AMEENATOU BOOK1&2 CMPLT BY MAMUHGEE

AMEENATOU BOOK1&2 CMPLT BY MAMUHGEE

Jamaal ma yayi kukan daya bawa Ameenatou da mum dinsa tsoro sosai Dan haka Suma sunyi Kukan Wanda yake na tausayinsa Dana tausayin Mam din tareda masa fatar rahamar ubangiji.

Bayan rasuwarsa da sati uku Ameeenatou ta haihu a hannun Mum Aleena a asibitinsu ta haifowa Jamaal baby girl kyakkyawa wadda tafi Arfat kama da Mum dinsa kaman an tsaga Kara.

Haihuwan ce ta dawo da farin cikinsa daya rasa na lokacin Dan haka sai alokacin kowa ma ya samu farin Cikin familyn ya dawo sukaita murna cikeda tsananin kaunar Baby Aleena little da aka samu.

Tinda Mam ya rasu lafiya tafara gagarar Dad Omar sbd Saka abin aransa da yayi Dan haka Dr Aleena ta daukesa suka bar qasar sbd treating dinsa da Kuma kwantar masa da hankali.

Tafiyarsa da Dr Aleena ya Saka kusan duka sauran families dinma biyu suka kwashe gabaki daya suka bisu acan Ashley ta haifi baby boy Wanda aka sakawa Mam seelah little.

Fatmah ma namijin ta Haifa aka Saka masa Omar Shikuma.

Saida sukai kusan wata hudu acan tukuna suka tattaro suka dawo Cikin kwanciyar hankali da aminci suka Dora sabuwar rayuwa me cikeda kaunar juna da Jin Dadi tareda tarbiyantar da yaransu a Nigeria.

Dad Omar da uncle Ahmed manyanci yazo sosai Dan haka tini suka ajiye komai zaman Hutu kawai sukeyi sun barwa Yara ragamar komai musamman Hafiz da shine yanzu kusan shugaba a komai na jdens shida Ameenatou da Fatmah wadda ta Jame dasu Ameenatou da Ashley wadda take karatun likita yanzu itama hankali kwance Hutu da nera ta zauna mata.

Jamaal kuwa duk wata martaba da mutuncin sunan SEELAHs ya dawo dashi ya sake daukaka darajarsu xuwa matsayin dayafi na bayan ma Dan haka rayuwa tayi daidai sai hamdala da godiyan Allah yanzu.
#MAMUH
ALHMDLLH

ANAN NA KAWO KARHEN LABARIN AMEEENATOU WANDA INA ROKON ALLAH YA YAFE MANA KURAKURAI DA LAIFIN DA MUKAI BA DAIDAIBA.

SAI MUN HADU A SABON LITTAFI NA GABA INSHALLAH

INA MIQA GODIYA MAI TSANANI GASKE GA MASOYAN DA SUKAI KOKARIN BINA TIN FARKO HAR QARSHENSA.
ALLAH YA SAKAWA KOWA DA KHAIRAN

IDAN AKWAI INDA NAYI MANTUWA BAN TABO BA KO TABOWA BA DAIDAIBA KO YANDA YA KAMATA TO AMIN UZURI AJIZANCI JE JA YAR ADAM
ALLAH YA BAR TARE YA QARO MANA HAKURI DA KAUNAR JUNA.
AMEEN YA ALLAH.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185 186 187 188 189 190 191 192 193 194 195 196 197 198 199 200 201 202 203 204 205 206 207 208 209 210 211 212 213 214 215 216 217

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Ad Blocker Detected