komai ma , ba zan ji Haushi ba , Amma ki sani Ni mijin ki ne aljannar ki tana rafin karkashin kafa na ,ko badon Ni ba da zuciya ta yanda take bugawa a duk lokacin da kika faɗa mun magana mara Dadi , to ko don Matsayi na namijin ki na roƙeki A'isha ki daina Irin wannan kalaman a gare Ni . Dakatawa yayi da maganan yana kallon ta don itama Wani Irin kallo na shakku take masa . Yah Aaaryaan .! Ta kira sunan sa cikin Sanyayyar Muryar ta , don yanda taga Fuskar sa ya sauya idanun sa kadai ta duba taji jikin ta yayi sanyi , Amma kuma maganan sa ne yafi Bama zuciyar ta mamaki. A hankali ya Ɗago idanun sa yana ƙara kafe ta da kallo kamin ya motsa laɓɓan sa tare da cewa " Yes Mrs Aaryaan . kallon shi tayi a zuciyar ta tana cewa " Anya Wannan maganan nasa Babu yaudara a ciki? Ya raba Ni da kowa nawa ya kawo Ni nan .? Ta wannan tunanin ne tare da kasa masa magana ta fara jin Jirgin na yin ƙasa Alamun sauka . Mintuna biyar tsakani suka sauka a airport na ƙasar America ,inda cikin Wani irin Salo yake bi da ita don ya fahimci a tutse take . A'isha Mun iso.! Juyar da kallon ta tayi akan sa kamin ta miƙe yana saurin riƙo ta , Cikin Sauri ta kalle shi suna yin ido biyu taga yana murmushi tare da fadin " Kiyi A hankali Saboda Lafiyar ki , yana maganan tare da duban Ta tun daga Sama Har Ƙasa . Gaban ta ne ya faɗi Dammm³. Me yake nufi da nabi a hankali ?. Ganin yanda ƙwayar idanun sa suka kefe Ƙirjin ta da breast ɗin da kallo zuwa shafaffen cikin ta yasa ta ƙara jefa zuciyar ta zullumi da Tashin hankali . Buɗe Baki tayi zata yi masa magana ,amma sai taga ya tashi yana kama hannun ta ,daga Bayan ta ne taji Muryar matuƙin jirgin cikin Harshen Turanci yake Faɗin ' Welcome to America Mr&Mrs . Juyawa A'isha tayi tana ji Aaryaan ya riƙe Mata Hannu suna sauka step din Jirgin , Wurin yanda ta gani tamkar kasuwa ya ƙayatar da ita ainun . Ko ina mutane ga wasu jiragen masu tashi da Sauka . Kai tsaye suka fara isowa inda Wasu Suka Ɗaga masu Wani Abu mai kama da frame an rubuta welcome mr. And Mrsss Aaaryaan ." Saurin juyawa tayi tana kallon Aaaryaan irin na mamakin kaga Abin da ko na gani ..? Murmushi taga Ya sakar mata mai kashe duk wani gaɓoɓin jiki yasa su suyi sanyi . Moton Dake bayan Baturen suka shiga , Yayin da ya jiyo yana biyo bayan su ta window ne ya miƙo frame din a karo na biyu , wanda Aaryaann yasa Hannu yana amsa tare da furta " Thnkyou . Shigowa Baturen yayi yana Jan moton tare da Nufar masaukin su . ** Kaiwa da komowa Daddy keyi a gaban mutanen duka Familyn . Wannan wani irin Yaro ne ? Aaaryaaan.! Ya kira sunan cike da jinjinawa tare da matuƙar Jin zafin Abun da ya aikata masu . A hankali Naawaaz ya ɗago idanun sa don a yau kwana biyu kenan da dawo dashi asibiti . Haka Daddy tun ranan da aka Ɗaura Auren A'isha da Aaaryaan bai kuma maganan ba , Duk da Abun na nuƙurƙusan sa a zuciya . Kuma hakan bai So ba , bai so Sam a daura Auren da Aaaryaan ba , a cewan shi yanda ya gudu da A'isha sai dai ya dawo da ita . Kuma yana Gani Ayi Auren ta da Naawaaz babu yanda ya iya . Sam basu da ce ba . Abun da yake Fadi kenan a zuciyar shi don yasan Waye Aaryaan yasan Lalatan sa da yake da Manyan Hajiyoyi don abun nasa ya Wuce ƴammata wanda yasan duk iskancin dan iska Da iya yara mata yake ,to shi nashi gogewar ya wuce nan da Sa'oin Iyayen shi yake yi . Muryar Nawaaz ne ya katse su yana cewa " Daddy Dama nasan Aaaryaan shirun da yayi ba na haka kawai bane , Aaryaan shi ya fara nuna soyayyar A'isha , amma Saboda Mu ma muna Son ta sai muka yi masa karfa² a tunanin mu dama ba wani son ta yake ba . Ina tsoron Allah ina tsoron naga Aaaryaan na Son Abu kuma kuna temptation akai amma ya nuna ba komai ba zaka ji ko da bakin sa ba , Shirun Aaaryan abun tsoro ne ,don ga abun da yayi nan . Sai dai Alhmdlh Daddy Babu Abun da Aaryaan zai nema ba zan iya basa shi ba , Har matata wacce naso misali ma ba zai dauka ba ,kuma Daddy na bar masa A'isha Bari na Har Abada . Amma Abu ɗaya ne nake Tsoro shine Aaaryaan kar ya azabatar da A'isha Bazan iya Jurar ganin Hakan ba .." Muryar Hajiya Kaka ne ya katse su wanda a sanyaye ta furta " Allah sarki Haƙa ake Son babba , Nawaaz Allah ya saka maka da Mafificin Alheri, ALLAH kuma ya baka mata ta Gari . Shi kuma Aaaryaan Allah ya bashi ikon kulawa da A'isha kaman yanda kayi kuduri amma Allah cika maka ba . Ya kamata Ku sanar masa cewa A'isha yanzu matar sa ce , Gudun da yayi da ita , don Allah ya dawo mana da Yarinya su zauna anan hankalin kowa ya kwanta . Mommy Lubnah ce ta ce " Kwarai kuwa ,ya kama ya dawo da ita ,don idan shi ya saba da Tafiya Abroad A'isha bata Saba ba , su dawo su tare a gidan su suyi zaman Sunna . Jin haka yasa Mama Numfasawa Wanda tun da Ake maganan bata tsoma baki ba ,don Aikin gama ya gama ,yanzu komai ya rage tsakanin ta da Aaaryaan ne . Girgiza Kai tayi tana furta " A'a Nifa A'isha bata isa Zaman Aure ba , Kuna Ganin yarinya Ƙarama Kamar Yar shekara Sha hudu a salɓin jiki sai na dauke ta naba Katon saurayi Kaman Aaaryaan ?. Gaskiya sai takara girma ,Ni dai kawai ya dawo mun da A'isha ,idan kuma bai dawo mun da ita ba Wallahi Ran sa sai ya ɓaci .! Ba wasa A Fuskar mama ,don sosai Aaaryaan ya kaita bango , kuma ita magann ta har cikin zuciya take yi , don a ganin ta Aaaryaan Kashe A'isha zaiyi duk ranan da ya sadu da ita . Dariyar yake Hajiya Kubrah tayi kamin tace " A'a inshallah Babu abun da zai faru ma ,kuma yar ki tana cikin lafiya , amma fa yanzu A'isha matar sa ce,bamu da sauran iko da Ita ,sai shi kadai . Don haka yanzu idan na shiga Part Dina zan kara kirar sa na Jaraba ko Allah zai sa na same shi . Humm to Allah yasa .! Hajiya Kaka tace , yayin da duka wurin suka amsa da Amin . ** A hankali A'isha ke kallon gidan da suka sauka tun daga Farfajiyar Gidan take kallo har ta iso Falo . Hoton frame ne ta gani dan madaidaci mai dauke da kyakyawar Fuskar Aaaryaaan cikin shiga irin tasu ,wanda a zuciyar ta cewa tayi dama kafi kama dasu ai mtswwww har rashin imanin , to ke wai ma me ya aike ki biyo shi ne ? , Nan take Wata zuciyar ta bata amsa da " Saboda kina Son shi a rayuwa , kuma saboda shine ɓoyayyen masoyin ki . Humm Numfasawa tayi tana kuma cigaba da cewa" To Mama tana Wani Hali ne?... Tana tsaka da Wannan maganan ne taji yayi Hugging din ta ta baya yana mannata da Ƙirjin shi ,idanun sa yana akan Hoton Sa da take kallo . Kee wannan kallon Haka kaman zaki cinye Ni? Gani kiyi ta kallona , Don nasan kina mun son da ba zaki taba gajiya da hakan ba. Saurin janye Jikin ta tayi daga nasa tana kokarin kauce masa taji ya riƙo hannun ta yana juyo da ita tana facing din sa . Kallon Sa take tamkar ta wanke Fuskar sa da Mari take ji ,amma ta gagara yin hakan . Wani irin murmushi yayi kamin ya ce " Wannan kallon na Meye sai kace mayya?. Kallon sa tayi tana cewa " Sai kace Mayu dai , Ai kai ka fara ." Kallon ta yayi cike da mamakin mayar masa da maganan da tayi kamin yace " Ohhh bieby bakin bai mutu ba ashe Har yanzu ." To kwantar da Hankali ina Son Wannan Tsiwar taki , kin tuna farkon Haɗuwar mu da dare Tsiwa kika yi abun ka ga kin saba , yara suka biyo ki zasu daka ki ,ki ka ɓoye a baya na ? Dana Sani na bari su gama jibgar ki tukuna sannan na kwace ki , wai amma har Nine Don ina Son ki kike mun Rashin kunya , Cox bakya SO na , kin shirya Auren Wani bani ba, bayan kin san ba zan iya Rayuwa bakya ba . Hummm Ya sauke Numfashi kamin ya kai Hannun sa yana shafa Fuskar ta tare da cewa " I love You much m Bieby , Ki shirya yau Rana ce ta Musamman pls make me Happy ,kar kisa na ji na tsani Wannan Ranan a rayuwar mu , Saboda Wannan shine farkon jin dadin Rayuwar tamu ,mun bar kowa don mu rayu tare , kar kisani zubar da Hawaye a wannan Ranan. Gani tayi ya juya yana cewa " Ina zuwa yanzu . Shiru tayi jikin ta na Sanyi tausayin shi ne taji ya kama ta. Bin bayan sa tayi da kallo Ganin ya nufi Wani Corridor . A hankali ta fara tana matsawa tare da zama a daya daga Kujerun falon . Hannu biyu tasa tana rafka ta gumi . Sauke Numfashi tayi tana Lumshe idanun ta tare da fara tunanin Aaryaan farkon Shigowar shi cikin Rayuwar ta . ** Cikin dare ne Mama bata nan , hakan yasa A'isha fitowa da fitilar Touch light din hannun ta . Hijabin Wuyar ta take gyarawa kana daga bisani ta sako silipers tana nufar Dandalin sayar da Gyada na yaran layin nasu . Kun san lalurar ta sam bata Gani da kyau wannan yasa ta a daren yanke Shawarar Salamtu mai gyada ta zaɓa mata na Ashirin kokko ɗaya . Nigerian People komai sai anyi cuwa² nan take Salamtu ta rairaye Gyaɗa sannan kuma ta bata Ruwa² duk Tarkace ne . A'isha bata ce komai ba tasa Hannu ta amshi gyada ta koma gyefe ta cinye tassss sannan taba Salamtu Gwangwani . A'isha Farida kudin gyaran kawo mana . Wani irin Dariya A'isha Farida tayi na Rainin Hankali kana tace " Salamatu kenan . Banda bakin iskanci Nine zaki ba Ruwa ruwan Gyaɗa kina tsammani na baki kudi . Kin bani Tarkace wanda ina zuwa Gidan ku Mama Zubar da irin su take yi shine Ni kika bani .? A Nigeria fa muke , in this money scarcity , Kema kin fito nema and You are expected ni na baki kudi . To naci gyada bulus babu kobo ko Naira da zan baki . Kama ƙugu Salamatu tayi tare da cewa " Kutumelesi." Ai wallahi Uban ki yayi kaɗan . Yau zan maganin Rashin kunyar ki , Dama mai Hali baya Fasawa kin manta duk ƙarfin ki yanzu bakya gani ne da kyau . ? Juyawa Salamatu tayi tana cewa " Ku kashe mun Hasken Wurin naci Uban Yarinyar nan .! Jin haka yasa A'isha Jin tsoro don tasan a yanzu fa Sai dai Salamatu ta jibga ta . Saurin kara Hasken Fitilar tayi da Hannun ta ,tana Jah baya tare da Rugawa da Gudu Salamatu na bin ta . Sam bata san ta shiga Kan Titi ba sai dai karar Horn taji a gigice tare da jan burki . Cike da tashin hankali ganin har a lokacin tana tsakiyar titin bata sauka ba yasa Aaaryaan Saurin fitowa daga moton nasa yana nufo inda take . Hannun ta ya kama cikin Tsawa yake kallon ta , Ke baki da hankali ne ? A wannan daren zaki tsaya a titi? Idan wani Abin Hawan ya buge ki ya kashe banza , wuce ki tafi Gida.! Ya kare maganan yana saukar da ita akan Gyefen Hanya . Saurin yin bayan sa tayi tana cewa " Yaya na Don Allah kar ka barni, Salamatu ne zata Bige Ni.? Juyawa yayi yana kallon Gyefen sa , don yaga Wanda suka taho taren tun fitowar sa ta gudu , wannan yasa shi Cewa wacce Kuma wannan ?. Gata nan tana bina .! Tayi maganan tana ƙara shigewa bayan sa abun ka ga yarinta har da Riƙo masa Riga tana cukwikwiye shi . Huuuuhhh Iskan bakin sa ya furzar tare da juyowa yana kallon ta , Rage tsawon sa yayi sosai don tayi masa kasa da yawa . Ai ta tafi tun ɗazu baki gan ta bane .? Gyada masa kai tayi tana Cewa" Ai bana Gani da dare, Itama shiyasa ta samu daman zuwa tace zata Bige Ni inda da Rana ne wane ita...ai ko gidan su duka ne basu ishe Ni ba ." Ta ƙare maganan yana kallon kuri irin nata , zuciyar sa ne yaji ya tsinke masa ,kalmar ta na farko ya dawo masa ,Ni bana Gani , murmushi yayi yana cewa " Meye Sunan ki ? . A'isha." Ta basa Amsa kai tsaye tana Washe masa baki kunsan ta da fara'a . Kai kuma fa?. Murmushi yayi yana ɗan cizar laɓɓan sa a hankali kaman mai tunanin wani Abu kamin yace " Ɓoyayyen masoyi." Oho wato kai Masoyi na ne kenan?. Dariya yayi mata don shi kan sa bai san dalilin da yasa yace mata sunan sa ɓoyayyen masoyi ba ,kawai ya tsinta harshen sa ne da fadin hakan . Eh A'isha . Buɗe baki tayi tana dariya kana tace " To shikenan Bari yanzu na koma Gida mama kar ta dawo bata ganni ba. A'a bari na kai ki Gida zaki iya mun kwatance?. Gyada masa kai tayi nan ya sunkuya yana cewa " Hau baya na goya ki muje ." Thnkyou tayi maganan cike da wauta da Haukar yarinta bata san mutum ba kawai ta dare bayan sa . Girgiza Kai yayi suna tafiya tana masa surkulle har suka isa Kofar gidan su . Anan ya sauke ta yana cewa " To shikenan amma ki daina tsokanar faɗa . To ɓoyayyen masoyi na, gaskiya bayan ka da daɗi Sosai ,zaka zo Gobe ka kara goya Ni a bayan ka haka?. Shiru yayi don ba a garin yake ba , kasuwancin sa ya kawo sa ,sannan kuma a goben ranan zai koma Abuja . Baka ce komai ba , ko ba zaka goya Ni ba?. Murmushi yayi yana cewa " Zan Goya ki mana ai Ni din duka na kine. Da gaske ? Tayi maganan tana fiddo da idanun ta wanda bata Ganin sa . Kayi Alƙawari? Ta kuma tambayar sa wanda kai tsaye yace " Eh A'isha Gobe zan dawo .yeee Bara na faɗa ma mama idan ta dawo . A'a kar ki faɗa mata , Ni ai ɓoyayyen masoyi ne ,nayi Miki alkawarin zuwa duk lokacin da kika neme Ni . Dan Murmushi tayi tana cewa " Na gode . Ki tafi Gida yanzu ,maza Shiga , kiyi barci mai Dadi . Juyawa tayi zata Shiga Cikin gidan sai kuma ta Juyo da Sauri tana kai Hannun ta tare da Son taba fuskar shi . Fahimtar hakan da yayi ne yasa shi yin ƙasa tana shafa Fuskar shi da Hannu biyu , kai Ɓoyayyen masoyi kai Kyaƙyƙyawa ne kaman Mama na . Murmushi yayi yana jin ta tana cewa" Gobe da Rana zaka zo ko Daddare , ko ma dai wani lokaci nena taba Fuskar ka ne yanda idan kazo zan san kai ne. Dan Dariya yayi kana ya riko Hannun ta yana cewa " Kinga yanda zamu rinƙa bambancewa duk idan Nazo da Daddare zan rinka zuwa. Ji tayi yana motsa mata yan yatsun ta na tsakiyar , kana yace Wannan yatsar naki a kullum zan fara riƙewa kamin na riƙe duka hannayen ki . Ina son ka ɓoyayyen masoyi sai da Safe . Murmushi yayi yana cewa ". Love You too. Tun daga Wannan rana shakuwa da soyayya tamkar yaya da kanwa ya shiga tsakanin su . A kwana a tashi har ta Fahimci ba dan Garin bane ,don yakan ce mata zai koma Gida sai ya kwana biyu ya dawo . Kaunar A'isha yake yi sosai don a familyn su babu Wanda bai san labarin ta ba , don makantan da take dashi yafi tausaya mata akai har ya rinjayi zuciyar sa . Sosai ya bada gudunmawa ganin ilimin ta ya inganta ta samu ilimin daidai gwargwado . Haka kuma duk yanda Mama take son Ganin sa Abun ya fasskara mata , yana jin motsin ta zai Gudu ,daga nan ne mama tayi masa suna da Aljani ba mutum ba a cewan ta . Sosai yake taimaka ma A'isha don har kudin makaranta da sauran abubuwa shi yake mata , don ya bincike akan labarin rayuwar ta a layin nasu , yanda ma aka ce mata ita din shegiya ce bata da Uba a karuwanci ne Mama Lantana ta same ta .." Motsin shigowan Aaaryaan yasa A'isha Farida sauke Ajiyar zuciya mai nauyi tare da dawowa daga Duniyar tunanin ta da Aaaryaan wanda ada take masa Lakabi da ɓoyayyen masoyi don bata san sunan sa ba sam sai a yanzu . Tahowa yayi inda take ganin da yasa ta saurin miƙewa Hawayen idanun ta take sharewa don tuna labarin ta ya taba mata zuciya . Babyn Aaaryaan me yasa ki kuka .? Yayi maganan cike da Nuna caring da loving . Kallon sa tayi kawai sai ta nufe sa da Sauri tana shigewa jikin sa tare da Rungume shi tana kankanesa tare da cigaba da rera masa Sabon kuka wanda yake narkar masa Da zuciya . Hannun sa yasa yana shafa Kan ta a hankali tare da Rungume ta da dayan Hannun sa. Ya Aaryaann Na tuba kayi Haƙuri...! Ɗago da Ita yayi daga Jikin sa yana daga mata Girar sa sama tare hura mata Kisss uhhhhmmm . Kallon sa tayi yayin da ya kuma motsa laɓɓan sa yana furta " I love You ,Bai kuma jira jin me zata ce ba ya kama ta yana nufar Wani Falo da ita wanda bata san ina ne ba , fahimtar abun da ya faru da ita ne yayi shine ta tuna wani bangare ne na rayuwar su . Wannan yasa shi kawai yi mata Hakan don bayason Ganin Ya a haka . Hannun ta tasa ta goge Hawayen Fuskar ta , a haka suka shiga Wani Wani irin ƙayataccen Bedroom Wani sanyi na ratsa bargon ta mai dadi . Kallon sa tayi tana son Magana Amma sai taga yana mata Murmushi tare da cewa " Ko kefa share Hawayen ki ,ba zan kara bari kiyi kuka ba indai muna tare . Gyada masa kai tayi , tana kallon sa taji ya kuma cewa " It is Okay for you? . Ya yi maganan yana shiga Daga cikin Bedroom din . Yayi maki ko? Nan ne Bedroom ɗin mu Ni dake .! Murmushin da take yi ne ta daina . A hankali tace " Da kai kuma?. Eh mana ai Ni mijin ki ne ?. Yayi Maganan tare da takowa zuwa inda take . Kasa masa magana tayi , wannan ya bashi damar dan risinawa yana rage tsawon sa tare da sa hannun sa yana ɗago fuskar ta . A'isha Ina Son ki tun ba yau ba , kece wacce na fara yi ma Soyayyar har karshen rayuwa. Plsssss ki kirani kai tsaye da sunan mijin ki , bakya SO?. Yayi maganan yana kallon cikin idanun ta da suka ciko da ruwa . Girgiza masa kai tayi alamun Aaa , Hawayen na zubo ma Kuncin ta . Kasa yayi da Muryar sa yana cewa " Ki bani dama ,zan koya Miki yanda zaki So ni don Allah kar ki hanani...." In fara?. Yayi maganan yana kallon idanun ta da Fuskar ta . Gyada masa kai tayi alamu ta amince, kawai sai taji ya jawo ta yana Wani irin haɗa ta da Ƙirjin sa , abun da bata taɓa ji yayi mata Irin shi ba , Laɓɓan ta ya kama yana hadewa da nasa tare da fara ligwigwitar su ta sama da ƙasa , yana mata Wani iri. Haukan kissing , Wanda jikin ta ne ya fara zuuuuuzuuuzuuuu mannata yayi da jikin sa kaman zai tsaga ta ya shigar su zama daya . Hawayen idanun ta ne suka fara ambaliya wanda bata san dalin zuwan su ba a wannan lokacin . Kusan mintuna Goma suka deba a haka , ganin hakan yasa ta saurin kwace jikin ta jin yanda yake sauke Hannun sa yana Kasa da braziyan ta tare da fara shafa Jikin ta zuwa nonon ta wanda nan take ta kwace kan ta cikin sauri tana Jah baya . Hannun ta tasa tana Saurin gyara rigar ta tana cigaba da rera gajiyayyar Kukan ta . Kallon ta yayi yana dafe kan sa , Idanun sa na ciko da Wasu irin ƙwallah , Gani tayi ya zube Gwiwowin sa kasa saman tiles din wurin . A'isha A'isha ba zan iya Kwana ban yi sex ba , Ina bukatar ki...Ban saba Wannan Rayuwar ba shigowan ki rayuwa na kawai zaman gidan mu ki sauya Ni , nafi kwana ki ban yi sex da ko wa ba , please ki yarda dani Daga wannan ba zan ƙara Miki ba sai munyi Aure ... Maganan sa ce ta dauke jin yanda marar sa ta riƙe sai da Ya dauke wuta na Mintoci kana ya cigaba da cewa " Kece mamata my future wife , ki tausaya mun daga Yau shikenan , gobe aure za'a yi mana anan ,sai mu fara Sabon Rayuwa . Na gaji da Tatsuniyar gizo da kokin ka ya Aaryaann , Wallhi ba yar iska bace Ni , Ni ba zan yarda ba.... Ta ƙare Maganan tana rushewa da Kuka , Wanda yasa shi Cikin wani irin murya tamkar mai shirin shiɗewa yace " pls A'isha ban san kukan ki ,zan jure koda zan mutu amma gobe zaki bar Ni ? Gobe zan sa daura mana Aure , daga lokacin mun zama mata da miji ." Cikin share Hawaye tace " Eh . A hankali ya mike yana ciza laɓɓan sa kana yace " Bara naje Falo , ki shiga Privacy ki watsa Ruwa ga kayan ki can inda suke , Sai ki fito kici Abinci . " Kasa masa magana tayi Har ya.............! A kwanan ku shirya sabon littafi na wanda na dade ina sarrafa alƙalami na tare da tsaftace shi a kwakwalwata nake kuma bata darare na wurin son ganin na nishaɗantar daku a wannan tafiyar tamu ta gaba , bafa yanzu Ba , sai mun kammala Wannan cikin natsuwa idan mun kai har sallah to shikenan idan kuma mun kammala kamin sallah to inshallah zamu fara yin shi . Labarin da ya dade a zuciya ta kuma nake sarrafa Alkamina akan sa tsawon shekaru yake a memory na sai a yanzu na idan tun daga Farko har karshe , nasan kun matsu da son jin Mene sunan shi , ku biyo NI a sabon littafi na mai taken SHAHARARREE (MR XXXX). Labarin danbarwa nishaɗantar fadakarwa tare da sanyaku cikin zunzirutun nishaɗi , sai dai wannan karon babu ƴammata a cikin tafiyan matan Aure kaɗai wannan littafin naku ne. Mr xxxxx. (Shahararre). Wanda suke ready You can starded payment right now , idan kuma zaki bari sai an fara ne ,to Nima nafi son hakan ku nuna mun Soyayyar ku kaman yanda kuka saba , Don nasan matan Oga akwai ku da rufun baiti Ina godiya da Addoin ku akan rashin lafiyar da nayi na gode sosai ,sannan kuma jiki yanzu Alhamdulillah ,sai dai muce Mashaallh Allah ya ba wanda basu da lafiya lfy' ya karo masu Afuwa Amin . Ngs kwarai . #Mmnteddy." ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***45-46*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** Har ya fice daga Bedroom din. A hankali take bin Wurin da kallo kamin ta dafe kan ta da taji yana juya mata da dakin baki Ɗaya . Jan ƙafafun ta tayi a hankali tana zama a ƙayataccen Bed Din har kuma a lokacin idanun ta basu daina zubar da Hawaye ba da ta rasa na Meye . Zuciyar ta ne ya fara ce mata ' Wai dama A'isha Farida zaki taba Saka ƙafarki anan Ƙasar America? Yau dalili ya sanya ., Humm Ya'yan masu kudi suna Hutawa Allah ya basu na duniyar Allah ka basu na lahirar ya bamu tare . Ƙirjin ta ne ya buga Dammm tuno da Ita bata san ma ina dangin ta suke ba . Hawayen idanun ta ne suka ci-gaba da Sauka mata . Kuka take sosai kusan na mintuna Biyar kamin ta motsa bakin ta cike da Wauta tana faɗin " Zan mawa Ya Aaryaann magana ya kai Ni Saudiyya na roƙi Allah ya haɗa Ni da iyaye na ,na gansu kamin na mutu , Goge Hawayen fuskar ta tayi tana miƙewa tare da nufar Privacy . Ɓangaren Aaaryaan kuwa Magani yasha Yana jin Ba laifi Sha'awar dake taso masa tana lafafawa . Bathroom ya nufa Yana Watsa Ruwa wanda ya dade cikin ruwan Ɗumin yana Jin kan sa Wani iri tamkar bashi ne ba , Gani yake kaman Wani Aaaryaan din Aka sauya bashi ba , mutumin da idan yaso mace ko ta halin kaka sai ya biya bukatar sa ,sam bai san Wani abu wai shi juriya ba indai yana bukace baya ji baya gani , shi da kamin ma ya buƙata an buƙace shi a yau shine ya durƙusa Gwiwowin sa ƙasa amma bai samu biyar buƙatar sa ba . Lumshe manyan idanun sa yayi yana kai Hannun sa tare da shafa Sajen fuskar shi da ya kwanta . Ƙarar Door Bell ne da yaji yasa shi miƙewa yana fitowa Izuwa Bedroom ɗin nashi . Tsayawa yayi yana saka short nicker da Singlate fari yana tahowa Falon . Kiciɓuss Suka yi Da A'isha Farida Wanda itama Karar Door Bell din yaje har inda take wannan yasa ta fitowa itama cikin Sauri . Tsayawa tayi tana slow tare da bin sa da kallo , Wanda shima kallon ta yake Ganin yanda suka sha'afa a kallon juna yasa ta Saurin juyawa tana Kokarin farin wurin ne taji caraf ya riƙo Hannun ta . Ba tare da Ya juyo ba ta tsaya , kallon ta yake yi kamin ya saki ƙayataccen murmushi yana takawa zuwa inda take . Ji tayi ya Rungume ta , ta baya yana kuma sarƙe da Hannun nata bai Saki ba . I'm sorry Kiyi Haƙuri ba zan sake ba ." Hummm sauke Numfashi tayi a hankali kamin ta juyo tana kallon sa , dai dai Door Bell din na ƙara . Yesss Yace cikin dan daga murya . Shigowa wani Bature yayi hannun sa dake da Wani Dogon Abu da taga yana gungurawa sai dai shi wannan flask ne da wasu Bowls da'alama Abinciwa ne cikin su . Dirning area ya nufa dake can Gyefe wanda duka basu bi ta kan shi ba . Shi dai Aaaryaan Hankalin sa na akan A'isha yayin da ita kuma A'isha Duka hankalin ta baya tare da ita . Duka a burkice take takasa natsar da zuciyar ta . Ji tayi ya hura mata iska a fuskar ta ,wanda jin haka yasa ta saurin kallon shi tare da Sauke Ajiyar zuciya . Daga mata gira yayi tare da Cewa " Tunanin Mama kike yi ?. Jin sunan Mama da Ya ambata yasa ta yin Rau rau da ido tana daga masa kai Alamun eh. Yah Aaaryaan yaushe zamu koma Gida .? Tayi magana kamin yayi mata Wani magana . Hannun sa yakai yana Rungume ta tare da cewa " Zamu koma Amma sai na Kammala abun da ya kawo Ni , Na farko kin san Auren mu ne ." Shiru tayi masa tana bin bayan sa ganin ya nufi Dirning , A hankali ya fara zuba mata Ruwa yana miƙa mata sai kuma ya ɗan Lumshe idon ya budewa tare da cewa " Ruwa kike buƙata first ko Lemu?. Amsan Cup din tayi tana kauda kai tare da shan ruwan don tafi bukatar shi , tun saukar ta bata saka komai a cikin ta ba . Kallon Agogon Falon tayi karfe 6:40pm lokacin sallar magriba ta karato . Wani irin abinci ta gani kala² wanda ta rasa Gane wani kala ne , A zuciyar ta fadi take Wannan Wai abinci ne ?. Humm , Sauke Numfashi tayi ganin Talia a gyefen su yasha kayan Carrot da Wasu ganyayyaki da ta rasa gane suma Meye , amma Ganin Talia ce yasa ta saurin kai Hannu tayi tana kokarin daukar Plate din bowl din Talia.... Murmushi yayi yana kallon ta tare da Dauka daga gare shi yana matso dashi Gaban ta , Da kan shi ya fara zuba mata a Plate tare da haɗa mata da Pepe chicken ɗin suna fara cin Abincin Hankalin su kwance . Wow Gaskiya Ya Aaryaann babu laifi da dadi , Amma yaushe zamu koma Gida?. A'isha Zamu koma na faɗa Miki , amma ...gimtse magana nasa yayi ganin Shigowar Kirar Haali . Lemu ya kurɓa tare da Daukar kirar , Ita dai A'isha ganin kira yasa ta dakatawa da cin Abinci a tunanin ta su Mama ne . Gani tayi yana murmushi wanda ta gama laƙantar shi indai yana kalon Wannan murmushin to wani mugun Abun zai maka Wanda sai kaji kaman kace Wayyyo Allah .! Okay Haali Ina America ,eh Ku taho tare da Bie bie . Ok . Ita tasan inda nake sauka , ku taho tare goben . Ok.... Datse kirar yayi yana kallon yanda A'isha ta daura Fork akan cinyar kaxan ta tayi shiru Alamun tunani take yi . Fork din Hannun sa yasa yana taimaka mata tana kaiwa bakin ta kamin tace " Ya Aaryan na Dauka su Mama ne ?. Kallon ta yayi yana ɗan kasa da idanun ta tare da ɗagosu yana sauke su akan Fuskar ta kana yace " A'a ba su Mama bane , ai na sauke layin da su Mama suka Sanni Dashi , Wannan fine babies dina ne , Zasu zo nan saboda sunyi kewata kuma suna buƙata na . Shiru tayi tana Kallon sa kamin ya saki mata Murmushi na bariki yana cewa " Kin ga ai idan na Rage zafi dasu ba wani matsala bane ,matata ma ta hanani su kuma nema na suke yi , Yau barcin rashin Dadi zanyi . Saboda ..... Kamin ya ƙarike Maganan ne tayi Saurin dakatar dashi tare da cewa" Ba komai na tsana a halin ka ba shine wannan halin naka , Sam baka tunawa da ALLAH . Bulalai ya kamata ayi maka a musulunci . Tsammm yayi don jikin sa yayi Wani iri duk da zuwan su Haali ba komai yake son yayi masu ba banda Tijara don ya ɗauki Alwashin masu tijarar da sai sun gwammaci Suyi shararar titin kasar America da irin abun da zai masu.....! Wani dariya yayi yana karawa tare da furta " Kowa sai ya tsaya a matsayin sa , A zuciyar sa kuma yana faɗin " Sai nasa an cire mun kayan jikin ta an sa mata na maza dama ai anan ne suka yi mata Surgery to zan yi maganin su duka .! #MAMANT ```FƳAAƊE.!``` *(Erotic and Sympathetic Story)* Ayshatou Mamanteddy ***46-47*** *SUFY'S PRINT GRAPHICS DESIGN* ️ PROVIDING A RANGE OF CONTEMPORARY AND TOP NOTCH CREATIVE DESIGN..... * OUR SERVICES* ✒️LOGO DESIGN ✒️LOGO PACKAGE ✒️ FLYER DESIGN ✒️ BIRTHDAY FLYER ✒️ INVITATION CARD ✒️ADVERT VEDIO ✒️ DIGITAL INVITATION ✒️ STICKERS DESIGN ✒️AND LOTS OF DM NOW....TO GET A TOP NOTCH ATTRACTIVE AND PROFESSIONAL DESIGN Whatsapp:07045125150 Thanks you for choosing us nd we appreciate refferals . ** Shiru A'isha Farida tayi ran ta na mata babu Daɗi , A hankali take cin Talian Wanda tura shi kawai take yi , a fakaice Aaryaann ke kallon ta ko zai ga ga yanda reaction nata zai sauya ,Gani yayi ta miƙe tana kallon sa tare da cewa " Bara nayi Sallah Sai na ƙwanta barci nake son yi . Ohk Shine Abun da ya furta mata yana Kallon ta ,ta bar Wurin duk ta sauya a ƙwayar idon ta zaka ga Zunzurutun Kishi kwance . Murmushi yayi yana Ɗan yin Dariyar jin Dadi domin shi kullum burin sa bai Wuce yaga A'isha Farida a tare da shi ba . A da baya yana kokonton ko Soyayyar Aslaam da Aaaryaan ya samu masauki a zuciyar ta ,ya ture nasa amma kuma a yanzu ne ya gane Har yanzu shine Sarkin a zuciyar ta . Cike da Jin Dadi ya mike tana barin Dirning din don shima so yake yayi Sallah sai su Huta Gobe kuma su fita Shaƙatawa don dare ya fara daga Yanzu a can . ** Lebanon Tun bayar isar Aaslaam yake gashi nan dai babu Walwala Bare fara'a dama shi ba ma'abocin Fara'ar bane amma kuma a fuskar sa kana kalla zaka tadda damuwa na yi maka Sallama . Kullum kokarin Auntyn nasa Ɗaya shine taga ta sanya shi nishaɗi duk da ba yara take dasu sosai ba , Duka yaranta Biyu ne Mata ,ɗaya Tayi Aure Mubeena itace kaɗai a gaban ta a halin yanzu . A matsayin karatu kuma tana mastering deegre ɗin ta . A hankali Mubeena ta shigo inda yake ba tare da tayi masa Sallama ba ,don tasan Damuwar tasa baya Wuce Abu ɗaya shine tunanin A'isha Farida . Isowan ta ke da Wuya ta gan shi zaune Gaban Drowing bord Din sa , yana kallon Kyaƙyƙyawar fuskar A'isha Farida . A hankali Zuciyar Mubeena ya raya mata ,wannan itace A'isha Farida babu makawa. Cikin nuna Murna da zaƙewa Tace" Wow , Aslaam Wannan itace A'isha Faridan,?. Gaskiya tana da kyau sosai . ba tare da ya kalli Mubeena ba ,kuma ba tare da ya dauke idanun sa daga kallon Fuskar A'isha Farida ba ya sakin mata Murmushi tare da cewa" A zahiri ta fi haka ,ina ma zaki Haɗa . Amma kuma a yanzu tayi mun nisa , Na kasa jin zan iya daina Son ta a zuciya ta . Idanun sa ne sukayi Jah , Fuskar sa na sauya na nuna zallar damuwa da ɓacin Rai . Wannan yasa Mubeena kai Hannun ta tana ɗaukar zanen A'isha Farida tare da kaudarwa daga Gare sa . Mashaallh shine furucin da tayi a kuma karo na biyu da idanun ta ya sauka a kan Fuskar A'isha . Cikin tausaya ma ɗan Uwan nata kuma yaya A gare ta , ta furta " Aaslaam Kayi Haƙuri , Zan cigaba da Maka Addu'a Allah ya baka Wacce ta fita a zuciyar ka . Ita kuma Allah ya bata zaman lafiya tsakanin ta da mijin ta . Wani irin banzan Kallo ya Watsa mawa Mubeena , yayin da zuciyar shi ke cewa " Wannan kaunar sa take yi ko Ƙin sa ?. Hannun da yakai yana amshe zanen Daga Hannun ta kamin cike da bacin rai da Tsawa yace " Ta shi ki fice mun Daga Ɗaki, Uban me ma ya kawo ki?. Jikin Mubeena na ne ya hau Rawa kar³ daga Addu'a ya zama mata matsala . Mara tunani ke kina ganin har akwai wata macen da zan so kamar A'isha Farida , To babu ita a rayuwa , a ganin farko Murmushin ta halayyar ta naji ta burgeni kuma tun daga nan ta samu kyaƙyƙyawar masauki a zuciya ta . Ba zan taba dai na Son A'isha ba har iya ƙarshen Rayuwa ta , Oya fita ki bani Wuri. jikin Mubeena na Rawa ƙwallah na ciko Ƙwarmin idanun ta ta mike tare da zummar fita , Sai jin Muryar sa tayi yana cewa " Ina bukatar Cofee kisa a kawo mun yanzu .! Tom . Ta furta tare da ficewa jiki babu karsashi . Idanun sa ne ya sauka akan screen ɗin Wayar sa , Wanda ran sa yaji yayi wani mummunar ɓaci Ganin sunan Nawaaz da yayi yana masa Kaikawo a saman Screen ɗin Wayar sa ,cike da Rashin mutunci ya daga kirar cikin Muryar marasa kirki ya furta " Yaaaaa......!   Mu karya da Wannan️ #MMNTEDDY *FƳAAƊE..!* 49-50 ** Maman Teddy! I really congratulate you on your third anniversary as a Hausa novelist, specifically for your book "Bafulatanar Ruga" which has been widely read and appreciated. Today, we celebrate the first steps taken in your journey as a writer and the success you have achieved thus far. I praise Allah for granting you the knowledge, resources, and perseverance to produce excellent literature that reflects the Hausa culture and language. Your work, "Bafulatanar Ruga," and all your other writings, have been a source of inspiration and enlightenment for many readers. I have enjoyed reading your book and appreciate the way you have captured the essence of Hausa culture in your writing. I look forward to be reading more of your works in the future. May Allah continue to bless you with good health, knowledge, and creativity in your writing career. I pray that your works will continue to touch the hearts and minds of many readers, and that you will remain a beacon of inspiration to aspiring writers in our community. Congratulations once again on the third anniversary of "Bafulatanar Ruga" and all your other literary achievements! Best regards from Fatima Muhammad Buba ( a future poet) *Ina Godiya Ƙwarai bisa Ga Addu'oin ku na cikar shekaru uku da kammaluwar littafi na mai suna Bafullatanan Ruga, Na gode sosai Allah ya bar zumunci ya bar Ƙauna @muhammad fatima buba sai a yau na ga sakon ki ina godiya * Yanda Naawaaz yaji Muryar Aslaam Sam bai damu da jin Hakan daga Gare shi ba ,don yayi expecting dama Jin hakan daga Garesa . Ya kwana biyu? . Naaawaaz yayi maganan cike da Share Maganan Aaslaam yana kawar dashi a zuciyar sa don komai yasan SO ne yasa Su aikata Hakan ,har rabuwar nasu da suka yi wanda basu taɓa kwana biyu ba tare da sunga junan su ba. Wani irin takaici ne Ya kama Aaslaam jin furucin Nawaaz da yake tambayar sa ya kwana biyu?. a zuciyar yana faɗin " Wato Kana morewar ka tare da shan Amarci da Wacce na kwadaita Aure shine ka kirani ka faɗa mun? To kirar na Meye karuwa zaka faɗa mun kun samu ko kuwa ya akayi?. Humm Sauke nannauyar Ajiyar zuciya yayi mai tattare da Ɓacin Rai yana danne Haushin sa kamin ya furta " Ya akayi .? I just call to greet.....Kamin Nawaaz ya Ƙare maganan nasa ne Aslaam yayi saurin katse shi tare da cewa " it's Okay bye. Kai dakata Aaaslaam Wallahi ka kashe mun Kira ran ka zai baci ,duk inda kake sai Nazo ." Dakatawa Aaslaam yayi daga kokarin datse Ƙirar da yayi niyya . Cikin Faɗa da Daga murya ya fara magana dai dai Mubeena na shigowa hannun ta dauke da Cup din Coffee . A kusa dashi ta zauna tana riƙe da Cup din tana kallon yanda Yake hura hanci tare da numfarfashi . Kai wani irin dan Rainin Hankali, Ok ka kirani ne ka faɗa mun A'isha farida na Dauke da juna biyun ka , ko mene? Ko kuwa ka kirani kayi mun Albishir ne idan A'isha ta Haifo ma Yaro sunana zaka saka ? Oya I beg Mr Man kar ka sake kira na if not ran ka zai mummunan ɓaci . Huhhh Matsalar mu duka Rashin Fahimta . Nawaaz yayi magana yana kai Roban Swaan bakin shi don bai tsaya bi takan cup ba , kan sa ne yaji ya dau zafi Jin maganan Aslaam da yayi a yanzu . Ɓangaren Aaslaam kuwa wani irin tafasa zuciyar sa ke yi Jin Maganan da Nawaaz yayi a yanzu Wato matsalar su Rashin hadin kai ?. Yana tsaka da nanata maganan a kan sa ne yaji Muryar Nawaaz yana cewa " Ban Auri A'isha Farida ba .! What...? Aslaaam yayi maganan yana saurin sauke ƙafarsa da ya daura daya kan daya zuwa kasan tiles . Kallon Mubeena yayi wanda take kallon sa tare da cewa " Aaslaam me ya faru? A'isha ta mutu ne? . Ke ga mutuwa munafukar banza munafukar Wofi leave this place before I Open my Eyes , Mai mugun fata . Aje Cup din Coffee Mubeena tayi a gyefen table din dake kusa dashi , tana gunguni ta fice daga wurin ran ta ya ɓaci daga zafin kare dangin da yayi mata . Shiru Naawaaz yayi kamin ya furta " Pls Aaslaam Calm down, me ye na wannan Faɗa haka?. Mtsw Dan tsaki Aaslaam yayi yana cewa " Okay Ina jin ka , ina A'isha take yanzu ? I know she's waiting for me right?. Kallon Gyefe Naawaaz yayi cike da Girgiza Kai yana jin tausayin kan su , No bata Jirar ka , bata SO na And You too . Cike da haɗe Gira Aslaam yace " ban gane ba .! Kai ma bata Son ka Nima haka , Aaaryaan ......Nan take ya fara bashi labarin komai wanda Jin hakan yasa Aaslaam miƙewa tare da Fadin " Wannan Wani irin rainin Wayo ne , Aaaryaan zai nuna mana Bariki ne ? Who is he?. Waye shi ne ? Abun da yake takama dashi ina dashi , kuma daga yau zuwa Gobe zan Wuce America ina zai shiga a can inda ban sani ba. Sauke Numfashi Nawaaz yayi tare da cewa " A'a Aslaam A'isha tana Son Aaryaann , a bakin Mama Nake jin Shine ɓoyayyen masoyin ta Wanda ya kula da ita tun tana yarinya , Sannan kuma itace Yarinyar da yake mana maganan ta wanda yace bata Gani da dare . Ɗauke Wuta Aslaam yayi idanun sa na ciko da Ƙwallah , me kake nufi Nawaaz na rabu da A'isha na barta? Bari na Har Abada ?. Yesss Ka haƙura A'isha ba taka ba ce ba kuma nawa bace , ta Aaaryaan ce . Muyi hakuri mu Rungumi ƙaddara Aaryaan da A'isha ya dace , Shi ya amshi mutum cin ta yayi mata FƳAAƊE dole zaman lafiya zai dore a tsakanin su inshallah . Akasin mu kasan Dole wata rana muka tuna sai mun ji zafi ko bamu nuna mata ba . Kaga Idan ko Har Aaryaan Na Son A'isha hakan yayi dai dai . Amma kayi Tunani . Sauke Ajiyar zuciya Aaslaam yayi wasu irin zafafan Ƙwallah na zubo ma Kuncin sa . Ohhh Allah shine furucin da Nawaaz yayi jin Alamun kuka daga Aaslaam . Mu maza ne Fa ba mata ba Aaslaam , alƙawari ɗaya zaka yi shine cigaba da kulawa da A'isha Farida tamkar ƙanwar ka har Abada . Kasa magana Aaslaam yayi sai cije laɓɓan sa na ƙasa yayi da ƙarfi yana damtsewa da Haƙorin sa . Ina matuƙar Son A'isha Amma nayi secrifice na bar ma Aaaryaan , Amma bafa zan daina Kaunar a zuciya ta ba har Abada . Na kuma taya shi murna da Allah ya mallaka masa ita . Alhamdulillah Naawaaz ya furta cike da farin ciki tare da cewa " Abotan mu mai ɗaurewa ce har Abada yanzu yaushe zamu je America mu taho dasu duka su dawo Nigeria, Mama hankalin ta yaki kwanciya . " Shiru Aaslaam yayi yana tunanin yaushe ne ya kamata su tafi din ....?. ** A daren ranan da A'isha da Aaaryaan an yi artabo duk yanda yaso yaga yayi wani Abu da ita taƙi masa . Daga Karshe sume masa tayi Gauuu wanda sosai Hankalin sa ya tashi . Tun daga Nan Kwanan su uku kenan yau , tsakanin shi da ita Hugging kissing ba yan nan baya kara yi mata yunkurin wani Abu tun da ya lura Ta nuna masa 51-52 Bai kuma ƙara yunƙurin yi mata Wani Abu ba tun da ya lura Ta nuna masa bata SO kuma ba ya son duk Wani Abu da zai samar masu Ɓaraka a tsakanin su . Kaman Kullum yau a gajiye take Domin Basu jima da Dawowa daga Shopping Mall ɗin da ya kaita tayi sayayya ba ,a yanzu idanun ta sun fara Buɗewa daga Zaman America akasin da baya da take tunanin ƙasar tarzoma ne ,amma zuwan ta sai ta gano sam ba haka bane . Kwance A'isha take a jikin sa tana kai popcorn daya bayan daya zuwa dan mitsulun bakin ta . Lumshe ido take don jin dadin Popcorn din take yi daɗin shi har tsakar kan ta . Shi kuwa Aaaryaan idanun sa na akan system din shi dake table a gaban su . Duba Bayanan companonin nasa yake , motsa laɓɓan sa yayi yana ɗan Lumshe ido kaman mai son magana sai kuma ya cigaba da Operating system din . Dan ƙaramin Tari ne ya ƙwace ma A'isha Farida kaman Wacce ta shaƙe , Ganin hakan yasa shi Saurin Ɗaura Hannun shi a saman kan ta yana hura mata iskar bakin sa a hankali a saman suman kan ta . Sorry . Yayi maganan tare da miƙa mata Ruwa wanda cikin sauri A'isha ta miƙe tana Amsan Ruwan tare da kaiwa bakin ta . bayan ta sha ruwan ne ta ɗago da idanun ta tare da kallon sa ,don shima har a lokacin bai sauke idanun sa daga kallon ta ba . Yah Aaaryaan Thnkyou tayi maganan tana miƙa masa Cup din . Dan Murmushi yayi tare da cewa " Ya faɗa miki?. Gyaɗa masa kai tayi Alamun eh. matsawa yayi da Fuskar shi kusa da nata idanun sa ta kalla tasan me yake nufi da Son yi ,wannan yasa A'isha dan cuno masa baki a shagwaɓe ta maƙale masa Kafaɗa alamun A'a .Jin Wani irin yarrrrr yayi tun daga Ƙafarsa har zuwa Kwanya . Komai nata daban yake yin shi take cikin salon romantic wanda bata sani ba . Yanda yaji kan sa yasa shi bai tsaya lallaɓata ba kaman yanda ya saba hannun sa yakai yana fizgota tare da matso da ita kusa dashi ,ba tare da ya jira jiran Umarni daga gare ta ba ya fara kissing din lips ɗin ta yana kamo Harshen ta tare da Tsotsa tamkar wanda yake shan Alawa . Hannun sa ɗaya na gogar Nonon ta yana Wani irin Lumshe ido tare da jan numfashi mai cike da nuna jin dadi . Numfashin A'isha ne ya fara fuzga da Sauri² tun tana gudun wannan Abin nasa yanzu har ta daina don a duk lokacin da yake mata sai taji wani Abu na bin jikin ta yana Yawo . Motsi ta kasa . Sai dai idan taji Abun nashi yana neman Wuce gona da iri ne sai ta saka masa kuka wanda hakan ne baya so sai ya rabu da ita ya koma rarrashin ta . Kusan mintuna biyar ya ɗauka yana shafa nonon ta cike da salon sa mai rikitarwa kamin ya zare bakin sa daga Nata a hankali yana kafe ta da Lulun idanun sa baya ko kyaftawa . Kallon sa tayi a kuma Hankali take kasa da idanun ta . Yatsun hannun ta ya kama yana murzawa a hankali yana murza taffan hannun nata duka . Idanun sa na akan yanda Yake Ganin tsikar Jikin ta na tashi . Murmushi yake a zuciyar sa yana Addu'ar inshallah a yau zata amince masa Domin shi kan shi tausaya ma kan sa yake da irin azabtuwar da yake yi . Ganin taƙi ɗago da idanun ta su haɗa da nashi yasa shi cikin Wata irin murya mai tafiyar da zuciya da kaita inda bata yi tsammani ba ya kira sunan ta daga can cikin kasan makon shin sa . A hankali A'isha ta Ɗago da idanun ta tana kallon ƙwayar idanun sa ,wani irin kallo yake mata Wanda yasa ta fara jin bakon Al'amari na daban . Cigaba yayi da shafa Hannun ta yana kafe ta da manyan idanun shi... Cikin kame kame ta kalle shi tana cewa " Ya Aaaryaan Wai yanzu yasu Haali suke ciki? Pls ka bar su a sake su , su koma Gida Nigeria,wallahi jami'ai na ƙasar nan basa da imani baka gan su bane kaman sojojin mu .? Murmushi Ya sakin mata yana kauda kan sa gyefe tare da kallon can Wani ɓarayin . Hannun sa na yasa yana ƙara matsowa da ita kusa dashi ,ita dai kallon shi take yi tana jirar jin me zai ce . Shi kuma hakan tamkar ya samu wata dama ce. Ji tayi ya saki Hannun ta tare da Ɗaurawa saman rigar jikin ta . A haka taji yana shafa Breast din tare da Sakin Ajiyar zuciya ...ohhhhh aahhhh Kalmar da ya furta kenan yana mai kara Lumshe idanun sa tare da ƙara Zura Hannun sa cikin Rigar sa yana lalubar Nonuwan ta da suke tsaye cirrrrr wani irin ajiyar zuciya ya sauke tare da kama saman nonon yana mulmula Nipples ɗin ta tare da cizan laɓɓan sa na ƙasa ,ji yake tamkar Nonon nata ne a bakin sa . Hannun ta tasa da Sauri tana kokarin cire Hannun sa dake lagwudar ta . Wanda juyowa Aaryaan yayi yana mata Wani irin kallo , kamin yace " Kina so na Sa a sake su? To ki barni na yau .! Ya kare maganan yana Lumshe ido tare da tuno da yanda suka kare bayan zuwan Bie-bie da Haali. Abun da ya faru Ƙwana biyu baya...! Yanda Haali da Bie-bie suka shigo Falon Babu sallama bare taking excuse yasa A'isha Farida Saurin kallon Aaaryan wanda yake fitowa daga Bedroom din fuskar sa babu yabo babu fallasa . Tsoro ne ya kwanta a idanun A'isha ganin yanda duka suka shigo kaman karuwan kasar India sai karairaya suke ,fuskokin su da Wasu irin maka makan tabarau....." #MAMAN TEDDY #FYAAƊE.! 