AMEENATOU BOOK1&2 CMPLT BY MAMUHGEE
Jamaal ma yayi kukan daya bawa Ameenatou da mum dinsa tsoro sosai Dan haka Suma sunyi Kukan Wanda yake na tausayinsa Dana tausayin Mam din tareda masa fatar rahamar ubangiji.
Bayan rasuwarsa da sati uku Ameeenatou ta haihu a hannun Mum Aleena a asibitinsu ta haifowa Jamaal baby girl kyakkyawa wadda tafi Arfat kama da Mum dinsa kaman an tsaga Kara.
Haihuwan ce ta dawo da farin cikinsa daya rasa na lokacin Dan haka sai alokacin kowa ma ya samu farin Cikin familyn ya dawo sukaita murna cikeda tsananin kaunar Baby Aleena little da aka samu.
Tinda Mam ya rasu lafiya tafara gagarar Dad Omar sbd Saka abin aransa da yayi Dan haka Dr Aleena ta daukesa suka bar qasar sbd treating dinsa da Kuma kwantar masa da hankali.
Tafiyarsa da Dr Aleena ya Saka kusan duka sauran families dinma biyu suka kwashe gabaki daya suka bisu acan Ashley ta haifi baby boy Wanda aka sakawa Mam seelah little.
Fatmah ma namijin ta Haifa aka Saka masa Omar Shikuma.
Saida sukai kusan wata hudu acan tukuna suka tattaro suka dawo Cikin kwanciyar hankali da aminci suka Dora sabuwar rayuwa me cikeda kaunar juna da Jin Dadi tareda tarbiyantar da yaransu a Nigeria.
Dad Omar da uncle Ahmed manyanci yazo sosai Dan haka tini suka ajiye komai zaman Hutu kawai sukeyi sun barwa Yara ragamar komai musamman Hafiz da shine yanzu kusan shugaba a komai na jdens shida Ameenatou da Fatmah wadda ta Jame dasu Ameenatou da Ashley wadda take karatun likita yanzu itama hankali kwance Hutu da nera ta zauna mata.
Jamaal kuwa duk wata martaba da mutuncin sunan SEELAHs ya dawo dashi ya sake daukaka darajarsu xuwa matsayin dayafi na bayan ma Dan haka rayuwa tayi daidai sai hamdala da godiyan Allah yanzu.
#MAMUH
ALHMDLLH
ANAN NA KAWO KARHEN LABARIN AMEEENATOU WANDA INA ROKON ALLAH YA YAFE MANA KURAKURAI DA LAIFIN DA MUKAI BA DAIDAIBA.
SAI MUN HADU A SABON LITTAFI NA GABA INSHALLAH
INA MIQA GODIYA MAI TSANANI GASKE GA MASOYAN DA SUKAI KOKARIN BINA TIN FARKO HAR QARSHENSA.
ALLAH YA SAKAWA KOWA DA KHAIRAN
IDAN AKWAI INDA NAYI MANTUWA BAN TABO BA KO TABOWA BA DAIDAIBA KO YANDA YA KAMATA TO AMIN UZURI AJIZANCI JE JA YAR ADAM
ALLAH YA BAR TARE YA QARO MANA HAKURI DA KAUNAR JUNA.
AMEEN YA ALLAH.