HAUWA KULU Book 2 Complete Hausa Novel

HAUWA KULU Book 2 Complete Hausa Novel

 

MURFIN LITTAFI NA BIYU

Mu biyo “HAUWA KULU-AKA- (‘YAR CIKIN BADALA)” a littafi na uku, Ubangiji dai yayi alkawarin cewa “cikin dukkan tsanani akwai sauki”. Sannan a cikin biyayyar iyaye akwai babbar NASARA. Hauwa kuma tuntuni tayi aniyar yiwa Inna biyayya ta danne kwadayinta na dukkan dan adam, wato ta hakura da rayuwar ‘marital life’ da ‘motherhood’ daga yau har karshen rayuwarta domin yin biyayya ga Inna.

Shin kwadayin Hauwa na can karkashin zuciya zai tabbata? (Hauwa za ta samu damar yin marital life da motherhood kamar kowacce diya macen data kai munzali duk da lalurar makantarta? Ko kuwa zata dauwama ne a gaban Innarta tana kaf-kaf da abarta yadda Innar ta zabar mata tayi rayuwa???
Shin HAUWA-KULU zata yi rayuwar aure da tara iyali a yadda Ubangiji ke son ganin ta ko kuwa zata dauwama bisa tsarin Innarta?

Ina labarin Malam Bilyaminu har yanzu ne? A mace yake ko a raye?
Amsoshin duka wadannan tambayoyin in sha Allahu suna cikin littafin HAUWA-KULU kashi na uku.

Taku har abada;
Sumayyah Abdulkadir (Takori).
2/09/2023
07030137870
(WHTSAPP ONLY)

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Ad Blocker Detected