53-54 Idanun A'isha Farida ne suka firfito kallon su take tana tunanin Bakin dabi'a irin na Aaryaann wato ya daukota ne ya cigaba da ci mata mutunci dama tuni nasan ba so na kake yi ba . jiki na kake so.! Maganan take a zuciyar ta dake tafasa idanun ta sun sauya daga fari zuwa ja na tsananin kishi ga Abin da zuciyar ka ke so . Tana tsaye bata motsa ba amma saboda Tsaban haushi sam bata san lokacin da Su Haaali suka isa inda Aaaryaan yake ba , Wannan tayi Hugging ɗin sa ta gaba Bie Bie tana Rungume sa ta baya . Sam. A'isha ta kasa motsi haka kuma ta kasa iya kauda idanun ta daga gare su . Yanda take ganin suna kissing din shi ta ko ina tamkar yanda ya saba mata yasa ta jin Ƙirjin ta tamkar an daura mata kayan nauyi . Haaali ne take kokarin hade bakin ta da nashi amma sai ya kauda kan sa don baya son yin hakan ba kuma shi ne ya sa ya kirawo su ba . Cigaba tayi da sumbatar pink lips ɗin sa wanda yake kara fito da Sanyayyar kyawun fuskar shi. Hannun sa ya kai yana daga Rigar Haaali tare da matsa Nonuwan ta yana murzasu a zuciyar sa yana mai fadin " ya akayi haka ?. Tabbas yau sai naga komai ,kuma daga kaina Sun daina duk Wani iskanci kaman yanda nima na daina daga kan Nana A'isha . Hannu Bie Bie ta saƙalo ta baya tana kama Madam joy din sa tana wani irin shafa ta tare da matsa masa cikin wani irin Salo da ya fara kaisa wani Duniyar Lumshe idanun sa yayi yana jin Yanayin da ya dade bai riski kansa a irin sa ba. Ƙwallah ne ya ciko idanun A'isha . Wai a haka yake SO na ?. Juyawa tayi cikin Sauri tana daga ƙafafuwan ta da suke gab da kasa Ɗaukar ta ,tare da Son ficewa daga falon . Caraf taji hannun sa ya riƙo nata Hannun tare da matso da ita kusa da shi , yana saka Hannun sa ɗaya tare da Raba Haaali daga Jikin sa . Bie Bie ce dake Bayan sa ta kalli A'isha Farida wacce tasan ta farin sani ta taɓe baki tana mata kallon Banza tare da cewa " You Again?. Aaryaan mene wannan Yarinyar take yi anan?. Murmushi Aaaryaan yayi tare da Matsar da jikin sa daga na Bie bie yana jawo A'isha jikin sa tare da Rungume ta tsam A ƙirjin shi . Mutsu² take tana Son ƙwace kan ta Ammma ta kasa sakamakon Irin riƙon da yayi mata . Ɗago da fuskar ta yayi yana manna bakin ta da nashi yana Fara Tsotsan harshen ta zuuuuuuuu kawai kake ji. Fixge Kan ta tayi daga Gare shi tana ja baya da Sauri tare da Sauke Numfashi . Dago da Lulun idanun sa yayi yana sauke su akan ta , fuskar sa babu Alamun wasa ya furta " Kar ki ƙara tako daya daga Inda kike. Kallon sa tayi Hawaye na bin Kuncin ta , Jikin ta kaman babu ƙashi . Zauna acan Kar ki motsa . Aaaryaan ya kuma maganan tare da nuna mata one seater . Idanun ta na zubda Zafafan ƙwallah na takaici da bacin Rai ta nufi Wurin tana zama ,yayin da tana Gani suka ci-gaba da sheƙe Ayar su , Bie Bie ce ta haye jikin sa tana dafa Kuncin ta tare da shafa Sajen sa tana cewa " wacece ita Aaaryaan.? Ɗan motsa labɓan sa yayi yana juyar da kan sa zuwa inda A'isha take har kuma a wannan lokacin Kukan take yi sosai . Dawo da kallon sa yayi ga Bie Bie yana cewa " My future wife . Ba Bie Bie kadai ba har A'isha kallon sa ta tsaya tana yi , wannan Wani irin tacewa ne da Rainin hankali? Ya Aaaryaan me ya dauke ni?. Wow ". Haaali tayi maganan cike da Rainin hankali irin bata yarda ba , tana kuma Wurga ma bie bie kallon ba gaskiya bane ,kwantar da Hankalin ki . Ganin haka yasa su ba wanda yace komai bayan furucin Haaali da tayi suka ci-gaba da Aikin su . Hannu Aaaryaan ya kai yana matso da Haaali tana fuskantar shi tare da saka hannun sa ya a yin sama da Rigar ta tare da son yin ƙasa da komai na jikin ta . Saurin yin baya tayi shi kuma yana fizgota da ƙarfi tana Faɗawa Jikin sa . Meye a wurin da bakya so na Gani . Ina so na ji Harshe ne a cikin Durin ki nasan yafi zuma dadi. Rintse Ido A'isha Tayi tana rufe bakin ta da kuka ya zo mata mai ƙarfi . No a'a Bie.....Aaa naki nake so bana bie bie ba . Matsawa bie bie tayi tana Dada Tura masa Haaali don bata san Meye nufin sa ba . Ƙoƙarin kwace kan ta Hali take yi kawai sai taji wani irin naushi a fuskar ta gauuuu wanda sai da ta fadi ƙasa timmmmm . Kai Musulmi ne ko Arne? Sai ka faɗa mun ,Ɗan iskan banza yau sai naci Uban ka . Saurin Miƙewa A'isha tayi daga inda take tana shirin Guduwa ya daka mata Wani irin uban Tsawa . Nace kar ki motsa .! Cak ta tsaya jikin ta na Rawa ta lafe a jikin bango . Bie Bie ce ta furta " Aaryaan Kana hayyacin ka kuwa? , Haali ce kuma kake kira da sunan namiji? . A'isha ne ta yi magaanan zuci tare da fadin " Ai Ni tuni nasan Aaaryaan baya cikin hayyacin shi , Ƙwaƙwalwar sa da gyara . Don babu shakka yana shayeshaye kuma ya taɓa..... Yi mun shiru ko na ƙarkaryaki mara tunani yau dukan ku sai nayi maganin fitsaran ku ,baku san komai ba Cox ba ku san waye Aaaryaan ba . Juyawa yayi yana shirin magana suka ji karar Door Bell . Umarni ya bada a shigo , Wanda kawai sai ga Wasu irin mata murdaɗɗu alamu Police ne na nan ƙasar . Wayyyo Allah mama na shiga uku , Wallahi ya Aaaryaan kashe Ni zai yi . A'isha tayi maganan tana fashewa da Wani irin kuka ,don a tunanin ta dukan su ne zasu fuskanci Hukunci . Kallon jami'an mata biyu mata yayi wanda ba tare da yace masu komai ba suka nufi inda Haaali take , Ɗaga ta suka yi don sun san wani Aiki dama zasuyi masa . Jan Wandon jikin ta sukayi leg jeans ,cikin sauri Haaali ta furta " Aaryaan ka mun rai ka taimake Ni kar kayi min haka.! Kallon Police din yayi wanda cikin rashin imani suka fara dukan Haaali suna taka ta . Wani dukan bakin ta suka yi da ƙafa sai ga Haƙoran ta biyu a ƙasa , Zabura A'isha tayi tana nufar inda Aaaryan yake tana shige masa tare da kankanesa na tuba Ya Aaaryan don Allah kar kasa Su Bige Ni ,kayi min koma Meye amma ..... Daura Yatsar sa yayi a saman Laɓɓan sa tare da cewa" Shiiii. Cigaba da dukan Haaali suke tun tana ɗaurewa ta fara ihu tana karawa , Itako Bie Bie ji take tamkar ta mutu a lokaci guda ko ta huta . Janye Rigar ta da bra sukayi sai ga nonon ta takaman kwarya kwarya . Wani irin taka Gindin ta Daya daga cikin police din mata suka yi don sun san Wacece Haaali a salin ta ba mace bace namiji ce yar garin fatakwat Nigeria, dan daudu ne , kun san yawancin su yan luwaɗi ne , da yasamu kudi a hannun Alhazai masu yin luwadi da yara da kuma manyan ƙasa shine yayi kudi ya ringa fita kasar Waje ana masa Surgery , anan aka fito masa da nono aka fito masa da duk wani shape na ya'ya mata . Babu magalukin da zai ce shi ba mace bane sai wanda yasan Asalin sa . Yanzu ma Gindin da Ubangiji ya halicce shi dashi yana kan tunanin yanda za'a kawo ma masa dashi na mata ne sai kuma Allah ya haɗa shi da Aaaryaan wanda a yau yayi sanadin tonan asirin sa .... Gashi bashi da Addini dukan shi , tantirin sheɗani ne sai kuma Allah ya haɗa shi da gamon shi . Fizgar Wandon shi sukayi suna jahhhh ƙyaaaaaa tare da rabawa gida biyu nan take sai ga abu zangangan . Wani irin ihu bie bie tasa tana shirin sumewa itama suka damƙota suna shirin dukan ta ne Aaaryan ya Dakatar dasu tare da zare belt ɗin jikin sa nan take ya fara zanan ta dashi tana ihu tare da yi masa magiya yayin da su kuma suke dukan Haaali tamkar Mala'ikin Azaba . Hannu A'isha tasa tana duskota da fuskar sa tare da cewa ' Ya Aaaryaan tunanin mene kake yi? . Magana fa nake maka ?. Dan sauke Fuskar sa yayi ƙasa yana kallon ta tare da sakar mata Murmushi kamin yace " Har yanzu Izayar da ake masu bai ishe Ni hakan ba . Aisha plsssss yau zamu kasance Ma'aurata da misalin Karfe hudu za'a Daura mun Aure dake . Kallon sa tayi tana jin faɗuwar Gaba haka kurum . Murmushi yayi yana cewa " Ki shirya don yau ba barci......!   #MAMANTEDDY 55-56 Kallon sa tayi kaman mai sauraron Wani Abu na daban ,don ta kasa masa magana jikin ta ne yayi Sanyi babu Ƙwari idanun ta ne suka fara Sauya Kala ƙwallah na ciko ƙwarmin idon ta . Cikin Sauri ya kai Hannun sa yana Tallabo kuncin ta tare da cewa " Mene ya Faru? Maganan ce bakya SO ?. Hawayen Idanun ta ne suka sauko a hankali kallon shi tayi tana cewa ' A'a Mama na tuna ". Shiru yayi yana kasa ce mata komai . A hankali ya juya tare da kallon Gyefen sa . Wayar sa ya dauko ,wanda Ganin Wayar yasa A'isha Saurin muskutawa tana Miƙewa tare da cewa " Ya Aaryaann dama ka taho da Wannan .? Ka kira mun mama don Allah . Kallon ta yayi yana Son yi mata magana akan dama hakan zai yi ,amma kuma sai Miskilancin sa ya danne bakin nasa , juyawa tayi da kanta gyefe tana cigaba da sharar Ƙwallah don ta lura ba abun da take so zai mata ba . Switching phone din nasa yayi yana kallon ta tare da murmushi yana cewa" Oya Share Hawayen ki yanzu zan kira Miki Mama. Mikewa tayi da Sauri tana isowa gaban sa tare da cewa Ya Aaaryan da Gaske kake yi?. Kallon ta yayi irin ban son raini sai kuma ya furta ' Na taɓa Miki Wasa ne ?. Kamin A'isha tayi masa magana ne Wayar ta fara ringing alamun kira . Sunan Daddy suka gani a saman Screen ɗin Wayar , Wanda cikin sauri A'isha ta amshe Wayar bata jira jirar umarnin sa ba ta dauka tana kirar sunan Daddy". Wani irin Sauke Numfashi Daddy yayi na farin ciki da jin dadin yanda yaji A'isha Farida tana cikin ƙwanciyar hankali da lafiya . A'isha kina Lafiya.? Eh Daddy Ina Mama.? Kamin ta rufe baki ne taji Muryar wacce ta amshi Wayar daga Hannun Daddy tana cewa " Kinci gidan ku , Dama da sanin ki kika bishi? Kuka juya mana baya ?. Mama ...ma Ya Aaaryaan ne.." Bana Son jin Wata magana , ƙarikon Soyayya an daura maku Aure tun a ranan da ya gudu dake ,kuma zai dawo ya same Ni . Wani irin ihun farin ciki Aaaryaan ya saki tare da nufae A'isha Farida yana daga ta sama , Muryar Mama suka ji tana cewa " Kwana biyu na baka ka dawo mun da A'isha Idan ba haka ba. Amsar wayan yayi yana cewa " Mama I'm so sorry ,zan dawo da ita , mama na gode. Ƙittt ya datse Wayar yana mai cilli da ita gyefe . Kallon A'isha Farida yayi yana mata kurr da idanun sa . Motsa bakin sa yayi yana cewa " Alhamdulillah , A'isha Yanzu abun da na dade ina buri ashe tuni kin kasance mata ta ce . Alhmdlh Allah na gode maka. Kokarin Kwace kan ta take yi daga Gare shi hakan yasa shi sauke ta ƙasa . A'isha yau zamu zama cikakkun ma'aurata a yau zamu raya sunnah tsakanin Ni dake . Kallon sa tayi tana mai cewa " Sunnah? Ma'aurata ? Humm Ya Aaaryaan Mene yayi Saura na marari na da zaka yi bayan kayi mun FƳAAƊE babu imani Babu Tausayawa . A yanzu kake ganin xan iya mallaka maka kai na ? Girgiza masa kai tayi Alamun a'a . Wannan Ranan kake jira kayi sha'anin ka ko? To Nima hasali wannan Ranan nake jira , Don ba zan amince Ko da da Ɗan yatsa ka taɓa mun ba . Kan sa ne yaji yayi masa nauyi yana sara masa har jijiyoyin idanun sa . A'isha Pls kar kiyi mun Rawar kan ki , ina Son ki ,A'isha kin sani na Faɗa Miki ba zan iya jurewa a yau ba . Yanda yake maganan tamkar zai fashe mata da kuka yasa ta juya kan ta Gyefe ,don tabbas wannan rana irin mai kaman ta yau take jira . A lokacin da ta zama mallakin nasa kuma a lokacin taki ta hanasa abun da yake so . A'isha kin san kome kikayi a yanzu zunubi zaki dauka ,yanzu fa Ni mijin ki ne ,baki ji mene mama tace ba ?. Pls A'isha ko minti kadan ne ki yarda dani, ko mintuna talatin ne nasan zan gamsu a iyaka Wannan lokacin . Allah ya kyauta na hada gado da maxinaci kaman ka ya Aaryaann Wallahi ina mutuwa zaka yi ba zan amince ba . ! Wani irin numfashi ya sauke mai ƙarfi ne damuwa kana yace " A'isha koyi mun horo iya horo duk yanda kike so ,amma don Allah kar ki mun horo da jikin ki ,ba zan iya jura ba , kai na ba zai Dauka ba . Ki bani na yau muyi idan mun gama sai ki mun duk abin da kike so indai zaki Huce . Ba zan taba hucewa ba bisa keda mun mutunci da kayi a gaban a bokanan ka ." Ta ƙare maganan cike da Tsawa . Ɗago da Lulun idanun sa yayi wanda suka yi Jajajir . Cikin murya tamkar na Arrogant Boss ya fara Mata magana fuskar sa tamkar ba nasa ba ,gani tayi ya dawo mata Aaaryaan din da baya sak wanda take bala'in jim tsoro . Dole ki yarda a yau , dole na kwanta na Sadu nayi sex da matata , Ko bakya so kuma dole kiso . Na fiki jin Zafin Wannan a san raina nayi Miki fyaɗen? . A'isha ko ki amince muje Bedroom da ƙafafun ki ko kuma a maimaita Safiyar ranan da nayi Miki Fyaɗe Wanne kika zaɓa?. A maimaita na baya ta dawo yanzu...! Yayi maganan yana kallon ta inda jikin ta ya fara Rawa don duk kamanin sa ya sauya tamkar mayunwacin Zaki......! 57-58   Idanun ta ne suka fara ciko da Ruwan ƙwallah . Shiiiii Yau fa ba zan saurara Miki ba , kuma ko kuka kikayi mun To Abun nesa zai kara yi , zaba daya zakije da ƙafafun ki ne ko kuwa ...? A hankali ta fara motsa ƙafafun ta , gani tayi ya saka Hannun sa yana Rungumo ta jikin sa hannayen sa na zagaye da Kugun ta. A haka suka isa Bedroom din wanda bai tsaya da ita a ko ina ba sai a bakin Gadon . Zaki cire mun kayan nan naki ne ko kuma... Kamin ya ƙarika maganan ne yaga tasa hannun ta tana cire kallabin kan ta . A'a kefa Amarya ce kar ki Wahalar mun da kan ki . Ina zuwa . Juyawa yayi yana nufar labulayan Bedroom din tare da rufe su , wurin duhu hasken Fitilun ma ya kashe ,takowa yayi daf da ita yana jin bugun Ƙirjin ta yanda yake sauka da sauri² . Me kike son ci ?. Ba komai . Ta basa Amsa tana dan ja baya . Ok na san yanzu ma muka gama Oya common . Yayi maganan yana jawo ta kusa dashi , fadawa jikin sa tayi yana jan numfashi tare da fadin " Mashaallh i love You love yayi maganan tare da kissing din Gyefen Wuyan ta . a hankali yake raba ta da kayan jikin ta duk da yaji ko ina na jikin ta Rawa yake yi amma bai tsaya sanya ba don a hannu yake . Kwantar da ita yayi yana mata rumfa da jikin sa . Hankalin ta ne ya tashi don jin sa tayi tsirara kaman yanda yayi mata abun ka ga ba ido wannan yasa bata lura ba . Ihu ta fara masa , Wanda cike da izza yasa hannun sa yana rufe bakin ta . A'isha Ni mijin ki ne ,kar kuma kiyi wannan kukan ,idan kika kara mun kuka akan bakyaso to nayi Alƙawarin sai a yau na saki kin yi kukan Dadi . Cikin kuka take fadin " Ni bana So ba Wani Dadi, ka bar....Bakin shi ya hada da nata yana tsotsan Harshen ta zuwa laɓɓan ta , hannun sa guda yana yawo dashi tare da shafa ko ina jikin ta. Oh my God shine kalmar da ya furta jin yanda hannun sa ya nutsu cikin nonon ta da suka cika masa Hannu . Harshen sa ya gangaro dashi yana cafkar breast din ta tare da fara tsotsan daya bayan daya yana Wani irin numfashi na cikakkun Jarababbun maza . Hannun sa yakai yana shafa kasan manyan mazaunan ta tare da ɗago su yana bi da yatsun sa a hankali zuwa Cikin Virgina ɗin ta . Yatsa Ɗaya ya saka yana cin ta dashi tare da Karkaɗan wurin ....Aahhhh Ta furta da Ƙarfi tana gantsare masa . Cikin Muryar sa a hankali ya ce " Zan Saka ki yau kiji Dadi wanda ba zaki ƙara gudun yin sex dani ba. Kasa masa magana tayi ga kunyar sa da take ji ga kuma sabon yanayin dake ratsa jinin jikin ta . Dayan yatsar sa ya tura yana kama Yar tsakar ta tare da matsawa , Gantsare masa tayi tana matsa ƙafafun ta da Sauri. Harshen sa ya fiddo dashi yana daga ƙafan ta tare da Ware shi yana tura kan sa baki daya . Bakin sa ya saka a Cikin Virgina ɗin ta yana tsotsan Wurin tare da fara yi mata Sambatu yana caccakar Wurin da Harshen sa . Hannun ta takai tana Kokarin cire kan sa ,amma Dada Danna harshen sa yayi yana matse Yar tsakar sa wanda yasa ta sakin masa ihu tana bubbugun bayan sa tare da bubbuga ƙafan ta a gadon . Ya Aaaryaan ka daina Wani Abu wayyo mama , Ya Aaaryaan wannn Aaaahhh Uhmmm , cigaba yayi da ligwigwita Nonon yana shan Durin ta tare da lashe ko ina yana kuma tsotson Yar tsakar ta da ƙarfi duk wani ƙafan Sha'awa ya gama bude mata. Zare Harshen sa yayi yana Ɗago kan sa don yasan ya gama tsokano mata komai wanda ba zata iya hakuri ba . Abin da yayi mata ko yarinya kara ma ce yar shekara bakwai sai tayi masa Ihun Daɗi . Dago da kan nasa da yayi ne taji yanda yar tsakarta ke motsi gindin ta na Rawa kar² na Sha'awa. Kokarin dannewa take yi amma kuma yanda yake kara kar³ yasa ta Cikin Muryar kuka mai haɗe da shagwaɓa ta furta " Wayyo Ya Aaryaann Cigaba ka danna mun Wayyo . Kallon ta yayi yana ɗan taɓe baki kaman ba shi ke So ba yace " Bara nasha Cofee na Dawo . Zufa ne ya fara karyo mata cikin sauri ta miƙe tana kuka tare da ware kafarta tana kokarin shigar da yatsar ta ya riƙe Hannun . Cikin Kuka da Rawar murya tace " Ya Aaaryaan Ina SO kayi mun , kaji kaji ba....Baaa yanda Muryar ta ke rawa ta kasa maganan takamanme yasa Shi kwantar da ita yana ci-gaba da tsotsan Durin nata da Harshen sa . Yana jujjuya ko'ina tare da matso ciki sosai tana kai Hannun ta tare da danna kan sa ciki tana faɗin " Aaaahhh Ushhhhh Aaahhhh Uhmmm Ohhhh.... Kawai sai ta saka masa kuka wanda ta rasa sanin na Meye , Don ita bata