VENNETE
Huriyyah Book 1 and 2 Complete Hausa Novel

Huriyyah Book 1 and 2 Complete Hausa Novel

“Ai na gani, shiyasa yanzu ni ma bake kama jikina, Momy ma bata nuna min komai yanzu amman ita ta saka daina nuna min kyama”

“Zata daina with time, nan gaba zata gane kuskuren abun da take ta daina”

“Allah yasa”

“Ameen”

Ya mike tsaye.

“Ammyna Dada will take a little nap okay?”

“Okay Dada get well soon…”

“Ba dai Soon ba Ammyna, Mamanki ta riga ta shafa min ni ban san yadda aka yi ma muke raba pain din nan ba”

Hurriya ta saka masa dariya sai ya kai mata rankwashi a kai ya nufi dakinsa. Tashi ta yi ta bi bayansa sai ta samu har ya hau gado, remote ta dauka ta rage ac sannan ta lullube shi sai ya saka hannunsa da karfinsa ya janyota ta fado kansa.

“Come here ni kike yi ma dariya dazun dan kin ga gaban Ammyna ne ko?”

Ya fara kokarin tsikararta yana hada mata da mitsika sai ihu take data dariya.

“Na bari Allah na bari Captain”

“Oh Really Captain kai tsaye?”

Ya ma tashi zaune gaba daya yana chakularta.

“Yayana haba Dada Manal, My Noor na bari Allah na daina kuwa, haba Sojana”

Ya sumbance ta ta daga blanket din ya saka ta ciki shi ma ya lulluba ya rumgume a dolenta ta yi bachin da bata tashi yi ba har da su numshari.

 

*** *** *** **** ****

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah. Godiya ta tabbata ga Allah da ya ba ni ikon rubuta wannan littafin. Inda na yi kuskure Allah ya yafe min, darasin dake ciki kuma Allah yasa ni da ku mu amfana da shi.
Haka kuma ina rokon yafiyar wadda duk na batawa rai cikin rashin sani ko ganganci a yafe min da Allah, idan mu ne yau ba mu ne gobe ba.

Ba zan aje alkalamin ba har sai na yi godiya ga duk wanda ya siye littafin Hurriya ma’ana yan paid group na Hurriya, da kuma yan Arewabooks. Na gode na gode na gode, na san kauna ce sila. Allah ya bar min ku.❤️

And to those that read my book without paying da wadanda suka yi forwarding, na bar ku da Rabbi

Malam Mai Tawakkali ina godiya Allah ya kara budi ya karo wasu customers masu yawa

Daga Marubuciyar.

ZAKI
FULANI
GOBENA
HAFSATU MANGA
RAI BIYU
DEENAH
BABBAN GORO
SALEENA
CIWON SO
BAKAR WASIKA
ZAGON KASA
ZABIN RAI
WANI GARI
HURRIYA

Ta ku har kullum
KHADEEJA CANDY
(Oum Namra)
08036126660

 

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139 140 141 142 143 144 145 146 147 148 149 150 151 152 153 154 155 156 157 158 159 160 161 162 163 164 165 166 167 168 169 170 171 172 173 174 175 176 177 178 179 180 181 182 183 184 185

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button

Adblock Detected

Ad Blocker Detected