san kukan dadi ba . Ya Aaaryaaan Aahhhh Ushhhhh ka cigaba aaaaammmmhhuuuushhhh . Jin yanda take Sambatun da bata Sani ba yasa shi Ɗago da kan sa yana Kwantawa a gyefen ta ,tana kokarin saka Hannun nata ne ya buge Hannun tare da cewa " Yi mun Nima indai kina so nayi Miki . Murya na Rawa cike da rashin sanin me zata masa taji ya daura Hannunsa akan Shimfidediyar Hajiya babban sa da tayi ƙyammm bata ko kwanciya . Duka Wannan tsoron jin sa tayi ya kau . Hannun ta tasa tana matsa masa Kaciyar sa tana lailaya Saman Gindin sa tare da saka dayan Hannin ta zuwa kasan Yan Twins ɗin sa . Shafa su take tana karkaɗa Su da sauri ba tare da ta sani ba don duka ta gama Ficewa a hayyacin ta . Lumshe ido yake yana furta " Ohhhhh Aahhhh Uuhhhhh Matsa da karfi , dannnaaaa ohhhhhu Aaahhhh Oushhhhhhh , cigaba tayi da jijjiga mashi tana matsawa tare da jan kafarta da Har a lokacin hannun sa na akan Durin ta yana cin ta da yatsa wannan yasa ya kara birkita ta gaba daya . Bakin sa yakai a haka yana haɗawa da nata tare da cigaba da tsotsan harshen ta Wanda hakan yasa ta ƙara susuce masa ....Mirgino yayi yana hayewa Saman ta tare da kai Hannu yana raba kafafun ta tare da shigar da Buran sa cikin Virgina ɗin ta a hankali yake danna kan . Tun kamin ya gama shiga ya saki Wani irin ihu yana kirar Dadi.... Aaaah Ohhhhh Daɗiiii Aahhhh Ushhhhh Daɗin ki zai kashe niiiiiiioooo wahhhhh Gindina Daɗiiiiii Ina Son ki Eashhhha ta zan mutu idan kika barni , cigaba yayi da shigar da Madam joy din nasa yana dannata ciki duka ya saki ihu yana sukuwa ji kake fatttt fattt fatttt tare da ihun daɗi , Wayyo Aaaaahhh oooohhhhh my God my Eashhhha Zan mutu ki yafe mun ba zan iya rayuwa babu ke ba . Kina da Daɗi daɗi daɗi Asssssshjhhh Ushhhhh Aaaaahhhhh buga mata Gwatso yake yana sambatu tare da mata promises iri da kala wasu Bama ta fahimtar sa . Hannun sa na akan Nonon ta ya dafa su yake cigaba da Cin gindin ta da nashi . Wani irin ruwan ni'ima y fara gangaro mata wanda jin Ɗumin yake kaman zai zauce . Sauke Numfashi A'isha Farida take tare da Furta Ya Aaaryaan na Gaji . Jin haka yasa shi zare .........! Don Allah kar ki karanta mun indai baki biyani ba , regular group 500 Vip group 1k SPC 1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932. #FYAƊE 59-60   Jin Hakan yasa Shi a hankali Zare Bananan shi daga Cikin Durin nata yana komawa tare da zubewa anan Yana mai da Numfashi . Kasa motsi A'isha Farida tayi sai wani irin natsuwa da take ji yana Ratsa zuciyar ta . Muryar sa Taji yana cewa " A'isha Ni ban Gaji ba , zaki taimaka mun ?. Wani iri take ji a jikin ta kuma har a wannan lokacin shauƙin da Sha'awar basu gama sakin ta ba . Sabon Ƙaunar dashi taji yana ruruwa a cikin zuciyar ta tare da Tunano duk Wasu Alheran sa da yayi mata A rayuwa . Kasa masa magana tayi nan taji ya zuro da Hannun sa ta tsakankanin cinyoyin ta yana matsa su tare da shafa Su a hankali . Jan Ajiyar zuciya tayi tana saurin Miƙewa tare da Janye ƙafafun ta . Pls A'isha kinji Ni ban Gaji ba ." Juyowa tayi da idanun ta tana kallon sa , suna ido biyu tayi saurin kauda kan ta kawai ji tayi ta kasa Hada Kwayar idanun ta da nashi . Hannun ta ya kama yana cewa " ko irin na Ɗazu ne kika yi mun Zanji Dadi ,zan kuma samu realese ko ban shiga daga cikin Virgina ɗin ki ba . kama Hannun ta yayi yana Ɗaurawa a bisa Madam joy din sa yana daga mata Gira , Wanda Ganin hakan yasa A'isha cire duk wata Kunya don ta lura Aaryaan baya buƙatar Wannan Shi burin shi ya samu wacce zata biya masa buƙata . Murza masa Buran sa take a hankali tana yi masa kaman shafan mai , wanda a hankali wata zuciyar nata tace " Yanzu fa idan ban masa yanda yake So to cutar dashi na ke yi , a matsayina na matar sa . Kuma bayan nan ma Aaaryaan zai iya komawa bin matan duniyar da ya saba . Gwara Nima na zama masa Ƙaruwar gida ba zan bude kafa ma ko wacce ya mace ba , at least yau yasan Da banbanci tsakanin macen auren sunnah da na zina . Sauke Numfashi yayi yana Dafe Marar sa , dai dai tana dawowa daga Tunanin sa . A'isha Ki rufe idanun ki ki......Kamin ya ƙarika maganan nasa ne yaji ta kamo Golayen sa na ƙasa duka biyun tana murzasu tare da Kallon su duk wasu irin Tsoro da take ji na yanda Madam joy din nasa ke ƙara cika da kumbura amma a haka ta dake tana cigaba da shafa su kaman me wasa dasu . Lumshe idanun sa yayi yana sa hannun sa bisa tsakiyar Sumar kan sa . Wow thank you love Ashhh Jin Yanda yaji ta kai bakin ta tana kama Twins ɗin nashi tare da fara sha masa tana tsotsan ƙasan Tsagen , Numfashin Sa ne ke barazanar ɗaukewa . Ji yayi ta janye Bakin ta tana cigaba da Shafa Kaciyar nasa tana miƙewa sosai . Idanun sa ne suka sauya , kallon ta yayi yana kai hannun sa tare da matso da ita dab dashi yana Ɗaura ta bisa cinyoyin sa . Gyara zaman ta tayi tana shigar da sa cikin Durin ta a Hankali take shigar da ita . Aaaaahhhhhhhh ya saki ihu tare da Yin sama yana faɗin Danna Aaaaahhh ushhhhhhh Kawai sai ya fara yi mata ihu tamkar karamin yaro sam ya gama ficewa Hayyacin shi da natsuwar sa , a wannan karon babu bakin Sambatun sai ihu , Ganin haka yasa A'isha Saurin rufe bakin shi da Nonon ta tana cigaba da sukuwa a kan sa yanda taga yana SO take masa . Kusan mintuna Goma ta dauka a kan sa , kamin taji ya fara yi mata ɓarin Ruwan madarar sa ..... Sauke Ajiyar zuciya yayi yana muskutota tare da ƙwantawa saman ta . Thnkyou luv ngd Sosai ". Hannun ta tasa tana Rufe masa baki wanda Ganin hakan yasa shi miƙewa yana Kallon ta tare da murmushi , Yau daban kike matar Aaaryaan ina Son ki har Abada . Tana jin maganan nasa Amma ta kasa kallon sa bare tayi masa wata magana . Gani tayi ya sauka daga Gadon yana matso da ƙafafun ta kusa da gyefen Gadon . Ɗaga ƙafarta Ɗaya Yayi yana ɗaurawa a saman Ƙafadan shi yana shigewa daga Tsakiyan ta . A hankali ya buɗe ɗayan ƙafan nata yana Shiga tsakiyar ta tare da Zura Madam Happiness din sa yana luma ta ciki ya hau sambatu yana kuka kukan Dadi . Daɗiiii Aaaaahhhhh Ushhhhhhh Ɗaɗiiiiiii my Eashhhh Kar ki cire mun Daɗi Aaaaaaaa Ushhhhhhh ya kuma sakin ihu yana shigar da ita ciki , gotso ya fara buga mata kaman me training ji kake fat fat fat yana yi tare da dukan Mazaunan ta a Hankali yana saka ihu Don tun da yake bai taɓa Jin mace mai Daɗi da ni'imar A'isha Farida ba . Yanda yake Mata yasa ta jin yana taɓo mata Wasu irin jijiyoyin koramar dadi Wanda bata san dasu ba . Duk idan ya buga mata gotson sai taji Dadi har tsakar kan ta . Ashhhhhh Ta furta da karfi jin yanda yake mata Cike da Gwanewa . Yaaaa Aaaaryaaan ouuhhhhhhhhh Ashhhhhh Ya arryyyaaan wayyyoo Ya Aaaaryaaan Ahhhhhhh ...Jin yanda take yi kaman kara masa kaimi take yi . Daɗiiiiii ka bariiiiiiii Dadiiiiii Wayyo zaka cire mun Aaaaahhhhh Ushhhhhhh , Hannun sa yasa yana rufe Bakin ta tare da Cigaba da Cin ta da Madam din sa . Jin yanda take fidda Ruwan nimman ta ya tabbatar masa da ta gamsu hakan nan don shi ya fara yin realese sannan . Kwantawa yayi Gyefen ta yana rungumo ta jikin shi . Fuskar ta yake shafawa tare da kai bakin sa yana kissing din Kuncin ta . Ina Son ki A'isha yau kin bani farin ciki da Dadin da ban taba Samun irin shi ba . Don Allah A'isha Ki yafe mun duk Abin da nayi Miki pls my . A hankali ta muskutawa tana Sauka daga Jikin shi ba tare da tace masa komai ba . Bayan ta zuwa kasan ta yake shafawa da Hannun sa yana cewa " Zaki gasa jikin ki ne? Bara na Haɗa maki ruwan Ɗumi . Ba ta tanka sa ba ya miƙe jiki na Rawa duka don ya samu kan ta ya nufi Bathroom , kaman mintuna biyar sai gashi ya fito a wannan karon a bargo ya ganta ta rufe jikin ta . Rage tsawon sa yayi yana zama gyefen ta tare da cewa " Na kammala Miki......kamin ya ƙare maganan ta katse shi cikin kauda kai tana cewa " Ni ka rabu Dani . Wasu irin Ƙwallah ne yaji sun ciko idanun sa , sam ya kasa sarrafa zuciyar sa daga Faɗin Abin da yake Gaskiya . Motsa bakin sa yayi Muryar sa a ƙasa yana cewa" Ba zan iya ba A'isha , Ba zan iya Rabuwa dake ba Har Abada . Ki yi haƙuri please . A hankali Ba tare da ta kalle shi ba don duk borin kunya take yi kar ya koma yi mata Dariya ,don kunyar sa take ji yanda tayi ta masa ihu , sam bata san ya akayi tayi ta kukan ba tana faɗin ya cigaba . Ganin ta sauke ƙafafun kasa yasa shi cewa " Me kike buƙata me zaki iya ci a yanzu? . Kin san Yau ranan Amarci ne ba ke ba fita Falo , mu ci Abinci mu koma bakin Aiki .......! GN #Fyade 61-62 Kasa Hada ido dashi tayi bare har ta masa magana kawai sai Ta nufi Bathroom ɗin , Wanda Ganin Hakan yasa shi biyo bayan ta . Juyowa A'isha Farida Tayi tana dan fakaitan kallon sa Ganin zasu hada Ido yasa ta Saurin kasa Da idanun ta . Inda take ya tako yana tsayawa a gaban ta . Murmushi Yake yi fuskar sa na fidda Annuri. A'isha Dama kin iya Sosai Haka You Are good in my Bed Wow ". Kunya ne ya kama ta , ji tayi kaman ƙasa ya tsage ta shige saboda Kunya . Hannun ta da ta Haɗe su Guri Ɗaya tana wasa da Yan yatsunta taga yana rabawa tare da Kallon fuskar ta wanda ya gane kunyar sa take ji. Matsowa yayi daf da ita yana ƙoƙarin cire Towel ɗin da ta Ɗaura yana kuma kokarin Hugging ɗin ta . Ɗan ja Baya Aisha Farida tayi tana kallon sa ƙwallah na kwanciya a saman idanun ta . Ni ka rabu Dani Ya Aaaaryaaan ,ka barni Haka Don Allah . Kuka ta fara yi masa hawaye na bin Kuncin ta a hankali take cewa" Ka zo ka mai Dani Ƴar Iska ina zama na ai kai ne kayi mun Wani Abu duka ban san nayi maka ba.....Dariya ne ya kusa Ƙwace masa Amma Ganin yanda take kuka yasa shi mai da Dariyar nasa yana cin serious tare da Dawo mata Aaaryaan din da ta sani mara Son Raini babu Wasa ya kai Hannun sa yana Ɗago Fuskar ta tare da Kallon shi , shima kuma idanun sa na akan nata . Kar na ƙara jin kin ce na maida ke Yar iska , Duk wannan Abin da Ya faru kin san Meye Sunan shi kuwa " Feelings ". Na isa na san shi a jiki na , haka Kema . Kuma a yanzu kome nayi Miki lada zaki samu haka Kema Duk Abun da kika yi mun Lada zaki Samu idan kuma kika ƙi To fa zunubi ne . Dago idanun ta da suka dan kumbura saboda kuka tayi tana Cewa " Kuma kasan da Hakan A da baya kake Lalatar ka .? Har k..... Shiiiii Bana Son jin komai. Har yanzu ke yarinya ce ki yi Wanka ina jiran ki , kin ma iya Wankar tsarki kuwa ? Lokacin Sallah yayi . Kallon sa tayi tana daure fuska tare da Hura masa Hanci tana tukuki , Ganin haka yasa shi ɗan Dariya don yasan maganan nasa ne ya bata mata Rai . Bara na taimaka Miki . A'a bana SO zan iya da kaina . Tayi Saurin katse shi tana faɗa masa Wannan maganan. Murmushi yayi yana furta " I really love you Dear , Bara naje Bedroom na dawo ko?. Uhmmm". Tace tana fara Daukar toothpaste da Brush tana wanke bakin ta . Juyawa yayi yana nufar Bedroom din ,inda Anan ne ya Sauya Bedsheet din tare da Ɗaura Wani daban . Ƙarar Door Bell din da yaji ne ya fahimci mai kawo masu Abinci ya kawo wannan yasa shi Saurin nufar Falo don ya amsa zuciyar sa Wasai fari kuma kal Fara'ar fuskar sa ya gaza ɓoyuwa . ** Ƙwance yake a saman sofa cushine din shi na Bedroom din sa . Idanun sa a Lumshe yayin da hannun sa ke cikin Sumar kan sa ,da ka gan shi kasan da Akwai Abun dake damun sa ko kuma Wanda yayi loosing a rayuwar sa yake kuma damuwa da Hakan. Motsin shigowan Mom Lubnah Nawaaz yaji Wanda bai motsa ba face cewa da yayi " , Mommy Are you back?. Takowa tayi taana zama Gyefen sa tare da Ɗaura Hannun ta a ƙafafun sa tana cewa " Yeah I'm back now . Naga Abinci a Dinning Baka ci ba Lafiya kuwa Naawaaz?. Lumshe idanun sa yayi yana ware su akan Mom Lubnah kamin yace " Mommy I'm Okay.! Bana buƙata ne , Na sha Lemu da cake anan sai naji ina son na Huta kadan haka . Kallon sa Mom Lubnah tayi tana bin sa da irin kallon tausayawa , Cox tasan inda damuwar tasa yake. Kawai dannewa yake yana sha da Ƙarari . Naaawaaz Lemu ai ba Abinci bane ba . Please taso muje ka ci Abinci mai gina jiki .' Shiru yayi kana ya saukar da ƙafafun sa kasa yana Miƙewa tare da nufar falo Mommy na bayan sa suka wuce Dinning area . Zama yayi yana kallon Yusrah dake aikin caccakar Kazan gaban ta tamkar An mata dole ta ci . Ke malama idan ba zaki ci ba , Ki bar shi mana , Wannan Wani irin abu ne kina caccakar Nama haka?. Daddy ne ya ɗago kai yana kallon sa kamin Naawaaz yace " Daddy Barka da Dare . murmushi Daddy yayi yana shafa Kan Nawaaz tare da furta ' Yauwa my Gentle Son . Yau baka fita ko ina ba me yasa ?. Daddy I'm not well at that moment shi yasa amma yanzu naji sauƙin jiki na . Ayya Ya Nawaaz Sorry . Gyada Yusra kai yayi tare da cewa " It Okay . Juyawa yayi yana kallon Mom Lubnah wacce ta zauna gyefen Yusra akasin ta zauna kusa da Daddy . Cike da Miskilanci ya furta Mommy daga yanzu ki rinƙa zama a nan inda nake zama kusa da Daddy ne , Ni kuma zan rinka zama tare da Yusraht . Murmushi Yusrah tayi tana cewa " eh yaya Nawaaz that's good idea . Mommy jeki Wurin sa , Ni kuma yazo nan abun ma yafi dan kayatarwa . Mikewa Naawaaz yayi yana takowa inda Momyn tayi mutuwar zaune . Mommy tashi na zauna anan . Jiki ba kwari ta mike tana basa wuri ya zauna ita kuma tana zama gyefen Daddy har jikin su na gogar juna . Gani sukayi Daddy ya mike yana ƙoƙarin barin Wurin ran sa a bace . Wanda cikin Sauri Nawaaz ya kai Hannu yana riƙo Hannun Daddy . A fusace ya Juyo yana kallon Nawaaz ,kana son Ganin ɓacin raina ne .? No Dad bana Son Ganin Hakan . Amma a yau ina so ku faɗa mana Meye musababbin wannan ɓacin Ran naku ? Wanda a da baya mun san ba haka kuke ba . Daddy Mommy bata kwana a dakin ka fiye da shekaru muna ganin hakan tun dawowan mu Nigeria mun san da hakan . Yusrah ce ta fara kuka tana rera shi a hankali , Daddy mun Gaji Mommy Pls ku faɗa mana menene Wai kuke rufe mana a tsakanin ku? . Idanun Nawaaz ne ya kada saboda damuwa . Jikin Daddy ne yayi Sanyi . A hankali ya furta ". Koma ka zauna . Yau zan fada muku komai . Kuma nasan ku kan ku sai kun tsani Halin Lubna dama kan ta , Da son ran ta da kuma biye ma ƙawayen ta da tayi suka cutar dani suka cutar da Gudan Jini na ." Kallon sa Yusraht tayi tare da kallon Mommy Lubnah da Hawaye suka fara Zuba daga idanun ta . All that is mistakes . Saka ci na ne , Amma Daddy kayi Haƙuri a yanzu Nima ina nadama . Ba kiyi nadama Ba Lubnah za dai kiyi a lokacin da kika ga yar ki na cikin ki ta nuna tsana da kiyayya a gare ki kan abun da kika aikata . Ina addu'a a kullum Allah yasa bata..... Daddy Please ku faɗa mana wai meke faruwa ne?. Ku saurara Zan faɗa maku yanzu . 2005 a lokacin da muka kasance muna rayuwar farin ciki a kasar Turkiya , Did you remember the special moment for us a wannan lokacin, Lumshe Yusra tayi tana tuno da Rayuwar su , Daddy a lokacin nafi samun kula har a gurin Ya Naawaaz , me kuma zaku iya tunawa?. Shiru duka suka yi . Kamin Nawaaz ya Lumshe ido yana cewa " Our sweat baby Daddy .......!   #Mamanteddy Fyade paid book Good morning everyone 63-64 Shiru Nawaaz yayi yana rasa gane kan gadon zancen Daddy da kuma inda ya nufa . A wannan shekarar Mahaifiyar ku ta dawo Nigeria wanda a ƙalla tayi kusan Watanni Uku idan zaku tuna . Eh Daddy na tuna ban taba nesa da Mommy ba tare da missing din ta irin wannan lokacin ...Yusra tayi maganan tana mai tunano lokacin a ƙwaƙwalwar ta . Nawaaz ne ya kalli Daddy yana cewa " A lokacin Yusrah tana Primary 4 ne Ni kuma ina SS 2 . exactly Wannan haka yake , Mashaallh da dukan ku kuka tuna da Wannan lokacin . Numfasawa Daddy yayi tare da fara tuna masu da rayuwar su mai dadi da suka yi a wannan kasar Turkiya . Hayaniyar Yusrah da Ihun ta cike da nuna farin ciki kake ji tana yi a falon tare da Rungume Mommy mai Photograph yana Daukar su , family ne wanda daka gansu a wannan shekarun cikin farin ciki suke da kwanciyar Hankali . Mommy Lubnah ce ta kalli Nawaaz tana murmushi tare da Cewa ' Zauna kusa dani anan , Ke kuma Yusra zauna a tsakiyar mu . Zama suka yi ko wannen su na sauya postion . Kamin Dukan su cire da Fara'a suka mike daga Kujeran falon nasu da suke kai 3 str . Daddy ne ya kalli mai Daukar hoton yana amsan Cameran tare da juyowa yana nuna masu yanda yayi Ɗaukan . Murmushi Mommy tayi tana Rungume da Yusraht tare da cewa " yayi kyau sosai . Wow Mommy Ya Naawaaz duk yafi kyau. Mommy idan fa yayi Murmushi kyau yake yi amma shi baya ganewa kullum Fuskar sa a hade tamkar na Spider Man . Tuntsirewa da Dariya duka suka yi Har da shi kan sa Nawaaz din kamin ya juya yana kallon Mommy tare da Cewa " Mom ya akayi kika haifi Wannan yarinyar mai surutun Tsiya ko Gajiya ba tayi da kun sani sunan Hajiya Kaka aka sanya mata ba Yusra ba . Dariya Daddy da Mommy suka saka suna mai jin dadin Ganin Yaran nasu a haka .Cuno. Baki Yusraht tayi tana cewa " Aa Ni ba za'a saka mun sunan Hajiya kaka ba bana So . Kai me yasa ba'a sanya maka na Mijin ta ba?. Murmushi Nawaaz yayi yana cewa To naji a canjamun sunana kema a sauya Miki . Kai kuyi mun shiru Iyayen nawa kuke sawa a Shashancin ku .? Mom Lubna tayi maganan tana dan haɗe fuska don ta lura Nawaaz da Yusra sun mai da Hajiya kaka Abokiyar wasan su . Dariya Naawaaz yayi yana cewa " We're sorry Momy . Mom Dad idan Mommy zata Haihu Mace zata haifa sai a sanya mata sunan Hajiya kaka , anan ne zata goge Nawaaz . Dariya suka sanya har da Mommy Lubnah a wannan karon ,kamin Mom Lubnah tace " Aaa fa ai Ni kece Auta na ,daga ke babu ƙari. Mom who told you that? Zaki haifa mana yarinya Kyaƙyƙyawar karshe duk ta fi mu kyau , kama da Daddy take yi sak Mommy baki kusa Haihuwa ba ma kuwa ?. Yusra ta ƙare maganan tana matsawa kusa da Mom Lubna tare da ƙara kunnen ta a saman cikin ta . Wani irin kallo Mom Lubnah ke yi mata kamin ta kalli Daddy wanda yake ta murmushi , Nawaaz kuwa cewa yake " Mom na faɗa Miki Yusrah fa har yanzu bata cancanci Zama a primary 4 ba kamata yayi a dawo da ita pri-2 ko 1 . Wani irin kallon sa tayi da Sauri tare da cewa " Iyeeee a'a Naƙi ɗin, ai kokari na ya kai Ni . To ya isa Haka My Yusra , Kina Son Baby? . Eh Daddy sosai ma nayi barci jiya nayi mafarkin Mommy ta haifa mun kanwa . Sannan Daddy ina Son ta sosai . Cabe baki Mom Lubnah tayi tana Dariya don taga Shashanci na yarinta irin na Yusrah . Domin kuwa a tsarin rayuwar ta ta rubuta ta gama Haihuwa don har Daurin mahaifa tasa an mata . Kama kumatun Yusra Nawaaz yayi yana murɗawa saboda subu² n su . Aaaaahhhhh Ta saki ihu na sarganci tare da kirar sunan Daddy . Dariya Naawaaz yayi da Sauri yana hayewa up stairs din falon tare da cewa " Yusrah ki shirya there is school tomorrow it's Monday." Ba zanje ba din . Sai kin je kuwa ki shirya........!   GN Sorry for the late And small update pls manage it , gobe zamu cigaba da labarin Mom Lubnah da kuma yanda Al'amarin ya kasance , taku maman teddy . Ku biyo NI a sabon littafi na da zai fara nan kusa mai suna MR .XXXXXX. 65-66   Juyawa Yusrah tayi tana kallon Mom Lubnah da Daddy wanda suke tsaye suna Dariyar ganin yanda Yusrah da Nawaaz suke yi ...Daddy Kaji me yace mun ? . Eh naji ya ƙare maganan fuskar sa Ɗauke da Annuri. Daddy dama ai zanje School Gobe , Amma Mom kiyi ma Nawaaz magana ya daina Ɗaure ma Ƙawaye na fuska . Ba ya masu Dariya ko kaɗan . Kuma kullum duk idan sun gan shi sai sunce Good morning senior Amma shi yayi kaman bai san ƙawaye na bane . Shi yasa bana Son zuwa Yanzu .? Ayyya Sorry zai daina . Kallon Mom Lubna Tayi tana Dariya kamin tace " Ok Mom Dariya zai rinka masu Kinji . Ta ƙare maganan tana ficewa falon da Sauri cike da Walwala Mommy ke fadin " Yaro kenan ." Juyawa Daddy yayi zuwa kan me Photo suna ficewa a falon tare . Wednesday 2005 . Tafe suke suna Wasa da keken su da suke kai , Nawaaz dai biye ma Yusra yake yana duka don yaga sun isa Gida cikin nishadi bata fara Masa kukan nan nata ba. Nawaaz.! Ta kira sunan shi tana sakin masa murmushi cike da nuna soyayya irin na yaya da Ƙanwa. Kallon ta yayi yana cewa " me ya faru .? Yau kai dabanne?. Ta ƙare maganan tana sakin Dariyar da shima yasa shi ɗan Darawa kadan . Nawaaz ka burgeni kayi magana da Ƙawaye na yau har Class suka shigo suna fada mun. Murmushi yayi yana kallon Sararin samaniya kamin yace " Kaman Ruwa za'a Yi muyi Sauri mu tafi Gida . Saurin ƙara gudun su suka yi a kekunan don su isa Gida Wanda basu kai ba sai Wuraren 3:30pm . Buɗe Gate ɗin Naaawaaz yayi yana cewa " Oya come in . Yayi Maganan yana raɓewa tare da ba Yusra wuri ta shiga . Tun daga Waje kamin su shiga Falo Yusrah ke kwaɗa kirar sunan momy tana cewa " Ta dawo ,amma shiru wannan yasa ta kallon Nawaaz shima kuma ita yake kallo jikin shi na yi masa Wani iri. A tare suka isa Falon inda suka tadda Daddy yana saukowa daga Stairs . Da gudu Yusra ta nufe shi tana Hugging din sa tare da cewa " Daddy Ina mommy?. Kallon su yayi kamin NAAWAZ shima ya furta " Where is Momy Daddy?. Hummm Numfasawa Daddy yayi yana cire Farar gilashin idon sa na lafiya , kana ya kalle su duka . Shafa kan Yusra yayi tare da cewa " Kuyi Hakuri da Abin da zan faɗa maku .! Dad where is Mom??. Nawaaz ya kuma katse shi cikin sauri ,don shi tun yana yaro Arrogant ne shi yasa abotan yayi daya da Aaaryaan . Nawaaz Calm down , Momyn ku tana lafiya , she's just go to America Amma zata dawo nan kusa . Daddy yaushe kuma me ya kai ta ? Me yasa bata faɗa mana ba yau da safe kamin mu tafi school .? Kallon Nawaaz yayi don yasan Tabbas Wayon sa dana Yusrah ba daya ba , da tazara tsakanin su . Naaawaaz taje karo karatu ne , bai fi tayi wata daya zuwa biyu ba zata Dawo . Shiru Nawaaz yayi kamin ya kalli Yusra yana saka mata Dariya tare da cewa " Mommy ta gudu ne saboda kar Kice dole sai kin bita . Is better ki tsaya kiyi karatu ki rage rigima . Murguɗa masa baki tayi tana kallon Daddy da shima yake murmushi . Kamin Yusra tayi magana ne Daddy ya juya yana kallon sabuwar mai Kula dasu bangaren abinci da kuma gida . Kunga Wannan itace sabuwar mai Kula da ku . Your second mom. Kallon baturiyar duka suka yi a tare Yusrah da Nawaaz . Kamin Yusra cike da Yarinta tace " Welcome to ur House ." Shi kam Nawaaz tsayawa yayi yana bin Miss suzy da wani irin kallo na Wulaƙanci kana ya kalli Daddy yana cewa " No mom na itace mama na , bayan ita babu kowa . Bana buƙatar kowa ya kasance mun Mahaifiya My first love is my mom . Tsayawa Daddy yayi jikin sa yayi sanyi bisa ga Maganan Nawaaz ,wanda shi kam yana gama fadan Haka ya juya yana barin Falon . Kallon Suzy yayi yana kwantar mata da Hankali tare da bata Yusra akan ta gyara ta taci abinci . Juyawa yayi yana nufar Wani mini Falour anan ya zauna yana tunanin saɓanin da suka samu da Mom Lubna akan tana so ta zama yar siyasa a cikin wannan ƙasa , wanda shi kuma baya da Ra'ayi akan haka ,sharrin shaiɗan daga tanka² Haushin zuciya yace ta sake ta taje tayi barbaɗewar amma bada Auren sa ba . Wannan shine silar faruwar komai . Sosai Mom taji zafin maganan nasa ,wannan yasa bata ƙara awa guda ba ta tattara tare da barin masa Gidan da kasar baki daya tana dawowa kasar ta Nigeria , tayi kuka ta kuma yi nadamar bin sugar ƙawayen ta yan siyasa na nan ƙasar Turkish . A ranan da kyar Daddy ya iya shawo kan Nawaaz ,wanda shi kuma sosai yayi fushi da Mom Lubna a cewan sa ba zai neme ta ba ,har sai idan itace ta neme shi kuma ta nuna ta janye daga Kudurin ta . A kwana a tashi tun basu saki da Yar Aikin su ba har suka dawo suka saba da ita . Tun ana deban sati ya dawo wata gudu a haka har akayi watanni uku . Tun kamin wannan lokacin Daddy ya karaya yake kirar Mom Amma baya Samun ta . Daga Karshe Ya tura mata taxt massage akan tayi Haƙuri ta dawo Gare su suna buƙatar ta ,amma shima Anan babu amsa . Hankalin sa ne ya tashi Wannan yasa shi dauko jiki yana dawowa nigeria . A ranan da ya sauka kai tsaye Gidan Hajiya Kaka ya dura , wanda anan abun ka ga dattako na manya sam bata nuna masa Wani Abu ba ko taji labari . Sai Addu'o i da tayi masu . A falo ta bar shi ,tana kirar Mommy dake ciki bata san da zuwan ta ba . Kasantuwar gidan ba kowa daga ita Sai Hajiya kaka sai Wata jummai mai masu girki da sauran Aikace². A wannan rana ne duk wata ƙaddara ta gama Sauka masu . Domin a wannan yammaci ne shaidan ya shiga tsakanin su ,abun ka ga masoya an dade ba a hadu sam Ita dai Hajiya Lubna ta manta bata da Aure tsakanin ita dashi. Gashi kuma ta gama idda . A haka suka yi suka rafa ba tare da kowa ya san gaskiya ba . Hajiya Lubna ta dawo gidan mijin ta bayan dawowan sa Turkish da sati guda ne , ta fara laulayi wanda Daga nan ne Hankalin ta ya kasu gida biyu . Na farko tunanin ba juna biyu ne da ita ba , don ta dade da yin daurin mahaifa . Na biyu kuma tsoron to yar zina zata haifa kenan . Don a cewan ta bata wannan jin nauyin jiki da Sabon kasala tun a ranan da mai afkuwa ya afku tsakanin su . Share Al'amarin tayi kusan na Wata biyu Bata Ganin Al'adar ta Wannan yasata zuwa Asibiti ,inda Anan ne suka faɗa mata abun da ya jijjigata wato tana da juna biyu na tsawon wata biyu da kwana ki . Hankalin ta ya tashi tun kuma daga nan zaman lafiya yayi masu kaura , duk ta yanda zata zubar da cikin sai da tayi amma kuma ciki yaki zubewa . Tayi kuka ta kara ta kuma ce ma Daddy fa yar zina zasu haifa . Yayin da shi kuma yake mata proving akan ba yar zina nacee yar sunna ce , don tun bayan tafiyar ta da Wata Daya ana biyu yayi ta kirar ta don ya shaida mata ya dawo da ita amma ba ya samun ta ,daga karshe ya yanke shawarar tura mata taxt massage akan ya mai da ita dakin shi . Anan fa ta kekekashe tace sam . Ita sai an zubda cikin nan ba taza haifa Gurbatacciya a cikin ya'yan ta na sunna ba . Ganin haka yasa Daddy bude mata Wuta akan idan Wani Abu ya faru da Yarinyar to duk abin da ya faru ita ta saya . Jin Hakan ne yasa Mom Lubnah hakura tana danne kin ta ga juna biyun jikin ta , yayin da Daddy da yaran ta suka dauki Soyayya suka liƙa ma yarinyar da bata zo duniya ba . Kullum Nawaaz duk inda zai fita yaje sai yazo ya daura kansa a cikin Mom Lubnah wai yaji lafiyar Babyn su kamin ya dawo . Sam Mom Lubnah ta danne Ɓacin Ran ta ,itama ta koma nuna ma babyn nata soyayya wanda har Daddy ya manta da wani sabani tsakanin su . Watanni sun ja har Allah ya sauki Mom Lubnah ta haifi yar ta kyaƙykyawa mace wanda ko Daddy bata bari ya ga yarinyar ba bare kuma har ta bata nonon jikin ta. A cikin wannan yanayi ana haifar yarinyar ko yanke cibi bata tsaya asibitin Richard sun yi ba ta miƙa mawa Aminiyar ta Hajiya Sailuba yar tare da fadin ta dawo Nigeria da ita ,su biyo jirgin yawo ne saboda Anan ne ba zasu samu tsanantawan bincike ba . Innalillahi wainna ilaihir raji'un Shine kalmar Daddy yayi yana kallon su Nawaaz da idanun sa suka kaɗa Yusrah kuwa kuka take tana karawa tare da fadin "Mommy me yasa kika yi haka ? Mommy muna son baby fah ,dama ba mutuwa tayi ba kaman yanda kika ce ?. Mommy ki muje Wurin Hajiya Sailuba ita tassn inda ta yarda mana da Yarinya . Girgiza Kai Daddy yayi yana cewa" Babu inda Ba'a nemi Jaririyar ba a nan babu . Hasali ita sailuba Tace a garin Kaduna ta yarda yarinyar ,amma bata san a takamanman wurin da ta yarda ta ba . Munyi bincike iya bincike amma kuma bamu same ta ba ,yau kusan shekara goma sha takwas kenan." . Kallon Nawaaz Daddy yayi yana cewa " Kayi Haƙuri Nawaaz nasan yanda kake Son Baby kasa A ranka kaman yanda kassan ta mutu bata raye a yanzu ma kasa Ni bata nan . Sauke Ajiyar zuciya Nawaaz yayi yana ɗago da idanun sa da suka yi Jah tare da share zafafan Ƙwallahn idanun sa . Daddy ka yafe ma Momy Don Allah. FƳAƊE   67-68 Kallon sa Daddy yayi yana Cewa " Nawaaz a yau na yafe ma Hajiya Lubna Allah ya yafeta ya kuma yafe mana Baki Ɗaya. Mom Lubna ce ta sa hannu tana share Hawaye fuskar ta mai tattare da nadama akan Abin da ta Aikata ,kana tace " Na gode Alhaji Allah yaƙara Girma . Amin ya Amsa yana miƙewa tare da Kokarin barin Dining din ne Yusrah tace " Daddy yanzu shikenan mun Hakura da Baby kenan ? . Kallon ta duka suka yi kamin Nawaaz ya amshi zancen yana cewa " So what are we going to do now?. Hakuri zsmuyi shekaru goma sha takwas ba wasa ba Yusrah. Kila ma bata Duniyar . Idanun Yusra ne ya fara tsiyayar da Hawaye , Ciza laɓɓan ta tayi tare da Ɗaura Hannayen ta saman Dinning Table, Tana karkaɗa ƙafarta na Son Ganin Ta samu mafita . Dad , Mom , Zanje Kaduna , tun daga gidan Radio duk wata kafa na sada Zumunta zan sa a bincika a kuma sanar da Batar Baby a shekara ta 2005 uku ga Watan September . Kallon Ta Mom Lubnah tayi kamin tace " Yusrah is impossible for you . Mom zan iya kuma indai Baby na raye a dorar ƙasa inshallah zan nemo ta . Miƙewa tayi tana barin Wurin tare da nufar bedroom din ta . Yayin da Nawaaz ke fadi a zuciyar sa tabbas Ba zamu taba mantawa dake ba Baby , Amma ki yafe mana bisa abun da ya faru . Miƙewa shima yayi yana ɗaukar wayar kirar sa tare da barin wurin . Da ido su Daddy duka suka bi su . Kamin Mommy ta kalli Daddy tana fashewa da Wani irin kuka mai karya zuciya . Rintse ido Yayi yana jin Babu daɗi don yasan zafin da take ji a yanzu a zuciyar ta ba kaɗan bane . Lubnah Kiyi Haƙuri ki bar Wannan kukan , kin san ba lafiya ne dake ba . Ɗago da idanun Ta Mom Lubna tayi tana sauke su akan Daddy kamin tace " Daddy wannan yaran kana ganin zasu yafe mun ? Ka duba idanun su dukan su kishin yar ƙanwar tasu ce kwance tare da Soyayyar ta . Shiru Daddy yayi kamin cike da son kwantar mata da hankali yace " Sun yafe mana Lubna duka komai da ya faru sharri da kaidin shaidan ne . Mu kara du'ai wurin ganin shaidan bai samu kafa wurin tunzira zuciyar musulmi har ya saɓa ma Allah ba . Allah yayi mana katanga da sharrin shaidan . Amin ya Rabil rahman . Mommy tace tana matsa idanun ta da suka ciko da ƙwallah . 1)Lesson na farko a wannan labarin nawa shine mata masu zina da Auren su ,kun ga yanda Karshen su ya kare kama ga irin su Bie Bie da Haaali , Bayan wulaƙantar duniya ga kuma can na Lahira na jirar su. 3)Hajiya Turai kuma Kunji dai Karshen ta a wulaƙance a idon duniya ta mutu cikin izaya,wanda itama muna mata Addu'ar Allah ya yafe mata xunuban ta . 3)Shi kan shi Boss din Aaaryaan gashi yayi ɓarnar amma kuma at the end ya kamu da Soyayyar dake azabtar dashi a rayuwa . 4)Hajiya Lubna tabi Son duniya da daukar tsarin da bana Allah ba tsarin Bature ta salwantar da Rayuwar gudan jinin ta ,amma kuma daga karshe wa cutan ya dawo mawa? Ita ce ,don ta shekara 18 bata ƙara samun kula daga mijin nata da take so ba . Wallhi mata mu dubi Allah mu tuna da lahira da kwanciyar Kabari . Mu bi Allah mu kaurace ma duk wani banna da zunubi . Rayuwa fararra kararra . Wasu tun a duniya suke Ganin Abin da suka aikata wasu kuma sai anje can . Allah kasa mu wuce cikin salama. Don Allah duk wacce na ɓata mata ko nayi mata kuskuren da bata so ba a cikin Wannan labarin nawa na FYAƊE ina mai bata Haƙuri ,kun san idan kai ya ɗau zafi komai yin sa kake yi . Sai kuma Allah ya haɗa mu a sabon littafi na na gaba mai suna.....MR.XXX (Romantic/Comedian story) . Hausa Novel ne mai dauke da salo na daban tare da darussan rayuwa . Ina maku fatan Alheri....Bafa mun gama littafin bane nasan wasu sun fara fiddo ido to da dan Sauran mu . ** Ƙarfe 8:00pm kasar America . Zaune take a Sallaya Hannayen ta na sama tana roƙon mai kowa mai komai . Addu'a tayi ma Mama sosai kamin tayi ma kan ta , Da motsa bakin ta tayi tana faɗin " Allah ka shirya Aaaryaan , Allah kuma kasa a gobe ya bayar dani Gida , Allah ka rufa masa ka yalwata masa ka kare shi daga sharrin mutun da shaitaan . Duk Addu'an da take yi sam bata san da Aaaryaan a bayan ta ba wanda tun Shigowar shi ya tadda ita tana sallah , kun san irin tafiyar sa baka jin takon sa,magana kuma kasa kasa yake yi ,wannan yasa ko da yayi mata Sallama bata ji shi ba . A sofa cushine ya zauna kujera ne mai kama da Rest chair . Shafa Addu'n tayi tana miƙewa tare da ɗaukar sallayan tana shirin lankafewa ne ta Juyo a hankali don nufa mirror side ta kimtsa kan ta tare da shafa mayuka ta saka Sleep dress tayi Barci . Turuuuuss tayi Zuciyar ta na cinkewa . Ganin yanda ta kasa motsawa daga inda take yasa Aaryaan kallon ta yana sakin mata ƙayataccen murmushi tare da cewa " Na gode da Addu'oin ki my Eashhhh . Amma kin manta bakiyi Addu'a ɗaya ba.? Kallon sa tayi tana sauke Numfashi a hankali kamin tace " Mene shi?. Kiyi Addu'ar Allah ya mallaka Miki Ni , ki zama ke kadai a zuciya ta ,don kin san Ƴammatan bin Miki miji suke yi sai kin yi taka tsantsan . Humm Numfasawa tayi tana dan kallon sa kamin ta wuce shi tana nufar inda zata shafa mayukan ta . Bayan ta ya biyo yana saka Hannun sa tare da zagayowa ta gaban ta yana Daura su saman Breast din ta ,tare da kwanto da kan sa ta gyefen Wuyar ta . Jin yanda yayi Hugging din ta baya yasa ta furta " Yaa Aaaryaan. Bai bata amsa ba sai hannun sa da yasa yana matsa Nonon ta da Sai da Ɗauke Wuta yana jan yaji shiiiiii wanda hakan yasa ta jin wani yarrrr . Baby na . Baki bani Amsan abun da nace Miki akan mijin naki ba ,kuma nagani a idon ki akwai Abin da kike son fadi ,but why you make silent . ? Ya Aaryaann ka cika Ni pls na shafa mai na kwanta barci nake ji . murmushi yayi yana kai laɓɓan sa tare da kissing din Gyefen Wuyan ta . Wanda yasa ta jin tamkar shocking ya kamata. Kin manta me na faɗa Miki babu barci yau .? Yau Ranan ta muce na ango da Amaryar sa , ki shirya.". Ji tayi ya raba jikin shi da nata wanda hakan yasa ta furta Alhmdlh A Zuciyar ta a tunanin ta Zai tafi ne . Idanun ta ta fito dasu Ganin ya dawo gaban ta yana fuskantar ta . Hannun ta ya riƙe yana juyawa tare da fara shafa mata man a hankali cikin Wani irin salo . Ya Aaaryaan Ni da kai na zan shafa , dama ina kallon ka haka Ake shafa man a jiki?. Murmushi yayi yana kallon ta tare da Cewa " To ya ake yi . Hannu tasa tana fara shafa ƙafafun ta tare da cewa" Shi yasa idan kana shiryawa zaka tafi Company sai kafi 40mins abun da zaka yi in a just 5minute. Tsayawa yayi yana kallon yanda take shafa lotion din , Dariya na son kubce masa Ganin ita wannan Tsayawan abi ko ina da cream ba tayin shi . Sai da ta kammala ne ta ɗago tana kallon sa tare da cewa " ka gani a minti uku na gama . Kallon ta yayi yana mata kallon duka tare da kallon tun daga saman ta har ƙasa . Murmushi yayi yana matso ta sosai tare da mata alama ta ɗan sunkuyo . Matsawa tayi yana ƙara matso tare da kai bakin sa saitin kunnen ta yana rada mata " My eashaa Anya ma kin iya Wanka kuwa?. Wani irin fusata tayi jin tambayar rainin hankalin nasa , in her on think tayi zaton zai yaba mata sai taji wannan maganan wai anya ta iya Wanka kuwa?. Ganin yanda ta yi kasa da idanun ta tana ɗago su tare da shirin magana yasa shi saurin kai bakin sa yana kama saman kunnen ta tare da cizawa . Haba Wani irin ihu ta sakin masa Tana tsalle Gyefe saboda azaba , hannu ɗaya yasa yana taro ta tare da Rungume ta jikin sa . Sorry dear . Kokarin Kwace kan ta take tana masa kukan Sarganci tare da cewa " Ni sai na Rama ban san Wani Haƙuri ba . Dariya yake yi sosai don har ƙwallah na gangarowa Kuncin ta . Raguwa.! Yayi maganan yana raba ta da jikin shi . Cuno masa baki tayi tana cewa" Kazo na rama . Murmushi yayi yana cewa " daga yanzu da kaina zan rinka Miki Wanka ,har ki iya tukuna . Idanun ta ne ya firfito . kuka ta fara masa tare da bubbuga ƙafan ta a shagwaɓe wanda hakan yasa shi ja baya yana zama a sofa cushine tare da kallon ta yana jin Daɗin ganin ta a hakan . Don komai na jikin ta Rawa yake yi musamman Nonuwan ta da suke ta masa hello Hi . Yanda taga ya kafeta da ido yasa ta cewa " Au kallo na ma kake yi ? Wallahi sai na rama gizo na da kayi . Alama yayi mata da hannu tare da motsa bakin sa cikin dan Miskilancin nan nasa yace " Taho to ki rama . Cikin sauri ta matsa inda yake tare da cewa To sunkuyo na Rama . Murmushi yayi tare da da kauda kan sa alamun ta rama , wannan yasa A'isha Farida kai bakin ta tana kokarin cizon Sa ,kawai ita dai ji tayi ya Rungume ta yana ɗaukar ta cak tare da nufar ƙayataccen Bed da ita . Yana aje ta ta motsa da sauri zata tashi ya rufa mata yana danne ta tare da sakin nauyin sa kadan yanda motsi ba zata iya ba . Hannun sa ya kai yana rage hasken Bedroom din zuwa Dumb light . Kamin tayi Wani magana ne taji yakai bakin sa yana Ɗaurawa a nonon ta yana fara Karkaɗa su da harshen sa . Hannayen sa kuma yana sakalowa ta bayan ta tare da shafa bayan tamkar yana mata Waiwayi . Gantsare masa tayi nonon ta na dada shafan fuskar sa wanda hakan yasa shi Sauke Sanyayyar Ajiyar zuciya . Wow . Kalmar da ya furta kenan yana ci-gaba da Tsotsan Nonon ta a hankali yana shafa gadon bayan ta . Kokarin ture shi take amma ta kasa . Jin hakan da yayi ne yasa shi karkaɗa Harshen sa a saman Dukiyar Fulanin ta , yana Dariya ,wanda hakan yasa ta dariya itama tana shirin masa magana ne taji Muryar sa yana cewa" Duk abun ki ba zan barki ba yarinya gwara ma ki Natsu .idan kuma kika ƙi To irin na ɗazu zan Miki . Cikin ƙaramin Muryar ta tace " Ya Aaryaann na gaji don Allah wallahi zafi Wurin ke Mun. A hankali cikin Muryar Rarrashi ya fara ce mata " Please Eashha ta daga Yau sai mun yi kwana kusan 6 ko bakwai Ban ƙara jin Ɗumin jikin ki kusa sani ba . Please ki barni a yau ki daure babu barci kinji . To me yasa? Ni fa idan na koma wurin mama babu Ni babu kai. Murmushi yayi yana cewa " Ni mijin ki ne ai , Mama ba zata riƙe ki ta hanani ba . Gobe za'a shiga dake Aikin Matsalar idon ki anan za'a yi Miki . At least zasu ɗebi 1 week suna kulawa dake . Ki kwantar da Hankalin ki ,ko bakya gani na ki sa ranki ko da yaushe ina tare dake Zuciyata da komai na....." Mu hadu zuwa anjima #Mamanteddy FƳAAƊE 69-70 Hawaye ne taji sun fara kwaranya daga idanun ta wai dama zata ga ko zata ji rana mai irin wannan a rayuwar ta? . Hannu tasa tana Rungume shi kam tare da shigar da kan Ƙirjin sa tana shashsheƙar kuka . Ya Aaaryan da Gaske daga yau zan koma Da gani na irin na saura? Nima zan dawo da gani irin naka?. Tausayin ta ne yakara tsuma zuciyar shi . Hannun sa yasa yana kan ta tare da shafa lallausar suman kan nata . Fiye ma da na wa inshallah . Mama ta sani .? Ɗan Girgiza mata kai yayi tamkar wacce take Ganin shi kana yace " A'a Mama bata sani ba. Muyi mata bazata . Yayi maganan yana Dariya tare da kama suɓu² n Kuncin ta . Murmushi tayi tana kara lafewa tare da cewa " Ina Son ka Ya Aaaryaan..! Saurin miƙewa yayi daga Jikkn ta yana waro manyan idanun sa cike da farin cikin jin kalaman nata yace " Mene kika ce?. Kallon sa tayi tana juyar da kan ta gyefe tare da sa masa dariya ganin yanda ya wani ruɗe da jin maganan nata . A'isha da bakin ki ,kika furta kina So na?. Ehye mana Dama na taba cewa ' Bana Son ka ne ?. A'a kawai dai nayi mamaki ne don Nasan da Laifin da nayi ma zuciyar ki . Wal tayi da idanun ta kamin tace " Eh Nima bazata nayi maka ,wurin faɗa maka Sirrin dake zuciya ta , ina Son ka , kuma nasan ka fara So na a lokacin da ban san kai na ba bare wani kalmar so . Na yafe maka duka Abun da kayi mun ,ka roƙi Allah ya mana baki ɗaya. Yaa Aaaryaan nasan ba'a son ran ka kayi mun abun da kayi ba . Saboda kubutar dani ne daga sharrin FƳAAƊE , da kuma kaidin mazaje biyu da suke kokarin lalata mun Rayuwa wato Ya Nawaaz da Ya Sadeeq , Kuma suma na yafe masu har abada kaman yanda na yafe maka . Gimtse Fuskar sa Aaryaann yayi yana cewa " Me ya kawo magaanan Nawaaz da Sadeeq anan , muna tare kuma ? Babu hadin ki dasu Kinji na faɗa Miki .? Yanda taji ya fara Daukar zafi a abun yasa ta Yin ƙasa da murya tana kama hannun sa tare da Cewa" Na tuba ba zan sake ba to . Shiru yayi mata sai zuciyar sa dake tafasa masa kawai duka don jin ta ambaci Sunan Su Nawaaz . Kokarin Miƙewa take yi wannan yasa Aaryaan kai Hannun sa yana komawa da ita cikin Arroncy din sa na baya son wasa yace " Ina kuma zaki?. Murmushi A'isha Farida tayi kamin tace " A'a Zan sauka ne gwiwa ta kasa nayi ma my Boss knee down ko zai amshi tuba na ya yafe mun. " Dariya taga yayi mata sosai yana kai bakin sa tare da fara sumbatar laɓɓan ta . Bata yi yunƙurin dakatar dashi ba tana ji yana sarrafa Albarkatun ta cikin Salon sa Da gwanewa . Hannun sa yakai yana shafa Virgina ɗin ta a hankali tare da cewa " Ina Son lafiyar ki Bana son Na kawo ɓarakar da zan haifar maki da wani ciwon. Shiru tayi masa don bata fahimci inda zancen ya nufa ba . Nan kuwa shi yaso saka mata yatsa ne ya fara cin ta dashi kaman yanda ya saba yi da Sauran Ƙaruwan sa , Amma kuma sai yaji ba zai iya ba don yasan hakan da illa ga Ƴa mace . Harshen sa yakai yana tsotsan Farjin ta a hankali tare da shafa Gyefen Wurin ,Lumshe ido A'isha Farida keyi a hankali tana kai Hannun ta tare da shafa Sumar kan sa , tana jin wani irin zuuuuzzuzaam . Aaaahhh Aaaahhh Ahhhhh ta fara matse ƙafar ta tana kokarin rufe Durin nata. Kansa ya kuma sakawa a wurin yana Ci-gaba da tsotson Virgina ɗin ta tare da Karkaɗa Yar tsakar ta da Harshen sa . Jin dadi da zakin madarar ta dake dogo masa yake kamar zuma . Zare Harshen sa yayi tare da cewa " Eaasha baby kika ce bai warke ba ?. Shiru tayi masa tana kasa masa magana don ta ya gama motsa ta da kyau . Murmushi yayi yana kai bakin sa tare da Cigaba da sha mata yana damƙar Ɗan tsakar ta dake rawa kar² . Jin wani irin dadi tayi mai Ɗaukewar Duka damuwa . Aaaahhhh uaahhhhh oooohhhhh Ashhhhhh Yaaa Aaarrrr.....Hannun sa yasa yana rufe bakin ta tare da Cigaba da Sarrafa harshen sa yanda yake so . Yanda taji yana shan Durin ta daban dana ɗazu , Wato abun nasa iri iri ne . Danne ƙafafun ta take tana ɗaga su Numfashin A'isha ji take kaman zai ɗauke don Daɗi. Kusan mintuna sha biyar ya ɗauka yana romance Din ta , kamin ya ɗago da fuskar sa yana shafa Gyefen Kuncin ta yanda tayi zufa sosai . Da Daɗi na cigaba.? Shiru tayi masa duk da gaba ɗaya Ya fara manta natsuwar ta ,amma kunyar nan na y'a mace yasa ta ƙasa basa amsa sai kasa da tayi da kan ta . Murmushi yayi yana cewa " Hakan ma ya ishe Ni Eashhaa Ta yi barci to Sleep well . Ya kare maganan tare komawa yana kwanciyar sa . Shiru tayi masa tana jin wani irin kaikaiyi tamkar ana soka mata Allura a gindin ta . Shi kuwa Yasan sam ba zata iya jurewa ba don so yake tsakanin su duk wata Kunya ta kau . Yanda idan suka koma Gida Sabon Rayuwa zasu yi a tare mai cike da jin dadi . Rufe idanun sa yayi yana jin yanda Buran sa ke Ɗagawa tayi ƙyaaam amma ya daure yana jan Blanket tare da rufa mata itama yana cewa " Oya good night . Kusan mintuna biyu ta ɗauka tana danne Numfashin ta da yanda take ji , kawai sai ta fara kuka a hankali tana shasheka a ciki ciki . Wani iri yaji a zuciyar sa amma kuma sai ya daure bai ce mata komai ba . Saurin matsawa tayi kusa dashi tana fara shafa ko ina na jikin shi tare sha jijjiga shi tana kirar suna shi....... FƳAAƊE 71-72 A hankali ya ware idanun sa da suka yi ja saboda Jaraba . Mene ba kiyi barci ba ? . Kuka ta saka masa Wanda yayi saurin tashi daga Ƙwancen da yake . A'isha mene ne ?. Shi da yake Jirar Amsan ta kawai sai Gani yayi ta kai hannun ta tana kama Sandar Girman sa tare da fara shafawa tana matsa ta tare da sauke Numfashi sama sama , Kuka take yi masa tare da cewa " Kai ne kayi mun ,kai ne wayyoo mama.....Ganin yanda duka ta urince yasa shi kai hannun sa yana kwantar da ita tare da ɗaga ƙafan ta yana warewa tare da shiga tsakankanin ta . A hankali yake saita Bananan sa ciki tare da Dannata cike da gwanewa yana Addu'ar Saduwa da iyali ,wanda Ni kaina sai da nayi mamaki ashe da hankalin sa da kuma ilimin sa yake aikata duk wata ɓanna , lallai Aure shiriya ce kuma gyara ne ga yaran mu musamman matasa masu fama da Rawar kai. Wani irin ɗumi mai daɗi take ji yana shigar ta wanda yake kai mata saƙo Har Ƙwanya....Aaaahhhh Ushhhhh Aaaryaan ya fara jin Wani irin ni'imar ta na ratsa shi danna Buran sa yake a hankali cikin Durin ta har ya shirgar duka ,wani irin ihu ya saki tare da Fadin " oooooo Uaaaaaahhhhh Oh My God...! Aaaah Ashhhhhh Daɗiiiiiiiiiiiiii uuuhhhhhhh fara cin ta yake da Sauri da Sauri yana shigar ta tare da sukuwa yana Ihun Daɗi . Wani irin bugun Durin ta yayi da Madam Bananan wanda sam bata san lokacin ta fara ihu tana kirar sunan sa ba , Ya Aaaryaan Ahhhhh Huuuaaahhhh ya isaaaaaaaa ya Aaryaan Ya isaaaaaa Aaaaahhh ohhhhhhh. Hannun sa yakai yana murzar nonon ta tare da mulmulan Nipples ɗin ta yana Cigaba da yi mata Gwatso yana danna Alkalaman sa ciki . Ni dai Ganin haka babu ranan yin realesing yasa Ni saurin Tarkato yan system dina , Da Ajender na da biro ina Saurin hitowa tare da cewa Bari na leko Gida Nigeria . Mu ga yanda tsarin sabon gwamnatin namu yake . ** Shashancin banza Shashancin Wofi . Gaskiya wannan abun fa ba Abun a saka ido bane , tun da muke da Aaaryaan bamu taɓa ce masa yayi yaƙi ba sai a wannan karon . Kwana nawa ne da masa magana akan su dawo amma shiru kake ji . Cewan Hajiya Kubrah wacce take Ganin ta samu Gindin zama a cikin gidan Marshal Abdu Kareem . Shiru Mama tayi duk da irin ranta dake tafasa ita fa laifin Aaryaann take gani sam bata ganin laifin Ɗiyar nata . Hajiya kaka ne tace" Ooo. To yanzu Waye mai laifin a cikin su kenan kuke nufi?. Mom Lubna ce ta kalle su da Daddy Abdu Kareem dake tsaye yana Ganin ikon Allah . Mom Lubna ce ta fara magana da cewa " Aaryaan shine cikakken mai laifi dole a faɗi Gaskiya indai tazo duk dacin ta fa Hajiya Kubrah . Wannan yarinya A'isha tana da Tarbiyya Alhmdlh , Wallah ina da tabbacin Aaaryaan ne yayi mata karfakarfa don babu yanda ta iya da shi ,kina sane da yanda yake He's Arrogant person Hulɗa da shi da Wuyar gaske . Bare kuma ya nuna yana Son ta kuma da gaske , ai sai kuma yanda yayi da mu da ita . To ke Hajiya Hadiza ki kira yar tsintuwar ki ,ki faɗa mata Jarabar ya isa haka ta dawo da ita da Aaaryaan . Don dai nasan shi ba haka yake ba . Rintse ido Mama tayi kamin tace " Haba Hajiya Kubrah mu fa manya ne ,kuma ba kananun yara ba , ki duba fa gaban iyayen mu muke Hajiya kaka dama shi kan shi Daddy marshal bai kama ta Wannan maganan ya ringa fitowa daga bakin ki ba . Ya fito . Dama fa tuni nasan kin kawo wannan yarinyar ne don idan Marshal ya mutu ku ci gado tudu biyu . To ba zai.......Daddy ne ya katse ta cikin Muryar sa na sojoji babu tsoro ko wasa yace " Kubrah ki tattara ki fice mun Daga Gida cikin Sa'a Ɗaya ,na sake ki kuma babu dawowa tsakanin Ni dake har Abada .! Innalillahi wainna ilaihir raji'un shine kalmar da Mama tayi tana miƙewa tsaye . Itako Hajiya Lubna kasa magana tayi , kan ta ya kulle ta rasa abun faɗa . Mama ne ta fara cewa " Yallaɓai Anya kana hayyacin ka kuwa ? Ka san me kake faɗi? Wannan fa Hajiya Kubrah ce , Ta matsa kusa dashi tana cewa " Hajiya Kubrah matar ka . Sai kuma mene ina sane ina Hayyaci na , Na sake na sake na sake .... Ya maimaita maganan har sau uku . Zubewa Mama tayi anan tana Cigaba da salallami hawaye na fara zubo mata . Don Allah Alh kar laifin Wani ya shafi Wani Aaaryaan.... Katse Mama yayi yana cewa " Hadiza yau Ni muke musayar magana dake ? Ina Ruwan ki , Babu Abin da ya Aaaryaan yayi mun , Kubrah ita ce sanadin lalacewar yaro na guda daya da Allah ya bani . Duka saboda son abun duniya . Jikin Hajiya Kubrah rawa yake yi cikin tashin hankali take fadin , Alhaji Ni kuwa? Alhaji ko mene aka ce maka akai na sharri ne ,munyi Aure soyayya ba kiyayya ba ...yi min shiru ku brah shaidaniya Makira . Kin cuce Ni kin cuci Hadiza kin kuma cuci Aaryaann da Family na duka . Allah sai ya saka mana , Aaryaan Ɗan Albarka ne , Yasan mene kika yi mana ,kikayi ma Mahaifiyar sa da mahaifin sa dama shi kan sa ,amma kuma bai taɓa Faɗa mawa kowa ba ,bai kuma taɓa tanka tanka dake ba ya barki da Allah . Don haka ki fice mun Daga Gida . Hajiya kaka ne da tayi mutuwar zaune ta furta " A'a Abdul kareemu babu inda Kubrah zata je Hauka kake yi ne ? Saki fa ? Wani laifi tayi maka haka kayi mata saki har uku a lokaci guda?. Hajiya xan kunna Miki CCTV Camera na wannan gidan ki ƙalla duka abun da ya wakana tun daga wata uku baya har Izuwa yau . Anan zaki san Wacece Kubrah . Ita tayi ma Hadiza sihiri ta shiga duniya da Aure na . Sannan bata barta ba take bibiyar jinin ta ta jefa shi hanyar zina.... Innalillahi wainna ilaihir raji'un Hajiya kaka tace tana dafe Ƙirji ,wanda Jin hakan yasa Mama Fashewa da Kuka . Kubrah me nayi Miki ? Me yasa baki tsaya akai na na sai da kika tsallaka kan Aaryaan , Ba komai ƙaddarar muce kije na yafe Miki . Ai wallahi ba zan yafe mata ba Ni kuma ?. Hajiya Lubna kan rikici tayi maganan tana sauke Mayafin ta kasa na a mutu ko ayi rai . A'a Lubnah daka ." Hajiya kaka tayi maganan tare da Cigaba da cewa" Ki barta kar ki haɗa Jiki da irin wa'annan gurɓatattun . Taje da Allah . Idanun Hajiya Lubna sun kaɗa ƙwallah na kwanciya mata , Jan Hannun Hajiya Kubrah tayi tana janta da karfi tare da Wurga wajen farfajiyar gidan . Yanda kike haka zaki fita ,ai dama ba da uwar wani Abu kika zo cikin Gidan nan ba. Muguwa shaidaniya Makira , inshallah yanda kika yi mana kin bar kara ganin haske a rayuwar ki .kuma inshallah kin bar kara Inuwa daya da Alheri sai sharri , alherin wannan rana ya kau miki ,sharrin sa ya sauka gare ki . Wani irin kallo Kubrah tayi mata ,kamin ta gyara kallabin kan ta tana taɓe baki tare da cewa " Ni banzo da komai ba kaman yanda kika ce ,amma a yanzu ina da biliyoyin kudade sanadin Dan uwan ya'yan ki ,kin ga ko anan makirci yayi rana ya kuma yi riba . Sai mene don ya sake Ni . Yanzu zan fara duniya ta . Juyawa tayi babu nadama tana barin Farfajiyar gidan ,don tasan me ta tara . Kuka Mom Lubna tasa tana faɗin Allah ka saka mana tare da komawa Falon . FƳAAƊE 73-74 Bayan fitar Hajiya Kubrah a wayar ta ne ta sayi online Ticket na barin Nigeria zuwa Dubai. Kasantuwar Ta bar moton ta a gidan Abdu Kareem wannan yasa ta nufar Hanyar moto tare da kirar wata aminiyar ta Zuwaira akan Ta taho ta dauke ta. Tafiya take zuciyar ta ko girgiɗi bare kuma damuwa akan Abin da ya faru . Tsallaka Titi tazo yi ba tare da ta lura ba kaman An sakar mata da yana wata moto na zuwa tayi sama da ita tare da nanata a ƙasar Ƙwalta . Ba tare da Sani ba Wani moton dake bayan wanda ya kaɗe ta yazo yabi ta kan ta ,tayar moton na fasa Kan Hajiya Kubrah yana hadewa da Ƙwalta . Innalillahi wainna ilaihir raji'un Karshen tikaki Allah kayi mana cikawa da kyau da imani Amin . ** A hankali ta buɗe idanun ta tana kallon Aaaryaan dake Tsugunne Gaban Gadon Majinyatan da aka Ɗaura ta tana Kwance . Hannun ta ya riƙe gam yana kissing kaman Wanda aka ce masa Wannan shine rabuwar su ta har Abada . Hawayen idanun sa ne taji ya zuba a hannun ta wanda cikin sauri tasa hannun dayan tana ɗago fuskar sa . Ya Aaryaann kuka kuma ? Idan kana kuka zan fasa Wannan Aikin ,ba zan bari ayi mun ba , gwara mu koma Nigeria kawai na mutu A haka . Kallon ƙwayar idanun ta yayi inda yaga zallar Soyayyar shi . Murmushi yayi yana danne damuwar sa . A hankali ya furta zanyi kewar ki sosai . Kallon shi tayi tana cewa " Nima haka Ya Aaryaann . Ka kula da kan ka . Idan aikin yayi masu yanda suke so a kwana uku suka ce zan fito . Doctor ne da yaga Soyayyar tasu taki yanke wa ya kama Aaryaan yana rike Hannun sa kaman wanda zai masa magana ,yana masa Nurses din magana da ido akan su tafi da A'isha Farida . Tana kallon sa ana shigar da ita dakin idanun ta ne suka fara tsiyayar da Hawayen da ta rasa gane na menene . Bayan Doctor yaga An wuce da ita ne yace ma Aaaryaan , Zai iya tafiya yanzu zasu shiga Aiki . Bin bayan Doctor yayi da kallo da kuma hanyar da aka wuce da A'isha Farida idanun sa suna sauyawa daga fari zuwa ja . A hankali maganan ya dawo masa kamin su taho asibitin a safiyar yau . Ya Aaryaann a duk lokacin da kake kewata ka sani Nima ina jin kewar ka fiye da nawa . Idan kana cikin bakin ciki da damuwar bana kusa da kai . Plsssss ka rinƙa tunawa da rayuwar jiya da shekaran juya da muka yi da kai nasan zuciyar ka zata yi sanyi sosai . Ina son ka ya Aaryaann . Dawowa daga tunanin sa yayi yana Lumshe ido yana Furta " Ina Son ki Matata my luv . My wife . Juyawa yayi a hankali yana komawa Tare da nufar moton sa . Wayoyin sa duka ya kashe wanda yasan za'a iya neman sa don baya buƙatar kowa a yanzu a cikin kewa yake . A haka kwana uku aka yi aikin Amma Aaryaann bai ga A'isha ba ,don likitocin since a bari tayi sati guda aikin su zaifi tafiya yanda suke so babu matsala . Alhamdulillah ido fa ya bude kullum itama A'ishah bata da Aiki sai tambayar likitocin Ya Aaryaann ,wanda a haka suke rarradhin ta tare da sanar mata Sai nan da Kwana ki uku zuwa hudu zasu hadu . A ranan da A'isha ta cika kwanaki biyar ne Aaaryaan yasa aka saki su Haali da Bie-bie . Kamin ya cigaba da Rayuwar sa tattare da kewar Matar sa . Yau Alhamis tun da Safiyar ranan ya kimtsa yana karin kumallo hankali kwance don yau ne ranan da zai ga A'isha kuma su dawo rayuwa a tare ,don a yau za'a Bata sallama . Fitowa yayi cikin shigar Cort yana ƙoƙarin shiga moto ne suka yi ido biyu da Naawaaz da Aaslaam da suke kokarin shigowa . Tsayawa yayi yana kallon su fuska babu yabo babu fallasa . Cikin nuna farin ciki da ganin Aaryaann suka nufe shi Aaslaam na Hugging din shi tare da Cewa " miss my best friend . Ok yace Yana cigaba da Cewa" Ya akayi me ya kawo ku?. Ina A'isha? Nawaaz yayi Maganan kan sa tsaye . Wani irin kallo Aaaryaan yayi masa kamin yace " Me kake neman matata da shi .? Laifi ne da muna yayin ta mun tambaye ta ?. Mama ta damu tana son Ganin ta . Pls Aaryaann ku dawo Gida . Wani irin kallo Aaaryaan yayi masu kamin yace " Dama munce ba zamu dawo bane ? Shiru suka yi basu kuma ce masa komai ba ,don sun lura har yanzu kishin bai sake sa ba ,bai kuma daina jin Haushin su ba .wanda sune ya kamata ma suyi masa ,amma da yake yafi su iya masifa sai cika wuya yake yi . Shiga moton sa yayi kaman zai bar su anan sai kuma yace ku shigo Mu tafi ." ** Zaune take tana duba Wani hausa Nobel da wata nurse ta aje mata . Don yar Africa ce nurse din aiki ya kawo ta America . Wannan yasa yasan littafin Hausa iri da kala . Littafin MR.XXX take karantawa tana murmushi tare da yaba basirar da hazaƙar Marubuciya mmnteddy , Murmushi tayi tana cewa " Wooiuuu Ai Wannan badon badon ba da nace yafi Ya Aaaryaan ,Humm wake magaanan Ma Sir Umair na littafin sexxy Boss, bare kuma Muhammad na littafin Bafullatanan Ruga . Humm ai wannan ya wuce yanda kake zato .ko Aliyu na cikin littafin Ƙwarton manya albarka , bare kuma Umar na cikin siyasata ,Humm bare Jarumin Sojan mu Farouk na littafin Yar Aiki na . Tana tsaka da Wannan tunanin ne taji an budo ƙofan mai dauke da Glass ta ko ina ana shigowa . Tsayawa tayi tana kallon su cike da mamaki . A hankali take tuna farkon Ganin su a rayuwar ta kaman yanda suke a yanzu a haka ta gansu. Aaryaan ,Aslaaam Nawaaz....! #Mamanteddy. *️FƳAAƊE...️* 75-76 Bin su da Kallon da ta tsaya tana yi ne yasa Nawaaz cike da Tsokana yace " Kina Mamaki ne A'isha , Ai mutumin bai so mu zo ba . Aaslaam ne yace " Kuma bayan ba shine da ita kadai ba . Idan yana mijin ki ai mu yayyun ta ne baka isa ka hana mu zuwa inda A'isha take ba . Dariya A'isha tasa tana cewa " Ya Nawaaz Ya Aaslaam Sannun ku da zuwa . Inda take suka tako yayi da Nawaaz ya daura Hannun sa a saman kan ta yana ɗan taɓa saman Goshin ta tare da cewa " Komai naki yana lafiya .? Babu abun dake Miki ciwo?. Juyawa A'isha tayi da idanun ta tana kallon Inda Aaaryaan yake yana jikin Windown wurin . Duk da yaji Kishin taba masa A'isha da yayi amma sai ya dake tare da nuna ko in kula , a karkashin zuciyar sa kuma tafasa yake yi . Kallon Sa A'isha tayi yana sakin mata Murmushi tare da lumshe mata ido Alamun ta amsa sa . Wannan yasa Ta Kallon Nawaaz tana cewa " Ina lafiya lau Ya Nawaaz . Yanzu kina gani Har a duhu .? Dariya tayi tana amsa masa da eh . Aaslaam ne yace " Ko da An kashe hasken nan zaki Gani .? Eh mana Ya Aaslaam ai yanzu idanuna sun koma tamkar na Jaririyar da aka haifo ta yau . Kaga ko ma na fiku Gani da kyau . A wannan karon ba su Aslaam kadai ba , har Aaaryaan sai da ya dara . Mashaallh yau zamu tafi kin sani.? Kallon Nawaaz tayi tana juyawa tare da kallon Aaslaam kamin cike da farin ciki tace " Ya Aslaam da Gaske yau zan ga Mama .? Murmushi Aaslaam yayi yana furta " Inshallah ,yanzu zasu zo su shirya ki , sunce zaki zamana da medicated Glass na tsawon 2 to 3 month daga bisani zaki iya Cigaba da fita ko babu . Cike da ɗoki tace " Sun faɗa mun tun safe. Ok Bara yanzu Aaaryaan idan Kun shirya muna jirar ka a moto kasan daga nan direct airport zamu wuce . Hummm Sauke Numfashi yayi don tun da suka fara maganan har suka gama bai ce komai na sai a yanzu . Ok yayi kyau . Fita suka yi suna bashi Wuri don yayi magana da matan sa wanda Duka a zuciyoyin su suke jin nauyi amma a haka ba tare da kowa yace ma dan uwan sa komai ba suka ci-gaba da Addu'a a zuƙatan su akan Allah yayi masu zabi da Wata bayan A'isha . Kallon Aaaryaan tayi ganin har sun fita bai motsa daga Inda yake ba , Wannan yasa ta yi masa Wani irin kallo mai tattare da nuna kewa tana cuno bakin ta gaba tare da shagwaɓe fuskan ta . Murmushi yayi mata yana takowa inda take tare da dan sunkuyowa yana kama Kuncin ta da hannayen sa biyu . Haka zaka ba matan naka kulawa.? Tayi masa maganan a shagwaɓe tare da yi masa kallo tana kafe shi da dara-daran idanun ta wanda yasa shi tsayawa yana kasa sarrafa tunanin sa ,kallon ta yake yi yana jin sabon yanayi na bin jinin jikin shi . Ganin yanda ya ke bin ta da kallo kaman yaga Sabon halitta yasa ta kokarin sauke ƙafarta kasa wanda hakan yasa shi saurin dakatar da ita yana cewa " I'm Sorry babe , kin canja kaman ba jinya kika yi ba .? Kina Kallon madubi kuwa , kin yi kyau tamkar ba Eashha ta dana Sani ba . Murmushi tayi tare da cuno masa ɗan mitsulin bakin ta tana masa Alaman kiss . Murmushi yayi yana kai bakin sa tare da daurawa labɓan sa akan nata yana kissing din lips ɗin nata a hankali . Shigowar wani babban likita ne yasa shi janye bakin shi daga nata , yayin da Doctor din yace " Sorry for interaction Sir Aaryaann . Bayani ya fara masa akan Sallamar A'isha a yanzu da zasu yi . Tare da ba Wata nurse dake bayan sa medical Glass yana cewa ta sanya ma A'isha. Murmushi A'isha tayi bayan Nurse ta sanya mata Wani eye Glass wanda zaka dauka ba medical ba ne don kyawun shi dakuma yanda ya zauna a fuskar ta . Yayi kama dana fation , Kallon Aaryaan tayi wanda fuskar sa ne dauke da murmushi ganin yanda Glass din yayi ma idanun ta da fuskar ta kyau . Wow. Ya furta yana kallon ta tana saka masa Dariya don kunsan ita din dama macece mai fara'a ga Surutu anan ne suke samun matsala da Aaaryaan don shi bai iya Wannan surutun nata ba . Kallon ta Nurse din tayi tana cewa " Wani irin shiga kike son Ayi Miki .? Murmushi A'isha Farida tayi tana kallon Aaryaan tare da cewa" Ki tambaye sa duk wanda yace irin zaki mun . Murmushi Nurse din tayi don sosai sun Burgeta yanda taga suna soyayya kaman su lashe juna . Aaryaan ne ya kalli A'isha sosai kana ya kalli nurse din yana cewa "Arabian . Ok ku Dan bamu wuri . Juyawa duka suka yi suna barin room ɗin Yayin da ita kuma nurse din ke kokarin shirya A'isha cikin wani irin Black Abaya mai masifar kyau . Kammala Shirya ta tsaf tayi tana jan Hannun ta tare da kai gaban mirror don ta kalli kan ta kamin su fita . Ita kan A'isha ta kusa kasa gane kan ta . Wani irin ƙiba tayi mai kyau farin ta na fitowa , murmushi tayi Dimples ɗin ta na loɓawa . Hannun ta tasa tana gyara zaman gilashin idon ta wanda ya fadin sa ta sauka irin na zamani ba siriri ba . Wow thank you nurse . Ai wannan Aiki na ne wajibi akan ki . A tare suka fito suna barin Dakin , tun daga nesa Aaaryaan ya Hango su yanda Kasan balarabiya haka A'isha ta koma . Kasa motsi yayi yana godiya ma Allah da ya mallaka masa A'isha Farida a matsayin mata . Har suka iso Gaban sa bai ankara ba sai da A'isha ta kama hannun sa tana hura masa iska huuuuuu . Murmushi yayi itama tana Dariya . Juyawa yayi yana ma nurse din godiya kana ya Rungumo ta a tare suka fara bin lifta suna sauka Izuwa Farfajiyar Asibitin . Kin koma tamkar Yar kasar larabawa kin gan ki kuwa , Mama anya zata gane ki?. Murmushi A'isha tayi tana cewa " Uhmmm kai kuma wato Turai ne da kafarta gaba ɗaya ka saje dasu , kaman dama cikin su kake . Sakin baki yayi yana kallon ta , yayin da ta sheƙe da dariya tana cewa " Muje fa Su Ya Aaslaam na jirar mu . ** Kaiwa da komowa mama keyi a tsakanin Falon ta zuwa Upstairs . Hajiya Kaka kuwa a falo ta zauna tana jirar shigowan yan jikokin nata . Hajiya Lubnah murmushi take yi tana cewa " Na ƙosa naga da Wani ido mara kunyar yaron nan zai kalle mu.? Wane ? Aaryaan Ai ba ruwa a idanun sa ,firfirfir zai kalle mu ku tsaya su shigo ai Daddy yace " Nan da Mintuna Goma sha biyar zasu ƙariko don sun sauka . Wani irin dogon Dinning Table ne shake da cimma kala² . Irin na manyan Family din nan . Cigaba da kai kawo suke tare da Jirar Isowar Su A'isha Farida . A hankali ta zuro ƙafafun ta daga moton wanda sam bata tsaya jirar Su Aaryaan ba ta nufo cikin gidan da Sauri tana nufar falon Mama . Mama...! Mama..!! Na dawo.!!! Cikin sauri mama ta saki wani cube na sugar tana fitowa falon daga kitchen , da Gudu A'isha ta nufe ta tana Rungume ta , hawayen da ta dade tana dannesu ne suka kwaranyo mata . Nayi kewar ki mama... Shafa Bayan ta mama keyi a hankali ba tare da tace komai ba ,tana jin Zuciyar ta na mata sanyi . Shigowa Falon su Aaaryaan suka yi dai dai Yusrah na saukowa daga stairs don taji hayaniyar yayi yawa . Hannun ta dauke da wayoyin ta da laptop . Wani irin dage Hanci take yi na tijara kamin ta juya tana kallon Su daya bayan daya . Tana tsaye kusan mintuna hudu su Mama da A'isha suka ɗauka Rungume da junan su ba tare da sun ɗago ba . Sauke Ajiyar zuciya mama tayi tana ɗago A'isha da Fuskar ta ya kacame da Hawaye . Mama kuyi hakuri don Allah ki yafe mun. Kallon ta Mama tayi tana sakin Murmushi kamin tayi magana Yusrah tace " dama na faɗa maku itace tasa Ya Aaryaann ya Gudu da ita ,saboda tana Son shi , ta kuma yi zaman bariki shiyasa.... Keeeee Mom Lubnah ta daka ma Yusra wani firgitaccen Tsawa . Yusrah kina da hankali kuwa ? Wannan fa A'isha ce . Na sani Mommy , Nasan itace and so what? Ai abun da ta nuna shi ne wannan ake kira da brain washing , rainin hankali da Wayo . Da kuma nuna mana zallar Bariki ,banda iskanci kin gudu dashi yanzu kin dawo kina Wani kuka tare da cewa " Mama ta yafe Miki , uban ki da Iyayen duka da yafewan . Cikin jin zafi zuciyar sa na tafasa Aaslaam ya juya zai bar falon yayin da Nawaaz ke nufar Yusra yana shirin kai mata cafka . Hannu Aaryaan yasa da Sauri yana dakatar dashi yayin da A'isha Farida ta juya jiki a sanyaye tana barin falon tare da nufar bedroom din ta . Ke wacce irin masifaffiyar yarinya ce ? Nawaaz yayi maganan ? Dai dai Aaslaam na dakatawa da tafiyan yana Juyowa . Eh koma mene zaku ce sai dai kuce , Aikin banza mtswww....! Tayi maganan tare da jan dogon Tsaki tana juyawa tare da Hayewa sama . Dafe kai Mama tayi yayin da Hajiya kaka take furta ' Na rasa sanin Wannan wani irin hali ne na Yusra.? Har na fara tunanin kawai ko Aaryaann zai amince ne ya haɗa su biyu ko za'a samu zaman lafiya . Gagafgaf Kirjin Aaaryaan ya buga , wanda cikin Wani irin murya Nawaaz yace " Wannan ba zai yiwu ba ,A'isha ita kadai zata zauna da mijin ta , wannan masifaffiyar ne zata Auri Aaryaann kuma ta barshi zaman lafiya da matar sa .? Jin salatin Da Mom Lubna keyi yasa su duka kallon ta . Kallon su tayi cikin sauri ta furta " Yusrah tabi bayan A'isha ne fa .! Fiddo da ido Duka suka yi yayin da cikin Sauri Su Aaaryaan da mama da Mom Lubna duka suka nufi Stairs din suna hayewa tare da nufar bedroom din A'isha . A tsakiyar Bedroom din ne suka tadda Yusra tana kode A'isha da Mari tare da duka ta ko ina . Ganin shigowar su yasa ta kai mata duka bai sauka a ko ina ba sai a cikin A'isha . Wani irin janye numfashi tayi tana ganin duhu mal² . Marar ta na Wani irin Daurewa . Innalillahi wainna ilaihir raji'un A'isha ta furta tare da yin ƙasa tana silalewa . Cikin wani irin zafin Nama da Gudu Aaaryaan ya isa inda suke yana taro A'isha da idanun ta suke a rufe Numfashin ta ya dauke . Girgiza za ta yake tare da kirar sunan ta ,amma ina ma tasan yana yi . Duk Ihun da su Mama suke da sallami bai ma jin su , Ɗaukar A'isha Farida yayi cak yana saurin Fita da ita daga Falon . Hajiya kaka ne ta furta mun shiga uku Yusrah zata kashe Yar mutane, Jini ne fa ke bin ta . Kallon kafar A'isha Su kayi inda Suka ga Jini na ratata . Cafko Yusra Nawaaz yayi yana marin ta gau² har sau biyu , nan take Bakin ta ya fashe da jini . Muguwa azzaluma . Kuma Wallahi Allah dake Zamu je Asibitin nan , indai A'isha wani Abu ya same ta sai na damkaki hannun hukuma . Kuka Yusraht ta fashe dashi don marin nasa ba karamin gigitata yayi ba . Janta yayi kiiiii yana nufo Farfajiyar gidan da ita tare da Wurga ta cikin moto yana nufar Asibitin da Aka tafi da A'isha . Bayan ya isa Asibitin da Aaslaam yace masa suke ne ya nufe inda suke hannun sa rike dana Yusra da har a lokacin kuka take yi , fuskar ta duk shatin mari. Bakin ta har ya dan kumbura saboda marin da tasha . Wani irin kallon tsana Mom Lubnah ta watsa mata , haka Aaslaam . Mama kuwa cike da damiwa don bata so ganin Wannan marin ba ta kamo Yusrah tana rabata da Hannun Nawaaz . Fitowa Likita yayi zaf² yana kallon su tare da cewa " Sir Aaryaan ya kamata muje Office . Wani irin duba Aaryaan yayi masa a fusace yana cewa " Kai Da'allah malami ka faɗa mun me yasa mu matata? Bana buƙatar Wani zuwa Office yanzu .! Shiru Likitan yayi kamin yace " Gaskiya tana bukatar jini a tare da ita , Kuma Sannan Tana dauke da juna biyu ,amma anyi nasara Cikin bai fita ba , Amma tana bukatar jini sosai . A yanda blood sample din ta yake yana da matukar wuya samun mai jini irin nata , don Zaku ga tana da kuzari sosai O ne jinin ta , ita zata iya ba kowa ,amma kuma ita bana kowa ne zai yiwu a sa mata ba . Doctor yanzu me kake nufi? Aaslaam yayi maganan tare da kallon likitan . Kallon su likitan yayi yana cewa " Akwai Yan uwan ta ne anan ?. Mahaifiya ko mahaifi ko dan uwa dai na jini , sune kadai zasu iya bata jini a halin da ake ciki yanzu . Don duk Asibitin nan babu jini irin nata . Aaryaan ne yace " Doctor a duba jini na kila a samu yayi mata dai dai da nata . Kamin likita yayi magana ne su Daddy da Marshal suka ƙariko Wurin.....! *MALLKA MALLAKA MALLAKA* Assalamu Alaikum al umman annabi. *Ga mallaka daga company na buxuwa empire sirri kyauta mgn guda ne kawai kina gani kiyi share gwargwadon yanda kukayi sharing da nuna soyayya gwargwadon yanda zan dunga bada sirri to naxuba ido naga soyayyar da ake mawa buxuwa empire mai yin taimako* Ya allah ka kara taimaka mana Ameen *duk macen da take bukatar mallaka , na farin jinin na miji ko mace , kiranye , mgnnn kasuwa , mgnnn mata kayan da'a , mgnnn infection , mgnn hips, mgnn breast , shuumin humra , mai aiki ko mara aiki aciki , mgnnn karatu na daliban karatu wato mgnnn kwakwalwa da abun da xaki mashi hajiyata ya dinga baki kudi akai akai , kina zaune buxuwa empire na wa'annan ayyuka akan kudi wanda baitaka kara ya karyaba amakin aikin da sai kin kasa cewa komai sai godiya Allah mun godemaka* Yanda dai muka ce zamu bada sirri kudai cigabada binmu zaku na gartattun kuma muhimman ayyuka da mukayi bai nabada tsokaci akai buxuwa empire tanayin aiki kamar haka kowanne nafada karki bari abaki labari mata na yi kiga mijinsu nanan nan dasu kije kina magana toga abun da sukeyinan kike ganin kula allah kai mana jagora munayi aiki jama'a kamar haka *1. Mallakar suratul yasiin mai yankan babbab dabba dana karamar dabba na babban dabbar mun fiyi akan kiranye ko na daukaka idan kanaso kazama a komai sai kai saurankuma kibini domin samun karukon bayanin..* 2. mallakar kan ragoo da idanuwansa bawata awaje ko wani da xai so konema shawara wlh bashi kece dai bawannan mutanen kece komai nashi sirrinshi komai sauran bayaninsa gamai bukata yabimu private ko tawaya zaki iya kiranmu domin mumaki bayani gashi :08139762831 *3. Mallaka daga buxuwa empire na layuuu shikanshi hajiyata mallakar iya yin layuuun mah sai wajen buxuwa empire xakiga ga kalolin layuuu wanda akwana biyuu xakigani ammafa da kudi da kuma wanda damungama zaki fara ganin aikin ki shimafa to kai duk mallakar da kikaji na fado ba bashaku bashaku bane masu kyaune sosai....* 4. Mallaka tahanyar ummul qur'an wato fatiha ,mallaka ta hanyar ayar.... Na daukaka sai kuma mallaka ta hanyar suratul ikhlas , mallaka da daukaka dana farin jini kala kala ta hanyar jauharatul kamal , mallaka tahanyar suratul yusuf na farin jini sa na daukakarsa dadai sauransu domin karin bayani kuna iya tumtubarmu a numbern mu kamar haka:08139762831 buxuwa empire kenan masu jiran sirri karku damu bari mu gama dan bada tsokaci ga wanda bai san waye hajiyata ba wato buxuwa empire muje zuwa...... mallaka na Dajiiii wannnan mallaka na daji kaikai subhanallah maza kuyi adalci kada matanka ta hadu da buxuwa empire wlh tamaka wannan abu baka da tsumi baka da dubara sai fa yayi kuma wanda kukayi aiki a gurin mu kusani fa baya karyewa in har muka cemaki mungama a daji mukaye Sannan kuma akwaina kiranyen,na farin jini yammata wanda basu tabayin saurayi ba masu matsalar jinnu , wanda sukayi shekara 40 a gida ku garzayo wajen buxuwa empire tana bada taimako irinnaku inshaallh *6. Jama'a ina masu fama da matsalar daji mgnn cututtuka wanda aka kasa sanin kansu to da izinin Allah komai yazo karshe* Ina masu son suga sun xama na gaban goshin mijinsu kixo na maki na layuu wanda ake sakawa a masai ko kuma mallakan ajewa a kwana ko mallakar da ake kawa a saman gida kokuma mallakar da ake saka gashi ko sirrin da zan baki kisa masa a ruwan wankarsa maison hadun ma saike kikaruka karin bayni abimu tawannan numbern kamar haka :08139762831 *7. Mallaka ta hanyar nono mukeyin rubutu a kan nono ,mallakar hatimomi gamasu bukatar fansa ,mallakar xuciya abama kare, mallakar xuciya mai allurai aciki, mallka da mukeyinshi da kwai wanda mukeyi aciki ,da mallaka rubutune na ayoyin allah ,mallakar suratul yasiin wanda akesha da tsamiya a tsaye wanda za'a kaimasu sukara yin mana hakuri please.....* Mallakar silipass mai allurai hade da yaka , mallakar farin kaza , mallakar bindin sa mallaka na mgnnn mata mallakar gabansa ga matan da mijin ta kebin mata ko kuma kula yan mata kuma bata da kishuya mallakar rufe namiji a kwalba wanda zan bayar da sirrin shi kyauta duk wanda tasan xatayi wannan sirri to tabini pc in taga yanda akeyin sannan tanemi izini nayi saving dinta in kikayi gaba kadi kanki tsaye to kiyi hakuri fa wallahi bazaiyyiba kimana mgn sannan kiyi kinayi wayyo allah mgn ya kare wannan sirrin saboda masoyana ne masu sharing yawancinsu sunaso amma basuda kudi shikenan soyayyarsu sai suyita mana share allah yasaka masu da alkairi ameen to wannan sirri na rufe miji ko saurayi akwalba gashinan nakune ..... Idan kika sami kwalba mai rufi kwalba ba gora ba kwalba sosai mai murfi sai ki samu ki rubuta jauharatul kamal kafa 6 yasiin kafa 12 ayatul kursiyyu kafa 7 sannan inni zan hada inayin wani layuu kala biyuu ko na fada baxaku gane ba dawanda ake zana mutum a kanmota da rubutu a tare da kuma dayan gaskiya bazaku ganeba amma masoyanainhar kukayi wannan shima yanayi sannan kuma sai kimyima Allah kirari da sunayensa basmala 12 ki topa bakuda kalan tyraren buxuwa kuyi da ko wacce kala sai kuma Ku kira sunansa ya Allah wane dan wance da karfi sunasa dana mamansa wato mahaifiyarsa kenanin inkin gama kiyi nafila raka'a biyu dama takar dun suna ciki ki mike a tsaye ki fadi bukatunki a wajen Allah a game dashi ki rufe indai bakiji kaman za'a daddake maki hakoraba ko kiji kanki na ciwo ko kiji wani yanayi indai bakiji ba to baiyyi ba wlh hajiya ina jiran comment kuma na mai maita karki je kiyi kanki tsaye sai kinyimun mgn tukuna sannan fa zaiyyi .... *kuma gamasu bukatar aiki a wajenmu suna iya tumtubata a numberta kamar haka :08139762331* Buxuwa empire tana aikin dayasha gaban wannan kawaidai daidai ruwa daidai kurji in kinason wanda yafi wa'annan ne topa ki garxayo wajen buxuwa empire Ina yara matasa da zakigansu da kwakwalwa a kansu kamar mene to hajiya indai dabin karatune babba ko yaro wanda bai rike karatu daya dauka daya manta to maza ki garxaya wajen buxuwa empire ta hada maki naki , masu mgnn daukaka kiji ance komai sai wance komai to kixo mu hada naki naki *lna masoya masu son aikin sirinji na allura wanda akeyi da allura ,lna masu bukatar aikin kwarya da kore ina masu son aikin auduga ,ina masu bukatar aikin hanta mai hade dana kofar gida , ina masu son ayi masu aiki a kwalli ko miji ko saurayi kukayi ido hudu duk abunda kike so sai yy maki su. Ina masu aikin takalmi wanda kitaka kiga maza na biye sai wanda kikeso wannan tsokacine a ayyukanmu kamar yanda nafada a farko mai bukatar karin bayani yana iya ya bi buxuwa empire ta numbern mu kamar haka: 08139762831 Masoyana a kwai kimtsatsun sirrori wanda inshaaalllh zamu koyar da ranar litini wanda yayi daidai da kwanan watan na turawa 12/06/2023 tun yanxu kiyi kokari kishiga wannan group din ana koyarda na farinjini dana kiranye dana mallaka ki koya kodin yayanki Allah kamana jagora ameen *Buxuwa empire takuce muna mara da kowa da kowa Allah ka taimaka mana Ameen* #MAMANTEDDY *️FƳAAƊE️* _Mamanteddy_ 78-79 Kallon Aaryan Doctor din yayi tare da cewa " Sir Bai zama lallai ko mun Gwada blood sample din ka yazo dai dai da nata ba . Kayi dai Hakan yanda nace maka . Daddy marshal ne ya katse su yana faɗin " Ina Yusrah take ? Cikin Tsawa da Faɗa irin nasu na manya . Jikin Yusrah ne ya hau Rawa kar³ na tsoro . Ƙara Lafewa tayi a a bayan Mama tana Fara Kuka . Zamu koma zaki same Ni . Daddy kayi Haƙuri . Tayi maganan tana mai Cigaba da Share Hawayen fuskar ta . Daddy ne ya katse ta da shima ran shi yake a harzuƙe ji yake kaman yayi ta sharara mata Mari . Yi ma mutane Shiru shashasha kawai . Don ALLAH ayi Haƙuri tun da wannan Abu ya riga da ya faru Allah kuma y kiyaye Gaba . Kallon Mama Hajiya kaka tayi a harzuƙe cike da ɓacin rai don Yusrah bata taɓa bata mata Rai kaman na yau ba . Ita dama ta kosa taga Ya'yan jikoki gashi tana shirin masu sakekenuwa. Ke da Allah Hadiza yi mun shiru , Me faruwa ya faru mene? Kashe A'isha taso yi ne? Wannan wacce irin yarinya ce .? Kuka Yusraht ta fashe dashi tare da cewa" Dama na lura tun da A'isha Farida tazo Gidan nan duka ku juya mun baya ku ka daina So na , har da kai Daddy .? Tayi maganan tare da juyawa tana kallon Daddy Marshal wanda tace har dashi shima ya juya mata ba. Mommy Lubnah ce tace " Ai halin ki ne ,idan kika gyara sai a Soki ,amma kika ce wannan Halin zaki dauka wallahi ba zaki taba jin dadin zama damu ba . Hawaye Yusrah ta Goge idanun ta na dulu dulu tana hura hanci na fitina ta furta ' Na tsani Wannan Yarinyar wallahi ,na tsani Farida . Bana Kaunar A'isha . Kokarin juyawa tayi tana shirin barin Wurin Daddyn Naawaaz ya daka mata Tsawa tare da cewa " Kina motsawa daga inda kike sai na Saɓa Miki . Ba zaki bar Asibitin nan ba har sai A'isha Ta farka ta dawo hayyacin ta . Muryar Nawaaz ne ya katse su yana cewa " Muje Nima a gwada jini na ,idan bai yi dai dai ba sai musan Wata hanyar daban . Kallon sa Aaaaryaaan yayi a tare suka nufi office din doctor su Daddy da mummy duk suna tsaye . Bayan An kammala Gwaji ne suka fito tare da nufowa Inda su Mama suke da su Yusra da har a lokacin take fuffuzga . Mommy Lubnah ce tayi saurin fadin jinin yayi ko kuwa duka baiyi ba.? Kallon Nawaaz Aaaryan yayi tare da murmushi yana cewa " Mommy ku kwantar da hankalin an samu , jinin Nawaaz yayi mata . Alhamdulillah . Shine furuncin da duka suka yi . Hajiya kaka na cewa" Allah mun gode maka ,da badon Jinin ya zo Ɗaya ba da bamu san yaya zamuyi ba ." Aaslaam Aaryaan ya kalla yana cewa " Ya kamata Nawaaz yaci Wani abu da zai sa yaji dai dai a jikin sa . Eh hakan ya kamata muje Moto kawai . A tare suka nufi Moton Hajiya Kaka na bin bayan su da kallo cike da Burgewa . Kallon su Daddy Hajiya kaka tayi tare da cewa" Wallahi abotan yaran nan na burgeni Kalla fa ka gani.? Tamkar yan uwa wanda suka fito ciki daya. Ni da badon Wannan Yusra yasan halin ta ba , ai dana Haɗa Aure tsakanin ita da Aaslaam kowa ya huta . To matsalar Ta gwada masa rashin hali tun da shi ganau ne ba jiyau ba a idanun sa ta nemi Kashe rai . Mommy Lubnah ce tace "Wane Hajiya ai Akayi Hakan to tabbas zamu wayi gari muga Gawan Aslaam ba fata muke ba Allah dai ya tsare ,amma halin Yusrah kam to..." A'a Nifa kun damen mun Yusra waya ce maku ? Ku tsaya ku sha kallo zaku ga kalon mijin da zata Aura . Mama tayi maganan tana dariya tare da kama Yusrah da ranta duk yayi baki . Likita ne ya fito yana masu wani irin kallo ,wanda Hankalin Daddy ya tashi matsowa yayi kusa da likitan yana cewa " dacta me ya faru? Tana lafiya dai ko.? Sauke Ajiyar zuciya Dacta yayi yana murmushi tare da cewa " Tana cikin koshin lafiya ,nan da Awa biyu zaku iya ganin ta ma . Amma Alhaji ɗazu dana fito na tambaya nace Ita din patient din namu Akwai Dan uwan ta anan ,sai suka ce a'a . Amma mun gwada jinin ta dana Wanda muka an jinin sa , iri ɗaya ne , akwai yan uwan taka tsakani ." Saurin miƙewa Yusra tayi tare da kallon likitan tana cewa" me kake nufi ..? Ina tunanin Sir Nawaaz ai Yayan ta ne jini..! Wani irin bugawa Kirjin Daddy Mommy da Yusra da suka san komai . Aaa Wannan ba zai yiwu ba , Yusrah tayi maganan cike da ruɗu da wasiwasi . Mama ne tace " Kwarai kuwa ta ina haka zai yiwu .? Daddy marshal ne yace " To fa tun da haka kace , Yusrah jeki Kema a gwada ki a kawo mun result mu gani . Kallon sa Mommy Lubnah tayi tana cewa " Nima Zanje a duba A gani , amma zuciya ta katse tun a yanzu . Ina tsoro kar ya kasance A'isha Ɗiya tace ta ciki na . Kallon Daddy tayi tana cewa" Da wani ido zan kalle ta ,mene kuma zance mata .? Hawaye ne ta fara bin Kuncin Ta ,yayin da Hajiya kaka tace " Wai wannan wani irin Shashanci ne ? Dama kina da ya ne bayan Yusra.? Kallon Hajiya Kaka Daddy yayi yana cewa " Hajiya Bara muje ayi gwajin daga Baya zamuyi muku bayani . Jikin Mama ne yayi sanyi kamar an cire mata laka . Daddy ne yace su tafi direct zuwa lab. Wanda shi kam Daddy marshal kan sa ya Ɗaure , ba'a maganan mama wacce Ƙwaƙwalwar ta ta tsaya cak . Muryar Aaryan ne da su Nawaaz ya katse su , suna cewa " Hajiya Mama lafiya.? Ina Mommy Lubnah take .? . Numfasawa Mama tayi tana cewa " Naawaaz A'isha ƙanwar kace ...! Wani irin baya yayi yana faɗin " Mama ban gane ba.? Eh A'isha ƙanwar ka ce , ban san komai ba ,ban kuma san ya Akayi hakan ta faru ba , amma a magana likita da kuma yanda Hajiya Lubna tayi ya tabbatar min akwai sakayayya ,wanda a yau ya wargaje. A yanayin yanda kake son A'isha da yanda kake yi a kan ta mai hankali yaci ya sa Alaman tambaya a Soyayyar ka da ita . Ashe Soyayyar Jini ce ,jini daya ba wasa ba ." Kallon Mama Aaryaann yayi tare da cewa" Mama Wai me kike cewa ne ?. Ƙarikowa Mom Lubnah da Su Daddy yasa Mama kallon su jiki a sanyaye Idanun Mommy ya kada Wasu irin narkakkun Ƙwallah ke zubo mata kai da kai . A'isha tace.! Furucin da tayi kenan Wanda ya Girgiza su Daddy marshal da Hajiya kaka , haka su Aaryaan..." Mommy wai me kike nufi.? Murya a sarƙe Yusrah tace " Ya Nawaaz A'isha itace Babyn mu , Wallahi itace ." Itace fa . Kawai sai ta rushe da kuka tana cewa " Shikenan na shiga uku na , Momy kar ta mutu Daddy . Daddy Ina tsoro na Bugeta a ciki Daddy kar baby ta mutu , Wallahi ina Son ta . Daddy ina son baby kar ta tafi ta bar mu Batasan A halin ta ba . Mama ne ta Rungume Yusra tana rarrashin ta ,yayin da Daddy ke goge Kwallahn idanun sa da hankie . ba zata mutu ba Yusrah A'isha zata tashi inshallah . Kallon su Hajiya kaka tayi tare da cewa " Wai yaya hakan ta faru.? Ni na rasa gane alƙiblar wannan kwamacala . Zama Daddy yayi a Kujeran wurin yana kallon su tare da cewa " Ku zauna duka na baku labari . A hankali jiki a mace suka zauna , Aaryaan kuwa duk ya ƙagu yaji wai meke faruwa ne , Tayaya Aisha zata kasance Yar Momyn Nawaaz, Ƙanwar mahaifin sa . Auntyn sa kenan . A hankali Daddy ya fara labarta masu abubuwan da suka faru a shekarun baya . Da kuma yanda Sailuba ta sanar masu a Kaduna ta yarda yarinyar . Dafe kirji Mama tayi tana tuno da yanda ta tsinci A'isha Farida . Wasu irin marayun ƙwallah ke zubo mata ,tana furta " Allahu Akbar . ALLAH sarki A'isha na , kin ga Rayuwa , amma Allah ne ya tsara haka a cikin ƙaddarar rayuwar ki . Kallon su Mama tayi tana basu labarin yanda ta tsinci A'isha da kuma yanda ta samu nasarar ceto Rayuwar ta . Kuka Hajiya kaka tasa tana cewa ' Lubna kinyi kuskure ne yasa Lubna.? Kalla fa yanda rayuwar yar ta taso .? Da wani ido zaki kalli A'isha Farida ,ki furta mata kece mahaifiyar ta? Kuma itama wani tambaya zata fara Miki.? Cikin kuka Hajiya Lubna tace " Ban sani ba Hajiya , ban san Ni ba . Amma nasan inshallah A'isha zata yafe mun . Wata nurse ce ta fito tana cewa " Majinyaciyar ta Farka yanzu zaku iya shiga ku gan ta . Tashi suka yi duka suna nufar Dakin da A'isha take . Budo ƙofan da Aka yi ne yasa ta ɗago idanun ta tana kallon shigowan su . A zaune suka tadda ta ,wanda da Ganin su Ta saki masu murmushi Mama ne taja ta tsaya tana kallon Mommy Lubnah tare da cewa " Kije Lubna ki ga Yarinyar ki . Kuka Yusraht take yi sosai ,wanda jin shashsheƙar ta yasa A'isha kallon inda take ". Yusrah.! Ta kira sunan ta Fuskar ta babu alamun nuna ɓacin rai kan Abin da yusra tayi mata . A hankali Yusra ta motsa inda A'isha take zaune. Hannun A'isha ta kama tare da haɗawa da nata hawayen idanun ta na ƙara zuba mata . Kallon ta A'isha keyi tare da son mata magana akan ta daina kukan amma kuma kaman an riƙe Mata baki . Baby Ina son A'isha, Kiyi Haƙuri akan abun da nayi Miki . Shiru Yusra tayi tana kasa kare maganan Sakamakon zuwan wani kuka da ya kubce mata . Hannu A'isha tasa tana Goge mata hawayen idanun ta . Baki komai ba Yusra ,koda kin mun na yafe Miki a matsayin ki na gaba dani tamkar yaya kike a wuri na , ai ba wani Abu da yaya ta hukunta ƙanwar ta . Ki daina kuka Kinji.? Su Ya Nawaaz zasu yi Miki dariya fa ." Dariya ne ya kubce masu banda Mommy dake jin zazzafan tausayin Yar nata . Nawaaz kuwa jin maganan A'isha yasa zuciyar sa tsinkewa , Hawayen da yake ta mai dawa ne suka sauko ma Kuncin sawanda a hankali yasa Hannun sa yana gogewa. Takawa yayi zuwa inda Mommy take tsaye yana kama Hannun ta tare da nufar Gadon da A'isha ke zaune . A hankali Nawaaz ya rage tsawon sa yana kallon A'isha wanda a yanzu tafara shan jinin jikin ta . Ya Nawaaz meke faruwa ne ? Hawaye fa nake gani a idanun ka .? Menene.? Me yasa Mommy ke kuka da Mama .? Ta ƙare maganan tana kallon inda Mama take . Hannun ta ya riƙe yana kallon idanun ta , Sauke Ajiyar zuciya yayi tare da Cewa " A'isha a yau idan da zaki ga mahaifan ki wanda suka haife ki me zaki yi.? Shiru A'isha tayi tana tunani tare da jin wani fami a zuciyar ta . A hankali ta ɗago idanun ta na taruwa da zafafan Ƙwallah , Ya Nawaaz tambayar su zanyi me nayi masu.? Me nayi masu.? Suka wulaƙanta mun rayuwa .? Suka yi mun haka.? Nayi masu wani Abu ne .? Duk da ina son na gansu kamin na bar doran duniya ina son naga iyaye na , ko sau daya ne ko da makafi ne ko guragu don naji abun da nayi masu suka Wurgar dani a wulaƙance a kuma daidaice... Hawayen Fuskan ta yasa Hannun sa yana goge mata tare da furta " That's Very Good . Juyawa yayi yana kallon Mama dake tsaye Da kuma Daddy dake can baya . Mikewa yayi a hankali yana cewa " A'isha Mommy itace mahaifiyar ki , Daddyn na Daddyn Yusra Kuma shine Mahaifin ki , su ne suka haifo ki duniyar nan kaman yanda suka haifo mu. Mommy daddy ku amsa ma Baby tambayoyin ta........! #Mamanteddy *️FƳAAƊE...!️* Mamanteddy Page 80 Wani irin shiru Wurin yayi tamkar babu Ɗan Adam yanda duka suka Ɗauke Wuta . Cikin Sauri Aaryaan yace " Kai Nawaaz Me kake kokarin yi anan.? Zaka saka Mommy a tension . A fusace Nawaaz ya Juyo yana kallon kowa na Wurin kamin yace " Tension.? Ita A'isha Tun tasowar ta a cikin shi take ,sai na yau Ƙwana Ɗaya Mom ba zata iya jurewa ba .? Yau rana ce na fito na fito dole Mommy ta faɗa mata Gaskiya . Na shiga Uku Ni Lubna . Tsayawa A'isha tayi tana ganin Allah da ikon sa .abun tamkar a mafarki wai mene suke nufi . Muryar Daddy ne ya katse su da tako zuwa inda A'isha Farida ke zaune . Da ka kalli fuskar ta zaka tabbatar da tana a cikin ruɗu . A hankali ta saukar da Ƙafarta Ƙasa tana saurin miƙewa tare da nufar inda Mama Lantana ke tsaye . Bayan mama tayi tana saka Hannu tare da Riƙe Hannun ta gam . Sauke Numfashi Mama Tayi tana Juya baya tare da kallon A'isha wanda idanun ta zaka kalla ka tabbatar da babu abu Ɗaya data yarda wanda suka faɗa mata a yanzu . Dafata Mama tayi tana cewa " A'isha Da gaske ne ba kowa bane iyayen ki ba face Daddyn Naawaaz da kuma Hajiya Lubna . Ki natsu a sannu zaki san gaskiyar labarin . Yanda kike zato da tunanin kan ki a rayuwar ki sam ba Haka bane ba . Ke Ɗiya ce ta sunnah Da Aure aka Haife ki sai dai Son rai irin na iyayen ki su suka jefa rayuwar ki cikin garari . Kiyi Haƙuri A'isha ki yafe mun Ni a matsayi na na Mahaifin ki . Ɗago da idanun ta A'isha tayi tana kallon Daddy da yake maganan shi kan sa cikin tashin hankali yake . Kuka Mommy Lubnah ta fashe dashi tana cewa " A'isha Yan uwan ki da mahaifin ki basuyi Miki komai ba ,nice nayi komai ba tare da sanin Ɗaya daga cikin su ba amma...... Cike da Rashin fahimta da dashewar Murya A'isha Farida ta katse Mom Lubnah da cewa " Mommy Ban gane ba , ki mun bayani yanda zan fahimta don Allah , menene ki kayi me kuma kika aika ta akai na.? . Lumshe Ido Hajiya Lubna tayi tana tariyo labarin da ya wuce tun daga faruwar komai har rana mai irin ta yau . Karashe magaanan tayi tana faɗin " A'isha ki yafe mun na roƙi ba don Hali na ba , Don kasancewa ta ta mahaifiya a gareki . Kallon Su Mama A'isha tayi wanda suke ta aikin goge Ƙwallah . Muryar Yusraht ne ya katse su tana takowa zuwa inda A'isha farida take . Kama Hannun Farida tayi hawaye na tsiyaya daga Idanun su duka . A'isha Mommy tayi laifi kiyi Hakuri ,munyi kewar ki fiye da yanda bakya tunani . Gidan mu ya kasance tamkar gidan makoki ne na tsawon shekaru 18 . Tun a ranan da Mommy ta salwantar mana dake baby, Daddy ya daina fara'a ko raha da Mommy , magana ma sai ya zama dole sannan yake mata , shima idan muna wurin . Tun daga Wannan rana gidan mu ya dawo tamkar Gidan kiyayya ba soyayya tsakanin Daddy da Momy. Daddy ya ware Bedroom din sa ma bata isa ta shiga ba tsawon shekaru goma sha takwas muke a haka . Kuma basu taɓa sanar damu gaskiyar sanadin rikicin nasu ba sai a yanzu . Idan kin yafe ma Mommy to ki sani fushin Daddy yake yi da ita zai Kau daga Wannan Rana . Za mu ci gaba da Rayuwa cikin farin ciki tare da Soyayyar juna tamkar baya ." Wasu irin Zafafan ƙwallah ne ke rige² n Sauka daga Ƙwarmin idanun A'isha . Juyawa tayi tana kallon inda Mom Lubnah take itama kukan take yi sosai mai tattare da nadama da danasani . Takawa tayi zuwa inda take tsaye . Cikin sanyin Muryar ta ,ta kira sunan Mommy Lubnah tana cewa " Mommy..." Ɗagowa Mom Lubna tayi cikin sauri tana kallon A'isha ido cikin Ido tana Ganin Afuwa da yafiya daga cikin idanun ta . Ware Hannayen ta tayi A'isha na Fadawa Jikin ta tare da Rungume ta ,tana fashewa da Sabon kuka mai tsuma zuciya da ban tausayi a kallon duk mai gani da sauraro . Ƙanƙame ta Mommy tayi tana kuka sosai tamkar ranta zai fita . Cikin kuka Mom Lubna take fadin " A'isha ta ki yafe mun ,ki yafe ma Mommyn ki Don Allah . Mommy baki mun komai ba ,wannan ƙaddara ta ce , a rubuce take dama Allah ya hukunta hakan zai faru . Mommy na yafe Miki duniya da Lahira ." Ɗagowa A'isha tayi tana kallon Mom Lubna da tasa Hannun ta tana goge Ƙwallahn Fuskar A'isha . Muryar Hajiya kaka ne ya katse su tana faɗin " Allahu Akbar, Kai Wannan yarinya akwai Haƙuri ,inda Nine ina zan iya wannan... Cike da Tsiwa na jika da kaka Yusrah tace " Kai Hajiya kaka , to yanzu me kike yi kenan ? Hura wutan kike yi ,wato kar A'isha ta haƙura ko.? Kar ta yafe mana duka kenan .? Eh Ƙwarai inda Nine ba fa zan yafe ba ." Haɗa ido Mom Lubna tayi dana A'isha suna sa Dariya ganin Yanda ake Yi tsakanin Yusra da Hajiya kaka . To Alhamdulillah , Allah za mu gode mawa mai kowa da ya kawo mana karshen duka wannan matsalolin cikin sauki . Alhamdulillah suka furta duka a tare ,ko wannen su ka kalla yana cikin farin ciki da annashuwa . Aaslaam ne ya fara ƙirar Numbern Mommyn shi , Wanda Ganin haka yasa Aaaryaan cewa ' Kai kuma me zaka yi ne haka kake kokarin kira.? Murmushi yayi yana cewa " Ina so na faɗa mawa Mom Daddadan Labarin A'isha Farida . Murmushi A'isha tayi yayin da su Daddy suka yi Dariya irin tasu ta manya kamin yace " Ai tun kamin mu taho nan ,na sanar ma Daddyn ka da mahaifin Sadeeq yanzu ma duka suna hanyar zuwa gidana yanzu haka . Mommy Lubnah na ce ta kalli A'isha wacce take jin tamkar ta maida ta ciki saboda so tattali da kulawa kana tace " a'a to ai ya kamata yanzu mu koma Gidan ne Daddy kar su isa bama nan . Kallon A'isha Farida tayi tana murmushi tare da Daga mata Gira tana cewa " Yau zaki je Gidan Daddy za muyi Rayuwa mai dadi yanda muka so Allah bai nufa ba . Kin shirya mu tafi .? Gyada Mata Kai A'isha tayi tana murmushi . Yayin da Aaaryaan ke bin Su da kallon bai fahimta ba , don shi a cewan shi a yau fa Gidan sa A'isha zata sauka su Cigaba da Rayuwar su a can .! ** Miss liliey ce ta shigo Office din Manager tana aje masa Farar envelope . Ɗagowa Managern yayi yana kallon ta cike da mamaki kamin yace " Miss liliey meke Faruwa ne.? Wannan kuma na Meye .? Kallon sa tayi tana masa kallon sama da ƙasa kamin tace " takardar Aje Aiki na ne . What me ya faru.? Manager yayi maganan tare da Miƙewa tsaye . Wani irin kallo Liliey tayi masa kamin tace " Na aje aiki , Ko baka da labarin Auren Sir Aaryaann Kareem ne.? , A'a ina dashi mana ai kusan 5 mount kenan da yin Auren . Wow ." Tayi maganan irin na Rainin hankalin nan . Good yayi Aure .? Ni kuma sai na cigaba da yin aikin banza , ina zaune yayi Aure ,shin baka da labarin Son shi nake yi ne.? Ashe nike ta dakon SO shi bai san dani ba ma . Har in rinka tunanin gamu da yan yara luku² gwanin Sha'awa ashe duk a Hauka na ne . Shi yana da wacce yake so . To ba zan yi aikin ba ,abun kuma da yayi mun Allah ya saka mun . Nima zan tafi nayi Aure na don ban rasa masu so ba . Ganin tana shirin juyawa ne tare da ficewa yasa Manager cewa " A'a Madam liliey ba'a yi haka ba ,don Allah ki Cigaba da Aikin ki ,kece da Sectary na Wannan Companyn . Mtswwwww wani uban dogon Tsaki Liliey taja kamin tace " Iskancin Banza . Wato yayi Aure ina zaune ,nan da shekara daya sai na ganshi da yara duka ina zaune Ni saboda ga mara hankali da Abun yi . Nima ba banza bace ai . Wannan envelope din saƙo ne ka basa hannu da hannu bye." Kamin yayi wata magana ta juya ta fice , yayin da Manager ya koma ya zauna yana sa Dariya tare da furta " Maganin ku kenan Matan wannan zamani . ** Zaune take tana kallon Wani Series Film mai suna " You to me Are Everything . Sosai A'isha Farida ke jin dadin kallon Film din . Dantes And Marian Rivera . Shigowa Yusrah tayi wujajan tana nufar Akwatinan A'isha tare da sauke su tana buɗe Waldrop tana fiddo da kayan ta . AUNTY Yusra lafiya .? Hummm Baby kenan , wani lafiya Wancen mayen mijin naki ya hana mu sukuni , Yanzu fa yana kasa kaman zai sa ma Momy kuka wai a bashi matar sa . Kin ga ai gwara mu bashi tun kan ya kuma Guduwa dake a karo na biyu . ! Gintse Dariya A'isha tayi tare da cewa " a'a Aunty Yusra Ni dai Ban shirya tafiya ba , sati duka nayi anan .? Ai fa Baby mu ma don dole ne zamu bar ki ki bishi , don ya fiye damu . Kamin A'isha tayi magana ne Aaryaan ya shigo Bedroom din . Suna haɗa ido ta cuno masa ɗan mitsulin bakin ta ,don ba tason tafiyar ta koma Gidan sa a yanzu ,sosai take jin dadin zama da Familyn nata . A'a Sannu da Zuwa Ya Aaryaann ka shigo nan ne.? Kallon Yusra yayi yana cewa" Eh Waya taɓa mun Matana.? Humm Sauke Numfashi Yusra tayi tana cewa" Ai wannan kayan nata ne nake haɗa mata gwara ku tafi kawai ko ka bar mu, mu huta . Dariya yayi yana Cewa " Kai godiya nake Yusrah maza Haɗa mana kayan asa moto mu wuce. Kallon sa A'isha tayi tana cewa " A'a Nifa babu inda zani Ya Aaryaann. Ai kuwa yau zaki tafi A'isha . Mommy na fa bari ne sai bikin Yusra . Yusrah...!!! Mommy Lubnah dake shigowa tayi maganan tana jijinawa . Murmushi Aaryaan yayi yana tuno da yanda Al'amarin suka kaya musamman Soyayya da ta kullu kaman Wasa tsakanin Aslaaam da Yusraht . A'isha bafa a tsaida watan bikin ba ma . Yusrah ne ta ce Mom rabu da ita ,rigima take ji ,kuma a yau zata tafi . Maza tashi ki s shirya . Ke da zuwa biki na ai sai kin kusa Haihuwa ko ma kin haihu lokacin kin zama Maama..... Dariya Aaaryaan yasa haka itama yusran don tsokan A'isha take yi . Juyawa A'isha tayi tana kallon Mom tare da cewa " Mommy wai idan mutum zai Haihu Alluran suma ake masa ko.? Har ya haihu bai sani ba . Wani irin dariya suka saka mata har da Mommy Lubnah , Kamin Aaryaan yace " eh mana ai irin shi za'a yi Miki . Juyawa Yusrah tayi tana Cigaba da haɗa mata kayan tare da dan goge Hawayen da ya zubo mata ba tare da ta bari kowa ya lura ba . Tausayin ƙanwar nata ne taji ya kamata . Baby Ina Nan zuwa Gidan ki ,ki shirya mun komai da komai ." To Anty Yusra don Allah kar ki dade baki zo ba ." Kallon Aaryaan yayi tana shirin masa kuka ne yayi saurin dan Hugging din ta tare da furta " Sorry. ** Kwance take a jikin sa suna rufe a blanket , Babu abun da kake ji sai karar fitar kiss uhmm³ . Uhmm Uhmmm Uhmmm ni dai ya Aaryaann Yanxu fa Subahi ne , ka tashi haka kasan kace zaka leƙa companyn ka fa . Bakin sa ya daura saman Breast din ta da suka ƙara cika , don da'ala a yanzu cikin jikin ta zai kai Watanni Biyar. Kissing din Nonon ta yake yi tare da kai harshen sa da laɓɓan sa kasan Cikin jikin ta , a hankali ya fara kissing wanda yasa ta shiru tana daura Hannunan ta a saman Sumar sa tana shafa masa tare da yamutsa Sumar nasa a hankali . Baby na jiya sau nawa tayi kewar Daddyn ta .? Murmushi A'isha Farida tayi tana cewa " Babu Adadi . Shafa Cikin nata yayi yana Cewa" Yau ba zata yi ba , tare dake zamu tafi Company , don haka ki barni na ƙara one round ,zagaye daya pls . Humm Sau daya kace dai . Murmushi yake yi tare da cewa " Kwarai sau daya . Haka dazu ma kace . Ai yanzu an kusa shiga Masallaci daga Wannan shikenan . Ni dai fa duk a wajen bargo nake ji , don bana kutsa kai na ciki ba. Dariyar ta na fara ji , sai kuma can naji tana sauke nishi a hankali tana faɗin " Ahhhhh Aahhhh Ya Aaaryaan ciki Ushhhhh Ciki Sosai Ashhhh...... Danna harshen sa yake yi ciki yana karkado dadin ta yana Lumshe idanun sa...Humm Mr.&Mrss Aaryaan fatan Alheri da fatan nasara zaman Lafiya mai dorewa abadan da'iman . ** *Final* Moton su ne ya tsaya a Farfajiyar Companyn yayin da Aaaryaan ya fito cikin shigar sa ta suit wanda yayi masifar kyau . Zagayowa yayi ta gyefen inda take yana kallon ta itama shi take kallo Ganin yanda ya ɗan Risina ta glass din moton . A hankali ya buɗe mata Murfin Moton tana kallon sa tare da murmushi tana mai sa hannun ta tare da kama Sajen fuskar shi tana dan ja masa da karfi . Sai da ya furta " Ashhhh. dariya tayi masa tare da masa wani irin kallo mai kunshe da zallar so da kulawan juna . Jakar Hannun ta handbag ya riƙe Mata tana mai gyara zaman Mayafin ta na Jallabiyar da tasaka tsadar ta ta haura 85k .duk da cikin ta ya fito amma bai hanata saka dan takalmin ta mai karamin tudu ba . A hankali suka nufi lift don komai na Companyn ya sauya idan kana ciki zaka dauka a kasar waje kake . Shigar su Office ke da wuya Manager ya shigo yana Gaishe su tare da bashi sakon liliey yana faɗin "sakon Na miss Lieliy ce . Ok you can Go..." Ok sir juyawa Manager yayi yana ficewa daga office din . Kallon shi A'isha Farida tayi tana murmushin yake da nuna kishi kamin tace " Tsohuwar soyayya ta motsa.? Saurin kallon ta yayi kana yace " Aaa ban fa san Meye a ciki ba . I'm sorry My luv Bara na bude a gaban ki ki gani . Aaaa nifa bai dame Ni ba . Hannun sa yakai yana Tallabo Fuskar ta yana mata kallon kaman Wanda yayi mata laifi duk ya diriri ce . Please Eashha ta bana Son fushin ki . Buɗe envelope din yayi yana Fiddo da takardan ciki tare da warwarewa . Na gode Sir Aaryaann bisa suka Ni da kayi nayi ta dakon soyayyar ka . Sai dai naji labarin Aure . To Nima zan tafi zan yi Aure . Ina maku fatan Alheri da zuri'a dayyiba . Your Sectary Miss liliey. Kallon shi A'isha tayi tana kai bakin ta tare da kissing lips ɗin shi . Lumshe ido yayi yana ware su a hankali gani yayi tasa masa dariyar nan nata dake ƙara mata kyau matuka. Ina Son ka Har Abada Ya Aaaaryaaan . Hannun sa yasa yana Rungume ta jikin sa tsam tare da furta " Nima haka Har abada abadan Abada Soyayyar ba zata gushe daga zuciya ta ba...! *Tammat bi hamdulillah.* Allah ya sauke su A'isha lafiya , su Nawaaz kuma da Aaslaam Sadeeq Allah yasa ayi taro a kuma watse lafiya . Taku har kullum mai maku fatan Alheri a koda yaushe Aishatou mamanteddy . Kura kuren dake cikin wannan labari Allah ka yafe mun wanda muka yi dai dai Allah ya bamu ikon aiki dashi . Special greeting to my Husband Ina godiya da yanda kake karfafa mun gwiwa a duka harkokina . Allah ya kara haske da wadata ya kuma ƙara mana zaman lafiya . To sai kuma Kunji Ni da sabon littafi na da zai zo maku nan kusa b da dadewa ba . *#MAMANTEDDY*

Post a Comment for "Fyade Book 3 Complete Hausa Novel"